Complete Hausa Novels

Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel.docx

Chapter 39 of 56

*page 77*

Washe gari da asuba mohd ne ya fara tashi ya kalli Ryynt dake bacci abinta lafe cikin qirjin sa.

Sae da ya yaye blanket d'in jikin su snn ya shiga shafa bayanta a hnkli yana kiran sunan ta.

Amma shiru ba alamar zata tashi gashi lokacin sallah yana gab da qurewa hkn yasa ya tashi zaune rungume da ita a jikin sa yana ci gaba da tashin ta kmr farko.

Da qyar ya samu ta shiga motsawa cikin muryar kuka irinta shahwa6a tace"uhm uhm mene ne"

Mohd yace"sorry tashi muyi sallah sae ki koma baccin kinji"

Tace"to"

Ta tashi tare da janyo blanket ta rufe jikinta tana lalubar rigar baccin ta kasancewar d'akin ba haske sosai sae mohd ne ya kunna wuta ya nemo mata rigar ya saka mata suka tashi suka nufi bathroom sukayi brush da arwalla suka fito.

Bayan sunyi sallah har sun koma kwanciya Ryynt ta kasa bacci sae juyi da ta soma yi da qarshe ma kwanciyar ta gagare ta sae tashi tayi zaune ta had'e kai da guiwa takai d'ayan hannunta kan cikinta ta dafe.

Cikin fargaba mohd ya tashi zaune yana kallon ta ya janyo ta zuwa jikin sa tare da d'aura hannu sa akan cikin ta yace"Ryynt me yake faruwa?

Murya can ciki tace"bazan iya bacci ba yunwa nake ji"

Ajiyar zuciya ya sauke a natse snn yace"olryt ina zuwa"

Nan ya tashi ya nufi kitchen ya bud'e fridge ya ciro gasasshiyar kaza da ya siyo jiya suka ci d'aya suka bar d'aya yasa a microwave yayi warming bayan tayi ya fitar ya saka a plate ya had'o da fresh milk da cup ya fito.

Ya same ta zaune kmr yanda ya bar ta.

Ya jawo stool ya d'aura akai snn ya zauna yayinda Ryynt ta matso gab dashi ta zagaya da hannun ta kan waist d'in sa tare da kwantar da kanta a qirjinsa ya fara ciyadda ita har sae da tace ya ishe ta snn ya bata fresh milk tasha ya zaro tissue ya goge mata bakinta ta lumshe ido tare da qara lafewa a qirjin sa ya shiga shafa bayanta sannu a hnkli har tayi bacci ya maida ta ya kwantar snn shima ya kwanta tare da rufa musu blanket ,yayinda take manne a jikin sa sae shafa cikinta yake har yayi bacci.

Basu suka tashi ba sae guraren qarfe goma ,

kai tsaye suka shiga bathroom sukayi wanka suka fito kowanen su sanye da white bathrobe suna tafe d'auke da murmushi a fuskar su rungume da juna kmr wasu couples.

Ryynt ce ta fara janye jikinta daga na mohd taje zuwa gyaran bed shi kuma yaje gun dressing mirror ya shiga shafa Vaseline bayan ya gama ya kalli Ryynt wacce har ta gama gyara gadon tsaf, ta nufo shi sae kallon d'an tulun cikin ta yake da ya tura bathrobe ,

tana qarasowa ya riqo hannunta ya zaunar da ita kan cinyoyin sa suna kallon juna ta jikin mirror ya d'aura hannun sa kan cikinta yace"wae kinga yanda cikin nn ya qara girma kuwa"

A shagwa6a tace"eh wlh ni har kunya nakeji yanzu kowa ya kalle ni lokaci d'aya yasan akwai ciki a tare da ni"

man yayi murmushi yace"Ryynt cikin da ba na shege ba meye na jin kunya kuma"

Tace"akwai kunya mana tunda ba haka kawae cikin ke fitowa ba dole sae da faruwar wani abu da kowa ya kanga yasan mene ne"

Ta qarashe mgnr ne had'e da turo baki Mohd dake kallon ta yayi er dariya tare da d'aurawa bakin nata kiss snn ya kafe idonsa a cikin nata yace"mene ne abun ni ban sani ba gaya min wane abu ne akeyi har a sami ciki?

Ryynt ta kalle sa kawae ta sadda kanta qasa tana murmushi .

Mohd yace"gaya min mana ina saurarenki ko ba kya son na shiga cikin masana ne nima"

Tace"uhm nidae muyi mu shirya kasan kace fita zamuyi fa"

Har Mohd zae yi magana sae kuma yayi shiru yana sauraren yanda cikin ta ke motsawa a hnkli,sbd still hannun sa na kan cikinta,

ya kalle ta d'auke da murmushi yace"bari to na qarawa babyna kuzari sae mu shirya mu tafi"

Cike da jin kunya taje zuwa tashi ya maida ta yace"jiya fa kad'an nayi kin sani"

Ryynt tayi saurin kallon sa don jiya ba qaramar gajiya ya saukar mata ba.

Ta shagwa6e fuska kmr zatayi kuka ya lakato hancinta yace" da wasa nake miki fa"

Nan tayi murmushi yaja hannun ta riqe da Vaseline suka je kan bed ya cire mata bathrobe ya kwantar da ita yana shafa mata mae cikin wani salo mae had'e da matsa mata jikinta yana gama shafa mata man ne yayi kwance kusa da ita suna fuskantar juna ,

ya kai hannu a hnkli ya shafo gefen fuskarta tare da d'aura mata kiss kan goshi yace"ko zamu fasa fita ne yau don naga daren jiya na saukar miki da gajiya sosai u have to rest,kina buqatar hutu"

Ryynt dake yawo da hannun ta kan qirjinsa cikin lallausar murya tace"ba gobe ne kace zamu tafi Germany ba?

Eh amma sae mu fasa har zuwa jibi don bana son jigilar ta miki yawa.

Tace"um um in dae gajiya ce ae tabi gado"

Ta fad'i hkne tare da saurin rufe fuskarta, mohd yayi murmushi tare da kai hannu kan qirjinta yana shafawa yace"to amma shine da nace zan qarawa babyna kuzari kika tsorata ko kina jin zafin abun sosai ne wae?

Ta girgiza kanta tare da tashi zata bar gurin ya janyo ta yace"gaya min da bakin ki inji kina jin zafi sosai ne?

Yafad'i hkne tare da janye hannuwanta da ta rufe fuskarta,a nn tayi saurin cusa fuskarta gabad'aya cikin qirjinsa tace"plz Mk ka canza wani zancen dan Allah kunya nake ji wlh"

Mohd ya d'ago fuskarta d'auke da alamar tambaya yana kallonta yace"Mk kuma me kenan kike nufi?

Ryynt tayi murmushi tace"kai da sunan ka kuma,to yi nazari ko zaka gano"

Mohd yayi shiru yana nazari cikin 3 scnds yace"mohd kabeer kike nufi koh?

Tayi murmushi tare da gyad'a masa kai,

Shima yayi murmushi tare da lakato hancinta yace"kin ganki wace irin kwanya ce Allah ya maki wae"

Tace"Uhm ai kaine mai kwanyar kaida ka gano cikin d'an qanqanin lokaci,inace ba wanda ya ta6a kiran ka da sunan dae ko?

Yace"ko d'aya kece first person amma meyasa kika yi nazarin had'a sunan nn?

Tace"sbd nafi so na kiraka da sunan da ba wanda ya ta6a kiran ka dashi sae ni kad'ai"

Yayi fari da ido Yace"ko meyasa to?

Tayi murmushi kawai ta riqo en yatsun sa tana wasa dasu tace"in tambaye ka meyasa kake bearing da mohd Aminullah Nasir baka bearing da sunan Abba?

Yace"Mohd Aminullah shine sunan da aka zana min,Nasir kuma sunan kakan mu ne nake bearing dashi.

Tace"to ya kaji Mk kana ra'ayin na riqa kiran ka dashi?

Yace"Ni kuwa nake so my Ryynt dmn sunan ya min dad'i sosai uwa uba kuma ke had'a shi amma kuma zan so nasan dalilin da yasa ba kya son kirana da sunan da kowa ke kirana da shi.

Shajen fuskar sa ta shafo tana murmushi tace"sbd a gurina kai na daban ne da zan so na ke6ace komai naka a daban dana kowa"

man dake kallonta d'auke da murmushi yace"idan na fahimce ki kina nufin nayi gurbi a cikin zuciyarki knn?

Ryynt tayi murmushi tare da sadda idanun ta qasa tace"eh hkne d'in ka fahimce ni "

Farin cikin da Mohd yaji a ransa ya kasa barin sa a kwance hkn yasa ya tashi zaune tare da tada Ryynt itama ,

ya d'aura tafukan hannuwan sa kan kumatun ta yana mae kallon cikin idanunta snn yace"my Ryynt samun gurbi a cikin zuciyar ki yana nufin kina sona koh?

Sae da Ryynt tayi qasa da kanta cikin jin kunya tace"eh haqiqa ina sonka bazan 6oye maka ba, ba kuma zan kasa furta maka ba dmn ka cancanci fiye da haka a gurina sae dae ina tsoro kar sae na sakankance da soyayyar ka kazo ka juya min baya.

Ta qarashe mgnr ne cikin muryar kuka.

Mohd da ya tsinci kansa cikin wani irin farin ciki kan jin kalamanta,

ya d'ago fuskar ta yana kallon idanuwanta da suka ciko tap da qwallah yace"No my Ryynt ta yaya kike tunanin zan iya juya miki baya duk da irin sonda nake miki ko a ganin ki duk yaudara ce ba wae da gaske nake sonki ba"

Tace"Aa ba haka bane ina tsoron kar sae mun koma wnn matar taka ta qwace min kai ta yanda bazan sake samun kulawar ka ba"

Mohd yace"To kuma ke sae kiyi sake da baki ki barta har ta qwace miki ni"

A shagwa6e ta kalle sa tace"to ae kaine in ta gaya maka abu kake yarda kana biye mata kan duk abinda tace har ma baka yin bincike.

Ta qarashe mgnr ne cikin kuka,

mohd yayi saurin rungume ta yana shafa bayanta yace"no Ryynt wlh wnn kuskure ne da rashin sani amma nayi miki alqawari inshaa Allah bazan qara kuskure makamancin sa ba,I beg u kiyi haquri kinji kuma ki cire a ranki cewa zan iya juya miki baya wlh ko a mafarki hkn ba zai ta6a faruwa ba inshaa Allah,yi haquri daina kuka kinji.

Nan ta d'ago tana share hawayen fuskar ta mohd dake taya ta yace"kin haqura ko?

Ta gyad'a kai masa yace"to idan kin haqura yi min......

ya qarashe mgnr a cikin kunnen ta,

da sauri ta maqale kafad'a tana dariya zata bar gurin ya janyo ta da sauri yana dariya shima yace"sae fa kin min idan ba haka ba yau ba inda zamuje ko kuma na tafi ni kad'ai abuna bada ke ba gashi su maman sadiq ma duk fita zasuyi"

A shagwa6e tace"um um gsky bazan iya ba kunya nake ji ka fad'i wani abu dae"

Yace"shi d'in dae nake so idan kuma baza ki min ba shike nn bari na tashi na shirya na fita abuna ni kad'ai"

Yana gama fad'ar haka yaje zuwa tashi,tayi saurin riqo hannun sa tace"um um to zan maka d'in amma sae ka rufe idonka"

ba musu ya rufe idonsa Ryynt takai bakinta a hnkli ta had'e da nashi tana tsutsar lips d'in sa da harshen sa cikin wani salo kmr ta sami alawa,after a while taje zuwa zare bakin nata a hnkli,

man bae barta ba ya koma had'e bakin su ya soma yi mata nashi salon ,

bayan hannun sa dake kan qirjinta yana wasa dashi a nn Ryynt ta kasa in ma kanta sae kwanciya tayi ya bita tare da xare bakinsa ya maida kan qirjinta yana kissing d'in jikinta ta koina Ryynt bata iya hana shi ba sae kama masa tayi suka shiga romancing d'in juna.

Basu su suka iya barin junan su ba har sae da suka gamsar da juna.

Sukayi shiru rungume da juna sae numfashi da suke fitarwa a hnkli.

Man dake shafa bayan Ryynt ya shafo fuskar ta tare da d'aura mata kiss kan goshi yace"yau dae ba zancen fita kin gaji da yawa koh"

Tace"um um MK wlh nasa raina a fitar nn dan Allah muje"

Yace"ae tunda kina so za'a je d'in,tashi muje to muyi wanka sae mu shirya mu tafi"

Tare suka tashi zaune Ryynt ta rungumo sa tare da shafo cikin sa tace"cikin ka kmr kana jin yunwa"

Yace"wlh kuwa yunwa nakeji sosai kema nasan kina jin yunwar koh?

Tace"um um ba sosai ba kasan kafin mu koma bacci naci nmn kaza bari na kawo maka kaima kaci sae muyi wanka koh"

No kawo min fresh milk kawae nasha idan muka fito wanka sae muyi breakfast gabad'aya.

Nan ta tashi ta jawo bathrobe ta saka snn taje ta tsiyayo masa fresh milk a cup ta dawo ta same shi shima ya saka bathrobe d'in sa yana zaune akan bed yana duba missed calls d'in da ya gani a wayar sa don tun zasu koma bacci ya saka ta a silent.

Yana ganin ta dawo ya ajiyar wayar ,

ta zauna a kusa dashi ta bashi fresh milk d'in da kanta har sae da ya shanye snn suka je zuwa wanka basu wani jima sosai ba suka fito suka shirya snn sukayi break fast suka fita.

Da dare mohd ne zaune a falo kan doguwar kujera yana sanye da farar singlet n boxer yana kallon labarai yayinda Ryynt ke kwance kan qafafuwan sa tana sanye da farar rigar baccinta silk mae d'an siririn hannu da tsayinta ba zae wuce iya cinya ba ,wacce tuni tayi bacci sbd gajiya dmn yau yawo sukayi sosai a cikin garin mumbae wato gurare daban daban na bud'e ido da kuma gurin shaqatawa sukaje kuma duk inda sukaje sae da mohd yasa aka musu photo shida ita snn sukayi dasu Amir da matar sa da kuma d'an d'ansu sadiq dan duk tare suka fita shiyasa basu dawo ba sae yamma da kaya niqi niqi na en tsarabar da Ryynt ta siyo.

Da ya gama kallon labaran sa ne ya kashe TV ya d'auki Ryynt ya shiga ciki da ita.

Washe gari ne suka je Germany kwanan su biyu a can suka kammala abinda suka je yi suka tafi dubai sukayi kwana biyu dmn hutawa inda a germany har dubai sae da man yaja Ryynt suka zaga gari dmn ta bud'e ido.

Bayan sunyi kwana biyu a dubae ne washe gari suka kama hanyar dawowa Nigeria.

6anaren malika kuwa safiyar yau sae murna take tayi dan man ya kirata ya snr da ita yana hanya har ma ya snr da ita lokacinda jirgin nasu zae yi landing ai kuwa tasa aka shirya masa hadaddiyar liyafa wacce tana ganin lokacin saukar jirgin su ya kusa taje tayi wanka ta tsala ado taja motar ta sae Airpot dmn tarbon mohd wacce kwata kwata bata san cewa tare da Ryynt yake ba dan har yanzu bata da labarin komai asalima shaf ta shafe babin Ryynt a cikin rayuwar ta.

Billy giro😊

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.