Complete Hausa Novels

Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel.docx

Chapter 55 of 56

*page 93*

Bayan sun isa gidan ne mohd ya tafi da yaransa d'akin sa Ryynt kuwa taje d'akinta haka ma alawiyya.

Da shigar Ryynt d'aki ta soma cire kayan jikinta dmn shirin bacci.

Duk da cewa jikinta baya buqatar wani wanka amma haka ta fad'a Bathroom ta sake wani wanka ta fito tayi zaune tabi koina na jikinta duk ta shafa turarukka masu daddad'an qamshi ta d'anyi er simple make up ta shiga bacci snn ta tashi taje jikin wardrobe ta nemo farar rigar bacci wacce sae da ta feshe ta da turare snn ta saka,

rigar er fincika ce sosai iya cinya gashi komai na jikinta ana hangowa dan ita kanta ma sae da taji kunyar kanta a lokacin da tana kallon jikinta ta jikin mirror.

Ta jawo farar er samar rigar baccin da tsayinta iya guiwa zata saka kawae ta hango man jikin qofa cikin shirin sa na bacci yana zuba qamshi sae kallon ta yake yana qarosawa sannu a hankali har ya qaroso gurinta yana kallon yanda ta sadda kanta qasa taqi yarda su had'a ido.

Man da duk qamshin turarenta ya soma rikitashi yakai lallausan hannun sa a kasale ya d'ago fuskarta yana bin fuskarta zuwa surar jikinta da kallo cikin wani irin kallon sha'awa,

murya can ciki mae d'auke da kasala yace"my Ryynt yau ni kuma kike jin kunya"

Ryynt bata iya ce masa komai ba sae wani d'an murmushi tayi mae natsuwa da janhankali da yasa man yayi tsaye ya kafe ta da ido cikin wani yanayi da yake jin kansa na kasalar da ta qara saukar mae,ya kar6i er samar rigar da ke hannunta cike da kasala ya saka mata snn ya d'auke ta cak suka tafi d'akin shi.

D'akin ba haske sosai sae dim light da kuma wani daddad'an qamshi da ke fita a d'akin ga sanyin splt.

A hankali mohd ya sauke Ryynt tare da kai hannu ya cire mata er rigar sama ya yar,

ya kama d'ayar rigar itama yana cire ta sannu a hankali har ya cire ta gabad'aya sae bin jikinta yake da kallo kamar yau ne ya soma ganin sa snn ya lumshe idon sa a hankali ya janyota zuwa jikin sa had'e da kae hannu kan mammanta yana shafawa ya kalli yaransa dake kwance cikin d'an bed d'insu suna bacci snn ya maida dubansa gun Ryynt a natse murya can qasa yace"hope yarana sun sha sun qoshi dmn daren yau namune mu kad'ai bana son su tashi su takura mu"

Ryynt tayi murmushi tare da gyad'a masa kae.

Tana kallo ya rage kayan jikinsa snn ya d'auke ta cak yaje da ita kan bed ya kwantar had'e da zira harshen sa a cikin bakin ta lokaci mae tsawo snn ya zare sae shafa jikin ta yake yana kissing d'inta ta koina har ta soma maida masa martani suka shiga romancing d'in juna har suka je ga duniyar ma'aurata da gabad'aya man ya fita hayyacin sa sae sambatu yake yiwa Ryynt da yaji tamkar yau ne ya soma 6are ta a leda.

Washe gari da asuba mohd ne ya fara tashi sae kallon Ryynt yake da ke rungume a qirjin sa tana ta sharar bacci abinta sannu a hankali ya zare jikin sa daga nata ya tashi ya nufi bathroom yayi arwala ya fito.

Yaje yayi zaune kusa da ita yana shafa gefen fuskarta a nn ta shiga bud'e idanun ta a hankali har ta sauke su a nashi,

d'auke da d'an murmushi cikin jin kunya tayi qasa da idonta dan sae ta tuna komai da ya faru tsakanin su jiya.

Mohd dake kallon ta

yayi murmushi tare da kai lips d'insa a hankali kan goshinta ya d'aura mata kiss snn yace"asuba tayi tashi kiyi sallah kinji"

Ba musu ta tashi ya bita da kallo har ta shige bathroom snn ya tashi ya nufi masallaci.

Guraren qarfe goma zaune suke kan dining kowannen su cikin ado sunyi kyau sae zuba qamshi suke suna ciyadda junan su a natse,

Suna cikin cin abinci Ryynt ta kai spoon zuwa bakin mohd bae kar6a ba sae tagumi yayi yana ta kallonta wanda ba abinda yake tariyo wa face daren su na jiya da yake jin kamar ya sake tsintar kansa a lokacin.

Ryynt dake kallon sa taje a natse ta hura masa iskan bakinta ya lumshe idanun sa d'auke da murmushi snn ya koma ware su a kanta,

Cikin shagwa6e ta kalle sa tace"ya ina baka abinci kaqi kar6a sae kallona kake"

Mohd bae ce komai ba sae kar6ar spoon d'in yayi ya ajiye ya janyota zuwa jikin sa sae kallon ta yake cike da so snn yace"my Ryynt ina sonki kuma har ko yaushe ina mae gaya miki cewa keta daban ce da sauran mata, hm shin kinji irin farin cikin da kika tsunduma ni a daren jiya kuwa"

Ryynt dake kallon sa tayi murmushi tare da saurin sadda kanta qasa mohd ya d'ago ta yace"uhm my ryynt knn meye na jin kunya kuma bayan duk burin mace ta gari shine taga cewa ako yaushe ta faranta ran mijinta,ni mijinki ne kin faranta min dole na nuna miki farin ciki na a fili dmn fiye da tunanin ki kin faranta min ba kad'an ba da har ma kikaci babbar kyauta a gurina da sae kin fara karatun ki snn ko zan baki amma yanzu gaya min bayan karatun ki meye kuma burin ki na gaba a rayuwa da kike son cikawa?

Cikin sassanyar murya mae d'auke da farin ciki tace"burina na gaba shine ina son idan na kammala karatuna ka bar ni nayi aiki"

Yace"kin samu my Ryynt sae kuma me kike so?

Tayi murmushi tace"kai nake so da kuma gangar jikin ka gabad'aya yayinda zan kasance taka ni kad'ae"

Yace"wnn kin jima da samun sa my ryynt sae kuma me?

Tace"um um bana tunanin yanzu akwai wani abu da nake so da dae baffana zae dawo da ina so"

Mohd dake kallonta yayi murmushi dan itama d'auke da murmushi tayi maganar amma kuma sae yaji tausayinta yace"Allah yaji qan baffa da Rahama"

Tace"Amin"

Snn ta d'auki spoon ta kae bakin sa taci gaba da ciyadda shi shima yana ciyadda ita har suka kammala cin abincin.

Yaja hannunta ya tafi da ita d'akin yaransa yana nuna mata yanda yasa aka tsara d'akin sae yaba d'akin take tayi dan an tsara d'akin sosai kmr ba a cikin Nigeria ba.

Bayan sati biyu da faruwar haka sosai su Ammar ke samun kulawa a gurin en renon su shiyasa sam Ryynt bata wani wahalar d'awainiya dasu sae dai shayarwa.

6angaren Malika kuwa zaune take gurin wani gurin shan iska lemuna a gaban su suna sha suna magana ita da sweetat d'inta wacce ke kallon sa tana fad'in"Aa wlh ba wani laifi da ka min,na hana maka kaina ne sbd wani dalili......wane irin dalili ne haka da kika hana min kanki har na tsawon watanni?

Tace"Aah me kake yiwa sauri ae dalilin ba wani abu bane sae wani babban albishir dana 6oye maka nace sae nayi idda tukun snn ko zan gaya maka dan nasan idan na gaya maka kafin na kammala zaka qosa ka ga na jima ban kammala iddar ba,Albishir d'in kuwa shine aure nake so zamuyi nida kae dmn zamu fi jin dad'in rayuwar mu ko ya kace"

Wani irin murmushi yayi da jin zancen nata banbara kwae yace"kema dae da wasa kike malika in banda abinki ina zancen aure a tsakanin mu"

Tace"kan me zaka ce haka saki uku fa man ya min kuma har na kammala idda me kuma ya rage"

Yace"Hm dan Allah ke yanzu idan nace zan aure ki zaki yarda"

Tace"why not zan yarda mana sbd nasan bakada wani burin da ya wuce mu kasance tare ako yaushe"

Yace"u are wrong ni sam baki fahimce ni ba dmn ni bani da burin da ya wuce na sami yarinya saliha kamila sabuwa fil a leda ba irinki da kika zubar da mutuncinki a titi ba da har kikayi aure baki daina yawon iskancin ki ba snn har kike tunanin wae zan aure ki tir"

Cikin tsananin mamaki tace"Rasheed ni kake gayawa haka bayan kaine mutum na farko daka fara sani na a 'ya mace kaine ka 6are ni a leda"

Cikin d'aga kafad'a yace"And so what ni nace ki bani kanki ko kuma na miki dole ne ko kuma ni kaid'ai naji dad'in bada ke ba"

Tace"kaga Rasheed idan har tunanin kake idan munyi aure zan iya kula wani bayan kae sam ka cire hakan a ranka dmn sanin kanka ne tun lokacinda muka fara sanin juna bana kula kowane d'a namiji bayan kae har nayi aure kuwa"

Yace"hm nifa ba sakaran namiji bane da kike tunanin zan yarda dake keda duk son da kike yiwa man bai hana kin cutar dashi ba kina yawon bin maza a titi"

Ran malika ne yayi mugun 6aci tace"kaga Rasheed mu daina wnn wasar dan ni har raina ya so6a 6aci wlh,gaya min yaushe zaka turo magabatan ka?

Yace"hm totally u have gone mad! na tura magaba ta na wa auren ki tuf! Allah sauwaqe na auri mace irinki wlh never"

Yana gama fad'ar haka ya tashi zae bar gurin ta miqe a fusace ta kama kwalar rigar sa tace"wlh baka isa ba Rasheed dan ubanka sae ka aure ni ko kuma na had'a maka tuggun da bazaka ta6a fita ba wlh"

Tana kaiwa nn yasa qarfin sa ya ture ta tare da kife ta da mari ya nunata da yatsa yace"kin sanni wlh na fiki zama tataccen d'an iska duk wani abu da zakiyi sae dae na juyar dashi zuwa kanki amma idan kina musu ki gwada ki gani shege ka fasa"

Yana gama fad'ar haka ya tafi ya barta dafe da kunce hawaye masu zafi na sauka kan fuskar ta dan tasan tabbas ba abinda zata iya masa da zata ci riba ya riga ya gama da ita.

Billy Giro😊

[10:07PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA🔮```

*LAST PAGE*

🔮🔮🔮

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.