Complete Hausa Novels

Bariki Auren Soja Complete Hausa Novel

Reading file: Bariki Auren Soja Complete Hausa Novel.txt

Chapter 16 of 86

" Yaya Ismail kana ina ? "Ok ka karaso ina tsaye a waje, ta fada tana kara matsawa domin jiran Isowar tashi, ganin motar shi na matsowa yasa ta kara fadada fara'ar ta kamar gonar Auduga,

Tsayawa yayi cak yana kare mata kallo tundaga kasa har sama batareda ya damu da yaran shi dake jiran shi ba. Ahmed dama shi ya dade da wucewa office ganin ogan nasu yau bai fito da wuri ba,

Tsayuwar motar tareda saurin matsawa ta bude mai tareda riko hannun shi kamar zata shige jikin shi yasa Muhammad saurin fadawa motar ya rufe zuciyar shi na wani mugun racing,

Ji yake kamar zai hadiye zuciya ya mutu wani makoko ne ya tokare mai makoshi ya dakawa driver tsawa ya tuka subar nan,

Ita kuwa bata Masan yana wurin ba ta shiga cikin gidan kai tsaye tareda shi tana zuba mai magana,

" ya Ismail nayi farin cikin zuwanka wallahi yasu mama na? Dariya yayi "tace a gaisheki tunda kin manta da ita ko kira bakyayi,

" wallahi nayi kewar ta sosai Allah sarki Mamana, Maryam ta shigo dauke da Auwal tana murmushin jin kunya ta zauna tareda gaishe shi domin ta dade rabon da su hadu tun Auren ta sai kwanan nan da ya karbi numbar ta a wurin mama suna gaisawa,

"Baba yace a gaishe ku aiki yayi mai yawa shiyasa bai samu shigowa ba, "Yasmin kije ki hado muku breakfast din sai kuci tare ko?

" kai Alhmdulillah mama ta kosar dani kafin infito saboda daga nan zan wuce aiki, banida lokaci da yamma,"ina me gidan yake? "Ya tafi aiki,

" come boy ya fada tareda mika hannu ya karbeshi, tashi tayi ta basu waje su dan gana,

Matsowa yayi kusa da ita tareda zuba mata ido kamar zai cinye ta, sai da taji kunya tareda dukar da kanta kasa'

"My Yasmin kinyi kewa ta kuwa? " sosai ya Ismail, "ban y'arda ba tunda bakya ko kirana, " Yasmin nakasa hakuri shiyasa kikaga nayi muku sammako yau bazan iya zuwa aiki batareda na ganki ba,

Murmushin ta mai kyau tayi mai "ai na kusa dawo wa don zamu fara project din mu next month,

" masha Allah Kice na kusa Angon cewa kenan? "Yasmin na matsu wallahi ina son ganin kin zama matata,

Dariya kawai takeyi bakinta ya mutu, a haka suka taba hira har ya tashi tafiya ya baiwa yaron five k ita kuwa shopping ya kawo mata irin su chocolate da kayan shafa,

Tayi godiya yace zai zo daukar ta sati na sama su koma gida bayan sunyi sallama da Maryam,

M.A dai motar na tsayawa ya fito a sukwane kamar bashine Mara lafiyar nan ba wani irin gumi ke feso mai duk da ni imar dake Akwai,

Yau ba gaisuwar w'anda ya Amsa yana fadawa office ya kulle kanshi ya fara sintiri zuciyar shi na tafasa " what is happening to me?

Ya fada yana naushin iska this girl what is wrong with her me yasa zata yi mai wasa da Rayuwa haka?

Me tafi zuby dashi? "Everything yayi sauri ba kanshi Amsa, tunawa da ganin ta da yayi ta riko hannun wannan gayen yasa shi kuma naushin iska

Why did you touch him with your soft hand like that? Yanzu shima yaji irin Abinda yaji kenan,? Wani irin watsar da kayan teble din yayi har ma dasu system din sukayi watsa watsa,

Nan take ya danna intercom tareda bude kofar Ahmed ya shigo,
Yayi matukar tsorata da yanayin ogan nashi da kuma y'anda ya bata office din gaba daya,

Wani irin mugun kallo ya watsawa Ahmed wanda saida yaji tsoro,
" Ahmed you are very careless,

Ya fada kai tsaye idanun shi kamar zasuyi aman wuta, "what happened sir? " you are asking me? "After you live your house open wato bayan sojoji da ka bari suna hulda da iyalin ka har ma da civilian sunada damar zuwa gidan ka ?

" I don't get you sir? "You want get me ai bayan yanzu naga kanwar ka kusan rungume da wani gaye a kofar gidan ka a motar shi how could you Allowed that happening under your roof?
Da haka aka saki Matar da ka Aura tayi zaka aureta?

"Oga he is their brother and her husband to be I no is Ismail, " what? Husband to be?
"Ya fada cikin wani irin kafewar miyau a bakinshi,

" get out in my office before I send you to mess for month Ahmed ya fada jikin shi har rawa yakeyi,

Datse kofar yayi wani irin gumi na wanke shi "husband to be in my foot ya fada yana shurin bango ...............😳

*meye haka fan's Kufito muji ya lamarin zai kasance, nidai kucigaba da biyoni*

*Matar soja*
[8/30, 2:56 PM] Feenerh Wrtr: 🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
_*BARIKI*_
_Auren soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

_written by fenerh_
Maman Ammar

*Dedicated to*
Fiddousi mainasara

(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)

тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09

*ga badaya wann littafi sadaukarwa ne a gareki jigo na FIDDOUSI MAINASARA Allah ya nuna min ranar Aurenki lfy ina matukar Alfahari dake*

13&14

....Cikin farin ciki ta kasance a ranar har zuwa yamma saboda zuwan Ismail, itadai tasan ba wani son so take mai ba Amma yanada matukar tasiri a zuciyar ta,

Fitowa tayi mazaunar ta domin shan iska taci karo da idanun Umar dake zaune yana shining boot a kofar gidan shi dama Addu'a yake Allah yasa ta fito don yasan wajen zaman ta akoda yaushe,

Wata uwar harara ta watsa mai tareda manna earpiece a kunne tana sauraran wakar ta a natse batareda ta koma kallon shi ba,

EMA ne ya iso wurin kunshe da gulmar shi a Leda ya zauna tareda kai hannu yana niyyar taba ta tayi saurin bude idanun ta,

Dariya yasa ganin y'anda ta tsorata kamar ba itace mai tsiwar nan ba "he friend like say no be you they find my oga trouble fear fear girl,

D'an matse fuska tayi kadan " you scared me I swear, "oh sory, " you no what? Kallon shi kawai takeyi "hmm oga bring another girl wo,

"Mtssw tayi tsaki " that's his on cup of tea, that's is why I hate him so much. " but oga no be bad person , "uhm friend wetin they suck between you and oga Umar look at him,

" forget that one I will teach him a lesson that he will never forget for the rest of his life,

"Hahh the way you do with the oga love ehem you no tell me wetin happened today?

Mikewa tayi kawai domin zancen ya ishe ta shege mai tsinannen son gulmar tsiya " tayi shigewar ta sakaran na binta da ido,

Ayyana wa yakeyi dama zata soshi omo he go enjoy woo this hausa girls fine die,

Oga Muhammad kuwa ai yau kamar asibiti yakejin kanshi tsabar rashin natsuwar da zuciyar shi ke ciki he feels very suffocated he is restless

Shiyasa yayi inviting wata budurwar shi da suka dade da rabuwa ko zai rage damuwar da yake ciki,

Tana zuwa ya fada mata natsuwa yakeso ta bashi yanzu he will give her everything she demands

Duk wasan da namiji yake bukata a wurin mace tayi mai Amma but ji yake kamar wuta take watsa mai instead of him to feel relive sai wani uban zazzabi ke rufeshi tsabar rashin gamsuwa,

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.