Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel.docx
Chapter 6 of 56
_*page*_ *```23```*
wayar malika ce tayi qara koda ta duba Man ne mai kiran,
ta d'aga wyr sae jin tayi yace"malika kibar er mutane ta wuce"
tace "my man.... sae taga ya katse kiran.
Kallon mutanen ta tayi tace"ku barta ta tafi.
Bayan Rynt ta wuce suma mutanen nata ta basu izinin wucewa snn ta shiga rarraba ido ta inda zata hango man dmn tasan tabbas yana gurin.
Kmr daga sama tana juyawa ta ganshi a bayanta kallonta yake da mamakin yanda akayi tasan Rynt har tasan makarantar su sae kuma nn take ya basar sbd sanin bincike ba abinda baiyi yace"daso kikayi mahaifina ya tsine min ko kuwa?my man.....No kawai kar ki sake min shisshigi irin wnn bana so!
Daga hk yayi tafiyar sa ya barta.
Hjyr su pretty kuwa sae sa ido take taga ko Rynt zata dawo amma shiru haka Man bai dawo gidan ba.
Wasa wasa kuwa har yamma ba Rynt ba labarinta, dad'i taji sosai har ranta don ganin take dabarar tace tayi.
Taja Ameera zuwa d'aki wae ta rubuta takarda a cewar Rynt ce ta rubuta ta yanda idan Abba ya gani ba zai zarge su ba haka kuma ba zaisa neman Rynt ba.
umma ce ke fad'in abinda za'a sa Ameera na rubutawa har suka gama tace "yi maza kije kisa a qarqashin pillown ta kina jin shigowar Abbanku kije masa cikin kuka a cewar kin nemi duk gwalgwalanki ki ransa har ma kud'in provision dinki da ya baki jiya da dare ni kuma zan fito da nawa tuggun ta yanda koshi waye bai isa ya gane plan bane wlh,yi maza jeki........ Ameera!Ameera! kiran ya fito daga Abba umma tayi saurin kar6ar takardar dake hannun Ameera ta tura mata cikin zane,nn suka ji knocking umma ta bud'e qofa Abba ya kalli Ameera yace"ke je ki ftr da kayan Rynt za'a maida su gidan inna ne, umma tace"ina ita Rynt d'in da baza ta ftr ba sae Ameera? Da mamaki Abba yace"ai Rynt bata dawo gidan nn ba tun safe sbd ana tashi daga makaranta inna ta aika Nasir ya d'auko ta, yanxu haka ma tana gidan inna har ma taje islamiyyar yamma ta dawo.
wani irin baqin ciki umma taji tace"ai sae tazo da kanta ta ftr da kayan tunda Ameera ba boyar gidansu bace"tsawa ya dakawa Ameera yace "ke je ftr min da kayan Rynt nace"
Ameera ta wuce kmr xata yi kuka,ya kalli umma yace"keda kanki wae kike lalata rayuwr 'ya'yanki Allah dai ya shirye ki".
Abba ya fita ya bar umma cikin takaici da jin haushin mohd.
7:00pm
Mohd ne ya shigo gidan inna,inna ta fito daga kitchen kenan tana ganin mohd ta washe baki tace"ka ganmu muna can nida baaba hurera da Rynh muna had'awa iyayenka liyafar da xasu ci idan sunxo sa rnr aurenku kaida Rynh.
Kauda kansa gefe yayi dan shi ko sunan Rynt baya son ji.
Inna tace"akawo maka naka abinci? Aa inna magana nazo muyi, inna ta washe baki tace"ayyo to bari na kira ma Rynh d'in"ransa ne ya qara 6aci yace"na mata me ni dake zanyi magana"
Washe da baki inna ta nemi guri ta zauna shima haka tace "ina jinka maigidana angon Rynh"
Ba yanda ya iya hk ya dake ya basar awa bai ji ta ba yace "inna so nake dan Allah ki roqa min Abba ya barni na auri malika.... Inna ta fiddo ido waje tace"yau naga shashashan yaro ita Rynh d'in fa? Ai inna ba ina nufin wani abu a kanta ba kawai dai so nake Abba ya barni harda malika d'in na had'a na aura sbd gsky ni ita ce za6ina.... To bakaji da kyau ba wnn er marasa mutunci tayi kad'an ta shigo cikin dangin mu ta watsa mana mugun iri,dan Allah inna ki saurare ni fad'in ra'ayin Abbanta ba shine rashin mutunci ba ai ,kaga mohd indai wnn maganar ce zaka tamin gwanda ka tashi kayi tafiyarka don ba saurarar ka zanyi ba,cikin damuwa sosai yake kallon inna kmr zai mata kuka yace"inna wae dan Allah meye dad'in aure ba ka auri wanda kake so yake sonka ba... Yo mu kenan duk kana nufin ba muji dad'in aure ba muda duk had'in iyayene amma muke zaune qalau har Allah ya d'auki ran marigayi,amma inna daa da yanzu ba d'aya bane kin sani...ina ko zasu zama d'aya tunda daa iyaye ke za6awar 'ya'yansu mata kuma ba'a jin kansu amma kai yanzu gashi kazo min da zancen za6in ka kake son ka aura mu daa har akwai wani za6i da ya wuce na iyaye.
Nidai inna kiyi haquri ki roqa min Abba kafin su shiga meeting d'in nn....yo kana nufin za'a had'a baki dani ne a cuci Rynh ,haba inna aini ake shirin cuta shin ba kya jin tausayi nane a matsayina na jikan ki ace duk tsawon shekarunda na d'auka a matsayina na lafiyayye banyi aure ba ina nn ina jiran malika ta kammala karatu se kuma ace bazan aureta ba,fisabilillah inna ya kamata a duba min,ya qarashe mgnr ne ta yanda duk wanda ke saurarensa dole ya tausaya masa,inna ta sauke ajiyar zcy tace"shikenan mohammadu zanyi magana da mahafin naka amma idan bai amince ba tofa sae dai ka haqura don bazan tilasta masa ba.
Ba komai inna nagode ya tashi zai fita tace"abincin ka fa?
sae anjima idan na dawo, to a dawo fly.
Daga haka ya fita ita kuma ta koma kitchen.
Sae tara da rabi mohd ya dawo gidan ya samu Abba a nn falo shida inna sauran iyaye kuwa an kammala meeting d'in sun tafi.
Cike da ladabi ya gaida Abbanshi ya juya zai fita Abba yace"zauna dama kai nake jira muyi magana.
Bayan ya zauna Abba ke cewa naji na kuma amince da buqatar ka amma fa ka sani ya zama dole kayi adalci a tsakanin su snn bayan aure idan term ya zagayo zaka saka Rynt a makaranta yayinda nauyin karatun ta zai kasance a qarqashin ka.
Abinda ya rage yanzu shine ka snr da iyayen malika zancen auren naku wanda za'a d'aura a qarshen wnn satin rnr juma'a idan kuma basu shiryi hakan ba su suka sani don baza a fasa naka dana Rynt ba.
Daga haka Abba ya tashi ya fita mohd ya d'ago ya kalli inna tare da fad'in nagode inna.
Yana fita gidan inna bai zarce koina ba sae gidan su malika ya snr da ita Abban sa ya amince suyi aure amma cikin satin nn za'ayi komai dad'i taji sosai har da su hugging d'inshi wacce kwata kwata bai nuna mata still auren Rynh na kanshi ba,ita kuwa ta d'auka an fita zancen Rynt.
Sae shirye shirye ake tayi a cikin satin har ma ya zamo inna ta hana Rynt fita ko ina wae ta shiga lalle kenan saliha kuwa tarewa ma tayi a gidan, Rynt kuwa sae kallon su take tana tunanin hln da munir zai shiga idan yaji.
6angaren hjyr mohd kuwa tun daga rnr ko gaisuwar mohd bata amsawa wae a cewar fushi take dashi tunda yaqi neman mafita duk da cewa wani 6angaren taji dad'i jin cewa harda malika zai aura.
Rnr juma'a aka d'aura aure akayi walima 6angaren su malika kam shagugula akayi ba kad'an ba.
Da dare za'a kai Rynt sae kuka take kan rabuwa da inna haka ma inna kukan take kmr baza su qara had'uwa ba.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[2:48PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 1/10/2017]
🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.