Batuul Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: Batuul Part 1 Complete Hausa Novel.txt
Chapter 60 of 124
Kan abin sallah ta zauna tayi jigum bayan ta idar da sallah, akwatinta da wayarta ke ciki ta hango daga gefe, bata san ma ko yaushe aka shigo dashi ba, da murna ta tashi ta isa ta bu膹e akwatin, wayarta dake ciki ta ciro ta kunna, ganin layin dake ciki yasa jikinta yin sanyi ta koma bakin gadon ta zauna, yanxu sai ta sayi sabon layi kenan, 膹an tsaki tayi ta jefa wayan kan gado, tana missing gida, tana son tayi magana da Aunty da kowa ma, hawaye ne ya fara gangarowa daga idonta, tunanin roaming ne ya fa膹o mata, da hanzari ta mik'e tana dariya ta 膹auko wayar daga kan gado, babu b'ata lokaci tayi roaming, da murmushi a fuskanta ta shiga dialing Aunty, kamar jira akeyi aka 膹auki wayan, da murna tace "Hello Aunty ina kwana", ajiyar zuciya Aunty ta sauk'e daga 膹aya b'angaren har Batuul na jiyowa tace "Lafiya Batuul, halan yanxu kika tashi daga bacci naji kina kwana", dariya Batuul tayi tana goge hawayen idonta tace "A ah Aunty, garin ne kamar safiya shiyasa nace kwana, yanxu nayi azahar ma", Aunty tace, "yayi kyau Batuul, tun 膹azu ma muke trying number ki baya shiga, Su Mahir sai damuna suke a k'ira musu ke", kukan dake shirin fitowa ta maida jin abinda Aunty ta fa膹a mata tace "Allah sarki Aunty suna ina, a basu mu gaisa", Aunty tace "sunyi bacci Batuul tun 膹azu, sai dai gobe in basu ku gaisa", kai ta ka膹a kamar Aunty na ganinta, Aunty tace mata "Batuul kun isa lafiya babu matsala ko, ina y'ar uwar taki", wani iri taji maganan Aunty, wai har itama cewa take Ajiddeh y'ar uwartace, dan batasan mey ya gama faruwa bane bama yau da safe, sai da Aunty ta sake maimaita tambayan jin tayi shiru, a hankali tace "Aunty tana lafiya, ai tana 膹akinta", Aunty tace "yayi kyau Batuul, in kin huta zamuyi waya kinji, inason muyi magana", Batuul tace "Toh Aunty, Baba fa, yana gida?", Aunty tace gashi nan Batuul, tayi rau rau da ido tace "Aunty shine baice zaiyi magana dani ba", Aunty tayi dariya tace "ai gashi nan fa膹a mishi da kanki", kamar zatayi kuka bayan Aunty ta mik'awa Baba wayan tace "HellO Baa, nda dubdo", da murmushin shi na manya yace "Mamana nda dubdo, ya sabon waje", a hankali tace "Baa Alhamdulillah", yace "Masha Allah Batuul, Allah yayi miki albarka, ki kula da ibadunki, ki girmama na gaba dake kinji, babu ruwanki da tsokana ko tadawa mijinki hankali, ki zama mai biyayya kuma kiyi ta hkuri kinji, Allah ya taimaka", tana kuka da k'yar ta iya bu膹e baki tace "In sha Allah Baa, nagode", da haka suka katse k'iran, kuka sosai ta sa bayan sun gama wayan, shikenan rayuwanta ya canja kenan, ta dde xaune ganin yunwa ya dameta don har uku na rana yyi yasa ta mike a hnkli da Hijab jikinta ta tura kofan dakin ta fito, downstairs ta nufa a xuciyarta tana addu'an Allah yasa Ajiddeh bata nn, xaune ta sameta falon tana kallo tana cin sauran pizzan ta, duk irin faduwar da gabanta yyi hkn bae sa ta koma ba, cikin natsuwa ta tako har cikin falon ta kalleta a hnkli tana ci gaba da tafiya tace "Ina yini Anty?" Wani matsiyacin kallo Ajiddeh ta bi ta da shi har ta shiga kitchen din, snn ta mike, sae da ta fara kallon stairs snn ta bi ta cikin kitchen dib, Batuul na tsaye tsoro ya cikata don xuciyarta ya bata sae ta biyota, lallai tayi gangancin sakkowa Ajiddeh na falo, daga bakin kofa ta tsaya tana kallonta tana murmushin rainin hankali tace "Ke a tunanin ki kin samu gun xama a gidana koh? To yhu are mistaken yarinya, don sae kin gwammace da baki shigo gidana da sunan xama kiyi karatu ba, banda kinibibi, gulma, da munafurci irin na iyayen ki sun san basu da halin kama maki hostel me xae kai su karambanin turo ki UK karatu, shine xa a wani xo a daura ma miji na nauyi da wahala to wllh kun yi kadan, duk uban da ma ya kawo wnn shawarar zae saketa ne, don sae sai kin gwammace da titi kike kwana kan gidana, makwadaita kawae" Ae Batuul bata san lkcn da ta fashe da kuka jin xagi da cin fuskar da Ajiddeh ke ma iyayenta, ita din ba mai son fada bace bare ta mayar mata da martani, durkushewa gurin tayi ta dinga kukan takaici da tausayin rayuwarta, ran Ajiddeh yyi fari don har da murmushinta, ta cigaba daga inda ta tsaya.
Abuturrab kam na daki kan system wayarsa ta hau kara, dauka yyi ganin Ammah yasa shi saurin d'agawa da sallama, Ammah tace "Abu kun isa lafiya, shine ba kira?" Yyi k'asa da kai yace "Kiyi hkuri Amnah ynxu nake da niyar kiran ki, gajiya ne yasa hka", Ammah tace "Shknn Babana, ina Ajiddehn, kun sameta lafiya", yace "Alhamdulillah Ammah she is doing good", tace "toh Abu, bazan gaji da yi maka Nasiha ba, ka kula dasu ka zauna tsakaninka da Allah dasu, Allah zai tayaka rik'on indai niyyanka is pure, sannan Fatima yarinyace k'arama, hankali bai gama game ta ba, in ka cuceta akan matarka, toh Allah sai yayi mata sakayya, kaji tsoron Allah Abu, kuma makaranta Abui yasa Sadiq ya turo maka, in ka duba kaje kayi mata necessary abubuwan da duk ya kamata" sai da yaji tayi shiru tukunna yace "In sha Allah Ammah nagode, Allah ya k'ara nisan kwana", ta amsa da "Amin, Allah yayi muku albarka, bata wayan inyi magana da ita", yace "Ammah tana 膹akinta, sai dai in kai mata", tace kai mata ina jira", yace " Toh xan kira ki" daga hka ya katse wayar ya fita yayi hanyan 膹akinta, ganin bata ciki yasa ya sakko falo, tsayawa yyi daga stairs hango Ajiddeh da yyi tsaye kofar kitchen din don yasan ba arxiki ya kai ta ba, Karasowa yyi Ajiddeh na hango sa tayi tsit daga cin fuskar da take ma Batuul cike da faduwar gaba, shiga kitchen din yyi yana kallon Batuul dake durkushe har lkcn a kitchen din tana kuka, Ajiddeh ta juya ta bar bakin kofar da sauri ya bi ta da kallo, murmushi yyi yana kallon Batuul dake kuka kmr xata shide yace "Yhu see! Kinga abinda nake guje maki knn, kika rufe ido kika ce sae ni, don hka yhu have to endure duk me xa ki fuskanta daga matata tunda kika ce kin ji kin gani...." kallonshi tayi da idonta da yyi jajir ta mike da kyar ta fice daga kitchen din hawaye na bin kuncinta, murmushi ya shiga yi yana jujjuya wayar hannunsa, wayar ya fara ring, sae a snn ya tuna abinda ya sakko da shi, xaro ido yyi ya bar kitchen din da sayri ya hau sama ya nufi dakinta, kwance ya sameta tana kuka ssae, ya karasa gadon ya xauna yana kallonta yace "Wae kukan me kike ma mutane hka daga an gaya maki gskya" kin cewa komae tayi, ya kalli wayar hannunsa jin ya katse, yasan Ammah ba hakura xata yi ba, sake bugowa tayi, ya ajiye wayar ya dago Batuul ya daura hannu kan kafadarta ya runtse ido yace "Alryt! Kiyi hkuri" ko kallonsa bata yi ba kuma bata daina kukan da take ba, a tsawace yace "Nace kiyi hkuri" ae sae ta kuma fashewa da kuka, rungumeta yyi ba tare da yyi wani tunani ba, yana patting bayanta a hnkli kmr me rada yace "Am.. am srry" ita kanta ta rasa dalilin da yasa ta tsaida kukan nata sae ajiyar xuciya da take saukewa, tana jikinsa ya jawo wayar da har ya katse, sae ga shi Ammah ta kuma kira, d'agawa Ammah tayi cikin fada tace "Walakanci ne hka Abuu?" Yace "Kiyi hkuri Ammah tana bayi ne, gata" kara wayar yyi a kunnenta yana rungume da ita, jin muryan Ammah yasa hawaye sake gangarowa a hnkli cikin sanyin murya tace "Ammah ina wuni", Ammah tace "Lafiya lau Bitti, ya gajiya, duk gajiyan ne naji muryar ki hka", kallon fuskarta Abuturrab ke yi kawae, tana sharen hawayenta tace "Alhamdulillah Ammah, babu gajiya ya su Abui da Farida", Ammah tace "suna lafiya Bitti, babu dai matsala ko", kai ta 膹aga tana kallon Abu da suna ha膹a ido ya kuma mannata jikinsa, jiki a sanyaye tace "Ehh Ammah babu komai", Ammah tace "haka nake son ji dama, kiyi hak'uri sosai kinji Bitti, sai kiga komai yazo miki da sauk'i, makarantarki ma soon zaki fara zuwa kinji, ki manta da komai kiyi abunda ya kaiki, as i told you, don't hesitate in telling me your problems kinji, koh na meye", kai ta gya膹a kamar Ammahn na ganinta hawaye na xubo mata tace "Toh Ammah zanyi nagode", tace "Yawwa Bitti", daga haka ta mik'awa Abu wayan, ji tayi yace "Yeah gobe Monday zamuje a gama processing komai, sai Anjima Ammah mun gode", ita kam Batuul bata 膹ago ta kalleshi ba sae kkrin janye jikinta daga nasa da ta shiga yi amma ya ki saketa, cikin kakkausar murya yace "Wae ma kukan mey kike yi ma mutane daga an fada maki gskya,", sake fashe mishi tayi da sabon kukan takaici, lumshe ido yyi yana murmushi, lkci daya ya bude ido ya dafa kafa膹unta yace "okay naga alamar kina son hada ni da Ammah ne, today shud b the last time da xa ki min kuka a gidana, its not going to b good for you idan na sake ganin kin yi hka, ba gidan ku bne nn, tunda kika zab'i aurena yhu have to endure everything yhu will come across" Shiru Batuul tayi tana saurarensa, duk taji yace ita ta xabi aurensa sae ranta ya baci, ido yabi fuskanta dake jik'e da hawaye, 膹an k'aramin lips 膹inta ya koma ja, yace "clean your face and hear me out", a hankali tasa hannnu tana goge hawayen, sai da ta gama yace "nasan dai kinsan zancen komawanki makaranta, gobe zakije a fara komai, it doesnt mean komawanki makaranta zaisa kiyi min yawo a gida ba, am not tolerating that, sannan babu ruwanki da matata inba girmamawa ba i cant take duk wani raini da zakiyi mata, ban yadda ki rainata ba, sannan ban yadda da tarkacen k'awaye ba, not in my house, abinda ya kaiki shi zakiyi ki dawo, inma zakiyi toh ya tsaya daga can makaranta, in kuma baki yadda da all i said ba, try me and see what will happen", har sai da taji yayi shiru tukunna ta janye daga rikon da yyi ma kafadunta tace "ai dama nasan you are always against my happiness, you snatched it all away from me, kuma da kake cewa kar in raina matarka ai nima duk sunanmu 膹aya da ita, am also your wife kammar yadda kace an lik'a maka ni, and as it is, zan 膹auki komai daga wajenka but not from her ka ja mata kunne bbu ruwanta da ni, kar ta kuma involving iyayena a abunta yawo kuma ba halina bane, k'awaye kuma, nobody can live in isolation, ba kowa na sani ba,", cikin k'arfin hali tayi duka wannan maganganun dan idonta rufe tayi duka wannan maganan, chest 膹inta sai heaving yake, tsaf ya gama kalleta yana kallon yadda zuciyanta ke bugawa, dariya ta kusa bashi, a hankali ta bu膹e idonta, cikin hanzari ta tashi zata gudu dan sai yanzu maganganun da tayi suke dawo mata, hannu yasa ya fincikota jikinshi, a tsorace tace "Ni ja kyaleni xan hada ja da Ammah" sake janyota yayi jikinshi daidai kunnenta ya sunkuyo yace "fine if thats what you actually said, just try me and see", jin sauk'ar numfashinshi a wuyanta yasa duk tsigar jikinta tashi, kan gadon ya jefata ya juya xae fita daga 膹akin, daidai bakin k'ofa yana fitowa suka ci karo da Ajiddeh ta shiga masa wani kallo, bai ce mata komai ba yayi tafiyarshi, da ido tabi k'ofan 膹akin sannan tabi bayanshi da ido, hankali tashe tayi hanyan 膹akinshi itama, ae ko baxa ta yi tolerating wnn ba.
[8/22, 2:13 PM] .: 馃挅馃æŒBATUUL馃挅馃æŒ
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.