Bariki Auren Soja Complete Hausa Novel
Reading file: Bariki Auren Soja Complete Hausa Novel.txt
Chapter 52 of 86
Baba shiru kawai yayi daga baya ma mikewa yayi yace "muje ko mamuda muga baba liman don dole mu nemi shawarr shi, don bayason ganin wata rashin kunyar sukabar Ahmed dake rikeda yaron shi yana mishi wasa don ya gujesu yazama Dan gidan mama, daga karshe ma fitar su sukayi ya sakashi a mota yace muje insiya maka sweet,
Zubewa MA yayi akan katifar ta tareda sauke gurnani yana danne marar shi cikeda tsananin feelings ina he can't bazai yarda ba gaskiya,
Koda ta fito duk sun fice mama dama baccin ta takoma yi batama san shigowar su ba, saida ta kawomai komai yana kife yana jin marar shi ta mugun daurewa saida ta Ajiye tayi Mai magana "gashi nakawo, juyowa yayi idanun shi gaba daya sun kankance ya kalleta cikeda fitina "ina Ahmad? Baya nan yafita, ta bashi Amsa "su baba fa? Suma bangansu ba, "mama bata gidan ne? "Bacci takeyi tundazu, good ya fada tareda mikewa yana hada hanya ta zuba mai ido tareda binshi da kallon me zaiyi, ganin ya garkame mata kofa yasa ta zaro idanun ta "Meye haka kakeyi Meye na kulle min kofa? Idan wani yayi tunanin wani Abu mike... Maganar ta kafewa tayi ganin yayi wurgi da kayan jikinshi tareda barin guntun wando kawai yana nufota yakeyin komai cikin zafi zafi,
"Ki daina min taibayoyi kawai kimatso kiji dani Aike kikaja koma Meye don haka wallahi kisan nayi,...... 🖊
Na boni wannan shawar Ummu jidda ce don na lura itama uwar dakin MA ce don haka nayi nan,
*Matar Soja*
[9/10, 9:26 PM] Asli Smasher 💕: 🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Written by FENERH
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
*Addu a agareku tareda dumbin godiya zuwa ga fan's din BARIKI Auren Soja ina matukar jinjinawq kokarin ku na bani goyon baya ta hanyar zafafan Addu oin ku ina matukar godiya Allah ya karo kauna mai yawa masoya*
45&46
Ja da baya tayi tareda fitoda kyawawan idanun ta "please mana MUHM'D Meye haka don girman Allah a gidan mu kake shirin jamun wani Abin kunyar bayan Wanda Kayi a baya? Fisgota yayi cikin karfi "come on my friend karki bata min lokaci harsu baba su dawo, wurgata kawai yayi kan katifar batareda ya bata damar kuma furta komai ba ya hade bakin su tuni na gudu nabar dakin ganin da gaske yi zaiyi a cikin gidan surukai,
Saida ya murjeta na minti talatin kafin ya barta ya koma gefe yana maida numfashi tareda riko hannun ta cike da gamsuwa ya bata kiss itadai kallon shi tayi tareda cewa "tunda Kayi son ranka ka tashi kamayar da kayan ka kafita don Allah kafin mama ko su baba sudawo, "munyi son ranmu dai baby kema fa kinaso banason gulma kitashi muje muyi wanka kafin intafi, zabura tayi tana mai wani irin kallo "in wasa kakeyi kadaina please katashi don Allah, "kinsan dai banason zama da najasa ko kaje gida Kayi wanka nidai katashi ta mike tareda janyo zanin gadon ta domin rufe jikinta ya fisge tareda zubawa kirjinta ido "kinsan banason kina min boyon kayana ko Meye na rufe min jikin ki bayan har ciki na shiga nayi iyo,
Itadai kokarin take taga yatashi kafin yakaita ga kunya kayan shi ta mikamai ya tashi zaune tareda zuba ma jikinshi da ya baci da sparm ido, ya yatsine fuska, "kizo ki goge min wannan Abin baby, yafada yana mata wani irin salon kallo, batada da zabi don haka towel dinta ta janyo tareda gogemai yana runtse idanun shi "Allah ban koshiba baby zan dawo da dare in kara kafin in tafi gobe, Kinga zanyi kewarki fa sosai zanyi sati kafin inshigo ko sati biyu, idan nadawo zaki tare gidana so you have to be ready baby kinsan waye mijinki me yasa zaki daga hankalin ki akan wata y'ar iska no matter what kece matata kece na Aura su bakya ganin bakin ciki suke miki, and so what idan Kinga wata da ciki tace nawa ne baki yarda da mijinkiba baby that's why,
"any way nasan dama kallon d'an iska mai kwaso mata kike min ko yes inada Y'an mata Kala Kala Wasu ni keneman su Wasu suke nema na and don't blame me for that kaddara tace hakan but believe in me duk Abinda nayi baya I want repeat it again insha Allah, Amma inaso kizama strong woman be like a soldier wife ki zama jaruma yanda nasanki now you are weak because of my love, yafada yana janyota dakyau zuwa jikinshi,
Zaki fara koyan mota fa na sa ayi miki booking a driving school don haka zan Ajiye miki driver da zai rika kaiki banason matana a motar haya, "wait a minutes a me kika dawo gida jiya? Yafada tareda zuba mata ido cike da tuhuma, "mashin ta fada kai tsaye, ya bata rai tareda mata mugun kallon da bai taba yimata shiba, "matana a bayan wani kato how dare you yanzu haka kika hau bayan wani kazaki kirjinki na gogar. bayan shi kina matsayin matata, impact let me make it clear to you daga yau idan zaki fita idan baki iya mota ba ki jira duk inda driver yake yazo in ba hakaba Allah bazan yafe miki ba, ya fada cike da kishi tareda rufewar idanu ya zura kayanshi ya fita,
Bayan shi tabi da kallo tareda yin dariya ya mugun bata dariya waishi kishi, saurin zura katon hijabi tayi tareda fita ta hada ruwan wanka cikin sauri ta tsalkake jikinta ta fito tana mai fitarda wani irin Annuri a fuskar ta "I love that shameless man, ta yi sa a har ya fita mama bata tashiba cikin sauri ta fara kokarin shirya musu lunch,
Shi kuwa yana fita ya haduda Ahmad ya dawo yace yaje ya kaishi gida yayi wanka kafin su koma office, kallon mamaki Ahmad yabishi dashi kallo ba halin tanbaya lallai in har Abinda yake tunani yafaru to Oga karshe ne a duniyanci, tare ya tafi da d'an shi Shima domin gwara Shima ya dana rashin kunyar don yana bukatar d'an shi a kusa dashi, saidai mama ta shafa taji shiru,
Maryam tayi mamakin ganin shi da Auwal din tace dakko shi Kayi? "Gashi kingani zahiri gaskiya baka kyauta ba sun gama shakuwa dashi zaka rabosu da shi, "ah ai gwara ni da Oga, "me yayi ogan? Kema kinsan halin shi yanzufa wanka yace min zaiyi bayan bai dade dayiba muka fita, yagama bata labarin komai tayi dariya "shine dai dai da yasmin din, yaron ta mikawa hannu tuni yasa mata kuka shi a mayarda shi mama,
"To nima inada yarinya ta ka mayar musu da d'an su baya bukatar mu,
*************
Mama na tashi ta fara tanbayar Auwal "Yasmin ina yarona? ", ai sunfita da babanshi kila ya dauke kayanshi, "hmm Allah ya kyauta zamani muna fama da surukai, dariya yasmin tayi ta reda cewa a zuciyar ta rashin kunya ya wuce namu ai Ahmad yasan kunya,
Bacci ta kwanta bayan ta kammala komai sai karfe biyu ta tashi a makare ta yi wanka tayi sallah tafito jin hayaniyar mutane a gidan nasu,
Su mama hindatu ne da Wasu Y'an uwansu na zango sukazo domin karbar kayan Auren nata da batasan da zancen ba tana isowa ta dukar da kanta cikeda jin kunya ta gaidasu mama hindatu tafara yimata tsiya ", kaga Amaryar zamani lefe bayan ta kai kanta to bari mujira muga Amaryar da za ayi biki da ciki, "kai hinde wani irin ciki kuma? Daya daga cikin su ta fada, "to zakuce na fada muku muje zuwa irin wannan kyalli da takeyi ai daga gani na kusa samun wani jika, "saikace wasan yara yaushe akayi Abin bare har ciki ya samu, ? "Nabar zancen yaya Saude, shiru kawai tayi musu tana jin suna zancen su itada ta kusa ganin ma Al adarrta suke zancen ciki yaushe nema suka fara saduwar da Har za a hango mata ciki,
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.