Complete Hausa Novels

Bariki Auren Soja Complete Hausa Novel

Reading file: Bariki Auren Soja Complete Hausa Novel.txt

Chapter 51 of 86

Ganin kiran shi da ya shigo tace "Aunty yana kirana, "kidauka ni bari inje wurin nawa mijin, picking tayi bayan ya katse ya kuma kira tayi Mai shiru "Ajiyar zuciya ya sauke tareda cewa "baby meyasa zaki nemi bani horo mai tsanani,? Kinsan bazan iya dauka ba shine kike son bani wahala why zaki gujeni a lokacin da nafi bukatar ki? Kinsan jikina yasaba da naki why zaki tafi Kibarni akan Abinda ni nasan sharri ne maniyyina bai taba ratsa mutuncin kowace mace ba sai ke don't you understand your husband is a virgin like you, kece kika bareni nima a Leda baby believe me,

Shiru tayi Mai batareda ta bashi Amsa ba "Fatima please gobe da safe zanzo inganki don Allah kifito inganki kafin inje aiki ni yau bansan yazanyi bacci ba ma batareda keba, inada tafiya jibi zuwa birnin gwari ki bari gobe inganki, please " saikazo tafada tareda kashe kiran, yasamu y'ar natsuwa da yaji sautin ta karasa gidan shi a ranar bai iya runtsawq ba sai juyi kawai yakeyi "zuby ta cuceshi ta hana mai farin cikin shi na dare daya da yafi na dare dubu tsawo a gurin shi,

Itama Yasmin haka ta kwana juyi don tasaba da jin hannun shi akoda yaushe cikin jikinta yana ya mutsata a sati dayan nan tasaba dashi ya mugun yiwa jikinta illa ya mata mugun sabo, tuni tafara mishi tana juyi tunowa da irin dad in da yake jiyar da ita MA namiji ne da ake kirada namijin Zuma ya iya tafiyarda Rayuwar mace a ko ina dare da rana dole mata su makale mishi yanada qualities da yawa da sukadai sun isa su ruda mace basai anje gado ba,

Kusan Karfe biyu ya kirata tayi zurfi cikin tunanin shi taji karar wayar shi dauka tayi ba bata lokaci ta saka a kunnen ta cikin yin kasa da murya tace "lfy bakayi bacci ba? "Tanbaya ta kikeyi baby? Ke me yahanaki bacci? Kin jamun damuwa baby bazan boye miki ba meyasa zaki bani irin wannan wahalar? I can't sleep today meyasa zaki nisanceni bayan kinsan jikina yasaba da naki hannu na suna kwadayin taba nonuwanki baby miyauna na missing naki why zaki wahalar dani "mika tayi a hankali domin saida tsigar jikinta ya tashi magan ganunshi suntaba ta ya iya rudata da kalaman shi,

Mika yayi Shima "baby kinsa kaya yau? "Um tace kawai don yagama kasheta da dirty talk dinshi "wane iri kikasa? "Zani kawai na daura zafi nakeji, ta tafada cikeda fisgo magana "kidaina daura Zani akan kirji karki zubarmin dasu, "Ahhh baby jibi zanyi tafiya gashi hajiya ta hana ni dawo dake wai sai Anyi biki kuma jibi zamuje birnin gwari yanzu sai nadawo za ayi bikin mu kitare kenan? "Gsky zan wahala da yawa kuma hajiya ta yi fushi da sai na daukeki mungudu Allah,

"Ina zaka kaini? Can zamuje tare " tab wurin barayin? "Ba muna tareba noting will happen mijin ki nq nan , har saida Asuba tayi sukayi sallama domin yin salla tareda fada mata zai zo ta fadawa mama zaisha kokon ta da kosai, tace tom, taji dad in yanda hajiya ta saka baki a lamarin da yanzu ya sungumeta ya gudu again,

Karfe goma tayiwa baban zango a gidan domin tattauna biki "to yanzu me za a siya Saude? Ya tanbayi mama "Aa ai maganar kuce ko ka nemi hindatu itace uwar ya, to nidai. ga kudin nan asan nayi yarinya dai dole mufitar da ita kunya, baba ya zubawa tulin kudin da ya juyesu cikin gari yayi zafi ya zaro idanu "ina kasamu kudi mamuda? "Ai jiya muna gama magana dakai na kira dillalai mukayi cinikin filayen nan da na wurin gwaggon mu da kuma na wurinka muka kammala komai tunda safe kudi suka shigo hannu na don haka musan nayi ayi a wuce wurin,

"Amma dai mamuda kagama dani ni nafada maka inason sayarda filina filin da zaiyi miliyan uku kasayar kuma namu na wurin gwaggon mu da yayi miliyan da rabi nawa kasayarda su duka? Yanzu kai yazaka dauki gadon mu nidakai kasa a kasuwa su sauran yarafa ga ismail gasu hajara duk suna cikin gadon mu sai a kashe su akan mutum guda,

"Yaya nidai na siyar kuma filinka tsakani da Allah nawa ka sayeshi? Lokacin can"dubu Dari biyar da hamsin' " to ka godewa Allah ansiya miliyan daya kaci ribar hudu da biyar sai na wurin gwaggon mu Dari tara kaga nawa kenan, kace fa bakada kudi me kakeson muyi munada kadara basai tamana rana ba, don haka gado da kujeru Y'an yayi nake so a sakawa y'ata, mama daki ta shiga tana dariyar wa innan Y'an Uwa biyu da kullum dramar su bata karewa tana mutunta mamuda kodan zumuncin shi da fadar gaskiya yi yake da zuciya daya ba algus a zuciyar bawan Allah, su biyu kadai Amma sunada fahimtar junan su,

Yasmin ma tanajin su tayi dariya tareda kara kaunar kanin mahaifin nata nan ya kara jin kunyar rashin Auren jinin shi da basuyi ba ga matar shi ma dai dai da halinshi itakam sai godiya, ita ta fito sanye cikin doguwar Riga baka mai stone tana sheki ta yafa karamin gyalenta ta tsuguna tareda gaishe da baban zango yace 'Allah ya miki Albarka mamana ina soja? Dukar da kanta kawai tayi takasa Amsawa saboda kunya, ta hado mai kari don tasan idan yazo gidan to sai ya ci Karin mama yake tafiya,

Karfe goma sha daya MA ya iso tareda Ahmed suka shigo wannan karon suka zauna a kaci gaba da hirar Rayuwa kafin suyi maganar da ta kawo baban " to yanzu mudai mun shirya zuwa sati mai zuwa sai ayi bikin tarewar ko me kuka ce? "Eh gaskiya naso da yau ta koma ne don zanyi tafiya gobe, yafada musu kuma bazasu dawoba sai karshen wata,, baba yace to in haka ne sai a bari idan kadawo sai Ayi bikin ta tare zsifi cikin natsuwa, ba haka yasoba gsky Amma yazaiyi hajiya ko yau saida ta gargadeshi da zancen tsaurin idon nan na rashin kunya, dole ya hakura tareda fada musu za akawo lefe jibi,

Wayar shi ya ciro tareda tura mata text "baby kina ina? Ta bashi Amsa da "dakina kawai, ya mike yana sosa keya ya nufi kofar dakin "Ahmad kamar ya nutse kasa gaskiya Oga karshen rashin kunya ne, shikuwa gaskiya ya matsu ya ganta he can't take it anymore, ta mugun firgita jin sallamar shi a kofar dakin ta zabura cikeda tsoro "na shiga uku wani irin kallo yake kare mata tundaga kasa har sama cikeda kewar ganin ta na kwana daya ya nufeta cikin sauri kafin tace wani Abu ya rungume ta tareda hade bakinsu wuri daya ya kuma tura hannun shi ta saman kirjinta,

"Ahh yaja mugun numfashi tareda wani irin gurnanin fitina "babyyyy yaja sunan bayan ya cire bakinshi da a nata "ya zanyi am in need very badly touch me and feel my body is getting hotter, am going tomorrow gashi wai tarewarki sai nadawo bazan iyaba baby Allah I can't, tausayinshi taji duk da irin shigoma matan da yayi ta raba jikinsu tareda ciro hannun shi a jikinta tace "me yasa ka shigo? "You are my wife now I have the right, shiru tayi tareda cewa "bari inkawo ma breakfast din ko Kayi? "No bring it, to kafito waje mana, "no ki kalli jikina inna fita su baba zasu gani yafada tareda nuna mata wandonshi tayi saurin fita tana jinjina Rayuwar MA,

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.