Complete Hausa Novels

Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel.docx

Chapter 34 of 56

*page* *```52```*

A razane ta fasa Ihu tare da ture shi daga kan jikinta taje can qarshen gado ta kame wacce sae a lokacin ta lura da cewa pant kad'ai take tare dashi a jikinta nn tayi saurin jawo towel zata rufe jikinta man ya riqe towel d'in tare da matsawa gab da ita yana mae mata wani irin kallon sha'awa yace"da wane dalilin zaki rufe jikinki byn ban gama abinda nakeyi ba"

Wata irin muguwar harara ta watsa mae ta shiga yunqurin ganin ta qwace towel d'inta da ya riqe.

Bata iya qwatar towel d'in ba sbd da d'ayan hannu ne take fmn kokawa dashi kasancewar d'ayan hannunta nakan qirjinta ta rufe.

Ganin ta kasa qwatar towel d'in ta sakar mae taje zuwa jawo blanket ya riqe mata hannu ya kuma warce d'ayan hannun da ta kare qirjinta dashi duk ya kama hannayen ya riqe ya kuma kwantar da ita cike da niyar kai bakinsa a nata bata bar hkn ta faru ba sbd qafafunta tasa ta ture shi nn ya hau kan jikinta gabad'aya ya danne ta ya kuma kai bakin sa kan nata ya had'e

Ba shiri ya zare bakin sa da sauri sbd wani irin cixo da ta gantsara mae a harshe,

Wanda cikin yanayi najin zafin cizon ya lumshe idonsa sae can ya bud'e idanun yana kallon Rynt dake ta son ta ture shi daga jikinta.

Nan ya qara matse ta har sae da tayi er qara yace" zaki san wa kika ciza dan ramawa zanyi kuma sae na ftr miki da jini kmr yanda kika min"

Yana gama fad'ar hk ya nufeta zuwa ramawa wanda a maimakon ya nufi bakinta sae qirjinta ya nufa a rud'e Rynt ta shiga ihu tana dukan shi ya kama hannun ya riqe had'e da kai bakin sa a qirjin nata a nn Rynt tayi saurin lumshe idonta sbd wani irin abu da taji man na mata a qirji da ya fara kashe mata jiki kai tsaye ,

nn ta shiga yi masa kuka tana son qwatar kanta amma bae barta ba har sae da ya luguiguita ta son ranshi snn ya tashi kan jikinta yana mai gyara buttons d'in rgr shi da suka 6alle yayinda Rynt tayi saurin tashi taja blanket ta rufe jikinta har wuya .

man dake kallonta ya saki shu'umin murmushi yace"me kuma zaki rufe wanda ban gani ba"

Ta watsa mae harara tare da fad'in"d'an iskan mutum wlh Allah ya isana ban yafe ba mugu kawae"

Da qarfi ya damqo gashin kanta yace"mind ur tongue idan ba haka ba zaki had'u da fushin ubangiji"

Ta fixge kanta tace"kai dae zaka had'u da fushin ubangiji macuci wlh Allah ba zai barka ba"

ta qarashe mgnr had'e da fashewa da kuka nn man ya tsaya yana kallonta sae kuka take can yakae hannu zai share mata hawaye tayi saurin buge masa hannu.

Bai damu ba sae hannun yakei kan cikinta tare da fad'in"gobe ma zan zo na kawo ma babyna ziyara na kuma yi wasa da maman baby kmr irin ta yau koma fiye don hk sae ki shirya dmn wasar ta mu biyu ce bani kad'ai ba"

Cikin qunar Rynt ta ture masa hannu tare da fad'in"wlh duk kazo kuwa sae na maka ihu qato"

Man ya gyad'a kafad'unsa yace"kiyi man sae me ko an gaya miki ina tsoron ihun ne"

Daga haka y tashi ya nufi hnyr fita d'akin Rynt ta bishi da kallon tsana har ya fita snn ta share hawayenta ta jawo towel d'inta da ya jefar ta d'aura ta gyara gadon ta fad'a bathroom tayi arwala ta fito ta saka tufafi ta nemo hjb da sallah carpet wacce sae da ta saka hjb snn ta shimfid'a carpet ta fara sallah.

Mohd kuwa da ftr sa gida ya nufa wanda yana shiga falo ya taradda mhfyr sa da ummar malika da kuma malika.

Yayi kmr bai ga malika ba sae iyayen ya gaisar,inda ba wacce ta amsa mai a cikin su sae ma masifa da ummar sa ta shiga yi tana fad'in "wane irin abu ne ke damunka mohd ko akan ka aka fara rashi ne da za'ace tunda kuka baro asibiti kake fama da baqin hali wae kai damuwa aiko damuwa ce ita ya kamata ta fika shiga damuwar ita da tayi fama da whlr cikin ba kai ba amma sae kazo kanata qara mata takaici akai da har kasa hqrnta ya qare takai ga yin yaji

wae kuma ta iya kwashe har sati biyu ko leqe ko rege ba zancen zuwa kayo biko.

Mohd yace"umma nifa fad'an nn bana so akan me dan tayi yaji zan je biko ni nace tayi yajin ne"

Iyye lallai yaron nn na qara yarda wnn matsiyaciyar bata barka a banza ba, 6ace na daina ganin ka a nn shashasha!

Nan ya bar gurin cikin 6acin rae ita kuma hjyrsa tayi saurin shan gaban mhfyr malika da taja hannun malika a cewar ita erta ba wulaqantacciya bace da zata zauna ana zaman wulaqanta ta.

Hjyr man tace da mahaifiyar malika"ba'ayi haka ba haquri zakuyi dmn na fhmci yaron nn ba a kanshi yake ba,amma nsn abinyi"

nn ta ciro wani qullin magani a jakarta ta bawa malika tace"a abinsha zaki saka masa da zarar yasha ina gaya miki komai qarfin asirin da matsiyaciyar tamae sae ya karye yayinda sheqar zata koma kanta.

Malika bata kar6i maganin ba sae yatsine fuska tayi snn tace"ta yaya zan bashi abu ya kar6a har yasha bayan kuna gani da ya shigo ko kallona baya sonyi"

Mhfiyarta ta kwa6e mata baki tace"tafi can ai ma kece matsiyaciyar ba ita ba,ace kina mace baki san ta yanda zaki mar ba ya sauko har ki samu ki had'a mae abun sha yasha"

Tayi tsaki had'e da kar6ar maganin a hannun hjyr man ta ba malika tace"kar6i ana saki a hanya kina kaucewa kmr baki je class ba"

malika ta kar6i maganin tana juya shi cike da tunanin yanda zata shawo kan man wacce a cikin tunanin ne ta saki murmushi had'e da kallon mhfyrta da hjyr man da suka ce su zasu tafi"

Nan taje ta raka su ta ta dawo ta wuce sae d'akinta.

6angaren Rynt kuwa bayan ta gama sallah taje kitchen bata sami baaba hurera ba sae a bayan gida taje ta sameta ta shimfid'a tabarma a qarqashin bishiyar da ke gurin tana ta sharar bacci abinta.

Dawowa kitchen tayi ta d'ebi abinci taje ta zauna falo tana ci jiki sanyaye don sae tuna abubuwan da man ya mata take cikin qunci da qunar rae.

Bata wani ci abincin sosai ba takai ta ajiye ta koma d'aki ta d'auki agwalima tana son sha amma ta kasa sae kuka da ta soma yi.

Tana cikin hkne ta jiyo sallamar inna tayi saurin share hawayenta ta fito ta tarbe ta tana mai yi mata sannu da zuwa.

Daga haka ta juya zata koma d'aki inna tace"zo er albarka kiga tsarabar da nasiru ya kawo mana"

Rynt ta saki murmushi tare da fad'in" hln yaushe ya dawo ne inna?

Inna tace"ayyo ai tun da safe kina zuwa mkrnta ya dawo shine ma yakaini anguwa kuma yaje ya d'auko ni yanzu haka yana waje yana gaisawa shida wani abokin sa"

ta qarashe fad'in hk ne yayinda suka shigo

d'aki ,

Rynt ta zauna gefen gado inna kuwa taje ta bud'e wardrobe ta ciro wata babbar leda takai kusa da Rynt dake zaune kan gefen gado ta ajiye snn ta shiga ciro kayan d'ai d'ai tana mai nunawa Rynt had'e da mata bayani.

Atamfa ce mai kyau da turaren fesawa da kuma flat shoes, kyn inna knn na Rynt kuma less ne da turaren fesawa da kuma waya sabuwa fil cikin kwalinta.

Sosai Rynt tayi farin ciki har bakinta ma baya rufuwa nn nasir ya shigo tayi mae godiya sosai snn ta fita ta basu guri shida inna,taje d'aki sae tsallen murna take tayi waya.

Da dare malika ce taci kwalliya ta ftr rai ga wani irin qamshi da take zubawa ta saka wata rigar bacci da komai nata ana hangowa ,

taje kitchen ta had'a coffee ta zuba maganin da aka bata ta kuma zuba desire tablet snn ta nufi d'akin man ta same shi zaune kan bed yana wani aki da laptop d'inshi ta qarasa gurin shi cike da yanga ta zauna very close to him tare da kwantar da kanta akan kafad'ar shi takai d'ayan hannunta tana shafa bayanshi had'e da mishi sannu da aiki komai baice da ita ba,

bata damu ba sae coffee ta miqa mae tace"my man ur coffee is ready,pls ka ajiye aikin nn kad'an sha ko"

Ba tare da ya kalle ta ba yace"da wa kikayi zaki had'a mai coffee"

Sorry 4 dis one

Billy giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [2/15/2017]

```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

*```Page 53```*

Hannu takai ta juyo fuskar shi izuwa gareta ta wani marairai ce fuska kmr zatayi kuka sñn tace"my man a iya sani na ban maka wani laifi ba amma sae naga kana min abubuwa kmr kana hukuntani akan wani laifi da nayi,pls am beggin u ka gaya min idan har wani laifi na ma a rashin sani wlh zan gyara zan kuma baka hqr akan koma mene ne ,kaji dan Allah ka gaya min kar kace zaka ci gaba da hukunta ni dmn wlh bazan iya jure fushin ka ba"ta qarashe mgnr cikin muryar kuka sosai.

Yayinda man ke kallonta cikin yanayi na tausayawa nn ya kai hannu ya share mata hawayen da suka zubo mata kan fuska ya kuma rungumeta a hnkli yana mae bubbuga bayanta alamar rarrashi.

Sae da suka d'an d'auki lokaci a haka snn malika ta d'ago tare da qara share hawayen fuskar ta tace"na baka coffeen zaka sha?

Lumshe idonsa yayi had'e da gyad'a mata kai tayi murmushi tare da kai kofin cofee a bakin shi ta shiga bashi da kanta har ya shanye tas snn ta ajiye cup had'e da rungume shi qam a jikinta tace"I luv u so much my man i luv u so much"

Kmr da shakku ya shafo bayanta tare da fad'in "luv u more"

Nan malika ta d'ago d'auke da murmushi a fuskar ta takai bakinta ta had'e da nashi tana mae abubuwa shima yana mata yayinda er mutan giro ta fito ta basu guri .

Nsn dae ta samu kanshi don ban sake jin wata hayaniya ba har washe gari kuwa.

Na leqa na same su sae bacci suke rungume da juna.

Man ne ya fara tashi ya yaye blanket d'inda suka rufa dashi zai sauka yaji malika ta riqe mae hannu tare da fad'in"my man meye hk ina zaka je?

A hnkli ya duqa ya shafi gefen fuskarta snn yace "zanyi wanka ne"

Tace"nima zanyi"

Yace"ok to tashi muje"

Ba musu ta yaye blanket d'in da shi kad'ae ne a jikinta akasin man da ya kasance yana sanye da farin boxer taje kan cinyoyinsa ta zauna tare ta riqo hanunsa ta d'aura kan qirjintq tana yawo dashi,

a hnkli man ya janye hannun sa ya tafi dashi izuwa bayanta ita kuma ta kwanta kan qirjinsa tana shafa bayanshi kmr yanda yake mata.

Ta d'ago had'e da kai bakinta gefen wuyanshi ta d'aura mai kiss tare da fad'in"thank u my man daren jiya ka faranta min sosai har ma naji kmr mu tabbata a hkn"

Da murnushi ya d'aura mata kiss gefen wuyanta yace"me too tanks"

Daga hk ya jata suka tafi bathroom basu suka fito ba sae da suka kwashe kusan awa d'aya.

Da fitowar su malika taje kan dressing mirror ta d'auko man shafawa taja hannun Man suka je kan bed.

Nan ta cire towel d'in jikinta ta yar snn takai hannu ta cirewa man nashi towel ba tare da ya hanata ba sae kallonta ma da yake.

Ita ta fara d'ibar Vaseline tana shafa masa snn shima ya d'iba ya shiga shafa mata har suka gama shafawa juna ,

man ya tashi zuwa shiri ita kuma ta d'aura towel d'inta ta nufi d'akinta.

Har ya gama shirin sa tsaf malika bata dawo ba yaje falo yayi zaune yana mae juya wani abortion tablet dake hannun shi.

Yana cikin hkne sae gata ta fito yayi saurin 6oye maganin ya tarbe ta d'auke da murmushi a fuskar shi.

A nn sukayi break fast byn sun gama man ya tashi xai tafi d'aki sae kawae wnn abortion tablet d'in ya fad'i malika tayi saurin cewa my man abunka ya fa.... bata qarasa fad'a ba ta katse kanta tare da saurin sa qafa ta take maganin.

Man ya juya tare da fad'in me kika ce?

A d'an daburce tace"jeka kawae ba komai"

Ya juya cikin wani shu'umin murmushi dmn da sanin sa ya yadda maganin kuma yaga lokacin da tayi saurin sa qafa ta take maganin amma sae yayi kmr bae gani ba ya tafiyar shi.

Malika na ganin ya fice tayi saurin d'aukar maganin tana kallo cike da mamakin ya akayi ya kawo nn bayan cikin dustbin tasan ta saka shi sae gashi ya fad'o daga kan seater nn dae ta basar tare da sauke ajiyar zuciya don a tunaninta man bae gani ba.

Shi kuwa man yana shiga d'aki makullin motar sa ya d'auko ya fita.

3:00pm

Rynt ce zaune akan bed tana waya da maman saliha da sabuwar wayarta wacce jiya kafin nasir ya tafi sae da ya nuna mata yanda ake aiki da ita ya kuma saka mata lamvar inna da tashi snn da ta maman saliha wato mhfyrshi.

D'auke da murmushi Rynt ke waya da maman saliha har suka gama wayar.

Tana gama wyr ta kai wyr kan bedside drawer ta tashi zata nufi bathroom sae kawae taga mohd tsaye a bakin qofar d'akin nn kawae ta hau bakinta tana ihu tana kiran inna.

A rud'e inna ta shigo d'akin tana tambayar Rynh lafiya?

Rynt ta nuna mohd dake tsaye tace"inna kice ya tafi bana son ganin shi"

Inna ta kalli wanda ke tsaye d'auke da fuskar mamaki tace"ayyo ai wnn ba Muhammadu bane Aamil ne yanzu suka shigo shida Amir"

Da mamaki Rynt tace"Aamil?

Inna tace "eh mana abokan haifuwar muhammadu yau da safe suka zo shine suka kawo min gaisuwa"

A nn Rynt ta sadda kanta qasa tace da Aamil "dan Allah kayi hqr ban san bashi bane"

A sukuikuice yace"no ba komai ai ni zan baki hqr nida na shigo maki d'aki hk kawae"

Tace"ba komai"

Nan ya fita inna taja hannunta a cewar tazo su gaisa da Amir dake d'akinta.

Bayan Rynt taje sun gaisa ta kama hanya zata koma d'akinta Aamil sae kallonta yake tayi har ta 6ace ma ganin sa snn daga baya ya kauda fuskar sa had'e da fitar da numfashi a hnkli.

Rynt kuwa tana Komawa d'aki sae safa da marwa ta shiga yi dmn sun sake dawo mata da kwankwanto a tsakanin su uku waye ya kashe mata mahaifi tana cikin hkne sae kawae taje da sauri ta bud'e wardrobe ta d'auko ajiyar ta wato viva ledar ta da ta fito da ita qauye ta bud'e ta ciro wani tsadadden abin hannu na maza wanda ta same shi ne akan kud'in da aka jefo kan jikin Baffanta a lokacin da aka kad'e shi.

Juya abun hannun take tayi tana tunanin taya zata gane mai shi a cikin su ukun.

Gashi dae abun hannun yana da suna a jikin shi amma sam Rynt bata lura ba sae ma juya shi da take ci gaba dayi.

Mohd ne ya fad'o d'akin Rynt tayi saurin 6oye hannunta dake riqe da abin hannun a cikin hjb tare da sadda kanta qasa dan ta d'auka Aamil ko Amir ne wanin su ya shigo"

Mohd ya gane cewa bata fhmci waye shi ba dmn yasan Aamil da Amir na cikin gidan.

Kallonta yake still kanta a qasa yayi guntun murmushi tare da qarasawa gurinta,

Wacce tana d'ago fuskarta sae jin tayi ya had'e bakinta da nashi a rud'e tayi saurin fizge kanta tana kallon sa da mugun mamaki,yayinda shi kuma ya saki shu'umin murmushi tare da fad'in"don't be surprise mijinki ne mohd wnn alama ce da zan riqa maki idan na shigo gidan nn sbd ki riqa fhmtar waye ni a cikin mu uku hope getit?

Nan ta bud'e baki zata mai ihu yayi saurin jawota ya had'e bakin sa da nata wnn karon bata iya qwace kanta ba dmn wani salo na daban ne yake matà da har tsayuwa ta nemi ta gagareta sae qoqarin zubewa qasa take, binta mohd yayi suka zube qasa inda still bakinsa na kan nata yaqi ya zare sae can ya zare bakinsa Rynt tayi saurin matsawa baya had'e da kallon shi sae kuma tayi saurin kauda fuskarta tana sauke numfashi yayinda ta kai hannu tana share lips d'inta.

Bata ce dashi komai ba sae yunqurin tashi tsaye take cike da niyar tana tashi ihu zata fasa mai,hk ko akayi don tana tashi tsaye ta bud'e baki ta fasa ihu ,ihun bae fita ba don sae jin bakinta tayi cikin na mohd.

kuka ta shiga yi tana dukanshi sbd wnn karon cikin mugunta yake tsutsar lips d'inta.

Sae da ya zare bakinsa snn ya riqe hannuwanta da take fmn dukan shi dasu ya matse ta sosai a qirjin sa had'e da kai bakinsa saitin kunnen ta yace"wlh duk kika sake yunqurin yimin ihu sae na miki wanda yafi wnn zafi don har jini sae na fitar miki dashi"

Kuka Rynt keyi sosai gashi taso qwatar kanta amma man sae qara matse ta a qirjin sa yake gashi tana jin zafin matsar sosai shiyasa ta hqr ta daina yunqurin qwatar kanta sae kuka da taci gaba dayi"

A nn man ya shiga sassauta riqonda ya mata ya d'ago fuskarta yana kallonta, hawaye sae wasar tsera suke akan kumatunta,

bae share mata hawayen ba sae tsinin hancinsa ya d'aura akan nata nn Rynt ta qara fashewa da wani sabon kuka don ta d'auka ko hkn da yayi zai sake had'e bakin su ne,bata ji ya had'e bakin su ba sae wani iska mae sanyin dad'i da taji yana sauka kan lips d'inta nn ta lumshe idonta a hnkli tana mae ci gaba da sauraren yanda iskan ke sauka a hnkli kan lips d'inta.

Mohd dake hura mata iskan bakin shi ya d'ago a hnkli yana mai kallon yanda ta rufe idonta sae ta mai kyau sosai har dae yanda eyelashes d'inta sukayi zara zara.

Ita kuwa Rynt jin iskan ya daina saukar mata yasa ta shiga bud'e idonta a hnkli har ta ware su a cikin idanun mohd,ta kauda fuskarta gefe yayinda man ya maida ta kan qirjin sa ya kwantar.

Yana jin zata fizge kanta yayi saurin cewa"um um bana so natsuwar ki nake so dmn zan tambaye ki ne idan kin gaya min gskyr amsa zan barki na tafi idan kumà kika min qarya ko kika min tsiwa ina nn dake har safe ba inda zanje.

Bata ce komai ba ya ci gaba da cewa ina son ki gaya min dalilin da yasa kika sakawa malika magani a abinci.

Tayi saurin d'agowa ta kalle shi cike da niyyar masa tsiwa se mohd ya girgiza kansa a hnkli alamar kar ta mae ,sae kuwa ta sadda kanta qasa tace"ni ba abinda na sa mata a abinci idan har ma ce maka tayi to qarya ta ma"

Yace"idan kin 6oye min?

Bazan 6oye wa ubangiji na ba.

Ya sauke numfashi yace"to meyasa kika ce mata zata gani a lokacinda zaki je girka mata abinci har kika bangaje ta kika wuce"

Cikin natsuwa tace"tsarine kawae irin nata dmn ni ba abinda nace mata a lokacinda muka had'u haka kuma ni bansan na bangaje ta ba"

Mohd dake kallonta yayi shiru sae can yace"to kina son ki koma gidana?

Tayi saurin girgiza kanta tana mae wani kallo na tsana snn daga bisani tace"Allah sauwaqe wlh bana so"

Yace"to ni ina so kuma sae kin koma don na riga da na maida auren mu tun ba yau ba"

Tace"kayi a banza don wlh ba inda zan koma"

yace"dolenki ki koma ko don cikina dake jikin ki"

Wnn karon fizge kanta tayi daga jikin shi tare da fad'in"ka ma cire ranka a wnn cikin dmn wlh zubar dashi zanyi don ba abinda zanyi da qaddararren abu a jikina"

Ta fad'i hnke tare da bud'e wardrobe zata saka abin hannun da take ta fmn 6oyo a hannunta bata so ya gani.

Mohd da ya fusata kan jin zancenta ya kama murfin wardrobe d'inda ta bud'e ya rufe da qarfi.

Nn Rynt ta fasa wani irin ihu dmn da yatsanta ya had'a ya rufe bae sani ba.

Kan kace me sae ga su inna da gudu sun shigo ita da su Aamil da Amir har ma da Baaba hurera.

Rynt dake riqe da yatsanta ta tafi da gudu jikin inna tana kuka yayinda man ya biyota a rud'e zai kama hannun ya gani. A fusace inna ta buge mai hannu had'e da kai masa wani irin gigitaccen mari ta kuma rufe ido tace"wlh maza fita a gidan nn in daina ganin ka kafin na bud'e idona!

Ba musu man dake dafe da kunce ya fita ya bar gidan yayinda en uwanshi suka shiga mamaki sosai.

Billy giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/16/2017]

```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

*```Page 54```*

Da fitar sa Inna ta kai hannu ta riqo hannun Rynt ta duba yatsar ,yatsar tayi jajir ga kuma jini da ya taru ya kwanta akan jikin qunba.

Cikin tausayi inna tace"garin ya hk ta faru?

Rynt bata iya cewa komai ba sae kuka da take tana yarfi da hannu.

Nan Inna ta ja hannunta suka je d'aki yayinda Amir da Aamil suka bi bayan su, Baaba Hurera kuwa kitchen ta koma dmn qarasa aikinta.

Bayan sun shiga d'aki ne inna ta zaunar da Rynt gefen gado snn ta kalli su Amir da suka nemi guri kan sofa suka zauna

Tace"d'ayan ku yazo ya duba mata yatsar ko da akwai maganin da za'a siyo mata tasha"

Aamil ne ya taso ya duba yatsar yaje da kanshi ya bud'e fridge ya ciro freshmilk ya tsiyaya a cup snn ya koma gun Rynt ya ciro farin handkerchief ya bata a cewar ta share hawayena ta,

Rynt bata kar6a ba sae cewa tayi"Aa nagode"

snn takai hannu ta share hawayen fuskarta .

Aamil dake kallonta ya bata fresh milk ta kar6a tasha kad'an ta bashi yaje ya ajiye ya kuma fita a cewar zai je ya siyo mata magani ya dawo.

Inna tace"to d'an Albarka a dawo lfy"

snn ta kama yatsar Rynt tana qara dubawa tace"shashashan yaro wae me ya daka miki a yatsar ne to don nsn ba makawa shine yaji maki ciwo"

A sanyaye Rynt tace"haka kawae ina bud'e wardrobe ya maida murfin da qarfi shine murfin ya daki yatsana"

Inna tace"kaji macucin yaro Allah zai isar miki ai yanzu kiran ubansa kabiru zanyi......

Yunqurin aman da Rynt ta shiga yi ne ya katse inna,

Rynt kuwa ta kwasa aguje sae bathroom tana ta kwara amae ta samu da qyar ya tsaya mata inna dake gefenta ta bata ruwa ta kuskure bakinta snn ta riqo hannunta suka fito taje da ita gefen gado ta zaunar tare da fad'in"sannu kinji"

Rynt ta gyad'a kanta tare da fad'in"inna zan sha agwalima"

Nan inna taje ta bud'e fridge ta d'auko mata sae ga Aamil ya shigo d'akin riqe da ledar magani a hannun shi yana waya.

Bayan ya gama wayar ne ya ba inna ledar maganin yace"kowanne d'ad'd'aya zata sha"

Inna ta kar6i ledar tace"to d'an Albarka sannu kaaji"

Aamil bai ce komai ba sae duban sa yakai gun Amir dake kishingid'e abinshi kan sofa yana ta aikin fmn dannar waya yace"tashi muje gida Abba ke son ganin mu"

Ba musu Amir ya tashi sukayi wa inna sallama suka tafi.

Sae a snn Rynt ta kar6i agwalima a hannun inna,inna tace"anya kinci abinci kuwa Rynh?

Rynt tace"Aa inna dama ina so zan sha fura ne"

Inna ta girgiza kai bata dae ce komai ba taje ta d'ebo mata furar, Rynt ta kar6a tare da ajiye agwalimar hannun ta da ta fara sha ta shiga shan furar yayinda inna ta 6alla magungunan da Aamil ya siyo ta ba Rynt ta had'iye had'e da furar da take sha.

Koda ta kammala shan furar inna ta shiga bathroom dmn yin arwalar sallar la'asar nn ita ma ta tashi taje d'aki wacce da shigarta d'aki tayi kici6is da abin hannun da ta tayar tayi saurin kai hannu ta d'auka taje ta 6oye snn ta tafi bathroom tayi arwala ta fito tayi sallah.

5:00pm

Man ne kishingid'e kan resting chair a cikin garden idanuwan sa a rufe kmr mai bacci.

Sae ga Amir ya shigo gurin d'auke da sallama ya nemi guri ya zauna yana mai kallon man da ya amsa mae sallama had'e da yunqurin tashi zaune cikin yanayi na kmr mara lafiya musamman launin idanuwansa da suka sauya zuwa ja.

Ya zauna yana mae kallon Amir yace"ya akayi kasan ina nn ne?

Amir yace"gateman ya snr dani bcs nayi kiran phone d'inka yafi a qirka baka yi picking ba"

Cikin damuwa man yayi d'an guntun tsaki snn yace"sorry na bar phone d'ina a mota ne"

Amir yace"No vex,but me yake faruwa tsakanin ka da inna ne haka?

Shiru man yayi sae can ya shiga snr da Amir abinda ya faru.

Amir ya sauke ajiyar zuciya

yace"to meyasa ka saki yarinya kuma kazo kana bibiyarta?

Man yace"Ina son maida ta ne"

Amir yace"kan me?

Yace"wato Amir sae bayan komai ya gama faruwa na fhmci cewa abinda nake zarginta dashi bata da hannu a ciki,it seems malika ce ta aikata hkn sbd kawae ta samu yrnr ta bar gidan"

Amir yace"ta yaya ka fhmci haka?

Man yace"waya na samu tana yi sae dae ban samu naji komai da suke cewa ba amma still ina kan bincikena da zan ga cewa na kama malika red handed.

But abinda na fiso farko shine na samu na maida wnn yarinyr sbd cikin da ke jikinta nafi son ta raine shi a gabana dmn nima na samu na bashi kulawar da nake so"

Amir yace"kaje ka bawa Abba haquri mana ko zai barka ka maida ta "

No Amir kasan da kamar wuya Abba ya barni na maida ta amma nasan tabbas idan itace ta nuna tana son ta dawo ba makawa Abba zai barta,amma sae gashi ita sam bata son dawowa"

Amir yace"meyasa ko tana fushi akan abinda ka mata ne?

Mohd yace"Aa dama fa yarinyar ba sona take ba ta amince da aure na ne sbd biyayya wa Abba,kaga kuwa dole Abba yaji zafi ace wacce ba er sa ba ma ta mai biyayya amma nida nake d'a a gurin shi ban mae ba dmn duk a tunanin sa na sake ta ne kan bana son ta bai yarda cewa laifi tamin ba.

Amir ya numfasa snn yace"kaga bari kawae zanje gun Abba na bashi haquri.....kai wae ka manta waye Abba wlh in kaje ma ka qara min laifi kawae abinda nake so dakai yanzu ka tashi kaje gun inna kafin ta kira Abba ta sanar dashi cewa naje gidan, ka bata hqr kar ta kirashi don in yaji naje gidan zai qara ganin na mai wata rashin d'a'ar ne tunda ya hanani zuwa gidan amma naje"

Amir yace"ai kayi letti don tun kafin mu baro gidan naji tace zata kirashi ta snr dashi"

No bata kira shi ba dmn da ya kirani ya min fad'a,

Amir yace" Ina fa zaka sani wayar ka na a mota"

Man yayi guntun tsaki yace"hkne fa, but muje naga idan bae kirani ba sae kaje ka bata hqrn.

Nan suka fito zuwa parking lot man ya nufi motar shi ya bud'e ya d'auko wayar shi ya duba miscalls ba na Abban su a ciki,ya kalli Amir yace"inaga bata snr dashi ba don bae kirani ba"

Amir yace"ok bari naje d'in"

Nn ya shiga motar shi yaja ya tafi ,man kuwa wayar sa ce tayi qara koda ya duba malika ce bai yi mamakin ganin kiran ba sbd yasan bata san cewa yana cikin gidan ba dmn koda ya shigo gidan 6acin ran marin da inna ta mae bai bar ya shiga cikin gida ba sae garden da ya nufa.

Wanda ko yanzu niyyar sa ya koma garden amma ganin kiranta yasa ya nufi cikin gidan.

Guraren qarfe tara da rabi na dare Rynt ce kwance tana bacci sae ga man ya shigo d'akin yaje a hankali ya zauna gefen gadon yana mai kallon fuskarta snn ya kai duban sa gun yatsar ta da ya jiwa ciwo.

Yakai hannu ya riqo yatsar yana dubawa wanda yana d'aura yatsar sa akan kunbarta sae kuwa ta tashi firgigit had'e da yarfi da hannu tana kallon shi kmr zata yi kuka.

Billy giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/17/2017]

```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

_Mommy Ameena n Nafisat nagode sosai akan qaunarku a gare ni nayi matuqar farin ciki da samun saqon ku nagode!nagode!nagode! haka ma dukkan masoyana ina miqa saqon godiyata a gareku masu kirana har ma wad'anda basa kirana duk na gaida ku, n Luv u all❤_

🔮🔮🔮🔮

*```Page 55```*

Da sauri ta sauka kan gadon tana mae ci gaba da kallon shi. man kuwa ya tashi yaje gab da ita tare da jawota zuwa qirjin sa yana kallon d'an qaramin bakinta da yake qoqarin kai nashi akai ,

Rynt ta kauda fuskarta da sauri tace"um um bana so dan Allah kar ka min"

Bai mata ba d'in sae kumatun ta da ya riqo yana kallonta yace"kin gane ni knn"

Komai bata ce masa ba sae kallon sa da take shaye da toka tana yunqurin qwatar kanta tace"wlh ka sake ni ko yanzu na ma ihu"

ya riqo yatsar ta mai ciwo yace"kina min ihu zan matse yatsar nn ne sae kiyi ihu da dalili"

Bata kula shi ba sae yatsar ta taje zuwa fixgewa ya matse yatsar zata fasa ihu knn yasa hannunsa ya rufe mata baki yana mai kallon idanuwanta da suka ciko tap da qwallah, yace"duba ki kawae nazo yi amma tsiwar ki tasa na ji maki ciwo"

Ya fad'i hkne tare da janye hannunsa akan bakinta da ya rufe ,snn yakai hannun kan cikinta ya d'aura yana shafawa,

Rynt dake kuka riqe da yatsar ta sae ture hannun tayi ta fizge jikinta daga nashi ta kuma matsa nesa dashi.

Man ya tafi zai je gurinta ta fashe mae da kuka tace"wlh duk kazo sae na ma ihu sae dae ka kashe ni"

Ya tsaya cak yana kallonta snn yace"yi hqr kinji babyna kawae zan duba se na tafi"

Ta maqale kafad'a had'e da qara ja baya,ya kalle ta kawae yace"shike nn na tafi sae da safe"

Nan ya kama hnya ya fita d'akin.

Rynt da ta bishi da kallo shaye da toka ta share hawayen fuskarta snn ta fito taje d'akin inna zuwa bacci don dama daga kawae ta kwanta zata d'an huta ne bacci yayi awon gaba da ita.

Washe gari ta fito cikin shirinta na zuwa school sae sauri take dan ta soma makara amma koda ta fito bata samu drivern ta yazo ba sae wata had'ad'd'iyar farar mota ta gani fake a qofar gidan.

Bata bar ta ga wanda ke ciki ba sae dube dube ta shiga yi ko zata hango 6ullowar motar drivern ta.

Man dake cikin farar motar yana hango yanda Rynt ta jima tsaye tana faman dube dube wanda yasan jiran banza take don drivern nata yazo yace da drivern ya tafi abinshi shi zai kaita.

Gudun kar ya sata tayi letti ya bud'e gambun motar ya fito wanda har ya qaraso gurinta kallon shi take shima yana kallon ta,

bata gane cewa man bane haka shima bae nuna mata shine ba sae ma ina kwana da yayi mata.

Jin ya mata ina kwana yasa ta sadda kanta qasa had'e da mishi ina kwana.

Yace"lafiya lau,school zaki tafi ne?

Tace"eh"

Yace"taxi kk nema?

Tace"Aa mai kaini school nake jiran yazo"

Agogon hannun sa ya duba snn yace"muje na sauke ki"

Tace"Aa idan sauri kake ka tafi kawae zan nemi napep"

Yace"no muje kawae"

Ba musu tabi shi suka je suka shiga mota a nn ya tambaye ta sunan mrntar su da kuma anguwar da makarantar tasu take, ta gaya mai snn yaja motar suka tafi.

Cikin mota sukayi shiru ba mae ce ma wani har suka isa mkrntar,

Rynt tayi mae godiya snn ta bud'e gambun mota ta fita.

Mami ya hango taje da gudu ta rungume Rynt yayinda Rynt ta riqa hannun mami d'auke da murmushi a fuskar ta taja ta suka shiga makarantar.

Sae a snn yaja motar sa ya tafi wanda bai zarce koina ba sae gida.

Ya nufi d'akinsa ya sami malika kwance kmr yanda ya barta sae bacci take.

Kayan jikin sa ya rage yaje yayi kwance kan sofa yana tunanin hanyar da zai bi ya dawo da Rynt gidan shi.

Ya jima kwance a cikin tunanin sae wayar sa ta shiga ruri koda ya duba Aamil ne mai kiran ya d'aga wayar.

bayan ya gama wayar ne yaje ya tashi malika wacce ta tashi cikin yanayi na wacce bacci bae isa ba sae miqa take tana kallon shi.

Yace"tashi zaki yi baqi ne to 12"

Tace"su waye zasu zo?

Tsaki yayi yace"kinga ki tashi idan zaki tashi dole sae kinji ko su waye zasu zo"

Tace"me kuma yayi zafi my man daga tambaya"

Nan ta sauko kan gadon had'e da zowa gab dashi ta riqo kumatunsa tace"waya 6ata min ranka da safen nn pls koma waye kayi hqr ka gaya min su waye zasu zo don ya kamata na sani"

A hnkli ya janye hannuwanta da ta d'aura kan fuskar shi snn yace" su Aamil ne zasu zo tare da matan su"

Tayi murmushi tace"ok bari naje nayi wanka se nasa kuku ya girka musu kalolin abinci"

Bai ce komai ba sae kan sofa da yaje ya kwanta ita kuma taje ta shiga bathroom.

12:00

Sae kuwa ga su Aamil sun shigo gidan tare da kyakkywa matan su farare tas da kuma 'ya'yansu.

Matar Amir janye take da hannun d'anta kyakkywa d'an shekara uku mai kyau dashi.

Matar Aamil kuwa mace ce riqe a hannunta er 3yrs mai kama da ita sak .

Man suka tarar a falo wanda ya gaisa dasu cikin sakin fuska snn yaje ya kira musu malika da itama tazo ta tarbe su cikin murna da nuna farin cikin zuwansu.

Bayan sunci sun sha ne man yaja yaran ya tafi dasu shopping complex ya siyo musu kayan tand'e tand'e da na wasa suka dawo gidan sae murna suke suna wasa da abubuwan da aka siyo musu na wasa yayinda kowannen su ke riqe da giant lollipop suna sha.

Iyayen su kuwa suna nn zaune a falon sae fira ake tayi cike da nishad'i.

Basu suka bar gidan ba sae 4 suka nufi gidan inna.

Suna shiga gidan suka had'u da Rynt ta fito lesson teacher d'inta yazo zata fita.

Ba yabo ba fallasa suka gaisa da juna sae kallon yaran su take da sukayi matuqar bata sha'awa amma hkn bai sa taji kwad'ayin barin cikin dake jikinta ba.

Bayan ta dawo daga lesson ne taja yaran suka je suna ta wasa har da su wasan 6uya da guje guje,inna kuwa nacan d'aki ita da baqinta.

Sae qarfe 9 na dare suka bar gidan Rynt taji kmr kar yaran su tafi dmn akwaita da son yara sosai shiyasa duk ta had'u da yaro zata biye mae suyi ta wasa.

Washe gari koda ta tashi tana d'an jin kanta ba d'adi bata bar inna ta fahimta ba har tayi shirin ta na makaranta ta tafi.

A can makaranta ciwon yayi mata but har ma zaman class ya gagare ta sae clinic taje ta kwanta.

Da aka tashi da qyar ta iya kai kanta gate wacce a maimakon taga drivernta sae man ta gani yazo zae ja hannunta su tafi tayi saurin matsawa baya wacce garin hkne taje zuwa fad'uwa yayin saurin riqo hannunta a nn yaji jikinta da mugun zafi.

Cikin damuwa ya kalleta yace"baki da lafiya ne?

Bata bashi amsa sae hannunta ta fizge taje zuwa siyen agwalimar da ta hango ,

man dake biye da ita shi ya biya kud'in agwalimar ya kuma kar6i ledar agwalimar sbd qin kar6a tayi a cewar bata son agwalimar tunda shi ya biya kud'in.

Bai damu ba sae hannunta yaja sbd ya fhmci sosai take jin jiki wacce ba yanda bata yi ba na ganin ta fizge hannunta amma ta kasa har yaje ya saka ta mota yaja ya tafi da ita sae zuwa asibitir shi.

Bayan sun iso ne yayi yayi ta fito mota taqi wae sae dae ya kaita gida shi kuwa yace sae ya dubata ko yana kaita.

Suna cikin hakane amai ya qwace mata a nn cikin motar sae kwara shi take tayi duk tabi ta 6ata uniform d'in jikinta har motar.

Bai damu da ganin motar shi ta lallace ba sae ta kanta yake dan duk ta galabaita sae numfashi da take fitarwa.

Haka ya d'auke ta ya tafi da ita sae office d'inshi yakai ta bathroom zai cire mata uniform d'inta da suka 6aci ta hanashi sae kuka take ita ya kaita gida.

Nan ya shiga lallashinta a cewar ta cire uniform d'in ta wanke jikinta se ya siyo mata wasu kayan tasa snn ya maida ta gida.

Bata yarda da hakan ba sae da qyar ya samu ta yarda snn ya fita bathroom d'in ya barta yaje ya siyo mata arabian gown ya dawo.

Wanda ya jima zaune yana zaman jiran fitowarta bathroom amma yaji shiru hkn yasa yaje ya mata knocking yaji shiru kamar ma ba kowa a ciki.

Nan ya shiga bathroom d'in yayi tsaye turus yana kallonta kwance qasan tiles d'in tana ta bacci daga ita sae vest da bum short ta jefar da uniform d'inda ta cire gefe.

A hnkli yakai hannu ya d'auko ta ya fito da ita ya kwantar kan sofa yakai hannu yana ta6a jikinta da har yanzu mugun zafi ne dashi.

Nan ya tashi ya nemo ruwa a d'an silver bowl yazo ya gurfana gab da ita had'e da ciro farin handkerchief a aljihunsa ya sanya shi a cikin ruwan snn yakai hannu ya yaye mata vest d'in jikinta ya ciro handkerchief d'inda ya saka a ruwa ya matse ya shiga daddanna mata jikinta tun daga kan goshinta qirjinta har izuwa cikinta yayinda yake yi yana qara saka handkerchief d'in a ruwa yana matsewa har ya samu jikin nata ya rage zafi sosai.

Rynt dake bacci sae taji jikin nata ya mata dad'i har da su gyara kwanciya zuwa ruf da ciki man yayi tsaye kawae yana kallonta kamar ya gyara mata kwanciyar yake ji amma kuma baya son ya tashe ta baccin bae isheta ba hkn yasa ya cire suit jacket d'in jikin sa ya rufe mata jikinta snn yaje yayi zaune kan kujerar sa mae shillo yana jiran farkawarta.

Billy Giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

*```Page 56```*

Tayi kusan awa d'aya tana bacci yayinda man ke fmn wani aiki da laptop da hanklinsa ya tafi gabad'aya a gurin.

A nn Rynt ta shiga motsi tana juyi wacce duk a tunanin ta kan bed take bata ankara ba sae jin kanta tayi qasa tumus.

Man da duk ya tsunduma cikin aikin da yake sae jin qarar ta yayi.

Yayi saurin ajiye aikinda yake yaje gareta bata bar ya ta6a ta ba tayi saurin matsawa baya cikin jin haushin ganin bata tare da vest d'in jikinta sae jacket da ta samu a jikin nata.

Cikin muryar kuka sosai tace"wlh Allah ya isana daka ganar min jiki uhm uhm"

Man dake kallonta

bai ce komai ba sae tashi yayi yaje ya bud'e fridge ya tsiyayo mata fresh milk a glass cup ya kawo mata had'e da magunguna,

bata kar6a ba sae ma buge cup d'in da tayi ya fad'i qasa ya fashe.

Kallonta man yayi snn yakai dubansa gun 6arnar da tayi yaje yayi zaune kan kujerar sa yana ci gaba da aikin shi.

Rynt kuwa tashi tayi ta nufi bathroom sae gata ta dawo sanye da arabian gown d'inda ya siyo mata wacce ta same ta ne cikin leda ajiye a bakin qofar bathroom .

Koda ta fito riqe take da ledar da ta cire arabian gown kasancewar uniform d'inta da ta saka a ciki.

Ta kama hanya ba tare da ta ko kalli gefen da yake zaune ba ta nufi qofa zata bud'e taji ta gam a rufe.

Sae a snn ta kalle shi tace"ni kazo ka bud'e qofa na tafi gida"

Banza yayi da ita yaci gaba da aikin shi.

Rai 6ace tace"kana jina fa"

Still bae kula ta ba yaci gaba da aikin shi .

A fusace taje zata ture laptop d'inda yake aiki da ita ya tashi had'e da riqe mata hannu cikin mugun hasala yana kallonta.

Sosai ta tsorata da ganin yanayinsa ta shiga ja baya tana son fizge hannunta ,

shi kuma yana biye da ita riqe da hannun nata da yayi wa muguwar damqa.

Da haka har suka kai jikin gina Rynt ta kalle shi le6ace da baki zuwa kuka tace"dan Allah kar ka daken"

Yace"wlh ba don cikin da ke jikin ki ba da yau sae na ladabda taki ta yanda ko wani kika ga zai min renin wayo zaki hana shi"

Tace"nidae yi hqr ka bud'e min qofa na tafi"

Yace"ba inda zaki je sae kin kwashe 6arnar da kikayi ki kuma goge gurin tas"

Kallon gurin tayi shaye da toka tace"nifa bana jin dad'i kasàni kuma bana son ayi la'asar banyi zuhur ba"

Yace"bana son raini je kiyi abinda nace"

ya fad'i hkne tare da sake mata hannun da ya jima damqe dashi.

A nn Rynt ta turo baki ta kalle shi shaye da toka tana murza hannunta cike da jin zafin damqar da ya mata.

Ya kalle ta kawae ya tafi yaje ya zauna kan kujerar sa mai shillo ya jingina bayan sa akai had'e da lumshe ido.

Rynt kuwa tana nn tsaye inda ya barta ba alamar zata je ta gyra gurin sae ma wani kallo take masa mai d'auke da harara bako qyaftawa yayinda take ci gaba da murzar hannunta a hnkli.

Man da yaji a jikin sa tana kallonshi ya bud'e idon shi a hnkli yana kallonta ita kuma ta kauda fuskarta gefe shaye da toka.

A nn jinginen da yake yace"idan kika qara ko minti biyu tsaye a gurin ko wlh zan fita na barki na kuma rufe office d'in dake ba kuma zan dawo ba sae gobe idan kuma kin musa ki qara minti biyu tsaye a gurin ki ga"

Sanin zai iya abinda ya fad'a yasa Rynt taje rae 6ace tana gyra gurin wacce tana cikin gyara gurin ne jiri ya d'ebeta ta fad'i.

Bata ga tasowar man ba sae ganin kanta tayi rungume a qirjin sa yana fad'in"baki ji ciwo ba?

Girgiza kanta tayi tare da kai hannu ta dafe cikinta cike da son tayi kuka.

Yayi saurin janye hannunta ya d'aura nashi akai snn ya kalleta a rud'e yana fad'in"me ya faru da cikin ne?

Cikin muryar kuka tace"yunwa nake ji"

Ajiyar zuciya ya sauke yakai hannu yana share mata hawayen da suka gangaro kan fuskarta snn ya tashi tare da fad'in"ina zuwa kinji"

Tace"nifa bazan tsaya cin komai ba kawae ka maida ni gida"

Bai kula ta ba se fridge ya nufa ya bud'e ya ciro hollandia yogurt ya had'o da cup yazo gurinta ya zauna ya tsiyaya ya bata taqi kar6a sae kallon shi tayi ta bud'e baki zata yi magana sae kawae ta sami kanta da jin hollandia yogurt na shiga a cikin bakinta.

A hnkli ta ture kofin tare da share bakinta tana mae kallon shi kmr yanda yake kallonta.

Ta yunqura zata tashi ya maida ta zaune yace" sha ko kad'an ne sae na maida ki gida kinji yi hqr"

Rynt da still kallon sa take se ta sami kanta da kasa masa musu ta kar6a ta sha har kusan rabin cup d'in snn ta ajiye.

A nn ya 6alla mata magunguna ya bata ta kar6a ta kora da sauran hollandia yogurt d'inda ta ajiye.

Bayan ta gama ne suka fito suka shiga mota Rynt sae kallon motar take kmr ba ita ce ta 6ata da amae ba an gyara komai tsaf sae ma qamshi da take.

Yana jan motar ta jingina bayanta kan seat ta rufe idanuwanta a hnkli man dake tuqi sae yi yake yana kallonta ya rasa meyasa duk ta rufe idonta wani irin kyau take mae.

Rynt ba ita ta bud'e idonta ba sae da taji motar ta tsaya snn ta bud'e idonta a hnkli ta sami idon man akanta bata damu ba sae dubanta takai seats d'in baya ta jawo school bag d'inta ta bud'e ta ciro kud'i ta miqa mae tare da fad'in"bani agwalima ta ga kud'in ka"

Ba musu ya kar6i kud'in yasa aljihu ita kuwa ta jawo ledar agwalima dake seat d'in baya ta saka a cikin jakarta snn ta fita shi kuma yaja motar ya tafi.

Ta shiga gidan cike da tunanin me zata ce ma inna don tasan dole inna ta shiga rud'un rashin dawowarta akan lokaci .

Da tunanin haka ne ta qarasa ciki bata sami kowa a falo ba ta wuce sae d'akin inna ta sami inna sae bacci take nn ta fito taje d'akinta wacce da shigarta ta nufi bathroom tayi arwala ta fito tayi sllr zuhur tana idarwa aka shiga kiran sllr la'asar nn ta tashi tayi la'asar d'in bayan ta idar taje d'akin inna da niyyar tashin ta tayi sallah sae ta samu inna ta tashi har ma ta d'auro arwala zata shimfid'a dardumar sallah,bata shimfid'a ba sae kallon Rynt

tayi tace"Rynh an dawo?

Tace"eh inna"

Inna ta shimfid'a dardumar tana fad'in "kunyi sa'a yau sun tashe ku da wuri knn dan naga biyar bata ko yi ba yanzu ma ake la'asar"

Rynt tayi shiru kawae don ta fhmci inna ta manta yau alhamis da wuri suke tashi.

Inna ta katse ta da cewa"da ganin ki kin kwaso yunwa je d'ebo abinci kici kafin mae miki darasi yazo"

Rynt tace"to"snn ta fita taje kitchen ta d'ebo abinci ta tsaya nn falo sae ci take sauri sauri don tasan mae lesson d'in nata na hanya.

Bayan ta kammala cin abinci ne har mae lesson d'in nata yazo ya tafi.

Ta fito d'akinta sae waya take tana dariya ta nufi d'akin inna ta bawa inna wayar a cewar mami ce,inna ta kar6i wayar washe da baki ta kara a kunnenta wacce har ta gama wayar d'auke da nishad'i a fuskarta.

Ta bawa Rynt waya tare da fad'in "mami iyayen surutu haka kike ta fama da ita a makaranta idan kun had'u ko?

Rynt tace"hkne inna,shiyasa qawata Sarah ke sonta sosai sbd itama srtn ne da ita"

Rynt na gama fad'ar hakane sae ga nasir ya fad'o d'akin had'e da sallama a bakinshi.

Inna ce ta amsa sallamar Rynt kuwa ta gaida shi ya amsa fuskar sa a sake tare da kallon wyrta dake hannunta ya kar6a yana fad'in"inace bata baki matsala ko?

Kanta ta girgiza had'e da fad'in "a'a"

Yace"katin da ke ciki fa ya qare ko kuwa?

Tace"bai qare ba da saura"

Bai ce komai ba sae hannunsa yasa a aljihu ya ciro katin d'ari hud'u ya had'a da wayarta ya bata tare da fad'in"to gashi idan wnn ta qare sae ki saka wnn ko?

Ta kar6a sae godiya take mai snn ta fita yayinda take jin inna na qara yimae godiya had'e da tambayar sa lafiyar d'anshi da kuma matar sa.

Yace "duk suna lafiya"

Da haka bata sake jiyo me suke cewa ba ta shiga d'akinta.

Washe gari tun da sassafe ta fito daga gurin wanka knn d'aure da towel sae ga man ya fad'o dakin nata tayi saurin komawa bathroom shi kuma yaje ya ajiye wata leda kan bed ya fita .

Nan Rynt ta fito taje ta bud'e ledar dan ganin mene ne.

Uniform d'inta ne an wanke su an goge sae qamshi ke tashi.

Kallon kayan Rynt keyi don gabad'aya bata san cewa ta manta kayan ba sae yanzu .

nn ta sauke ajiyar zuciya had'e da murmushi ta kai hannu a hnkli ta d'auki en canjin da ta samu akai wato kud'in agwalimar da ta bashi sune ya mayar mata.

Ta ajiye kud'in had'e da kar6a kiran da taji inna na qwala mata.

Bata kai ga fitowa d'akin ba sae ga inna ta sameta riqe da waya tana fad'in"kin bar wayarki sae fmn kiranki ake tayi har takae ga tsinkewa.

Rynt ta kar6i wayar knn aka sake kira ta d'aga wayar yayinda inna ta fita tabar d'akin

Bayan Rynt ta d'aga wayar ne take cewa"eh sarah naji sauqi har ma gani ina shirin zuwa school, ok to sae mun had'u ki gaida su umma"

Daga haka suka katse wayar ta d'auki uniform d'inta taje zuwa shiri.

Bayan ta gama shiri ne taje d'akin inna ta samu inna ta had'a mata abin kari tayi zaune taci da ta gama ta tashi taje ta bud'e fridge tasha ruwa snn ta d'ebi agwalima ta zuba a jakarta kafin inna ke bata kud'in breakfast ta kar6a had'e da godiya snn ta fita.

Da fitarta ta qofar gida drivern nata ya iso taje zata shiga motor sae kawae taji an riqe mata hannu.

Koda ta juya mohd ne ya kalle ta yace"ina kwana"

Bata amsa mae ba sae hannunta ta zame a hnkli daga nashi.

Bai damu ba sae hannunsa ya d'aura kan goshinta yace"ya jikin?

Ta janye hannun tare da fad'in"Alhmdlh"

Daga haka ta juyawarta ta shiga mota shi kuma ya saka hannyensa a aljihu yayi tsaye yana kallon su har suka tafi.

Snn ya sauke ajiyar zuciya yaje ya shiga mota ya tafi gida.

Yana kwance akan sofa malika tazo ta same shi wacce kallo d'aya tayi masa ta fhmci yana d'auke da damuwa.

A hnkli ta gurfana gab dashi takai hannu ta shafo gefen fuskar sa snn tace"my man mene ne?

Yace"ba komai"

Amma my man sae naga kamar kana cikin damuwa ko mun fasa yin tafiyar ne"

Yace"eh na fasa yin tafiyar dake"

Tayi saurin kallon shi tace"meyasa?

Yace"haka kawae"

Ta wani maraerai ce fuska tace"pls my man na fasa raina a tafiyar nn"

Yace"sae ki cire"

Tace"my man..... Yace"malika bana son damuwa fitar min d'aki"

Kallon sa tayi shaye da toka snn ta tashi tabar d'akin shi kuma ya gyara kwanciyar sa cike da tunanin ina ma Rynt na a gidan shi da da ita zai yi tafiyar.

Da qarfe goma ya fito cikin shirin sa na tafiya malika dake zaune falo tana kallo har ya Rita bata ce dashi komai ba.

Wacce niyyar ta yana fita itama zata sa qafa ta fita ne sae kuma ya dawo ko zata dawo.

Tana jin tashin motar sa kuwa ta tashi taje d'aki tayi waya snn ta shirya kayanta tayi wani sabon wanka ta ca6a ado ta fito cike da yanga janye da trolley bag d'inta har ta fita gate d'in gidan ta nufi gurin wata dakakkiyar motar da ke fake a nn bakin gate d'in ,

kafin ta qarasa sae ga wani gaye ya fito cikin motar d'auke da murmushi yazo ya bata hug had'e da kiss snn yaja hannunta suka shiga motar suka tafi.

Sati biyu man ya kwashe a tafiyar da yayi snn ya dawo wanda koda ya dawo ya sami malika tasa an shirya masa abinci kala kala sae murna take da dawowar sa kamar ba ita ce ya tafi ya bar tana fushi dashi ba.

Yayinda shi kuma ba abinda ya matsu yaje ya gani irin Rynt dake d'auke da babyn shi.

2:30

Rynt ce a bakin gate d'in school ita da qawar ta Sarah ko waccen su na jiran azo d'aukarta.

"Lah Rynt ga yayanki"

cewar Sarah wacce ta ta6o Rynt ta nuna mata man dake tafe zuwa gurin su ,

idon sa qyar akan rynt da yaga ta qara mae wani irin kyau da haske.

Itama Rynt haka taga man yayi haske ya kuma qara kyau sae dae ita kallo d'aya tayi masa ta kauda fuskarta akasin shi da har ya qaraso gurin su kallonta yake.

Bata ce dashi komai ba sae Sarah ce ta gaida shi ya amsa ba yabo ba fallasa yayinda Sarah tace da Rynt"kinga nima yayana yazo sae gobe Sunday idan mun had'u"

Rynt tace"to Allah kaimu"

Tana gama fad'ar hakane man ya d'ago fuskarta yana kallonta snn yace"ke baki iya gausuwa bane?

Shiru tamae kamar bata ji ba sae ma wani gefe da take kallo.

Yace"muje na sauke ki"

Tace"bana so"

Yace"ai gwanda kizo muje don drivernki naki ba zowa zai yi ba nace yayi zaman sa"

Tace"idan bai zo ba ma ai akwae napep"

Guntun tsaki yayi had'e da jan hannunta tayi saurin fizge hannun.

Yace"so kike na d'auke ki a gaban bainar jama'ar nn ko"

Tayi saurin kallon shi yace"ko kina musu ne?

Still kallon sa kawae take.

Ganin ya gyara hannuwan rgsa yasa tayi saurin ja baya sae kawai taji d'ayan takalminta ya tsinke ta kalli takalmin rae 6ace snn ta kalli man idonta tap da qwalla tace"ka gani ko"

Ya kalli takalmin snn ya kalleta yace"laifin ki ne ae"

Cikin muryar kuka tace"wane irin lafina ne bayan kaine kazo kana takurani"

Shiru mohd yayi ya hard'e hannyensa a qirji yana mae kallon yanda hawaye suka fara sakkowa a hnkli kan kumatun ta.

Inda cikin yanayi na shagwa6a Rynt takai hannu ta share hawayen .

Man dake kallonta yace"muje na saya miki wasu takalmin"

Ya fad'i hkne tare da riqo hannunta yayinda ita kuma bata musa mai ba tabi shi sbd ba gidan inna tayi kai tsaye ba gurin maman mami zata je duba mami dake jin jiki har ma yau kusan kwanan ta biyu knn bata zo school ba.

Suna isa gun mota Rynt ta warce hannunta taje ta bud'e gambun baya ta shiga.

Man da har ya bud'e 6angaren driver zai shiga sae mayarda ganbum yayi ya rufe.

Ya dawo nn seat d'in baya inda Rynt ta shiga shima ya shiga ya zauna yana mai kallon Rynt da ita ma shi take kallo.

Billy Giro😊

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [2/20/2017]

```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

_Sarat Sale wnn page in nàki ne Allah ya bar min ke akan qaunar da kk min luv u ❤_

🔮🔮🔮🔮

*```Page 57```*

Yace" ke dan ubanki ni kk nufin na zamo drivern ki"

Cikin mugun 6acin rai Rynt ta kauda fuskarta had'e da hanzarin kai hannu zata bud'e gambun motar zuwa fita.

Man yayi saurin jawota yana mae kallon fuskarta yayinda Rynt ke kallon shi cike da tsana d'auke da qwallah tap a idonta.

Jikinsa ne yayi sanyi yana mae ci gaba da kallon yanda Rynt ke mae kallon tsana da kuma hawayenda suka soma gangarowa a hnkli kan fuskarta yayinda take yunqurin qwatar kanta daga gareshi.

A nn ya sami kanshi da rungume ta tare da kai bakin shi saitin kunnenta yace"sorry bazan sake zagin ki ba kinji"

Komai bata ce dashi ba sae kuka ta fashe mae dashi .

Nn ya sassauta riqonda yayi mata don ya fahimci zafin riqon ne yasa ta fashe da kuka.

Bata daina kukan ba taci gaba da yin abinta a nn kan qirjinsa.

Yayinda mohd ya shiga shafa bayanta a hnkli alamar rarrashi.

Minti d'aya sukayi a hk mohd ya soma jin kukan nata na mae zafi a rae a nn ya d'ago fuskarta zai had'e bakin su sae tayi saurin cusa fuskarta sosai a qirjin shi tana ci gaba da kukanta.

A sanyaye yace"to ki daina kuka idan ba kya so na miki .

Yana gama fad'ar hkne ta janye jikinta gabad'aya daga nashi ta kuma juya bayanta tana mae share hawayen fuskarta had'e da kai hannu ta bud'e ganbun mota ta fita.

Shima man fitowa yayi wanda duk a tunanin sa gidan gaba Rynt zataje sae kawae yaga ta tafi abinta tana neman napep.

Nan yaje yayi ta rarrashinta har ya samu da qyar ta koma cikin mota wacce still gidan bayan taje ta zauna.

Yayinda mohd yaje 6angaren driver seat ya shiga ya zauna yaja motar yana mae kallon Rynt ta jikin mirror can dae ya maida hnklinsa gun tuqi har suka iso wani babban shagon saeda takalmi ya faka mota ya fita yaje ya siyo mata takalma ya dawo ya bud'e 6angarenta ya shiga tare da fitar da takalman a leda yana nuna mata.

Takalmi ne masu kyau da tsada flat ba sosai ba ya kalli Rynt da ke kallon takalman don itama sosai sun bata sha'awa yace"sa muga idan zasu maki"

ba musu ta kar6i d'ayan takalmi ta sanya a qafar ta sae kuwa yayi dae dae a qafar ta.

Nan man ya bata d'ayan ta saka ta duqa zuwa d'auko tsinkakkin takalminta da suka tafi under seat bata kai ga d'aukowar ba man ya tada ta a hnkli yana kallon ta snn yace"kin manta da babyna dake jikin ki ne?

Kallon sa kawai tayi ta kauda fuskarta shi kuma ya kai hannu a under seat ya ciro takalman snn ya fita ya koma driver seat yaja musu motar.

A nn Rynt ta snr dashi inda zata.

Komai bai ce da ita ba sae kallonta kawae da yayi ta jikin mirror yaci gaba da tuqin sa har suka isa gidan nasu.

Tana fita yaja motar sa ya tafi ita kuma ta shiga gidan ta nufi 6angaren su mami .

Ta sami mami kwance a falo ita kad'ai wacce tana ganin Rynt ta tashi had'e da buga wani irin ihun murna tazo da gudu ta qanqame ta.

Umma dake kitchen ta fito a rud'e har tana had'awa da gudu se tayi tsaye turus tana kallon Rynt da ta d'auki mami sama zuwa jikinta.

Nn ta girgiza kanta d'auke da murmushi a fuskarta snn ta qarasa gurin su.

Rynt na ganinta ta saki murmushi had'e da gaida ta.

Cikin sakin fuska ta amsa mata har tana tambayarta inna tace"tana lfy"snn ta nemi guri ta zauna kmr yanda uman saliha ta buqata.

Umman saliha kuwa taje ta kawo ma Rynt abinsha da abinci ta ajiye tana mae kallon mami dake zaune gefen Rynt da ta fara cika Rynt da surutu tace"keh kam ko ba lfy bakin dae baya mutuwa ko"

Rynt tayi murmushi kawae tana kallon mami da ta tura baki tana kallon ummarta wacce takai hannu zata buge bakin tana mae fad'in"wae bana hanaki ba"

Mami kuwa tayi saurin 6oye fuskarta a jikin Rynt tana fad'in"yi hqr umma na daina.

Nan umma tayi dariya kawae tace da Rynt"kinga sauko kuci abinci tun d'azun ke kad'ai mami ke jira kixo kuci abincin nn har dae da taga lokacin tashi mkrnta yayi sae zuwa gate take tana dubowo idan kinzo .

Rynt ta kalli mami tace"ba kya jin jiki ne hln da kike faman yawo mami"

Umma tace"hm sauqi dae ta samu don jiya sae kuka take tamin har bata iya cin komai"

Rynt tace"Allah sarki Allah ya qara sauqi"

Umma tace"Amin sauko kuci abincin nn Rynh"

Ta fad'i hkne tare da bud'e kulolin abincin.

D'ayar kula alala ce d'ayar kuma sauce d'in qoda ne a ciki sae kunun aya dake gefe cikin jug yayi sanyi har ya gaji.

Ta zuba musu alalar a plate had'e da sauce d'in qoda gefe snn ta zuba musu kunun aya a cups tace"oya sae ku hanzarta kuci kar abincin ya sha iska.

Nan ta tafi ta barsu da suka gama ne umma ta dawo d'auke da ledar magunguna taba Rynt a cewar taba mami tasha kowanne spoon d'ad'ad'aya .

Rynt ta kar6a umman saliha kuwa taje da sauri ta d'auki wayarta da ke faman ruri kan dining wacce koda ta gama wayar har Rynt ta gama ba mami magungunan ,

nn ta kar6i ledar magungunan ta tafi dasu d'aki.

Sae ga Abban mami ya shigo ,

Rynt ta russuna har qasa tana gaida shi wanda cikin sakin fuska ya amsa mata snn ya shiga daga ciki.

Sae kusan qarfe hud'u Rynt tabar gidan koshi sbd tana da lesson ne amma taso ko zuwa yamai ne snn ko zata koma.

Da dare bayan sllr isha'i Rynt na zaune ita da inna,inna na cin abinci ita kuwa ta gama cin abincinta tana shan agwalima.

Sae ga Abban mohd ya shigo d'auke da sallama a bakinshi.

Inna ce ta amsa sallamar yayinda Rynt ta gaida shi cike da ladabi ,

ya amsa had'e da tambayarta ya karatu "tace"Alhmdlh"

Yace"baku fara Exams ba?

Tace"a'a mundae kusa"

Yace"To Allah taimaka tace"Amin"

Snn ta wuce.

Sae a snn suka gaisa shida inna bayan sun gama gaisawar ne yace"inna inshaAllah idan su Rynh sunyi hutu zamu je qauyen su mu kaiwa mae garin nasu gaisuwa sbd bae kamata ace tun lokacinda muka je neman aurenta ba bamu koma jewayarsu ba"

Inna tace"hkne kam nima na jima ina wnn tunanin sae naga Rynt makaranta take zuwa kuma kai kanka baka zauna ba sae tafiye tafiye kake shiyasa ban tuntun6e ka da maganar ba.

Yace"hakane gsky amma yanzu har izuwa lokacinda zasuyi hutu inshaAllah inada lokaci"

Inna tace"To Allah nuna mana lokaci ya kuma kaimu lafiya ya dawo damu lafiya"

Yace"Amin inna, bari na tashi dan ba daga gida na fito ba kan hanya nake"

Tace"ayyo to ko a kawo ma abinci kaci ne?

Yace"Aa inna ga dae wnn"

Ya fad'i hakane tare da ajiye mata leda a gefenta.

Inna tace"to Allah shiyi Albarka mungode"

Yace"Amin"had'e da fita.

Nan inna ta bud'e ledar ta sami gasasshen naman rago da ya gasu yayi kyau ga timatir da albasar da aka yanyanka akai da kuma qullin yaji gefe.

Rufe ledar tayi sae da ta kammala cin abincinta snn ta kira Rynt ta d'ibar mata nata sukayi zaune a nn falon suna kallo suna ci had'e da er firar da sukeyi jefi jefi.

Zuwa qarfe tara ne suka tashi Inna ta nufi d'akinta haka ma Rynt wacce da shigar ta ta cire kayan jikinta ta fad'a bathroom koda ta fito kawae ta sami mutum kwance kan gadon ta ya wani d'aura qafa kan qafa yana duba littafanta da ta bari kan gadon.

Mugun tsoro taji kafin ta fahimci waye .

Nan ta kama hanya rae 6ace zata fita d'akin had'e da kiran inna.

Man da ke kwance bai san lokacinda ya fizgota ta fad'o kan gadon ba ya kuma sa hannu ya rufe mata baki.

Sae kawae ya tsinkayo muryar inna tafe tana fad'in"Rynh gani ya akayi ne"

Nan yaja Rynt ya shiga da ita bathroom ya rufe wanda still hannunsa na kan bakinta ya rufe gam.

Nan yaji muryar inna tazo gab da bathroom d'in tana fad'in"Rynh me ya faru ne?

A nn Rynt ta shiga qoqarin magana ta qasan maqoshinta , man yayi hanzarin had'e bakinsa da nata yayinda inna ta d'auka ko gyaran murya ne Rynt tayi na alamar tana bayi hkn yasa ta fita.

Man kuwa sae da ya tabbatar inna tabar d'akin snn ya zare bakinsa suna kallon juna shida Rynt kmr wasu zakarun da sukayi fad'a.

Rynt ce ta fara kauda fuskarta had'e da sa hannu ta share lips d'in ta.

Ta juya rae 6ace zata bar bathroom d'in ya riqo towel d'inta tayi saurin kai hannu a qirjinta ta riqe towel d'in had'e da juyowa ta kalle shi nn kawae ya sami kansa da jin wani yanayi a jikin shi kan yanda ta damqe qirjinta had'e da towel sae duk rabin mammanta ya taso har yana ji kamar ya d'aura hannunsa akae.

Nan ya qara jan towel d'in had'e da jawota zuwa jikin shi yana kallon qirjin nata da yake tajin yakai hannun shi.

Bai d'aura hannun sa ba sae saurin kauda idonsa da yayi had'e da sauke numfashi a hnkli tare da sake mata towel d'inta da ya riqe.

Inda cikin kasalalliyar murya ya kalli Rynt da zata bar bathroom d'in yace"kar ki fita zo muyi wata magana kinji"

Rynt ta kallesa tace"to bari na sa kaya tukun"

Wacce ta fad'i hkne kawae amma niyar ta da ta fita rufe d'akin zatayi dashi snn kuma ta kira inna.

Mohd kuwa ba musu Yace"Ok je kisa kayan kizo amma kimin alqawarin baza ki kira inna ba"

Tace"nima kamin alqawarin idan na dawo na saurare ka ba zaka sake dawowa gidan nn ba haka kuma ko school kar ka sake zuwa ka sameni"

Yace"meyasa?

Tace"sbd bana so"

Nan ya kalle ta kawae had'e da sauke numfashi yace"naji na kuma yi alqawarin amma idan kika karya naki nima zan karya nawa"

Nan ta lumshe ido had'e da gyad'a mae kai snn ta fitav bathroom d'in ta sako kayan baccinta riga da wando ta dawo wacce tana shiga bathroom d'in man ke binta da kallo cike da sha'awa.

Rynt bata ankara ba sae jin tayi ya jata zuwa jikinsa yana mata abubuwa masu mugun rikitarwa wacce lokaci d'aya ta sukuikuice ta fara mai kuka tana qoqarin qwatar kanta amma bata da wnn qarfin sbd ya gama kashe mata jiki gabad'aya sae ma kayan jikinta da ya shiga yunqriñ rabata dasu.

Naso na d'an qara maku but wasunku na qorafi sosai akan daren da nakeyi.

Billy giro😊

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

*```Page 58```*

A nn Rynt ta shiga kuka sosai tana kai masa duka ta koina.

Amma aikin banza dan tuni ya rabata da kayan jikinta ya shiga wasa da albarkatattun kirjinta dake ci gaba rikitar dashi.

Wanda sae yana gab da cimma burin sa ne kukan Rynt ya soma dawo dashi hayyacin sa,nn ya samu da qyar ya saesaita kanshi had'e da rungume ta yana lallashinta.

Tayi saurin fizge kanta a rud'e zata bar bathroom d'in ,

Bata kai ga fitar ba sae jin tayi ya rungumeta ta baya had'e da kai hannun sa kan d'an cikin ta da ya soma tasowa yana shafa cikin sannu ahnkli kmr wani mae shafa qwae,yayinda lips d'insa ke kan wuyanta yana wasa da harsen sa akai.

Nan taji qafafuwanta sun kasa d'aukarta sae zubewa qasa da tayi ya bita yana qoqarin janye hannunwanta da ta rufe qirjinta.

Bai iya janye hannyen ba sae d'agowa yayi yana kallon yanda jikinta ke rawa sosai ga hawaye dake gangarowa a hnkli kan fuskarta.

Nan yakai hannu zai share mata hawayen tayi saurin matsawa had'e da d'aukar kayanta ta rufe jikinta tare da fashe masa da kuka.

Nan kawae ya kalleta ya tashi ya kimtsa kanshi ya fita bathroom d'in ya barta sae kuka take can ta tashi tasa kayan baccin ta ta fito batroom ta share fuskarta da tasha kuka snn ta fita a d'akin taje d'akin inna,

ta samu inna na shafa'i da wuturi taje tayi kwance kan bed kamar wata marar lafiya dan har wani kamewa guri d'aya tayi kamar mae jin sanyi.

Inna da ta gama sallah ta d'auka ko sanyi Rynt keji shiyasa da taje zata kwanta taja blanket ta rufa mata jikinta.

Rynt naji amma ta lafe kamar mae bacci sae ajiyar zuciya da ta fitar a hnkli.

Washe gari Rynt ta gama shirin ta tsaf na zuwa school zata fita inna ke ce mata na manta ban gaya miki ba Rynh jiya da kabiru yazo yace yana son idan kunyi hutu zamu je qauyen ku gurin mai gari mu kai masa ziyara".

Jikin Rynt ne yayi sanyi don inna na d'auko maganar qauyen su sae ta sami kanta da tuna baffanta ta kalli inna kawae tace"to"had'e da fita.

Yanda taje school jiki sanyaye haka ta kasance har aka tashi tazo bakin gate tana rarraba ido inda zata hango motar drivernta sae roqon Allah take idan ba mohd ne zai zo ba duk da cewa yayi mata alqawarin ba zai koma dawowa ba amma tasan ba lallai bane ya cika alqawarin.

Tana cikin hkne ta hango motar drivernta yazo nn ta sauke ajiyar zuciya taje ta shiga motar suka tafi.

Koda aka sauke ta ta shiga se ta had'u da Aamil zai fita gidan wacce tana ganin sa sae da gabanta ya fad'i don ta d'auka ko mohd ne har dae yanda ya bita da kallo sae kawae tasha toka bata ce dashi komai ba ta wuce.

Sae ga inna ta fito da sauri riqe da waya a hannunta tana kiran Aamil da ya manta wayar shi.

Aamil ya juyo yayinda inna taba Rynt waya tace takai mishi wyr.

Taje ta kai masa waya had'e da gaida shi wanda sae da ya kar6i wayar snn ya amsa gaisuwar yana mai kallonta har sae da ta juya ta tafi snn ya kauda idonsa akanta ya wuce.

Rynt kuwa da shigarta d'akinta taje ta rage kayan jikinta tayi wanka ta fito ta shirya ta fita ta sami inna zaune a falo tana kallo nn ta qarasa ta zauna qasa kusa da kujerar da inna ke zaune akai inna ta dafa kanta tace"wae Rynh me yake damunki ne na fhmci tun da safe kike cikin damuwa"

Rynt ta girgiza kanta had'e da cewa "ba komai inna"

Inna tace"ko kina jin jiki ne?

Tace"um um bacci ne kawae inna"

Inna tace"to tashi kije ki d'ebo abinci kici sae ki d'an kwanta kafin qarfe hud'u tayi mae miki darasi yazo"

Rynt tace to had'e da tashi ta nufi kitchen ta d'ebo abinci tazo nn falo ta zauna ta shiga cin abincin cikin natsuwa.

Bayan ta gama cin abincin ne tayi kwanciyarta akan 3 seater ba jimawa kuwa bacci ya kwashe ta inna ta kalleta kawae ta ci gaba da kallonta wacce tana cikin kallon ne ta jiyo sallamar Aamil ya dawo gidan ,

inna ta amsa sallamar yayinda ya shigo riqe da wata leda a hannun shi yayi tsaye kawae yana kallon Rynt dake bacci sae can ya sauke numfashi had'e da lumshe ido ya kauda fuskarsa ya kalli inna da tace"ya akayi ne Aamil?

Bai ce komai ba sae ledar hannun sa da yaje ya ajiye kusa da ita snn yace"wae fruit ne na siyo maku d'azun da zan shigo shine na manta su a mota har sai da na koma gida snn na tuna.

Inna tace"ayyo d'an albarka shine ka koma dawowa to Allah shiyi albarka mungode"

Yace "amin"had'e da zama kusa da kujerar da Rynt ke kwance .

Inna kuwa tashi tayi taje kitchen ta d'auko kayan gyaran fruits tazo tayi zaune a qasa ta miqe qafafu zata fara gyara fruit d'in Aamil yace"inna da kanki ina wnn Baabar take ne?

Inna tace"ayyo ai Baaba hurera bata sami shigowa ba yau sai dae ko gobe "

Yace"to inna bari na taya ki"

Ya fad'i hkne tare da tashi yaje gaban inna ya zauna had'e da lanqwashe qafafuwan sa yana mai kwashe hannuwan rgrsa.

Dariya kawae inna tayi ta bashi tray da wuqa don ba yau suka fara ba.

Nan ya fara gyara fruits d'in sae yi yake yana kallon Rynt dake baccinta.

wanda yana gab da kammala gyara fruits d'in ne yaga Rynt ta shigo motsi tana juyi kmr zata fad'o kan sitar yayi sauri zai tashi sae kawai yaga bata fad'in ba sae tashi zaune da tayi tana mustsuke ido.

Bayan ta gama mustsuke idonta ne ta shiga kallon Aamil da mamaki kan aikin da ta gani a gaban sa yana yi ta dae san ba mohd ba kam sae dai ko wanda ta gani d'azun ko d'ayan shi.

Inna ta katse ta da cewa"Rynt kin tashi?

Tace"eh inna"

tace"zaki sha 'ya'yan itacen nn ko sae sunyi sanyi tukun"

Tace "Aa sae sunyi sanyi inna"

Inna tace"wae naga kina son 'ya'yan itace sosai shiyasa na d'auka ko zaki d'an sha kafin suyi sanyi"

Uhm hakane inna amma yanzu so nake na fara shirin lesson don naji kmr an fara kiraye kirayen sllr la'asar.

inna tace"to shike nn jeki muma ai tashi zamuyi ynx.

Nan Rynt ta wuce Aamil da ya bita da kallo ya maida duban sa gun inna kmr wanda zai tamvaye ta wani abu sae kuma ya fasa.

Ya tashi ya d'auki kayan gyaran fruits d'in da ya gama aiki dasu yakai kitchen ya dawo yayi ma inna sallama a cewar daga masallaci zai wuce.

inna tayi masa Allah kai lafiya snn ta d'auki bowl d'in da fruits ke ciki taje d'aki ta saka a fridge ta nufi bathroom zuwa arwala.

Sorry 4 dis one.

Billy giro😊

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [2/23/2017]

```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

*```Page 59```*

Koda 8:30 tayi na dare tuni Rynt ta kammala duk wani abu da tasan tanayi a d'akinta ta rufe d'akin taje d'akin inna.

Wacce don mohd kad'ai tayi hkn sbd ta fhmci guraren qarfe tara da wani abu ne yake zowa,ba wae don ta manta alqawarin da yayi ba sae dan ta tsorata sosai da abinda ya tashi faruwa jiya da ita haka kuma bata da tabbacin cewa zai cika alqawarin.

6angaren mohd kuwa kwance yake kan bed yana dubin silin daga shi sae farar singlet da farin boxer ya lumshe ido kmr wani mae bacci sae ga malika ta shigo d'akin riqe da cup a hannun ta ta ajiye cup d'in kan bedside drawer ta zauna gefen gado nn kusa da man tana mae kallon fuskar sa snn ta d'aura hannunta a hnkli kan sajen fuskar sa tace"my man ga ruwan Lipton d'in na had'a ma"

A hnkli ya tashi daga kwancen da yake ya zauna malika ta d'auki cup d'in zata kai bakin shi ya dakatar da ita ta hanyar kar6ar cup d'in ya maida kan bedside drawer ya ajiye ya kuma koma abinsa ya kwanta.

D'auke da mamaki malika tace"my man lafiya?

Yace"malika bana jin zan iya sha"

Cikin damuwa ta lumshe ido ta ware su akan shi snn ta riqo hannun sa tana mae kallon fuskar sa tace"my man na rasa me yake damunka tun daren jiya har izuwa yau kuma idan na tambayeka sae kace min wae ba komai shin banyi matsayin da zaka gaya min damuwar ka bane ko kuwa?

Man dake kallonta ya jawota tare da kwantar da ita kan qirjin sa yana shafa bayanta ba tare da yace da ita komai ba.

Malika dake lafe a qirjin nasa tace"my man baza ka gaya min damuwar ka ba"

Yace"malika na gaya miki ba komai"

Tashi tayi daga kan qirjinsa tana kallon sa tace"kawae dae baza ka gaya min ba amma wlh kana d'auke da damuwa"

Ta qarashe mgnr ne cikin 6acin rae mae had'e da muryar kuka snn ta d'aura da cewa" a duk duniya kaine mutum na farko da na fison naga na sharewa damuwar shi idañ na gañshi a ciki amma sae gashi kai sam baka son ma ka gaya min damuwar ka bare har nayi yunqurin ganin na kawar ma da ita.

Tana kaiwa nn ta fashe da kuka ta tashi ta bar d'akin .

Man ya bita da kallo kawae har ta fita snn ya gyara kwanciyar sa zuwa gefen hannunsa na dama yana mae kallon agogon bangon d'akin yaga 9:00pm nn ya lumshe idonsa a hnkli had'e da kai hannu ya kashe wutar d'akin.

Washe gari ya fito daga wanka sanye da white bathrobe a jikin shi ya sami malika zaune kan bed wacce tana ganin sa tayi saurin tasowa taje gab da shi tayi tsaye tana kallon sa d'auke da idanuwanta da sukayi jajir kan kuka,

nn kawae ta fashe da wani kukan ta fad'a jikinsa ta rungume shi tana fad'in"my man na fhmci ynz ka daina sona kwata kwata na rasa meyasa"

Dagà hk taci gaba da kukà man ya qara rungumeta yanà lallashinta yanà bàta màgaña har ya samu tayi shiru ta kuma manta komai nn take.

Wacçe d'auke da murmushi a fuskarta ya jata suka je kan bed zai shafa Vaseline, ta kar6i Vaseline d'in ta shiga shafa masa.

Tana gama shafa masa ne ya yunqura zai tashi zuwa saka tufafi ,

ta maida shi zaune tana kallon sa cike da sha'awa snn takai hannu ta shafo sajen fuskar sa cikin marairaicewa tace"my man u know i really missed u"

Shiru kawae man yayi yana kallonta ita kuwa sae ci gaba take da shàfa sajen fuskar shi yayinda takai fuskarta a hnkli kan tashi ta had'e bakinta da nashi tare dà kai hannu tana shàfa jikiñsà ta koiña bae hanata ba ya biye mata don baya son shiga haqqinta,duk da ba irin abinda yafi so irin ace Rynt ce ya samu ba ita ba.

******

Aamil ne fake cikin motar sa a nn bakin gate d'in gidan inna da shima kanshi bae san dalilin zuwan shi da sassafen nn ba.

Nan dae ya fito motar ya shiga gidan bai sami kowa a falon ba sae fruits salad da ya samu an had'a cikin d'an wani transparent rober bowl mae marfi an ajiye kan center table.

Ya kauda idonsa had'e da sallama inna ta amsa sallamar snn ta fito.

Wacce tana ganin Aamil ta washe baki zuwa murmushi tace"Aamil kaine da sassafen nn ina ce dae lafiya ko?

Yace"lafiya qalau inna na shigo ne kawae"

Inna zata yi magana knn idonta ya fad'a kan fruits salad d'in da ke ajiye kan center table taje ta d'auka had'e da fad'in"ayyo ashe Rynh haka ta tafi mkrnta ta manta 'ya'yan itacen nn nata"

Aamil da yaje xai zauna sae fasa zaman yayi yace" eyyah ina ne makarantar tasu sae na kaimata?

Inna tace"da kuwa ka kyauta min Aamil dan wlh Rynh na son 'ya'ya itace nsn yanzu haka tana can tana fama da zullumin mantasu da tayi.

Ta fad'i hkne yayinda Aamil ya kai hannu ya kar6i fruits salad d'in had'e da cewa"wace makaranta take ne?

Inna tace"yo ai kaji fa ni zaune kawae nake da ita ban ko san sunan makarantar tasu ba amma kira nasir a waya zai gaya ma"

Nan ya fita had'e da zaro wayar sa a aljihu ya kira nasir wanda sae da suka gaisa snn ya tambaye shi.

Bayan nasir ya gaya masa ne yaja motar sa ya tafi,

bai zarce koina ba kuwa sae makaratar su Rynt.

Rynt na zaune cikin class za'a fara teaching d'insu d'auke da damuwar mantuwar da tayi don ana sauketa gate ta tuna cewa tayi mantuwa.

Tana cikin hkne kuwa se ga security an aiko ana kiranta.

Yi tayi kmr bata ji ba dan ta d'auka ko mohd ne yazo kmr rnr da ya ta6a zowa shiyasa tayi zamanta har sae da teachern su ya mata magana snn ta tashi ta fita wacce tana ganin Aamil ta yarda cewa mohd d'in ne yazo taje shaye da toka tana kallon sa tace"me kuma ya kawo ka?

Da mamaki Aamil yace"Aamil ne fa"

Da sauri ta sadda kanta qasa tace"dan Allah yi hqr bana banbance ku ne"

Yace"no ba komai had'e da bata robar fruits salad d'inta da yasa abu yayi wrapping ba'a ganin meye a ciki kmr gift ,bata kar6a ba sae kallon sa da tayi, yace"fruits salad d'inki ne da kika manta"

Dad'i taji har ranta don d'auke da murmushi ma takai hannu ta kar6a had'e da yi masa godiya.

Murmushi kawae ya mata snn ya juya ya tafi ita kuma ta koma class.

Man kuwa bayan sun gama abinda sukeyi ne yayi wanka ya fito cikin shirin sa na zuwa asibiti wanda har zai shiga mota sae yaga motar Amir ta kunno kai a cikin gidan ,

nn ya fasa shiga motar tasa ya tsaya jiran Amir da ya faka motar sa ya fito ya same shi had'e da bashi hannu suka gaisa .

Snn yace" zaka je asibiti ne?

"Eh"

cewar mohd kafin yake cewa "ya akayi ne"

Amir yace" wae gidan inna fa zanje sae kawae nayi sha'awar nazo nn "

Mohd yayi murmushi yace"ai ka kyauta dan da Aamil ne bazai zo ba ,rabona dashi ma har na manta"

Amir yace"ksn shi Aamil kmr kaine gidan inna yafi zuwa akan koina"

Mohd yace"hkne amma yaushe zaku koma ne nikam?

Eh to tukuna bamu sa rana ba dan wlh ni har ji ma nake kmr mu dawo da zaman mu a nn har aikin mu"

Man yace"kan ku ake ji nidae idan kaje gun inna kace ina gaida ta"

Amir ya kalle sa yace"inna kuma dake fushi dakai"

Yace"to ai so nake ta daina fushin dani ko zan sami hanyar bawa Abba hqr dmn naga cewa na dawo da wnn yrnyr"

Yace"hkne ni na tafi"

Nan sukayi sallama da juna kowanen su ya shiga motar sa suka bar gidan.

3 dayz later

Aamil ne zaune a falon inna shida inna suna firar su yana yanka fruits wanda tunda yaji cewa Rynt na son fruits kullum sae ya siyo ya kawo kuma duk ya kawo shi keyin zaune da kanshi ya gyara.

Suna cikin hkne sae ga Rynt ta dawo daga school wacce tana shigowa idonta ya sauka akan Aamil dake gyaran fruits kanta qasa ta gaida shi d'auke da er alamar dariya a fuskarta.

Aamil dake kallon ta ya amsa had'e da kallon inna yace"inna Rynt fa da kmr dariya nake bata idan ta ganni ina aikin nn ko meyasa?

Inna ta washe baki ta kalli Rynt wacce tayi saurin barin gurin cikin jin kunya

Innà tace"ni kuwa ina zan sani wata qil bata saba ganin namiji na aikin nn ba"

Yace"inaga hakane inna don naga har kunya takeji idan ta samu ina aikin nn"

Inna tace"ai ita Rynh komai kunyar sa take ji"

Aamil yace"wlh inna shiyasa take matuqar bani sha'awa"

Inna tace"ai Rynh abin so ce ga kowa don yrnyr ba ruwanta wlh"

Aamil yayi murmushi zai yi magana wayar sa ta shiga ruri ya d'aga wayar had'e da fita wanda sae da ya jima kafin yake dawowa ya sami Rynt ta maye gurbinsa tana ci gaba da aikin da ya bari.

Yayi tsaye kawae yana ta kallon ta yayinda Rynt keta aikinta bata ko san yana yi ba sae inna ce ta lura dashi tace"yadai Aamil ko zata tashi ne ta bar ma aikin ka qarasa abinka?

Ya kalli inna kawae snn ya kalli Rynt yace"hln yau mai lesson d'in naki ba zai zo bane"

Ba tare da ta kalle sa ba tace"zai zo"

Yace"amma kuma shine kika zauna ma aikin nn da dawowarki school ko abinci ma baki ci ba"

Inna tace"kai fad'i ba yanda banyi da ita ba nace ta bari ni na qarasa ita taje taci abinci tace Aa"

Aamil dake kallon Rynt yaje ya durqusa a hnkli kusa da ita snn yakai hannu ya kar6i wuqar da ke hannunta yace"bani aikin tashi kije kici abinci kinji kafin mai lesson d'in naki yazo"

Sae da Rynt ta kàlle shi snn ta tashi ta tafi d'akin inna ta d'ebo fura a cup taje d'akinta tayi zaune tana sha.

A washe garin rnr mohd ne zaune a office d'in shi da kallo d'aya zakayi masa kasan cewa yana d'auke da damuwa a ransa wanda tun daga wnn rnr bai qara zuwa gidan inna ba haka kuma bai sake bibiyar Rynt a school ba kan alqawarin da ya d'aukar mata da ya soma jin ba zai iya ba.

D'auke da damuwar da yake ciki ne ya kalli Amir dake zaune suna fuskantar juna yace"wae Amir a wnn rnr da zakaje gidan inna har nace kace ina gaidata ka snr da ita kuwa?

Amir yace"eh na gaya mata mana sae dae yi tayi kmr bata ji ba"

Mohd yayi shiru can yace"Amir a gskiya ina cikin damuwar rashin wnn yarinyar a kusa dani bazan 6oye maka ba ina son ta dawo gareni ne sbd ina sonta ba wae dan babyna kad'ai ba.

Amir ya sauke numfashi snn ya kalle sa yace"to ai tunda hkne ka tashi muje kawae ka bawa Abba hqr "

Man ya girgiza kansa had'e da fad'in" no Amir ina gudun naje na qara tinzira Abba ne.......Kaga kawae kasa a ranka cewa idan munje ka bashi hqr zai haqura da haka kuwa sae kaga Allah ya taimake ka ya haqura.

Mohd yace"haka kake gani?

"InshaAllah"cewar Amir

Yayinda mohd ya kalle sa jiki sanyaye yace"shiken nn muje d'in".

Nan suka tashi suka d'unguma sae gida suka nufi 6angaren su kai tsaye suna shiga dae dae Abba na saukowa kan staircase suka had'u dashi ,

a nn mohd ya tsaya cak ko tako d'aya ya kasa qarawa sae kansa da ya sadda qasa sbd wani irin mugun kallo da Abba ya tsaya yana musu dashi har Amir.

Daga yau inshaAllah na canza lokaciñ posting sae ku daina tsammàni na dare sae dae da safe,rana ko yamma.

Luv u❤

Billy Giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

*```Page 60```*

A fusace Abba ya qaraso gurin su wanda kai tsaye gun mohd ya nufa ya d'aga hannunsa cikin zafin nama ya kai masa mari had'e da nuna shi yace "Ba nace kar na qara ganin qafar ka a gidan nn ba ko kuwa rashin d'a'arka ce kazo ka qara nuna min ne, to bari kaji wlh idan har ka sake kuskure irin wnn sae na maka abinda baka taba tunani ba shashasha kawae, get out of this house!"

Juyawa mohd yayi idonsa ya kada yyi jazur yyi saurin fita daga gidan, yayin da Amir ya kalli Abba cikin yana yi na son bashi haquri Abba yayi saurin dakatar dashi ta hanyar d'aga masa hannu yace "Amir idan har ba so kake laifin mohd ya shafe ka ba to kaima kayi gaggawar fita a nn in daina ganin ka"

Amir ya girgixa kai da damuwa yace "Dan....." cikin d'aga murya Abba yace "ka fita nace!

Jiki a sanyaye Amir ya fita ya samu har mohd yaja motar sa ya bar gidan.

Nan yaje ya shiga tasa motar ya tafi sae gidan mohd.

A nn falo ya tarda Muhd kwance kan doguwar kujera idonsa lumshe sae girgixa kafa yake, Amir ya xauna kujerar dake kallon Wanda yake ya kirasa a nutse, da kyar mohd ya iya bude ido yana kallon dan uwan nasa.

Cikin muryar rarrashi Amir yace"pls am really sorry ban san cewa haka abin yake ba"

Mohd dake kallon sa yace"Inafa zaka sani ina ma bayani kaqi ka fhmta yanzu gashi meye riba in banda qara 6ata min tsari da kayi"

Yana gama fad'ar hk ya buga tsaki ya tashi ya bar masa falon Amir da ya bisa da ido ya girgiza kansa kawae snn ya tashi ya fita.

5:00pm

Rynt ce zaune a falo ta tasa littafanta gaba tana dubawa sae ga Aamil ya shigo had'e da sallama ta amsa sallamar yayin da ta d'ago ta kalle shi bata kawo kowà ba sae shi Aamil d'in don ta fhmci yanzu kusan ko yaushe shine ke zowa.

Nn ta gaida shi fuskarta ba yabo ba fallasa ya amsa mata cikin sakin fuska snn yace inna fa.

Tace"inna tana maqota amma tace bazata jima ba zata dawo"

Yace"OK"snn ya zauna yana mae kallon Rynt da ta maida hnklinta gun duba littafanta yace"kuna da test ne?

Tace"um um ina dubawa ne kawae"

Yace"gud haka nada kyau ,but yaushe zaku fara exam ne?

Rynt tace"wani sati mai zowa inshaAllah"

Yace"olryt next week knn ,inga littafin"

Ba musu ta bashi ya kar6a yana dubawa nn yaga rubutun nata mai kyau dashi.

Yace" zaki koya min rubutun nn naki mae kyau"

Ya fad'i hkne d'auke da murmushi a fuskar sa yana kallon ta"

Kallon sa tayi ta kauda kanta d'auke da d'an guntun murmushi ba tare da tace komai ba,shima d'in dae bai ce komai ba sae sauka yayi kan kujerar da yake, ya zauna nn qasa inda yake fuskantar ta ya lanqawshe qafafu kmr yanda take zaune itama snn ya d'aura littafi a nn tsakiyar su ya kalle ta yace "a ina kika tsaya da karatun naki?

Tace"topic d'in yau ne kawae kuma shima tun a school na fara dubashi kuma shine kazo ka tarar ina dubawa"

Yace"shikenan zan tambaye ki abinda kika fhmta akan kowanne topic dake ciki"

Ta gyad'a masa kai yayin da shi kuma yaje ga topic d'in farko ya fara mata tambayoyi tana bashi amsa shi kuwa ya kafe idon shi akanta se kallon d'an qaramin bakinta yake dake ta koro bayani filla filla kmr malami na koyar da d'alibi.

Sallamar inna ce ta katse su nn Aamil ya fitar da numfashi a hnkli ya kalli inna tare da amsa mata sallamar snn ya gaidata.

Washe da baki ta amsa had'e da tambayar sa mutan gida

Yace"duk suna lafiya kuma suna gaida ke"

Tace"madallah ina amsawa"

Kafin take kallon yanda suke zaune da kuma littafin da ke hannun Aamil tace"Au yau kaine ka maye gurbin mai darasin nata knn "

Nan Aamil yayi saurin duba agogon hannun sa yace"af inna ai na

manta cewa lokacin lesson d'in nata yayi wata qil ma har yazo yayita sallama ba muji ba"

Inna tace"Aa ai yau ba zai zo ba sbd rnr yau an ke6e mata ita ne dan ta samu ta huta"

Aamil ya kalli Rynt yace"to inna ai karatu kuma na samu tanayi ba hutun ba"

Inna tace "yo ai ita Rynh ko yaushe haka take kullum cikin karatu take uwa ta jika takardar ta shanye"

Aamil dake kallon inna ya maida duban sa gun Rynt yana murmushi yace "Rynt is gud kid'an riqa hutawa kinji ko"

Gyad'a masa kai tayi shi kuma ya bata littafin ta tare da fad'in"to jeki ajiye gobe idan na dawo ma qarasa ko"

Tace"tohm" had'e da kar6ar littafin ta had'a da sauran snn ta tashi ta nufi d'aki yayin da Aamil ya bita da ido har ta shige d'aki yace "inna wae ina kika samo yarinyar nn ne wlh se naji ta kwanta min a rai sosai, ga ta da hnkli"

Jin shiru yasa ya maida duban sa gun inda inna ke tsaye yaga ashe ta d'aga bata nn.

Mikewa yyi a hnkli ya dauki makullin motar ya fita daga falon. Bayan 'yan mintina inna ta dawo falon rike da kofin fura tana cewa "gashi nn sauran na Ryynt ne...." Bude ido tayi tace "Au har ya tafi ko me?" Kwala ma Ryynt kira tayi ta fito inna tace "ina wnn yaron ba dae ya tafi ba" Ryynt tace "ban sani ba inna ina ciki" inna ta tsuke fuska tace "to in gidan uwarsa yaje xae tafi bae mata sallama ba dan bnxan yaro kawae, inda Muhd ya fi su knn" Rayyanat dae murmushi kawae tayi bata ce komae ba ta juya ta koma daki.

Karfe takwas da kusan rabi Ryynt na xaune falo suna kallo da baaba hurera inna kuma na daki tana sallah aka bude kofar falon hade da sallama, Amir ne ya shigo ya karaso cikin falon murmushi dauke a fuskarsa, baaba Hurera ya gaidar snn ya xauna yana kallon Ryynt, ta dan sake fuska had'e da gaishesa dan ta d'auka ko Aamil ne da ta d'an fara sabawa dàshi ,ya amsà gaisuwar yana màe ci gàba dà kàllonta yayin da Baaba hurera tace "Yau kaine a gidan namu shugaba"

sae a snn ryynt ta gane Amir ne don sunan da baaba hurera ke kiransa knn, yyi murmushi yana shafa kai yace "nine baaba, innar fa"Baaba Hurera tace "tana ciki tana sallah" shiru yyi bae ce komae ba yana dan satan kallon ryynt da ta maida dubanta ga kallon da take, mikewa baabà hurera tayi tace "bari in kawo maka abinsha ko" kmr jira yake yace "to baaba" ta mike ta nufi kitchen, sakkowa kasa yyi da sauri yana kallon ryynt yace "Rayyanat ina son muyi wata magana da ke don Allah, ko idan xan tafi xa ki dan fito na jiraki" hade rai tayi tace "nifa sanyi nake ji" shiru yyi yana kallonta snn yace "ae ba wani ddewa xa muyi ba" fitowar inna daga daki ne ya sanya shi yin shiru ya maida dubansa ga tv kmr me kallo, inna tayi michi michi da ido tace "waye wnn nake gani kmr Muhd a falona" Amir yyi yar dariya yace "A'a nine inna" tace "ayyo wace gulmar ce to naga kamar kana yi" dariya yyi ya mike yana kallon ryynt yace "ni kinga tafiyata ma inna tun daxu na shigo gaishe ki" bae jira cewarta ba ya fice daga falon.

Yayin da inna tace"to Allah kiyaye"snn ta nufi kitchen.

Rynt kuwa ba dan ran ta ya so ba ta tashi da sauri tabi Amir ta samu har ya fita gate, dan tsaki ta ja ta bi bayansa, jingine ta samesa jikin motarsa ta karasa tace "gani" bata rufe baki ba aka bude motar, kamshin turarensa kawae ya bugi hancinta ta juya a tsorace xata bar gurin ya fizgota, kuka ta saki tana kallon Amir tace "amma ka cuceni wllh," Amir ya girgixa mata kai yace "ki tsaya ki sauraremu Ryynt, mgnr fahimta muka xo ayi"cikin kuka tace " bana bukata, ni ku rabu dani kawae kar in maku ihu ko ana dole ne"

Nn ta gatsara wa mohd cixo ya cikata ba shiri tayi cikin gida a guje, Amir ya fuzar da iska yace "sae da nace maka kadda ka fito man ban san me ya fito da kai ba mtsw c wat you've caused now" Muhd ya dafe kansa yace "I just can't control my self ne" Amir yyi tsaki ya shige mota, Muhd ma ya bude motar a sanyaye ya shiga Amir ya tada suka bar layin. Ryynt na shigowa falo ta had'u da inna ta fito daga kitchen tace "Aa ina kika fito ne Rynh? ryynt dake kkrin boye hawayen fuskarta tace "na d'an fita ne kawai" snn ta nufi daki da sauri don xuwa yin kukan dake cinta ko xata ji ddi, wani mugun tsanar Muhd na mata yawo a xuciya.

Washegari ya kasance lahadi Ryynt na kitchen tana soye soyen kajin da Abba ya aiko masu da shi safiyar ranan Baaba hurera na can bakin famfo tana wanki, inna kuma ta tafi anguwa awanni biyu da suka wuce, gajiya ryynt tayi da soye soyen don wani mugun bacci kawae take ji gashi bata dad'e da farawa ba, tana kwashe Wanda ya soyu ta xuba wani ta xauna kan yar kujerar dake kitchen din ta jingina jikin bango ko minti biyu bata kara ba bacci me shegen nauyi ya dauketa, kiranta taji ana yi a nutse cikin bacci ta farka a tsorace lkci daya ta mike tsaye shi ma ya mike, kallonsa take har lkcn a tsorace tana son gane waye, ya sakar mata murmushi da ya bayyana fararen hakoransa, juyawa tayi da sauri tana kallon gas ta ganshi a kashe ta karasa gun da sauri don ganin suyan da take ta ga saura kadan ya qone, karasawa yyi kusa da ita yace "don me baki bari kin tashi daga bacci ba kika yi aikin," bata basa amsa ba sae ma gaishesa da tayi ta soma kkrin kwashe naman dake cikin mai.

Dan Allah kuyi hqr da na bar ku kuna ta zuba ido wato kwata kwata sabo da posting d'in dare ya mantar dani yanda nayi daku.

Gashi kuma yau na d'an samu kaina busy but am really sorry pls n pls 🙏🏻

Luv u all❤

Billy giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

*```Page 61```*

Tsaye kawae yayi yana kallonta har ta gama kwashe naman ta zuba wani snn ta kalle shi tace"nifa kasan ba gane ku nakeyi ba waye kai?

Aamil da still kallonta yake ya lumshe idonsa a hknli ya kuma ware su akanta snn yace"Aamil ne"

Tace"oh yi hqr ai na d'auka ko wancan d'ayan ne"

Yayi murmushi snn yace"ba komai je ki qarasa baccin naki idan naman ya soyu se na kwashe maki ko"

Murmushi tayi had'e da girgiza kai snn tace"ai baccin ma ya tafi"

Yace"eyyah sorry ashe da ban tashe ki ba"

Tace"ai ba komai dama karatu nake da niya idan na kammala suyar"

Yace"wae ke kam ba kya hutu ne Rynt"

Ta kalle sa tace"uhm jarabawa fa zamu fara gobe"

Yace"hkne fa gobe ne monday ko?

Ta gyad'a masa kai had'e da fad'in eh"yayinda ta d'auki abun tsama tana juya suyar da naman ya soyu ta kwashe suka koma falo Aamil yace ta d'auko littafanta ya taya ta dubawa.

Ba musu taje d'aki ta dau'ko littafinta da za'ayi masu jarrabawar sa gobe.

Sukayi zaune a nn tsakiyar falon yana mata tambayoyi tana bashi amsa cikin natsuwa shi kuma sae kallonta yake tayi dan gabad'aya ta tafi da hnklinshi ganin komai ya tamvaye ta kai tsaye take bashi amsa da kuma bayani gamsasshe wanda har ya gama mata tambayoyi akan all topics d'in da ke cikin littafin en kurarra kad'an tayi ya gyra mata.

Ya bata littafinta d'auke da murmushi a fuskar sa yace"na yaba da qoqarin ki sosai Rynt ina roqon Allah yasa kifi haka "

Cikin nuna jin dad'i tace"Amin nagode"

Kafin Aamil ke cewa to d'auko wani littafin sae mu duba ko"

Kallon sa tayi cikin yanayi na shagwa6a da sam bata san tayi ba tace"Allah bacci nakeji sosai"

Sae dai ya d'an jima yana kallonta kan yanayin shagwa6ar da tayi snn yace"ok jeki kiyi baccin"

Tace"to"snn ta tashi ta tafi d'aki.

A nn Aamil ya furzadda iskan bakin sa a hnkli tare da jingina bayansa a jikin doguwar kujera yana mae bin qofar Rynt da kallo dan ko kad'an bai so ta tashi ba.

Inna da nasir ne suka shigo ya miqe had'e da amsa sallamarsu snn yaba nasir hannu suka gaisa ya kalli inna yace"wae inna dama ba kya nn ne?

Inna tace"yo naji shashasha da to a gurin wa kazo da har baka san bana nn ba"

Sae da yayi murmushi snn yace"inna gurin wa zan zo kuwa banda ke kawae dae da ban ganki ba na d'auka ko kina ciki kina bacci"

Tace"au ai ka tambayi Rynh kaji inda nake ko kuma baka ga Ryynh d'in bane itama"

yace"na ganta har ma mu kayi karatu yanzu ma ta shiga daga ciki zatayi bacci.

Inna tace"wato kama ga Rynh sae baka tambaye ta inda nake ba dan ba ina uwarka ba ko"

Er dariya Aamil da nasir su kayi snn Aamil yace"ko d'aya inna ba hk bane kin sani"

Tace"to ya kabaro mutan gida?

Yace"suna lfy ,ai ilham har so tayi nazo da ita sae gashi koda zan fito tayi bacci"

Inna tace"ayyo ai sae kazo min da ita gobe idan zaka zo ko"

Yace"to inna"kafin yake cewa ni zan tafi"

inna tace"au ko gaisawa ba muyi ba har zaka tafi"

Yace"inna akwai d'an wani aiki da nake son naje gida nayi ne amma inshaAllah zan dawo anjima"

Tace"to a dawo lafiya"

Nan suka fita shida nasir wanda shima sae da yayiwa inna sallama kafin suke fita.

Washe gari man ne da Amir a bakin mkrntar su Rynt fake cikin mota sae ga Rynt ta fito gate wacce kai tsaye ta nufi motar drivernta da yazo d'aukar ta yayin da Amir ya kalli man dake kallon Rynt har ta shiga motar suka tafi bae ce komai ba sae jan tashi motar yayi yabi bayan su har suka iso gidan inna,

Rynt da drivernta sam basu lura cewa ana bibiyar su a baya ba.

Wacce koda ta fito motar hnklinta na gun Aamil da ta hango shigar sa gidan riqe da hannun er sa ilham ta kwasa aguje ta shiga gidan tana kiran ilham.

Ba shiri man dake cikin mota ya bud'e gambu motar zai fito Amir ya riqe shi yace"ya kake hkne wae"

Cikin damuwa man ya kalle sa yace"kai baka ga yanda ta kwasa aguje bane bayan ba ita kad'ai bace ka sani"

Yace"its all ur fault da ka mata ciki bayan kasan qaramar yarinya ce"

Rai 6ace yace"abinda zaka ce knn"

Amir yayi er dariya yace"yanzu dae meyasa muka biyota tun daga school har nn nida na d'auka ko da ta fito d'in nn zaka je ka sameta ne kuyi magana amma sae naga kana kallo har wae taje ta shiga mota driver yaja suka tafi baka ce komai ba sae wani biyo su da mukayi"

Man yace"Amir dama fa ina so na ganta ne kawae"

Amir yace"to ya zancen mgnr da muke son muyi da ita ne?

Zan same ta anjima muyi maganar,

A ina knn ?a nn gidan mana ,ta yaya tunda dae kasan yanzu bazata qara yarda ta fito ba,hkne zan sameta ne a d'akinta ,kana nufin cikin gidan zaka shiga knn? Eh ai ba yau na saba ba,hm amma kasan dae idan inna ta ganka baza ku kwashe ta dae dae ba ko, inshaAllah ma bazata ganni ba.

Allah yasa cewar Amir man yace"Amin had'e da jan motar suka bar gurin.

Rynt kuwa tana qwalawa ilham kira suka jiyo da ita har Aamil nn ilham taje da gudu jikin Rynt ta rungume ta yayinda Aamil yayi tsaye d'auke da murmushi yana mamakin yaushe suka san juna ne da har suka saba haka.

Rynt d'auke da ilham ta qaraso gurin shi ta gaida shi ya amsa tare da fad'in ya exam?

Cikin sakin fuska tace"Alhmdlh"

Snn suka qarasa daga ciki yana mai fad'in "yaushe kuka san juna ke da ilham ne?

Tace"ranar ne fa kawae da suka kawo wa inna yini"

Aamil yayi murmushi had'e da jinjina kai don ya tuna rnr har wasa ya gansu sunayi.

A nn Rynt ta fice d'aki da ilham yayinda shi kuma ya nufi d'akin inna yana mai jiyo Rynt dake tambayar ilham Sadiq fa? (cewa da d'an Amir).

Da dare mohd ne ya shigo gidan wanda kai tsaye d'akin Rynt ya nufa koda ya mird'a handle yaji sa gam a rufe ya dafe kai cikin damuwa had'e da kallon qofar inna ya nufi qofar a hnkli cikin sand'a ya leqa.

Da sauri ya shiga d'akin ganin inna bata ciki sae Rynt dake kwance kan bed riqe da littafi a hannunta ta kare fuskarta.

Koda ya qarasa shiga d'akin yaji saukar ruwa a batroom alamar inna na ciki tana wanka yaje gab da Rynt had'e da d'auke littafin da ke kan fuskarta nn yaga ashe bacci take ,

ajiye littafin yayi gefe yana ta kallon fuskarta sae can ya maida duban sa a kan cikinta tare da d'aura hannun sa akai yana shafawa a hnkli Rynt ta motsa had'e da juya kwanciyar ta nn kawae yaji inna ta bud'e bathroom zata fito ya tashi da sauri zai bar d'akin sae kawae makullin motar sa ya fad'i a nn tsakiyar d'akin bae iya d'aukar makullin ba ya fita sbd a lokacin har inna ta fito tana fad'in"waye ne?

"Nine"cewar Amir wanda ya duqa tare da d'aukar makullin ,

inna tace"yau kuma zuwan dare aka min?

Cikin sakin fuska Amir yace" na shigo ne kawae mu gaisa na tafi dan kan hanya nake"

Inna ta washe baki tace"to sannu d'an albarka ai ka kyauta ya Maryam da sadiqu duk suna lfy dae ko.

Yace"lafiya qalau suke"

Tace"madallah" kafin yake cewa" to inna a kwana lafiya zan tafi sae gobe idan na shigo inshaAllah"

Tace"to a gaida gida Allah kai lafiya"

Yace"Amin kafin yake fita.

A wajen gate ya sami man jingine a jikin motar sa ya qarasa gab dashi yana kallon sa yace"u see yanzu da banzo ba fa ya knn kaida kace d'akinta zaka sameta shine ka wani je ka sameta har d'akin inna"

Man dake kallon Amir cikin damuwa yace"Amir ban same ta d'akin ta bane shiyasa"

Da baka same ta can d'in ba ai se ka haqura har gobe ba wae kaje d'akin inna ba,Amir wane irin haquri ka kuwa san irin yanayin da nake ciki ko kuwa don ba kai bane.

A natse Amir ya kai hannu ya dafa shi yace"man duk da bani bane na fhmci irin yanayin da kake ciki sosai amma zan fi so kabi komai a sannu har ka cimma yin nasarar shawo kanta.

Hakane amma dae kasan bazan iya haqura ba sae na dawo gobe ko,ai ba wae nace kar ka dawo gobe bane a sannu nace kabi komai ta yanda har ka samu ka shawo kanta ba a sami wata matsala ba but anjima da yamma zan rako ka muzo kai sae ka tsaya a qofar gida ni kuma se na shiga dmn naje na samu na janye hnklin inna da fira zuwa d'akinta so a nn zan maka flash sae ka shigo kaje d'akin Ryynt sae kuyi magana.

Man ya sauke ajiyar zuciya yace"shike nn"

Nan Amir ya bashi makullin motar sa man ya kar6a ya shiga motar yayinda Amir yaje ga tashi motar ya shiga suka bar qofar gidan.

Da yamma sae ga su sun dawo kamar yanda suka tsara man ya tsaya a qofar gidan shi kuma Amir ya shiga daga ciki.

Bai wani jima ba sae gashi ya dawo jiki sanyaye,

mohd yayi saurin qarasawa gurin sa yace"ya akayi ne?

Amir yace"Rynt d'in bata da lafiya"

A rud'e man yace "me yake damunta ne?

Amai take tayi sosai kuma byn ya tsaya mata sae fmn yunqurin aman take baya zowa duk ta wahala sae kuka take.

Cikin damuwa sosai mohd ya dafa Amir yace"Amir dan Allah muje na ganta"

Amir yace"ka ganta fa kace?

Eh mana Amir to so kake tayi ta fmn wahala ne baka tsaya ka duba ta ba ka wani zo kana gaya min .

Calm down laulayi ne fa ka sani baya da magani,

Don baya da magani sae a bar yarinya tana wahala gsky ni shiga zanyi koma me zai faru sae dae ya faru! yana gama fad'ar hkn ya tafi fuuu! zai shiga gidan.....

Amir ya riqe sa yace"kaga dakata ai ba wae haka kawae za'a barta ba inna tace idan tasha agwalima abun zai mata sauqi so agwalimar ce aka rasa bcs babu ita a gidn kuma ta kirà nasir ta snr dashi bata same sa ba.

Ni kuma ba sanin inda ake saeda agwalimar nayi ba shiyasa na fito dmn na snr da kai.

Man yace" kaga yi sauri da Allah shiga mota muje koma a ina ne ai ma samota.

Nan suka shiga mota mohd yaja suka tafi sae bin gari suke guraren da ake sae da fruits amma basu samu ba sae can kan hanya suka had'u da mai agwalima man ya tsaida mota suka fito sae gun mai agwalima,

Man yace"malam nawa gabad'aya agwalimar taka take ne "

Da sauri Amir ya kalli man yace"kai kana haukane muda baza mu wuce siyen ta d'ari biyu ko uku ba kake zancen gabad'aya ai sae ta lalace bata kai ga shanye ta ba ma"

Mohd yace"taya zata lalace bayan a fridge za'a zuba kaga malam juye min agwalimar ka kaf a leda ka fad'i kud'in ka na baka"

Dariya Amir yayi yace"haba man aikin hnkli dae"

Snn yace da mai agwalima"malam yi hqr sa mana ta d'ari biyar kawae ta isa"

Nan mai Agwalima ya shiga qirga agwalima yana sakawa a leda yayinda man ya kalli Amir cike da niyar magana Amir ya riga sa da cewa"kar fa ka manta tana can tana fmn yunqurin amai idan muka qara 6ata lokacin mu a nn zata wahala da yawa ne"

Nan man ya fasa maganar da yayi niyya ya maida duban sa gun mai agwalima da ya gama saka ta d'ari biyar a leda ya bawa man ya kar6a yayinda Amir ya ciro dubu d'aya a aljihu ya bawa mae agwalima yace ya riqe canjin kawae,

nn mai agwalima ya washe baki yana musu godiya su kuma suka shiga mota suka bar gurin sae gidan inna.

Wanda da isar su Amir ya fito da sauri riqe da ledar agwalimar ya shiga gidan.

Kusan minti goma da shigar sa ne ya fito ya sami man sae kai komo yake a qofar gidan yana ganin Amir yace"ya ake ciki ne ta daina yunqurin aman? Eh har ma ta shiga bathroom zata d'an watsa ruwa"

A nn man ya fitar da ajiyar zuciya yace"olryt amma dae zamu dawo anjima don na samu naga yanda jikin nata yayi ko"

Amir yace"shikenan Allah kaimu".

Daga haka suka shiga mota suka bar layin.

Ana fitowa masallaci sallr isha'i sae gasu sun dawo gidan ,Amir ne ya shiga wanda bayan en mintina kad'an da shigar sa gidan ne man yaga flash d'insa a nn ya shiga gidan ya nufi d'akin Ryynt kai tsaye ya sameta kwance kan darduma ta idar da sallah idanunta a rufe kmr mae bacci.

Nn yaje ya durqusa gab da ita tare da d'aura hannun sa a kan gefen fuskarta,ta bud'e idonta a tsorace tare da saurin tashi zaune tana kallon shi ya sake mata d'an guntun murmushi ita kuwa lokaci d'aya tasha masa toka dan ta fhmci mohd ne sbd qamshin turaren sa da taji.

Fuskar ta a murtuqe ta miqe zata bar d'akin mohd ya jawota zuwa jikin sa bata yi yunqurin qwatar kanta ba sae goshin ta da tayi saurin kai hannu ta dafe sbd kanta da taji yayi mugun sara mata.

Cikin damuwa mohd ke kallonta dan ya fhmci irin ciwon kan da take d'auke dashi nn ya tafi da ita kan bed suka zauna ya kwantar da kanta a qirjin sa had'e da kai hannu yana murza mata goshin nata a hnkli, Rynt kuwa se hancinta ta shiga cusawa a hnkli cikin rigar sa sbd wani irin qamshin dad'i da taji turaren sa na mata.

Man bae hana ta ba sae kallonta da yake har ta shigar da hancinta gabad'aya cikin suit jacket d'in shi.

Billy giro😊

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

_wuhuu!Really! Really!!Really!!! appreciate! my dearest family, Aunty zygiro,Nanà giro, Shamsiya giro,Hafsat giro,Apeeya giro n Rayyanat giro wnn page in naku ne and these hearts goes to u ❤❤❤❤❤❤_

🔮🔮🔮🔮

*```Page 62```*

Sun jima a haka d'akin tsit kmr ba kowa mohd ya katse shirun yayin da ya shafo bayanta yace"ina son zanyi magana dake kinji"

Nn yaji shiru ba amsa yakae hannu ya d'ago fuskarta yaga ashe tayi bacci abinta.

ya lumshe idonsa a hnkli yana kallon yanda ta koma maida fuskarta a qirjinsa ta lafe sosai kmr wacce zata sha mamma.

Nan kawae ya d'aura hannun sa kan cikinta yana ta kallonta lokaci mai tsawo se can ya tashi ya kwantar da ita kan bed ya kama hanya zai bar d'akin sae kawae yaji qarar waya nn ya tsaya da d'an mamaki yana kallon wayar Rynt dake fmn ruri kan bedside drawer a hnkli ya qarasa gun bedside drawer d'in ya d'auki wayar yana mae kallon Rynt snn ya kalli mae kiran wato Sarah bayan kiran ya tsinke ne ya danna wasu lambobi ya kira nn wayar sa dake cikin aljihu ta shiga ruri ya katse kiran ta jikin wayar Rynt snn ya maida wayar ya ajiye kafin yake ciro tasa wayar a cikin aljihu yayi saving number d'in Rynt ya fito falo zai bar gidan yana mai jiyo sautin firar inna da Amir .

Bayan ya fita ne Amir dake ta fmn ci gaba da jan inna da fira yaji shigowar text a wayar sa koda ya duba mohd ne ,

sae da ya d'an qara lokaci snn yayiwa inna sallama ya fito ya sami mohd jingine a jikin mota yace"Hope ta amince"

Mohd yace"no ko mgnr ma ban samu nayi da ita ba tayi bacci but i got her number zan kirata sae muyi magana a waya"

Amir yace"to shikenn ai haka ma yafi"

Daga haka suka shiga mota suka bar gurin.

Mohd na komawa gida ya rage kayan jikin sa ya fad'a bathroom wanda sae da ya kwashe kusan awa d'aya kafin yake fitowa sanye da white bathrobe ya nufi fridge ya bud'e ya ciro fresh milk ya tsiyaya a cup yaje ya zauna kan sofa ya jingina bayan sa tare da d'aura qafafunsa kan footstool ya fara shan fresh milk cike da tunanin idan Rynt bata amince da zancen sa ba wace hanyar kuma zai bi.

Yana cikin hakane malika ta fad'o d'akin ya kalle ta kawae ya kauda kai taje gab dashi ta zauna had'e da riqo hannunsa tana kallon sa snn tace"my man umma ce bata jin dad'i shine nake son naje na dubo ta"

Hannunsa ya zare daga nata yana kallonta shaye da toka.

Ta wani maràiraice fuska tace"ba wani jimawa zanyi ba dan ko 10 bazan kai ba pls kaji?

"Ba inda zaki je"

Pls my.....bata iya qarasawa ba sbd wani irin mugun kallo da ya mata had'e da nuna mata qofar fita d'akin.

Rae 6ace ta tashi ta fita d'akin taje d'akinta.

Wacce da shigarta ta jawo wayarta ta kira ana d'aga wayar ne tace"wlh d'an banzan bai bar ni ba ka bari kawae gobe idan ya tafi aiki zan zo na same ka.......tana kaiwa nn ta katse wayar ba shiri tana kallon man dake tsaye a bakin qofar d'akin ,

ya qaraso gurinta yana mata kallon tuhuma snn yace"da uban wa kike waya!?

Malika dake kallon sa a tsorace ta samu da qyar tace"umma ce fa......bana son raini meyasa to da kika ganni kika katse wyr a tsorace iye!

Banga shigowar ka bane sae ganin ka da nayi shiyasa na tsorata.

Cikin kallon tuhumar da yake binta dashi ya kai hannu ya fizge wayar hannunta ya shiga call logs ,sweetheart2 shine last call nata ya kalle ta kawae ya cillar da wayar kan bed ya fita sbd sweetheart shine sunan da tayi saving number d'in mamarta dashi ,

sweetheart2 kuma numbar gayen da ta gama yawa da shine,shine man ya d'auka ko wata number mamar ta sake yi shiyasa ya fita kawae ya barta.

Malika kuwa man yana fita ta dafe qirji had'e da fitar da wani irin numfashi na ganin bae gano ta ba.

Rynt kuwa tana cikin baccinta mae dad'i taji inna tana qwala mata kira ta tashi firgigit tana kallon inna da ta shigo d'akin snn ta kalli inda take kwance tana d'an dube dube a d'akin inna tace"me kike nema ne?

Tace "ba komai"

Inna tace "to tashi muje d'aki ki kwanta ko"

Ba musu Rynt ta tashi had'e da d'aukar wayarta da kuma littafinta da suke da jarrbawar sa gobe don tana son da dare idan ta farka tayi karatu.

Nan suka rufo d'akin suka fito wacce da shigar su d'akin inna ko hijabin jikinta bata iya cirewa ba ta fad'a kan bed ta ci gaba da baccinta.

Ba ita ta farka ba sae

11:40pm ta tashi a hnkli had'e da bisimillah tana miqa taje bathroom bata jima ba ta fito ta koma kan gado ta zauna tare da jawo littafinta ta kunna fitilar wayar ta tana karatu.

Tana tsaka da karatun ne wayar ta ta shiga qara tayi saurin sakata a silent tana kallon numbar da ke yawo akai, d'auke da mamaki a fuskarta na ganin baquwar numbar da bata sani ba kuma da daren nn.

Kiran na gab da tsinkewa ne tayi saurin d'aga kiran dan a take ta shiga tunanin ko Sarah ce.

Sae dai duk da hkn bai sa da ta d'aga wayar tayi magana ba se shiru tayi tana sauraren muryar da zata ji.

A natse taji ance "kin tashi?

Bata ce komai ba sae shan toka da tayi dan lokaci d'aya ta gane muryar mohd ce yayinda ta shiga tunanin a ina ya sami numbar ta,

ya katse ta da cewa"kina jina mijinki ne mohd ina son zanyi magana ta fhmta dake ne kinji"

Kmr yana ganin ta ta qara murtuqe fuska,murya can ciki tace"nifa ynx karatu nakeyi bani da wnn lokacin"

Yace"kun fara exam ne?

A qufule tace"eh"

Yace"olryt gobe zan kira ki idan kin dawo daga school"

Komai bata ce dashi ba ta katse kiran taci gaba da karatun ta.

Washe gari da yamma Rynt na zaune a falo ita da Aamil yana mata tambayoyi akan littafin da zasu yi exam next day.

Wayar Rynt dake ajiye gefe ta shiga qara Rynt ta kalli wayar kawae ta kauda fuskarta don ta fhmci numbar mohd ce Aamil dake kallonta yace"ya baki d'aga kiran ba?

Tace"ba komai kawae bana son in katse karatun da muke yine"

Bae ce komai ba suka ci gaba da aikin su har kiran ya tsinke aka koma kira Rynt ta kalli wayar had'e da kai hannu zata d'auki wayar se kawae wayar ta nuna battery low ta mutu hkn ya mata dad'i dan dama niyyarta tana d'aukar wayar katse kiran zatayi ta kuma kashe wayar gabad'aya.

Aamil da har ya soma jin haushin mae kiran dan hk kawae ransa ya basa cewa namiji.

Ya kalli Rynt kmr wanda zae ce wani abu sae kuma ya fasa suka ci gaba da yin karatun su kawae.

Bayan sun gama karatun ne ta saka wayarta a chaji da dare tana shirin bacci wayar ta ta shiga ruri tana ganin mohd ne mae kiran ta buga tsaki ta d'aga wayar had'e da fad'in"wae me?

Mohd yace"kan me d'azun na kiraki baki d'aga ba da qarshe ma dan kin rainani kika kashe wayar ko"

Komai bata ce ba sae tsaki da tayi ta kuma cillar da wayar kan bed taje taci gaba da shirin baccinta shi kuma se magana yake tayi ba amsa har sae da ya gaji ya tsinke wayar.

Sae da ta gama shirinta tsaf snn ta d'auki wayarta ta fito ta rufe d'akin ta tafi d'akin inna.

Washe gari da safe ta fito daga wanka knn mohd ya kirata kallon wayar kawae tayi ta kauda kai taje ta jawo Vaseline tana shafawa , tana ji har yayi kusan 3 missed calls bata d'aga ba wacce tana gama shirinta ta kashe wayar ta jawo drawer ta saka wayar a ciki snn ta d'auki school bag d'inta ta bar d'akin taje d'akin inna tasha fura a gaggauce ta fita.

Mohd kuwa rashin d'aukar wayar Rynt ba qaramin 6ata masa rae yayi ba shiyasa tun daga rnr bae sake d'aukar wayarsa da sunan kiranta ba har kuwa aka kwashe kusan sati d'aya sae harakar gabansa yake haka ma Rynt wacce yanxu wata irin shaquwa ce ta ban mamaki ta shiga tsakanin ta da Aamil wanda yanzu shi ke kaita school ya kuma je ya d'auko ta wani lokacin ma har d'aukar ta ya ta6a yi suka je shopping da dare ya kwaso mata kaya niqi niqi tamkar bai ta6a sanin meye zafin kud'i ba inna dae sae kallon su take dan duk a tunaninta Aamil tausayawa Rynt ne kawae yake.

Rnr litinin da yamma Man ne tafe cikin mota shida Amir yayinda Amir ke cewa"gsky man ka fiye gajen haquri dan kawae ka kirata taqi ta d'aga sae kawae ka fita harakarta "

Man yace"hm Amir knn ta yaya kake tunanin zan iya fita harakarta bayan ina sonta ina kuma son abinda ke cikinta,just na bata lokaci ne har ta gama nata ikon kafin nake fara nawa ikon.

Amir yace"ta yaya yarinyar da ko saurararka taqi tayi?

Shiru mohd yayi dan baya son kowa yasan abinda ke ransa na d'auke Rynt da zai yi ya tafi da ita waje.

Amir kuwa bae sake ce masa komai ba har suka iso gidan shi ya bud'e gambun motar zai fita Man yace"ka shirya anjima byn sllr isha'i zan zo na d'auke ka ka rakani muje gidan inna"

Gurin Rynt zaka je ne?

Ba tare da ya kalle sa ba yace"eh"

Amir ya fita had'e da fad'in"sae ka zo"snn ya rufe gambun motar ,

man kuwa yaja motar tasa ya tafi.

6angaren su Aamil kuwa Rynt ce ya d'auko daga school ya kawota gidan inna ya ajiye ta wacce kafin ta fita motar sae da ta kalle sa d'auke da murmushi a fuskarta tana mae godiya shi kuma cikin sakiñ fuska ya lumshe ido had'e da ware su a kanta snn yace"ki gaida inna zan shigo anjima "

tace"to"snn ta tafi sae shillo take da ledar agwalimar da ke hannun ta wacce ya saya mata.

Aamil kuwa a maimakon yaja motar sa ya tafi sae kallonta yake tayi cike da tunanin yau zae kawo qarshen haqurin sa dan anjima idan ya dawo kai tsaye zai je ya gaya wa inna abinda ke ransa na game da Rynt koma kawae zae je ya sami Abba ya gaya masa dan inna tasan cewa lallai da gaske yake.

Da tunanin hkne yaja motar sa ya tafi.

Rynt kuwa tana shiga gida tayi wanka taci abinci tayi zaune a d'akinta ta tasa agwalimar ta gaba tana sha a nn ta miqa hannu ta bud'e drawer dan nn inda take zaune da drawer ba nisa ta ciro wayarta ta kunna sae kawae taji shigowar text murmushi tayi ganin Aamil ne ya turo saqon wacce ta san ba komai bane face kati don kullum sae ya turo mata katin dubu d'aya, hkn kuwa na mata dad'i sosai don sae ta kira en uwa da abokan arziki suyita waya wato Sarah da kuma umman saliha wacce bayan sun gama waya da ita sae ta bawa mami,suyi ta waya da Rynt cike da nishad'i suna dariya.

Da dare bayan isha'i Rynt ta idar da sallah ta miqe had'e da linke darduma ta saka a wardrobe ta kai hannu zata cire hijab bata cire hijab d'in ba sae tsaye tayi tana kallon cikin ta da har ya d'an fara turo hijab ,

a hnkli ta d'aura hannunta kan cikin sae kuma tayi saurin d'auke hannun ba shiri sbd motsa mata da taji yayi cikin takaici mai d'auke da alamar zata yi kuka takai hannu tana doka cikin.

Mohd dake tsaye a bakin qofa yana kallonta ya qarasa gurin ta da sauri har yana hard'e qafa ya riqe hannuwanta duka biyu ya kalle ta rae 6ace yace"kinyi haukane idan kika kashe abinda ke ciki fa"

Shaye da toka ta ture shi tace"dan ya mutu sae me ko ce maka akayi dama barin sa zanyi!

A fusace ya fizgota zuwa jikin sa yace"wlh idan har na koma jin kince zaki cire cikin nn zanyi mugun sa6a miki"

Tace"wlh sae na cire cikin nn kayi abinda zakayi"

Rufe bakinta keda wuya taji saukar duka a bakin nata wanda zama d'aya ya 6are da jini ,

sosai ta fashe da kuka tana kallon jinin da ta shafo a hannun ta.

Man kuwa sae farin handkerchief d'insa ya zaro zae share mata d'an jinin da ke gefen bakinta, ta buge masa hannu tana masa muguwar harara tare da fad'in mugu Allah ya isana wlh.

Ta qarashe maganar ne cikin muryar kuka sosai ,komai man bai ce mata ba sae janta yayi tana fmn fizge fizge har yaje da ita kan bed suka zauna taje zuwa tashi ya maida ta had'e da rungumeta yakai bakinsa saitin kunnen ta yana gaya mata magana cikin natsuwa, a nn ta d'ago ta kalle shi tace"da gaske kake yi"

Yace"eh"yayin da ya maida ta kan qirjinsa ya kwantar,sae ga Aamil ya fad'o d'akin ya tsaya da mugun mamaki yana kallon man da ya d'ago fuskar Rynt zai had'e bakinsa da nata yaga bata hana shi ba sae ma lumshe idonta da tayi har man yakai ga saka harshen sa a cikin bakinta.

Aamil cikin rud'u da kuma mamakin da yake d'auke dashi ya shiga ja baya har ya fita d'akin ya nufi d'akin inna dmn jin shin wace ce Rynt❓

Dan Allah Kuyi haquri da fmn jirana da kukayi tayi jiya kuma sae gashi baku samu ba .

Then

Ku qara min afuwa dmn gobe bazan samu yi ba sbd tafiyar da zanyi.

Luv u all❤

Billy Giro 😊

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

*```Page 63```*

Aamil na fita d'akin Rynt ta zare bakinta cike da jin kunya ta kwantar da kanta a hnkli kan qirjinsa tana shaqar qamshin turaren sa.

Shi kuma mohd sae wani qara kwantar da ita yayi a qirjin nasa yana mae shafa bayanta a hnkli cikin natsuwa.

Aamil kuwa yana shiga d'akin inna ya sami Abba da zuwansa knn ko zama bai yi ba sae Amir da ya samu ya zame kan kujera yana gaida shi bai kula su ba sae gun inna yaje a rud'e wacce taje zuwa bud'e fridge knn yace"inna zan so naji wace ce Rynt kuma ya take da mohd da na gansu a d'aki tare"

Abba dake kallonsa yace"mohd fa kace a gidan nn!

Aamil bai iya cewa komai ba sae kansa da ya gyad'awa Abba cikin rashin fhmtr yanayin da yaga Abba ya shiga ciki wanda yaga ya tafi fuuuu! a fusace yana fad'in lallai kuwa yau zan nuna masa haifo sa akayi ba haifar kansa yayi ba!

A nn Man da Rynt suka tsinkayo muryar Abba tafe hkn yasa suka miqe tsaye zumbur sae ga su Abba,inna, Aamil da kuma Amir duk sun shigo d'akin,inda kai tsaye Abba ya nufi mohd ya watsa masa mari biyu masu kyau ya kuma nuna kansa da yatsa yace"dan uwarka ni zaka mayar d'an iska ko kuwa shima nn gidan ban hanaka shigowa bane iye!

A natse mohd ya kalli Abba cikin damuwa sosai yace"dan Allah Abba....kaga yi gaggawar fita a nn kuma duk ka kuskura na koma ganin qafar ka a nn gidan ko a gidana to kuwa zan furta abinda baka ta6a tsammanin zan furta a gare ka ba!

mohd ya kalli Abba d'auke da idanuwansa da suka kad'a sukayi jajur yace"dan Allah Abba kayi haquri ka saurare ni wlh nazo ne dmn na bawa Rynt haquri na maida ta..... Kul!har abada Rayyanat baza ta ta6a komawa gare ka ba don ba shashashan mutum bane ni da zan aura ma ita ka sakota ka kuma yi tunanin zan barka ka maida ta,

Mohd yace"Abba itama fa tana son komawa"

Nan Abba yayi saurin kallon Rayyanat wacce ke kallon mohd shaye da toka yace"Rynt abinda yace hakane?

Ta kauda fuskarta da kallon da take yiwa mohd had'e da girgiza kanta snn tace"Aa Abba gsky ni bana son komawa"

Abba ya kalli Man dake kallon Rynt yace"maqaryacin banza shashasha fita a nn in daina ganin ka!

Mohd da ya duqar da kansa qasa yace"pls Abba dan Allah ko don abinda ke cikinta ka bar ta ta koma"

Kafin Abba yace "komai Inna ta riga sa da cewa" bafa zata koma ba shashasha marar mutunci idan har dan abinda ke cikin ta ne da ta haife shi zata baka abunka kaje can ka qarata dashi dan baza ta raina maka shi ba karatun ta zata ci gaba dayi.

Abba yace"Ba ma wnn kad'ai ba inna Aamil yaje min da wani zance na yana son zai auri Rynt na kuma yi na'am da zancen nasa dmn Aamil mutum ne da nsn zae riqe ta amana ko da kuwa ace baya sonta aka aura mae bare shi da kanshi yace yana so da haka na yanke shawarar idan Rynt ta haifu zan had'a aurensu sae taci gaba da karatun ta a can d'akinta.

Tun lokacin da Abba ya fara zancen sa mohd ya shiga wani irin tashin hankali yana kallon Aamil cikin mugun mamaki haka ma a gurin Amir ,Rynt kuwa banbarakwae taji zancen ta bud'e ido tana kallon Aamil yayinda Aamil duk ya sukuikuice yana kallon Abba cike da son cewa wani abu.

Sae dae kafin suce komai sae kukan kura suka ji mohd yayi zai afkawa Aamil Abba ya dakatar da dashi ta hanyar ture shi had'e da kife sa da mari yace "dan uwarka borin kunyar ne zaka saukar akanshi dan zae min abinda kai ka kasa min,to bari kaji Aamil yafi min kai sau dubu dmn yau ya yaye min duk wani baqin ciki da na shiga a knka,kuma aure shida Rynt ba fashi!

A nn Idanuwan mohd suka qara yin jajur har ana hango jijiyoyin goshinsa duk sun tashi yace"Abba wane irin zance ne wnn ace Aamil zai auri Rynt....gaya min inda yake haramun dan Aamil ya auri matar da ka saka!

Kmr zae yi kuka yace"haba Abba wnn ai abin kunya ne aji cewa wae Aamil zae auri matar da na saka kuma ai Abba ni wlh na mai......cikin daka tsawa Abba yace"kaga maza fita bana son sake jin zancen ka a nn idan ba haka ba wlh kasan sauran shashasha kawae!

Mohd bai iya fita ba sae wani irin mugun kallo da yake yi wa Aamil kmr zae je ya bugoshi dan jikin sa har ya soma rawa ma sae Amir ne yayi saurin jan hannunsa suka fita yayinda shi kuma Aamil yaja hannun inna suka tafi d'aki,Abba kuwa gun Rynt ya tsaya dmn jin ra'ayin ta wacce ya kalla a natse yace"Rynt gaya min gsky kina son komawa gidan mohd koh?

Tace"wlh Abba bana so"

Yace"to kina ganin zaki iya auren Aamil bayan kin haifu?

Shiru tayi sbd shirin da take yi da Aamil muqaddari ne da ta samu kanta dashi haka kuma bata da tabbacin wanda ya kashe mata baffanta a cikin su ukun ,

kawae dai tafi zargin cewa mohd ne.

Abba dake kallonta jin shirun yasa ya bud'e baki zuwa magana sae kawai wayar sa tayi qara ya ciro wyr a aljihu ya d'aga yayinda ni kuma na garzaya gun su inna dmn jin abinda Aamil zai ce da inna.

Cikin yanayin damuwa sosai na samu Aamil yana cewa da inna"inna wlh kwata kwata ban gane cewa Rynt matar man bace shiyasa naje wa Abba da zancen cewa ina son zan aureta, ba wae dan nasan cewa sun rabu ba"

Inna ta sauke numfashi tace"to Aamil ynx dan kaji cewa mtr da muhammadu ya saka ce meye matsala ko kuma sonta ne kaji ba kayi da kaji cewa ta ta6a aure har tana d'auke da juna biyu"

Ko d'aya inna ba ciki ba ko 'ya'ya goma ne da Rynt ni mae iya aurenta ne amma kasancewar ta mtr da man ya saka ce yasa bazan iya auren ta ba inna"

Aamil inace ba haramun bane dan muhammadu ya saki Rynt ka aura ,

Aamil yace"duk da haka dae inna ana barin halak dan kunya dmn man jini na ne da bazan iya masa haka ba"

Inna tace"Dan muhamadu yana jinin ka shi kuwa ubanka kabiru da yake ikirarin ka wanke mai baqincin da yake d'auke dashi fa ko kowa kaima so kake ka watsa mae qasa a ido ne iye!

ko d'aya inna bana son haka amma na fi son Abba ya haqura ya bar man ya maida matar sa tunda har ya nuna yana son maida ta"

Inna tace" Rynt fa bazata koma gidan muhammadu ba dan kaji in gaya ma idan kai d'in bazaka aureta ba ai bazata rasa wani masoyin ba"

Aamil ya fitar da numfashi yace"dan Allah inna me yasa ba kwa son ta koma ne?

Ajiyar zuciya inna ta sauke kafin take bashi kaf labarin abinda ya faru tsakanin man da Rynt.

Nan Aamil ya jima shiru yana tuna lokacinda inna ta mari man har abin ya d'aure masa kai wanda sosai yaso yaji dalilin faruwar hakan amma kuma sae bai san ya akayi bae tambayi dalilin ba,haka kuma ya tuna lokacinda ya shiga d'akin Rynt ta mai ihu a tunanin ta man ne kuma duk ta ganshi sae taji waye tukun kafin take sakewa dashi,ko hkn kad'ai abune da ya kamata ace ya fhmci wani abu amma kuma sae bai fhmta ba ,sae yanxu da inna ta bashi lbr.

Aamil ya ajiye tunanin sa da kallon inna yace"a gsky inna mohd bai kyauta ba amma tunda yayi nadama ayi haquri abar shi ya maida ta"

Inna tace"yo wa ya gaya ma nadama ce yayi kawae yana son abinda ke cikin Rynh ne dmn na tabbatar idan muka barta ta koma to kuwa ina gaya ma da ta haife mae abinda ke cikinta zaici gaba da wulaqanta ta ne,amma kai nsn zaka riqe Rynt amana tun da har ka iya riqe khadija tsawon lokaci ba'a ta6a jin kanku ba duk da kuwa cewa auren had'i ne a tsakanin ku da ita ba wae dan kuna son juna ba.

Aamil kam baya ko jinta dan yayi shiru yana tunanin shidae a ganin sa mohd ba don cikin sa kad'ai ne yake son Ryynt ta koma ba,dmn ya fhmci sosai mohd ya shiga damuwa a lokacinda Abba yace idan Rynt ta haifu zai had'a auren sa da Rynt.

Kuma ko abinda ya samu yana mata a d'aki abune dake nuna soyayya a tsakanin su, sae dai kuma Rynt d'in ce da ban mamaki da tace bata son komawa gidan mohd ko meyasa?

Baya da amsa kan dole ya sauke numfashi ya kalli inna yace"shike nn inna zan yi shawara"

Inna ta washe baki tace"to ko kaifa d'an albarka"

Shidae Aamil komai bai ce ba sae fita da yayi ya had'u da Abba ya fito d'akin Rynt ya sadda kansa kawae ya wuce zuwa d'akin Rynt Abba kuwa ya shiga d'akin inna,wanda sae da ya nemi guri ya zauna snn ya kalli inna dake zaune kan gefen gado wacce ke kallon sa tana fad'in"da kmr magana ka tsaya yi da Rynh ko?

Abba yace"eh inna hkne na tambaye ta ra'ayin ta ne kan had'a aurenta da Aamil sae bata iya cewa komai ba tamin shiru, daga baya da nace ko bata ra'ayin auren ne, tace ita a gsky tafi so tayi karatu, nace indai karatu ne kar ta damu dmn Aamil mai barinta ne ta qarasa karatun ta cikin jin dad'i da kwanciyar hnkli amma idan tafi son sae ta kammala karatun to,

sae ta min shiru kuma bata ce komai ba shine na fito na barta dmn na fhmci shawara take a ranta kmr wacce na fhmci yanzu tsoron aure take ganin irin wahalar da tasha a gun mohd shine take ganin kmr duk inda taje hkne.

Inna tace"dole ne fa tayi wnn tunanin amma ni mai fhmtar da ita ne sannu sannu har ta fahimci cewa ba duka a aka taru aka zama d'aya ba.

Abba yace"to shikenn inna ni zan tafi Allah sa a dace"

Tace"Amin d'an albarka Allah kiyaye hanya a gaida gida yace"to"snn ya fita.

Aamil kuwa a lokacin da ya nufi d'akin Rynt sae da yayi sallama Rynt ta amsa mar snn ya shiga ya sameta zaune gefen gado kanta qasa yace"Rynt dan Allah kiyi haquri sam ban gane ki ba bare na fhmci cewa ke mtr man ce shiyasa kika ji wani irin zance a bakin Abba da yake farin ciki da shi amma ni tunda na fhmci wace ce ke banida farin cikin da ya wuce ki koma d'akin ki, kiyi haquri ki manta komai kije ku gina sabuwar rayuwa keda man dmn nafhmci dgske yake son maida ke sbd irin damuwar da naga ya shiga a yau ban ta6a ganin sa a cikin irin ta,kuma ko don qaruwar da ke tsakanin ku ya kamata ace kinyi haquri kin koma kinji"

Muryar can ciki tace"to"

Dan kawai ta samu ta huta dashi dmn ita sam bata son jin ana zancen qaruwar da suka samu tsakanin ta da man abinda ko yaushe ftr ta taga an cire cikin ta huta amma sae wani zancen sa ake mata.

Aamil dake kallonta yace"naje na gaya ma Abba kin amince zaki koma gidan mohd d'in?

Tayi saurin kallon sa had'e da girgiza kai snn tace"sae nayi shawara tukun"

Yace "shikenn idan kin gama yanke shawarar sae ki gaya min"

Ta gyad'a masa kai kawae shi kuma ya fita ya bar d'akin.

6angaren su mohd kuwa a lokacin da Amir yaja shi suka fita da qyar ya samu mohd ya shiga mota wae a cewar yau in shi in Aamil dole a kwashi gawar d'ayan su don ba zai ta6a yarda ya auri Rynt ba sae dai ko idan da gawar Aamil za'a d'aura auren to zae gani.

Shine Amir ya samu da qyar da lallami ya kaisa gida ya dawo kan hnya sae mamakin Aamil yake da kuma mamakin Abba da ya yarda zai ba Aamil Rynt ya aura.

Guraren goma Amil ya tafi gidan Amir wanda yazo masa shaye da toka yana kallon sa Aamil ya sadda kansa qasa kawai ya shiga mai bayanin komai kan cewa shi bai san cewa Rynt mtr man bace shiyasa yajewa Abba da zancen yana son zai aureta ba wae dan yasan sun rabu ba.

Tun lokacinda Aamil ya fara zancen sa Amir ke kallon sa da mamaki se can yace"shine matsalar kai kwata kwata ba ruwanka da kowa bare ka san wnn waye ya kuma yake damu abinda kasa ma gaba kawae ka damu dashi wace irin rayuwa ce wnn kuma inace damu akayi bikin su kuma har gidan sa munje byn auren wanda muna zaune ta biyo ta wuce har ta gaida mu,haka ma a gidan inna mun had'u da ita ka sani,

Aamil yace"Amir wlh sam ban gane ta ba kawae dai d'ayar matar sa na sani malika da dama nsnta kafin auren.

Amir yace"to naji yanzu ya kake so ayi bayan duk kabi ka qara lallata komai"

Wàto Amir so nake ka raka ni muje gurin man na masa bayani na kuma basa haquri.

Amir ya girgiza kai snn yace"let tomorrow dan yanzu idan mukaje komai zai iya faruwa sbd ransa a 6ace yake sosai ba zai ta6a saurararka ba.

A sanyaye Aamil yace"shikenan Allah kaimu goben"

Amir yace"Amin"

Snn sukayi sallama kowa ya kama gabansa.

Washe gari da safe Rynt ce cikin shirin makarantar ta tsaf riqe da kofin tea a hannunta ta kasa sha don tun jiya har yau ta kasa sakewa sae tunani take tayi inna kuwa lalla6a ta shiga yi ta samu har tasha tean byn ta gama sae ga Aamil ya shigo gidan zai kaita school wanda ba don komai yake son ci gaba da kaita school ba sae don ya samu ya riqa bata magana har ta amince da komawar ta gidan man .

Inna na ganin Aamil ta washe baki suka gaisa cikin sakin fuska yayinda Rynt ta gaida shi ba yabo ba fallasa.

Snn suka fito suka kama hanyar makaranta.

Suna cikin tafiya ne sae kawai Aamil yaga motar man tasha gaban su kai tsaye har sae da yayi saurin cije birki ya tsaida motar ya fito yana kallon d'an uwan nasa da ya fito cikin mota a fusace,nn ya tafi zai qarasa gurinsa cike da niyar mai bayani man bai saurara masa ba sae kukan kura da yayi ya cakumi collar rigar sa had'e da kai sa ya manna sa jikin mota ya kuma shaqe mai wuya da hannunwansa duka biyu.

Aamil da bai ta6a tunanin abinda mohd zae masa ba knn sae qoqarin qwatar kansa ya shiga yi amma ya kasa nn Rynt ta fito mota a tsorace ta nufo su tayi tsaye a rud'e tana kallon yanda man ya shaqe Aamil da har idanuwan sa sun fara firfitowa,ai kuwa nn ta shiga ihu tana neman taimako.

Da qarshe ganin ba sarki sae Allah taje da kanta ta fizgo hannun mohd zata janye shi daga jikin Aamil bata iya janye shi ba sae abun hannu taji ta sa6ulo a hannun sa had'e da wani irin turi da mohd ya mata wanda bata an kara ba sae jin kanta tayi kamas! mota ta banke ta, nn ta saki wani irin ihun da yasa mohd ya jiyo cikin muguwar razana yayo kanta ya kwashe ta a rud'e ganin yanda jini ke fita a kanta yaje ya sakata a mota yaja motar aguje ya tafi ba tare da ya damu da sanin wanda ya kad'e ta ba da kuma Aamil da ya bari riqe da wuyan sa yana fmn tari.

Billy giro

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮

🔮🔮🔮🔮

*```Page 64```*

Innalillahi wa inna ilaihi raji'un!

shine kake taji a bakin mutum biyu wato Nasir da Amir da sune suka fito cikin motar da aka kad'e Ryynt da ita wanda koda suka fito tuni man ya fice da Ryynt sai gun Aamil suka nufa da ke durqushe kan guiwoyinsa yana fmn ci gaba da tari.

A nn Nasir ya bud'e motar Aamil ya d'auko ruwan gora a mota ya ba Amir dake riqe da Aamil a cewar ya ba Aamil ruwan se su hanzarta zuwa asibiti dmn ganin halin da Ryynt ke ciki.

Bayan Aamil yasha ruwan ne suka d'aunguma gabad'ayan su se asibiti.

Wato Man specialist hospital inda kai tsaye A&E ward suka nufa suka samu an riga an shiga da ita zuwa dubata nn suka zauna zaman jiran a fito da ita, sae yi suke suna safa da marwa musamman Amir da shine ke tuqa motar koda abin ya faru.

Bayan awa d'aya da faruwar haka ne,inna Abba,Nasir, Aamil da kuma Amir zaune suke zugum a d'akin da akayi admitting d'in Ryynt wacce har an fito da ita sae jiran farfad'owarta suke yayinda mohd ke gefenta zaune cikin damuwa yana kallon fuskarta d'auke da goshinta da akayi rolling da bandage.

Yana cikin kallonta ne ta shiga motsi a hnkli had'e da fara ware hannunta da ke jimqe riqe a hannun man dashi kansa bai lura hannun nata a jimqe yake ba sae da yaji tana yunqurin ware hannun nn ya saki hannun a hnkli yana kallon hannun nata da take ci gaba da warewa har ta ware sa gabad'aya nn yaga ashe abin hannun sa ne riqe a hannun nata, ya d'ago yana kallonta ita kuwa sae kallon abun hannun take wanda sak irin wanda ta tsinta ne a tare da kud'in da aka jefawa baffanta,

a hnkli

ta d'ago ido sukayi 4 eyes ita da man wacce take idanuwanta suka ciko tap da qwalla har ma suka soma gangarowa gefen fuskarta.

Cikin tausayi mohd ya kai hannu zai share mata hawayen ,tayi saurin tashi zaune had'e da fad'in"wlh kar ka ta6a ni!mugu dama kai nake zargi kuma sae gashi kuwa tabbas kai d'in ne wlh ina gaya ma bazan barka ba sae na d'auki fansar abinda kayiwa Baffana ko da kuwa zan rasa raina.

Tana kaiwa nn ta had'e kai da guiwa had'e da fashewa da wani irin kuka mohd ya shiga kallonta cikin rashin fhmtar abinda tace,

haka ma su inna dake zagaye dasu wani iri suka ji zancen nata.

Abba yace"mohd me take cewa ne da kayi tsaye kawai kana kallonta"

Abba ya qarashe maganar ne yayinda Rynt ta d'ago da sauri tana kallon su d'aya bayan d'aya dan kwata kwata bata lura cewa akwai mutane a d'akin ba ta d'auka ko su kad'ai ne ita da mohd.

Tana cikin kallon su ne ta tsinkayo muryar mohd yana cewa"Abba nima ban fhmci inda zancen nata ya nufa ba asali ma tsoro nake idan ba wata matsala ce ta samu a qwaqwalwarta ba dmn zancen nata yayi kama da hkn.

Nan kawai suka ji inna ta fashe da kuka tana fad'in innalillahi wa inna ilaihi raji'una na shiga uku yau Rynh wace irin qaddara ce ta same ki da safiyar nn haka.

Rynt dake kallon mohd rai 6ace kan mgnr da taji yayi,

tayi saurin kallon inna tace"Allah inna ba abinda ya sameni lafiyata qalau ya fad'a ne kawae dan wlh ya duk san abinda nake magana akai"

Mohd yace"Rynt ni kuma wlh ban san abinda kike magana akai ba yi min bayani ta yanda zan fi fhmta kinji"

Wani irin kallon takaici tamai yayinda shi kuma yake kallonta with innocent face d'inshi.

Abba dake kallon su yace"kaga mohd nsn hlnka sarai ka iya maida mutane shashasha tun d'azu da muka zo muke tambayar ku dalilin faruwar wnn accident d'in nata amma kunqi gaya mana sae ce mana da kukayi qaddara ce yanzu kuma tazo da wani zancen kace kai baka sani ba bayan ba makawa kasani don nsn hln Rynt bata da banzar tabi'ar yin qarya"

Mohd ya kalli Abba yace"wlh na rantse Abba ni ban san me take magana akai ba"

Cikin muryar kuka mai d'auke da takaici Rynt tace"wlh ka sa....bata qarasa fad'a ba sae ihu da ta fasa tare da saurin dafe cikin ta,

a rud'e mohd ya matsa gab da ita zai riqota,ta sauka kan gadon ba shiri har tana qoqarin fad'uwa sae inna ce tayi saurin tarbo ta zuwa jikinta inda cikin tsananin 6acin rai inna ta kalli mohd da ya nufo su tace"kar ka kuskura kace zaka matso nn shashasha marar mutunci.

Cikin nuna damuwa mohd ya kalli Abba yace"dan Allah Abba a barni na dubata idan ba wata matsala bace cikin ya samu"

Abba yace"ko matsalar ce ai kai ka jawo shashasha kawai.

Nan mohd yaje zuwa sake magana Abba ya watsa masa mugun kallo kafin yake maida dubansa gun inna wacce taja Ryynt suka zauna kan bed yaje gab dasu cikin kulawa yace da Ryynt "a kira likita tazo ta dubaki ?

Ryynt wacce dama motsin cikin ne kawae ya sata ihu,

ta girgiza kanta tace"a'a Abba ba wata matsala bace dama"

Inna tace" Aa fa Rynh kin tabbatar"

ta gyad'a mata kai had'e da kallon man shaye da toka nn kawae ta fashe da wani sabon kuka sbd jin tayi komai ya dawo mata sabo har tana mamakin rashin imani irin nasa ta yanda ya kashe mata mahaifi wanda ya rage mata qwaya d'aya tal a duniya.

Nan fa taci gaba da kuka sosai inna na bata hqr amma bata iya daina kukan ba sae ma qaruwa da yake.

Inna ta kalli mohd dake tsaye a sukuikuice yana ta kallon ryynt,

Cikin 6acin rae tace"ja'irin yaro wae me ka mata ne kasa er mutane sae kuka take tayi ne iye!

Yace"inna nifa na gaya muku ban san me na mata ba"

Abba yace"kaga wlh kar ka maida mutane shashashu kan me to zata zauna tana irin wnn kukan hk "

Mohd yaje zuwa magana Abba bai barshi ba sae fad'a da yaci gaba da yimae sosai.

A nn ran mohd ya soma 6aci yace"haba Abba wae ya za'a yarda da shirmen zancenta ne nikam kawai a barni na duba ta tukun idan ba wata matsala ce ta samu a qwaqwalwarta ba idan kuma har dgske take cewa lafiyar ta qalau ai sae tayi bayani ta yanda kowa zai fi fahimta ba wae ta wani cumuimuye magana azo anata ganin laifi na a kan abinda sam banida masaniya akanshi.

Rynt dake kuka ta miqe tsaya tana kallon sa da idanuwan ta dake d'auke da tsanar sa qarara wacce taso ace ta bar abin daga ita sae shi amma ya soma kaita qololuwa ta yanda bazata iya barin abun ba har sae ta fallasa sirrin,duk da cewa tasan idan ta snr dasu ba lallai bane su barta ta d'auki fansar abinda tayi niyya amma tunda tana da evidence ko ta hanyar hukuma ne sae ta nemi fansar ta.

Nan ta kauda fuskar ta ba tare da tace dashi komai ba sae duban ta da ta maida gun Abba da inna kafin ta iya ce musu komai sae hawaye taji suna silalowa a hnkli kan kumatun ta inda cikin sanyin murya mai d'auke da rawar kuka tace"Abba ,inna, ina roqon ku da kuyi haquri da jin abinda zai fito bakina da kuma jin ainihin dalilin da yasa na zauna ina rayuwa tare da ku,nn wasu hawaye suka sake gangarowa akan fuskarta snn taci gaba da cewa"inna a gsky ina rayuwa daku ne kawai dmn d'aukar fansar abinda mohd ya min wato na kashe min baffana na da yayi"

ta qarashe mgnr ne had'e da fashewa da kuka yayinda mutanen d'akin suka ji zancen nata kmr saukar guduma a kunnen su inda cikin gwalo ido mai d'auke da tsananin mamaki kowa ke kallon mohd yayinda shi kuma mohd ya dasqare guri d'aya ya saki baki yana kallon Ryynt cikin fiddo ido mai d'auke da mamaki,

wanda kowa a gurin ya kasa cewa komai sae Abba ne yayi qarfin hln cewa"innalillahi wa inna ilaihi raji'un mohd me zanji!

Cikin rud'un da Mohd yake d'auke dashi yayi saurin girgiza kansa yace"No Abba wlh kwata kwata zancen ta ba gsky aciki kawai nafi yarda cewa accident d'in nn ya bawa qwaqwal war ta matsala, abarni na dubata dan Allah Abba"

Abba ya kalli Rynt wanda kafin yace komai ta riga sa da cewa"Aa Abba abinda nake so shine dan Allah muje gida gabad'ya mu dmn na nuna muku shaida ta ta yanda zaku fi fhmtar cewa da hnkli na nake zancen nn"

Ta qarashe mgnr had'e da kai hannu ta share hawayen da ke kan fuskarta.

Abba kuwa bai musa mata ba suka d'unguma gabad'ayan su har su Aamil sae zuwa gidan inna.

Bayan sun isa ne Ryynt taje sae d'akinta ta d'auko kud'i da abin hannu irin na man tazo zata bawa Abba wanda kafin ya kar6a Aamil ya miqe xumbur cikin tsananin tashin hnkli yana kallon abun hannun da kuma kud'in.

Billy giro😊

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮

🔮🔮🔮🔮

*```Page 65```*

Bai iya ci gaba da tsayuwa ba sae jin yayi ya zube qasa kan guiwoyin sa yana ci gaba da kallon kud'in yayinda idanuwansa suka kad'a zama d'aya sukayi jajur snn bakinsa ya shiga rawa kmr zai ce wani abu amma ya kasa sae kansa da ya dafe had'e da rufe idanun sa yana mai tuna komai sak yanda ya faru.

Nan kowa yayo kansa yana tambayar Aamil lafiya me yake faruwa,

kuka ya fashe dashi sosai ,

ya bud'e ido yana kallon Abba dake gaban sa dafe dashi riqe da kud'in da abin hannun da Ryynt ta bashi a nn ya rumtse idon sa da sauri dan ko kad'an baya son ganin kayan.

Abba ya ajiye abubuwan da sauri yana tambayar lafiya Aamil wani abu ya sami idanun naka ne?

Bud'e idanuwan nasa yayi yana kallon Abba cikin kuka yace"Abba nine wlh ba mohd bane nine Abba.......kaine me Aamil?

Cikin rawar murya Aamil yace"Abba nine na kashewa Ryynt Baffanta!

Innalillahi wa inna ilaihi raji'un!!!

shine abinda kowa ya shiga fad'i ba adadi akasin Ryynt da komai ta kasa cewa sae ja baya tayi da qarfi tana kallon Aamil d'auke da hawayen da suka zubo mata kai tsaye kmr yanda shima yake kallonta da nashi hawaye akan fuskar sa.

Nan kawai ta fashe da kuka ta tafi da gudu zuwa d'aki man ya tashi da sauri ya bita sae dai bai iya shiga d'akin ba sae jikin qofar ya tsaya sbd tasa makulli ta rufe d'akin amma ana jiyo tsaf sautin kukanta sbd a nn jikin qofar ta zame tana kuka.

Aamil ne yazo ya sami man tsaye a bakin qofar ya gurfana kan guiwoyin sa ya rungume qafafuwan man cikin kuka yace"i beg u yhu ka bata haquri wlh ba a kan hnkli na nayi kisan ba qaddara ce......

Abba ne yazo a fusace ya tada shi tsaye ya kifa masa wawan mari yace"wace irin qaddara ce wnn Aamil ko ka fara shaye shaye ne ban sani ba!

Aamil yayi shiru dmn tabbas ba zai ta6a mantawa ba yafi to daga gurin shaye shayen sa ya kad'e Baffan Ryynt.

Abba ya daka mai tsawa yace "dan uwarka gaya min garin ya ka kashe mata mahaifi kuma akan wane dalili!

Aamil yace"Abba qaddara ce wlh ba nayi kisan da niya bane asalima ban san cewa ya mutu ba"

Kaga bashi nake son ji ba ka gaya min ta yaya akayi har ka kashe mata mahaifi?

Ba musu Aamil ya gayawa Abba komai yanda abin ya faru ba tare da ya 6oye masa komai ba har magagin giyar da yake ciki kuwa duk sae da ya gaya mae.

Innalillahi wa inna ilaihi raji'un shine abinda Abba ke ta furtawa, yayinda ya cire hular kanshi yana fifita ta a jikin sa sbd wani irin zafin bala'i da gumi dake tsastsafo mai ta koina a jikin sa had'e da wani irin ciwo da yake ji ta 6angaren zuciyarsa,

ya dafe gurin da sauri yaje zuwa fad'uwa Nasir da man sukayi hanzarin tarbarsa inda a rud'e suka tafi dashi kan doguwar kujera suka kwantar ,

inna ta tafi cikin rud'u da firgici ta bud'e fridge ta ciro ruwa ta kawo musu suka yayyafa masa.

Amma bai farfad'o ba sae d'aukar sa sukayi zuwa asibiti yayinda man da Amir ne ke kansa har suka samu ya farfad'o suka mai allurai ciki har da ta bacci.

Koda suka fito suka sami inna sae kuka take tana fmn sirfawa Aamil zagi yayinda Nasir ke gefen ta yana ta fmn lallashi wacce tana ganin su Amir sun fito ta nufe su tana tambayar halin da Abba ke ciki nn suka nuna mata ba wata matsala bace dan har ma ya farfad'o sun mai allurar bacci,

a nn ta nemi ta ganshi basu hanata ba suka barta ta shiga tare da Nasir yayinda su ma suka juya zasu bi bayansu sae ga hjyr su da man ya kira tazo cikin rud'u tana tambayar sa abinda ya faru da Abban su,

Man yayi shiru kawae yana kallonta ya kasa ce mata komai sae Amir ne ya bud'e baki yace"umma muje dae kiga Abba tukun"

Bata musa musu ba tabi bayan su suka shiga dan dama ta matsu taje ta ganshi.

Ta sami Nasir ya jawo wa inna kujera ta zauna nn gefen gadon da Abba ke kwance akai.

Ta qarasa ciki tare da gaida inna yayinda ita kuma nasir ya gaida ta ta amsa tana mai kallon Abba dake kwance yana bacci ,

ta sauke numfashi tana ci gaba da kallon sa snn ta kalli su man tace"na tambaye ku tun a waje me yake damun sa baku gaya min ba sae cewa kukayi na shigo na ganshi"

Amir ne ya sadda kansa qasa cikin jimamin baqin cikin abinda zae snr da ita ya d'ago had'e da share er qwallar baqin cikin da ta fito masa ta gefen ido snn ya shiga snr da ita lbrn komai abinda ya faru cikin nuna baqin ciki da damuwa"

Yana gama bata labarin ne kafin tace komai sae Aamil ta hango tsaye a bakin qofar d'akin yazo gab da ita ya durqusa a gabanta d'auke da idanuwan sa da sukayi jajur kan kuka,ita kuwa sae kallon sa take cikin mugun 6acin rae yace"umma ki yafe min,a yau nayi babbar nadamar qin daina abinda kika hana ni wato shan giya da ke kad'ai kika sani sae kuma Amir,kuma kunyi iya bakin qoqarin ku na ganin na daina amma sae na kasa har takai ga na aikata babbar 6arna,wacce tun daga rnr wlh ban sake yarda nasha giya ba umma duk da cewa ban san nayi kisa ba amma ko kad'an banji dad'in abinda ya faru ba a lokacinda hnkli na ya dawo gare ni wanda tun daga rnr nake fmn istigifari a gurin ubangiji na ina neman yafiya a gurin shi,dmn dama tun farko bada niya na fara ba sharrin frnds ne da kuma sharrin shaid'an da har ta kai ga na aikata abinda har mutuwa ta ba zae ta6a kankaruwa ba.

Ya qarasa maganar ne cikin muryar kuka mai qunshe da baqin ciki,

umma kuwa sae kuka ta fashe dashi tace"lallai Aamil ka riga ka cuci rayuwar ka tun farko sae da na gaya maka wnn banzar tabi'ar sam bata dace dakai ba ka daina ta amma kaqi yanzu gashi ka aikata abinda har mu mutuwar mu baza mu manta ba ,ka 6ata mana suna ka wulaqanta mutuncin gidan ku da kaf dangi ma baki d'aya,

shashasha kawae fita a nn in daina ganin ka!

Hawaye ne suka sailalo a hknli kan kumatun sa snn ya kama hanya ya fita d'akin jiki sanyaye.

Nan man ya kama hanya zai fita d'akin, umma ta takadar dashi ta hnyr cewa "ba dai bin Aamil d'in zakayi ba"

man ya girgiza kansa yana kallon ta sbd shi ba inda zae je ba knn gun Ryynt yake son ya tafi.

Bata ce dashi komai ba sae Abba ta kalla da ya soma tari wanda ya bud'e idonsa a hnkli had'e da tashi zaune ,

umma ta qarasa gurin sa tana mai sannu haka ma inna da su Amir duk suka mae sannu yayinda Man yaje ya kawo masa ruwa had'e da masa sannu Abba ya kar6i ruwan yasha.

Bayan ya gama shan ruwan ne ya kalli man yace"Ryynt fa?

A hnkli man ya sadda kansa qasa yace"tana gida"

Nan Abba ya maida duban sa gun nasir yace"je ka zo min da ita"

Nasir yace"to"snn ya fita d'akin wanda ya d'an jima kafin yake dawowa suka shigo d'akin shida Ryynt wacce kallo d'aya zakayi mata kasan taci kuka har na fita rai don duk idanunta sun kumbura sunyi jajur tayi tsaye kawae a bakin qofa kanta qasa ta kasa kallon kowa.

Abba dake kallonta yace"qaraso daga ciki Ryynt"

Cikin tako mai natsuwa ta qarasa gurin Abba wanda ya kalleta da kulawa yace"Ryynt ko kad'an banji dad'in abinda kikayi niyya ba amma kuma banga laifin ki ba dmn babban mai laifi shine Aamil da duk shine yayi silar haddasa faruwar komai ,

ya haddasa miki baqin ciki da quncin rayuwar da kika shiga a matsayin ki na er qaramar yarinya da har yasa kika yi tunanin abinda bai dace dake ba,da hk nake son kiyi haquri ki ajiye wnn tunanin ki bar komai a hannu na dmn nida kaina zan sa a kama Aamil a kuma yanke masa hukunci dae dai dashi ta yanda duk wani mai banzar tabi'a irin tasa bazai ta6a sha'awar aikata abinda ya aikata ba.

Girgiza kanta tayi had'e da share qwallar da suka zubo mata tace"Abba ka barshi,

dama duk a tunani da gayya yayi kisan shiyasa na d'auki wnn alqawarin wanda na d'auki

alqawarin ne cikin baqin ciki da jin zafin yanda aka kad'e Baffana da kuma sanin cewa ko na kai qara a hukuma ba lallai bane abi min haqqina a wnn lokacin kasancewar mu talakawa en qauye da ba'a d'auke mu a bakin komai ba shiyasa amma ni ynx na yafe masa Abba"

Abba ya girgiza kansa yace"ai ba ubanda ya ake sa shan giyar dn hk sae na nuna masa kuskuren sa ta yanda zaiyi babbar nadamar fara shan giya a rayuwar sa"

Ryynt ta sake share qwallar da suka zubo mata tana tunanin hallaci irin nasu tace"Abba dsgke na yafe masa kawai ka barshi"

Abba yace" ko d'aya Ryynt ke yarinya ce mai kirki da mutunci da ya zama dole abi maki haqqin ki kan zaluntar da ya miki,dmn ya zalunce ki mafi zalunta .

Inna ta kama masa sae masifa ita ma take kan lallai fa sae an hukunta shi tun da shi yajawa kansa ba wanda yaja masa.

Ryynt tayi shiru kawai tana sauraren su sae hawaye dake fmn sauka kan fuskarta yayinda taji har ranta mutanen sun qara shiga ranta wad'anda had'i da hallacin da suka mata ne yasa taji ta yafewa Aamil dmn sun cancanci fiye da haka a gurinta sae dai kunyar su da kuma tsanar Aamil da zata zauna a ranta bazata bar ta iya ci gaba da zama tare dasu ba shiyasa ta shiga tunanin suna komawa gida tafiyar ta kawae zatayi ba tare da kowa ya sani ba.

Bayan sun koma gida bayan sllr magrib Ryynt ce riqe da abun hannun man sae fmn juyashi take tana kallo wacce still bata ga sunan da ke jikin abun hannun ba sbd cikin wani salon qawa da ba kai tsaye ake ganewa ba akayi rubutun.

qwallah ne suka zubo zar kan fuskarta sbd ko kad'an bata ji dad'in zargin da ta d'aura akan wanda ba shi bane sai dai baqin hallinsa ne ya janyo tafi zargin cewa shine.

Inna dake tsaye a bakin qofa sae kallon ta take don ita ko kad'an bata ji haushin dalilin zamanda tayi a tare dasu ba sae d'inbin tausayin ta da taji nn ta girgiza kanta kawae ta juya zuwa d'akinta ,ba tare da Ryynt tasan da tsayuwar ta a bakin qofar ba har ficewarta.

Ryynt kuwa tana cikin hkne wayar ta ta shiga qara ta tashi a hnkli ta d'auko wayar taga umman saliha ce mai kiran ,ta d'aga wyr jiki sanyaye dan duk sae ta soma jin kewar su.

Koda ta gama wyr sae hawaye ta shiga sharewa sbd lbr ne yakai kunnen umman saliha na komai abinda ya faru.

Da dare guraren qarfe tara Ryynt ta fito gidan ba wanda ya sani riqe da er viva ledar ta wacce kayan ta da tazo dasu daga qauye ne kad'ai a ciki wato kayan da marigayi anwar ya bata haka ma na jikinta kala d'aya daga cikin su ne ta saka.

Tafe take tana waiwayen gidan cike da jin kewar inna har ta fito gate d'auke da hawayen da ke ta fmn zarya a kan fuskarta ba tare da ta damu da ta share hawayen ba.

koda ta fito gate d'in sae wani irin hasken mota ya sauka kan fuskarta har sae da tayi saurin sa hannu ta kare fuskar tata wacce bata ankara ba sae jin qamshin turaren man taji gab da ita.

Nan ta janye hannun ta da ta kare fuskarta had'e da kallon man dake tsaye a gabanta ta kauda fuskarta gefe snn taja baya a hnkli sbd bata son qamshin turaren sa yana shiga hancin ta sbd qamshin turaren kaita yake ya baro don sae tayi ta son jin kasancewa a jikin sa.

Man dake tsaye yana kallonta kanta qasa ta wani kai viva leda a bayanta ta 6oye yace"ina zaki tafi da daren nn?

Shiru tayi had'e da d'an qara matsawa baya dashi sbd ko magana yayi wani irin qamshin dad'i mai rikitarwa take jin yana fita a cikin bakin sa.

Man ya kalleta kawai yace"da ke nake magana kinyi shiru"

Still shiru ta mai tare da qara matsawa,

shi kuwa yakai hannu zae riqo ta tayi saurin cewa"kar ka ta6a ni bana so"

Wacce tayi mgnr ne cikin sanyin murya yayinda shi kuma ya sauke numfashi yace"to koma daga ciki idan ba so kike na d'auke ki na kaiki da kaina ba"

Cikin muryar kuka tace"ni ka bar ni na fita"

Yace"kiyi me wae idan kika fita"

Bata riga tace komai ba sae muryar inna suka tsinkayo tana fmn qwalawa Rynt kira,

Aamil dake can la6e a bayan su yayi saurin barin gurin wanda yazo ne dmn bawa Ryynt hqr amma kuma yana jin kunyar had'a ido da ita.

Man kuwa a lokacin da yaji muryar inna sae d'aga tasa muryar yayi a natse yace"inna zo gata a nn"

Rynt ta kalle sa rae 6ace don hannunta ya riqo ya kuma jata ya kaita sae gun inna wacce suna had'a ido tayi saurin sadda kanta qasa inna kuwa sae taslima ta shiga yi tana kallon viva ledar da ke hannun Ryynt.

Kuyi haquri uzururruka suna ta shigo ni a kwanakin nn shiyasa bana samun yi maku posting inda ko gobe sae kunyi hqr sbd tafiyar da zanyi.

Shiyasa na muku mai shegen yawan da zai kài ku har jibi 😜🙈

Billy giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮

🔮🔮🔮🔮

*```Page 66```*

Snn ta riqe baki tace"Ikon Allah ashe kuwa hasashe na ne ya tabbata dmn tun da muka dawo daga asibiti na fhmci wani yanayi da ynryr nn take ciki da ya bani cewa tafiya take so tayi,da to idan kin tafi ina zaki je ne iye!ko kuwa a tunanin ki idan kinje qauyen naku zan barki ne banje na dawo dake ba.

Cikin sanyin murya can ciki Ryyñt tace"inna yi haquri"

Inna ta kalle ta kawae taja hannun ta suka je daga ciki yayinda man ke biye dasu.

Falo suka zauna inna ta kalli Ryynt a natse cikin kulawa tace"Ryynh haqiqa na fhmci dalilin da yasa kk so ki tafi ,

a wani 6angaren naga laifin ki a wani 6angaren kuma banga laifinki ba,laifin ki da na gani shine ya muna zaune qalau cikin aminci da juna kice zaki tafi bayan duk irin shaquwar da mukayi Ryynh ,

idan har dan a dalilin zaman da kika yi damu ne ai ba laifin ki bane laifin wnn banzan yaron ne da ba abinda zance sae dai nace Allah isar miki ,

kuma hukunci ya zama dole a kanshi amma zancen tafiya ki bar mu sam bai taso ba ,

idan ba so kike nima na biki mu koma can qauyen naku da zama ba.

ko kuwa kin gaji da zama damu ne Ryynh.

Da sauri Ryynt ta girgiza kanta tace"Allah inna ba haka bane"

Inna tace"to Ryyñh idan ba haka bane ai sae kiyi zamanki muci gaba da zaman mu kinji er albarka"

Ryynt ta gyad'a mata kai inna ta washe baki tace"yauwa er albarka to je maida kayanki a d'aki kinji"

Nan Ryynt ta tashi a natse ta nufi d'akinta.

Yayinda inna ta bita da kallo tana fad'in"wlh yarinyar nn sosai ta kwanta min a rae tun rnr da na fara ganinta kuma har yau ban soma jin ta fita a ran nawa ba,sbd ko yaushe qara ganin hankalinta nake wlh.

Man da duk ynx tausayin Ryynt yake ji da kuma wani irin sonta da ya qara shigar sa ya sauke numfashi yace"shiyasa inna nake son kuyi haquri ku barni na maida ta wlh ina sonta har raina ba wae don abinda take d'auke dashi kad'ai ba"

Inna ta kallesa tace"Hm muhammadu knn ba inda Ryynt zata koma taci gaba da ganin wulaqanci kaji in gaya ma"

Mohd yace"wlh inna ni banada nufin sake wulaqantata"

Inna tace"yo ai kace haka tunda so kake ka maida ta"

Mohd yace" inna ko d'aya ba haka bane na rantse"

Inna tace

"Yo kai ka sani da wani rantse rantsen ka can ai ba yau na soma sanin halin yaran zamani irinku ba"

Kmr zai yi kuka yace"haba inna sae kace ban san muhummancin rantsuwa ba"

Inna dake kallonsa tace"kaga ni duk ka cika ni da surutu je ka sami ubanka kabiru ka gaya mai"

Man ya kalleta a sanyaye yace"shike nn inna zanje amma idan yaqi amincewa zaki sa bakinki dan Allah inna.

Inna tace"bari kaji bafa zanyi ba don ka sani dmn bazan ta6a yarda a had'a hannu dani a cuci marainiyar Allah ba.

Ta fad'i hakane tare da tashi ta bashi guri ba tare da ta tsaya jin me zai ce ba.

Shi kuwa har zai fita yaji yana son ganin Ryynt ya tafi sae d'akinta bai ganta ba tana bathroom ya fito jiki sanyaye yana tunanin ko Abba zai saurare shi idan yaje.

Haka dae ya bar gidan cike da tunani a ransa.

6angaren Aamil kuwa a lokacin da ya fice family house ya tafi da niyyar xuwa gun Abba amma kuma ya kasa shiga gate d'in gidan ko ma nace ko cikin motar sa ya kasa fitowa dan bai san ya zaiyi ya had'a ido da Abba ba sae zaman sa yayi a cikin motar yana ta kuka cike da nadamar fara shan giya a rayuwar sa inda ba kowa ne ya janyo masa haka ba sae frnds d'insa na waje wanda idan yaga suna sha kallon su kawai yake a asararru dan ya musu magana har ya gaji sunqi dainawa sae gashi bai san ya akayi ba daga kallon su har shima ya soma ra'ayi ya fara sha.

Wnn knn.

Bai iya shiga gidan ba dae sae jan motar sa yayi ya koma gidan sa ya sami matar sa wacce tun lokacinda taji labarin abinda ya faru sae kuka take tayi ya bata haquri har ya gaji taqi dainawa sae ma takadar saki da ta nema a gurinsa a cewar bata iya ci gaba da zama dashi a matsayin miji hkn ne ya qara masa damuwa sosai ya rasa ta inda zae sa kansa yaji sanyi.

Washe gari koda aka wayi gari ba Aamil yayi tafiyar sa sae saqon wasiqar sa Abba ya samu ya dawo daga sllr asuba wanda koda ya gama karanta wasiqar sae numfashi ya fitar cikin yananyin damuwa ya shiga gidan ya sami hjyr su man, ya bata wasiqar ta karanta sae kuka don kalamai ne na ban haquri masu karya zuciya kai tsaye.

Koda gari ya gama waye labari yakai gun kowa family don iyaye maza har meeting suka had'a a cewar Abba yayi haquri a nemo Aamil ya dawo gida tun da Ryynt dae ta yafe masa.

Abba ya nuna musu kawai su barshi kan dole kowa ya kama gabansa cikin damuwa dan sunyi sunyi dashi ya kafe kan A'a.

Bayan an watse meeting d'in ne Abba ya kira Amir da mohd a cewar suje gidan Aamil su dawo da matar sa Khadija gida don dama da ita har matar Amir duk en familyn ne wato 'ya'yan Alhj sa'eed qanin Abban Nasir.

Koda man da Amir suka je gidan suka same ta zaune a falo ta had'e kai da guiwa sai kuka take tayi riqe da takadar da ta samu Aamil ya bar mata ta ban hqr.

Lallashin ta suka shiga yi sosai don duk sai ta basu tausayi har dae ilham dake gefen ta itama tana tayata kukan.

Bayan sunzo dasu gida ne Abba ya zaunar da ita ya bata magana ya kuma rarrashe ta sosai har damuwar da ke ranta ta d'an soma rage mata.

6angaren su Ryynt kuwa suma duk sunji labarin tafiyar Aamil dan tun da asuba wani yayi wa inna sallama ya bata takarda a cewar Aamil ne ya bada a bawa Ryynt wanda koda Ryynt ta gama karanta wasiqar sae qwalla ta sami kanta dashi dan itama kalamai ne sosai na ban haquri masu karya zuciya da suka sa ta rage jin tsanar sa sae ma tausayin sa da ta soma ji kan irin hukuncin da yaje yiwa kansa a inda ya tafi ba tare da ya snr da kowa inda yaje d'in ba.

Malika kuwa bazan ce taji labarin ba don tayi tafiya zuwa dubai ita da mahaifiyar ta.

Washe garin rnr da dare mohd ne tafe cikin mota zai tafi family house gun Abba cike da fargaba yayinda yake ta fmn addu'a a ransa na Allah yasa Abba ya amince ya barshi ya maida Ryynt don tun rnr fargaba bata bar yaje ba duk da cewa yanzu kmr kar abubuwan nn su faru yaga Abba ya d'an fara sake mai.

Zaune ya sami Abba a falo shi kad'ai yana sauraren labarai ya sami guri a qasa ya zauna inda cikin ladabi ya gaida shi ,Abba ya amsa ba yabo ba fallasa.

Mohd yayi shiru ya kasa cewa komai sae kansa da ya sadda qasa.

Abba dake kallon sa yace"ya akayi ne?

Cikin inda inda Mohd yace"Abba dama nazo baka haquri ne akan dan Allah kayi haquri ka barni na maida Ryynt wlh bana da nufin sake cutar da ita"

Abba da still kallon sa yake ya numfasa snn yace"mohd sanin kanka ne Ryynt bata son komawa gidan ka kuma ni baxan ta6a tursasa ta akan abinda bata so ba don haka sae ka tashi ka bani guri"

Cikin marairaicewa mohd yace"Dan Allah Abba kayi haquri kasa bakin ka inshaa Allah zata yarda ta koma"

Abba yace"Da zaka saketa kayi shawara da ni ne da har kake tunanin xan saka bakina akan ta koma,to bari kaji ni bazan yi wnn ba dmn Ryynt ba jakar gidan ku bace da zaka daka ka kuma d'aura mata sharri had'i da saki ka kuma yi tunanin zan saka bakina akan ta koma gidan ka sam ba zai ta6a yiyuwa ba .

A nn mohd yayi shiru cikin damuwa sosai sae can yace"Abba dan Allah kayi haquri wlh inshaa Allah hkn baxai sake faruwa ba nayi alqawari.

Abba ya girgiza kansa yace"kaga tashi ka bani guri kuma kar na sake ganin qafar ka a nn gidan da sunan wnn mgnr"

A nn fa idanun mohd suka kad'a sukayi jajur ya kasa tashi ya kuma kasa cewa komai.

Abba ya tashi zai bar gurin mohd ya kalle sa inda cikin murya mai d'auke da tsananin damuwa yace" Abba dan Allah kayi haquri ka bani dama ta qarshe "

Abba ya tsaya ya kalle sa snn yace"naji kaje ka sameta kuyi magana idan ta amince to idan kuma bata amince ba wlh wnn kai ka sani"

Cikin jin dad'i sosai mohd ya d'ago yana kallon Abba ya masa godiya snn ya tashi da hanzarin sa ya fita.

Abba kuwa koda ya juya sae umma ya gani tsaye gun staircase wacce tun lokacinda mohd ya shigo take tsaye a gurin tana jin duk abinda suke fad'a.

Ta kalli Abba fuskar ta ba yabo ba fallasa sae dae kuma bata ce komai ba har ya ra6a ta gefen ta ya wucewar sa xuwa d'aki ita ma dae hkn ta koma d'aki abinta.

Mohd kuwa da fitar sa kai tsaye gidan inna ya nufa ya sami falon ba kowa ya qarasa d'akin inna had'e da sallama,ya sami inna na shaf'i da wuturi,

ya nemi guri kan sofa ya zauna yana mai kallon Ryynt dake kwance kan gado sae sharar bacci take abinta.

Bayan inna ta idar da salla ne suka gaisa snn mohd ya gaya mata yanda sukayi da Abba.

Inna tace"shike nn ai sae ka tuntu6i Ryynh d'in kaji sae dai kuma yanzu kaga bacci take"

Yace"haka ne sae gobe da safe idan na dawo"

Inna tace"da safe fa kasan makaranta take zuwa"

Yace"wae basuyi hutu bane har yanzu?

Inna tace"ai gobe ne hutun nasu don sun gama jarrbawa tun ba yau ba.

Yace"shike nn Allah taimaka inna tace"Amin"shi kuma ya tashi ya fita had'e da yi mata sae da safe"

Inna ta bisa da ido har ya fita snn ta kalli Ryynt dake kwance tana bacci ta kauda idonta takai dubanta gun ledar da Mohd ya ajiye mata da zai fita koda ta duba daqwalen kaji ne guda biyu gasasshi da hollandia yogurt wanda ya siye su ne kan hanya da zai zo.

Washe gari cikin farin ciki Ryynt da ta dawo daga school tana shigowa falo ta fad'a jikin inna tare da nuna mata result d'inta da tazo ta d'aya.

Washe da baki Inna ta kar6i result d'in tana ta murna tana sa albarka.

Mohd da shigowar sa knn ya kar6i result d'in yana kallo d'auke da murmushi a fuskar sa ya kalli Ryynh yace"sosai kinyi qoqari Allah qara miki basira"

Inna tace"Amin yayinda Ryynt ke gaida Nasir da kusan tare suka shigo shida mohd wanda shima ya kar6i result d'in cikin murna yace"MashaAllah kinyi qoqari sosai gaskiya Allah yasa ki d'ore da hakan"tace amin tare da sadda kanta qasa tana wasa da en yatsunta yayinda man keta kallonta sae son yake su had'a ido amma ita bata ma kallon gefen sa,

yana kallo ta ficewar ta d'aki shi kuma yayiwa inna sallama ya fita wanda dama akan ta kad'ai ya shigo gidan yaga idan ta dawo sbd yaje school d'in su d'aukart bai same ta ba.

Bayan awa d'aya da faruwar haka ne Ryynt ce ta fito daga kitchen ta wanko agwalimarta cikin bowl sae ga saliha ta shigo gidan ihun murna Ryynt ta saki tare da ajiye bowl d'in agwalimar ta a qasa taje da gudu ta fad'a jikin saliha suka rungume juna suna masu murnar ganin juna ,

Ryynt ta d'ago cike da mamaki tana kallon saliha don bata ji a bakin kowa cewa sun dawo ba.

Tace"yaushe kuka dawo ne saliha?

Saliha tace"yau muka dawo inna bata snr dake ba, dan har kiranta nayi nace ina nn shigowa"

Ryynt ta girgiza kanta tace"um um inaga ta manta,ya baki zo min da mami ba?

Wlh mami fita sukayi ita da Ameera.

Ryynt tace"ya umma to"

Saliha tace"umma tana qalau ta ma ce a gaida ke"

Ta fad'i hkne yayinda suka shiga d'akin inna wacce tana ganin saliha ta washe baki tana mata oyoyo,inda cikin sakin fuska sosai

saliha ta shiga gaidata.

Sun d'an jima a d'akin kafin suke fitowa suka je d'akin Ryynt sukayi zaune sae firar bayan rabuwa suke yayinda saliha keta kallon Ryynt da taga ta canza mata ftr ta tayi haske da laushi had'e da er qibar da ta qara mata kyau.

Haka ma sae kallon d'akin take ganin komai na Ryynt a cikin d'akin don bata san cewa Ryynt ta dawo gidan inna ba duk a tunanin ta yini taxo yi.

Bata dae ce komai ba suka ci gaba da firar su suna shan agwalima .

Suna cikin hkne suka jiyo sallamar mohd saliha ta amsa sallamar had'e da gaida shi snn ta fita ta basu guri.

Mohd ya qarasa daga cikin d'akin ya zauna kan bed yana mai kallon Rynt.

Billy Giro 😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮

_Inaga gaskiya kuyi haquri naci gaba da muku posting d'in daren nn sbd gsky da rana banida enuf time d'inda zan kammala typing har na samu na muku posting,dan haka daga yau inshaa Allah zamu koma er gidan jiya_

🔮🔮🔮🔮

*```Page 67```*

Wacce ta kauda fuskarta gefe sbd qamshin turaren sa.

Mohd yakai hannu ya juyo fuskarta ,

ta watsa masa manyan idanuwan ta a cikin nashi cikin yanayi na alamar mene ne?

Yace"Ina son zamuyi magana ne"

Ta maida fuskar ta gefe tace"inajinka"

Yace"ba wata magana bace magana d'aya ce wacce kika sani wato zancen komawar ki gidana"

Ta girgiza kanta a natse ba tare da kalle sa ba tace"Aa ni bazan koma ba"

Yace"yi haquri dae kinji"

Tace"kawae kayi haquri kaima"

Yace"ni bazan iya bane"

Tace"amma kake tunanin ni zan iya"

Tayi mgnr ne yayinda ta kalle sa snn ta kauda kai.

Yace"meyasa baza ki iya haqura ba"

Tace"sbd rayuwar gidanka rayuwa ce da bazan iya taba"

Mohd yace"wnn rayuwar da kike tunani ae a dane amma ynz sabuwar rayuwa ce zamu gina nida ke"

Tace"Aa ni nafi son rayuwata a nn sbd nafi samun kwanciyar hankali"

Mohd yace"can ma d'in zaki sami kwanciyar hnkli fiye da tunanin ki"

Tace"fiye da tunani na zan sha duka na sani amma dai ba kwanciyar hnkli ba kam"

No Ryynt ki ajiye duka gefe dmn nayi miki alqawarin bazan ta6a sake kai hannu na a jikin da niyyar sake dukanki ba.

Tace" ta yaya bayan idan ranka ya 6aci baka da wani hukunci sae duka ,

rayuwar zo mu zauna kuwa bawai kullum cikin farin ciki ake zaune ba dole yau da gobe sae an sami sa6ani kuma ta yaya kake tunanin zan koma gidanka byn idan aka gaya ma magana yarda kake har ka d'auki hukunci ba tare da kayi bincike akai ba.

Numfashi ya fitar d'auke da alamar damuwa yace"Ryynt abinda ya faru ya riga da ya faru ina son dan Allah ki manta shi ki d'auka cewa yanzu wata sabuwar rayuwa ce zakiyi mai dad'in gaske da ba wani qunci ko tashin hnkli a cikinta"

Ryynt ta girgiza kanta a natse tace"ko d'aya bazan ta6a hangen abinda bashi bane"

Mohd yace"plz Ryynt ki fhmce ni.......

Ryynt da duk qamshin turaren sa ya soma fizgarta na son taji kanta a jikin sa tana mae shaqar qamshin ,

ta miqe tsaye da sauri tace"Dan Allah ka fita na gaya maka baxan koma ba wlh"

Cikin yanayi na alamar zai rarrasheta yaje zuwa riqo hannunta,taja baya da sauri had'e da fad'in "kar ka ta6ani bana so kuma dan Allah ka fita"

Mohd yace"yi haquri ki saurareni"

Tace"wlh indae akan komawa gidanka ne bazan ta6a saurararka ba don haka kawai ka fita"

Cikin mugun damuwa kmr zai yi kuka ya jawota da sauri zuwa jikin sa yace"haba Ryynt wae ta yaya kike tunanin zan iya rayuwa ne ba ke"

Ryynt dake yunqurin qwatar kanta tace"kan me wae ni to tunda dama can bada ni kake rayuwa ba"

Idanuwansa ya d'aura a cikin nata cikin muyar natsuwa yace"sbd ina sonki Ryynt"

Wani irin kallo ta mae snn ta girgiza kanta le6ace da baki tace"ni kuwa meye abin so a tare dani,nida sae wanda uwar sa ta mae baki ko zai soni"

Kallon ta yayi a sanyaye dan ya fhmci inda ta dosa yace"pls Ryynt ki daina zancen da ya riga ya wuce dan Allah"

Ta fizge kanta daga jikin sa rae 6ace tace"Dan Allah ka fita to"

Numfashi ya fitar cikin yanayin damuwa yana kallonta d'auke da idanuwansa da duk ya shiga damuwa sae sunyi jajur sun canza kala.

Bata tare da yace komai ba ya juya ya fita daga d'akin.

Ya wuce Saliha dake zaune a falo tana kallo,wacce ta bisa da kallo har ya fita sbd yanayin damuwar da ta gani a tare da shi.

Nan ta tashi ta nufi d'akin Ryynt wacce ta sama rae 6ace.

Taja hannunta suka zauna kan bed snn tace"Me yake faruwa ne Ryynt ko gida yake so ku koma baki tashi bane"

Ryynt ta kalle ta kawae dan ta fhmci bata san komai ba.

Saliha tace"kinga idan a kaina ne kawae ki koma gida gobe zanje can sae ma naje miki da mami ko"

Ryynt ta qirqiro d'an guntun murmushi tace"saliha knn nifa a nn nake zama yanzu rabona da wancan gidan har na manta"

Cikin mamaki saliha tace"kmr ya ban gane ba?

Ryynt tace"uhm kedai mu bar zancen muci gaba da firar mu kawai"

Saliha ta girgiza kanta tace"ina fa zancen fira kin d'auko min wata magana da najita banbarakwai me ya faru da kika dawo gidan inna da zama ko kin kusa haifuwa ne?

Da sauri Ryynt tace" haifuwa?

Saliha tace"eh mana ba kmr ciki na gani a jikin ki ba yanzun da na shigo.

Ryynt da ko kad'an bata ta6a kawo cikin yayi girman da za'a gane ba ta kalli saliha kmr zata yi kuka tace"wae ana ganin cikin?

Saliha tace"eh nima sae yanzu na fahimta da na shigo"

Kuka Ryynt ta fashe dashi saliha tace"kan me to tunda ba shege bane"

Ryynt bata ce komai ba sae kukanta take don ba abinda take tunani irin qila ma a school kowa ya gane tana d'auke da ciki byn ko da kuskure bata ta6a yarda ta nuna cewa mtr aure bace sbd bata so a sani.

Saliha dake kallonta za tayi magana knn wayar Ryynt ta shiga ruri saliha ce ta d'auko mata wayar kan bedside drawer ta bata wacce kafin ta kar6a sae da ta tsagaita kukanta ta kalli mae kiran wato umman saliha snn ta d'aga had'e da kara wayar a kunnen ta.

Tace"Na'am mama,eh ina ji"

Daga haka se tayi shiru lokaci mai tsawo tana sauraren umman saliha dake ta bata magana cikin rarrashi kan tayi haquri ta koma gidan mohd,wanda da fitar sa bai zarce koina ba sae gurinta dan yasan Ryynt zata ji maganar ta.

Ryynt sae sauraren umman saliha take cike da qwalla tap a idonta don ko kad'an bata son komawa gidan mohd amma ba yanda ta iya dole ta amince akan zata koma d'in sbd ta d'auki umman saliha tamkar uwa da bazata iya musa mata ba.

Tana gama wayar ne da en mintina sae ga kuma nasir ya sallamo da shima Man ne ya turo shi akan yaxo dan Allah ya qara bawa Ryynt haquri.

wanda duk da cewa yasan irin zamanda Ryynt tayi a gidan man yana son ta koma dmn ya fhmci irin nadamar da man yayi,kuma ko don qaruwar da suka samu a tsakanin su yana son ta koma.

Bayan sun amsa masa sallama ne ya shigo yasa Ryynt gaba yana rarrashi da ban haquri had'e da fhhmtr da ita ta kwantar da hnklinta inshaa Allah wnn karon zata ji dad'in zama ba kmr wancan karon ba.

Ita dae saliha sae sauraren su take har nasir ya gama rarrashin da yake ya fita ita kuma ta d'aura da nata dmn a iya abinda ta fhmta sa6ani Ryynt ta samu da man,wacce ta fhmci hkne tun daga kan wayar da taji tana yi da ummarta da kuma haqurin da nasir yazo yana qara bata.

Ita dae Ryynt gabad'aya jikin ta yayi sanyi dan ganin take shike nn rayuwar ta zata koma cikin qunci da rashin walwala.

Da dare guraren qarfe tara mohd ne ya shigo gidan ya sami inna a falo tana kallo ,ya gaida ta ta amsa ba yabo ba fallasa ya zauna jim kad'an snn yace"Ryynt fa?

Inna tace"tana ciki na rasa meke damunta kmr wata marar lfy nake ganin ta yau"

Man yayi shiru kawai don yasan ba wani abu bane ke damunta sae rashin son komawarta gidan shi.

Yace da inna "bari naje na ganta to"

Tace"to"

snn ya tashi ya tafi d'akin Ryynt ya sameta kwance tana bacci yaje gab da ita ya duqa a hnkli yana kallon fuskarta da ke mai mugun kyau idan tana bacci.

Ya jima a haka kafin yake maida dubàn sa kan jikinta da komai ya cicciko 6ul 6ul ya qara kyau da haske a nn idonsa yakai kan qirjinta da ya taso saman rgrta sbd yanda rgr ta d'an kama ta,

kai tsaye ya kauda idon sa a gun ya maida duban sa kan cikinta had'e da d'aura hannunsa akai ya shafa d'an cikinta da ya taso snn ya kai hannu zuwa yaye rgr jikinta dmn yaga cikin.

Se Ryynt ta shiga juyi a hnkli had'e da gyara kwanciyarta ta juya mishi baya.

Nan ya miqe tsaye ya kalle ta kawae snn ya juya ya bar d'akin yayinda Ryynt ta bisa da ido dan dama ba bacci take ba jin zai shigo yasa ta qirqiro baccin qarya.

Shi kuwa mohd a nn falo ya sami inna naci gaba da kallonta ya zauna yayinda inna ta kalle sa tace"ya akayi jikin ne ko kuwa?

Yace"Aa inna inaga bacci ne kawai don naji jikin nata ba zafi sae vacci da na samu tana yi"

Inna tace"inaga fa hkne sbd yau duk bata samu tayi baccin da ta saba yi ba sae fira da suka zauna ma yi ita da saliha wacce sae da yamma sosai ta bar gidan nn,

Mohd bai ce komai ba sae cewa yayi"to inna yaushe za'a bani Ryynt mu koma tunda dae ta amince zata koma.

Inna tayi shiru don tun d'azu da yamma yazo da kanshi ya snr da ita cewa Ryynt ta amince zata koma gidan sa har taji dad'i a ranta don ynx sae taji tana son Ryynt ta koma sbd ko kad'an bata son idan sunje qauyen su Ryynt mai gari yaji cewa har auren Ryynt ya mutu shiyasa ta qara jawa mohd kunne sosai kan ya riqe Ryynt amana kmr yanda Abba ya masa da yaje ya snr dashi.

Inna tace"muhammadu ai kasan ko zata koma sae munje qauyen su tukun don tun ba yau ba kabiru ke jiran idan Ryynt sunyi hutu se muje"

Mohd yace"inna idan qauyen nasu ba wani nisa me zae hana gobe muje don Allàh dmn so nake jibi mu fara shiryen shiryen tafiyar mu nida Ryynt.

Inna da dama tasan da zancen tafiyar sbd d'azun da yazo ya snr da ita ,

tace"to ai sae kaje ka snr da kabiru duk abinda yace kaga sae kazo ka snr dani.

Mohd yace"to"snn ya tashi ya fita.

Yaje ya sami Abba ya snr dashi buqatar sa Abba bae musa mae ba ya amince ya dawo ya snr da inna, inna tace"to Allah kaimu goben"

Yace"Amin snn ya fita"kafin yake yi mata sallama.

Koda ya fito gate ya had'u da Amir ya faka motar sa knn ,

nn ya jira Amir d'in har ya fito suka gaisa .

Bayan sun gama gaisawa ne Amir ke cewa"yaushe ne zakuyi tafiyar kaida Ryynt dan nima kwanakin nn so nake nayi tafiya zuwa wajen nn"

Mohd yace"eh to idan na samu gsky ending of dis week nake son muje sbd nafi soñ nasha amarci na da Ryynt a waje"

Amir yayi er dariya yace"ai fa ,hln wacce qasa zakuje ne to?

Wlh abinda ya kawo ni knn jin ra'ayin qasar da take so muje so sae nazo na samu tana bacci wacce ko ba bacci take ba nsn baza ma ta gaya min ba.

Amir yace"kawai to kuzo muje India a Mumbai city"

Mohd yace"uhm kaji ka sbd kaima can kayi d'in ba"

Amir yayi murmushi yace"eh kam shiyasa nake neman abokan tafiya sbd tafiyar zata fi dad'i"

Mohd yace"haka ne gsky amma da germany naso muje sbd wasu kayan yara da na gani ina son siyowa a can but zamu fara zuwa India d'in dae daga baya sae muje Germany.

Amir yace"olryt what about gyaran gidanka da naji kace kana so zaka yi"

Eh yana nn har ma na yiwa nasir magana bcs so nake koda zamu dawo ya kasance an kammala canza komai na gidan sbd Ryynt nake son yiwa surprise.

Amir yace"that's gud to ai indai Nasir ne ai kasan zai sa a maka komai kan time"

Mohd yace"hakane ne gaskiya that's y na bashi kula da aikin ai "

Yana gama fad'ar haka ya d'aura da cewa"ni zan tafi akwai wani aiki da nake son yi ne yanzu"

Daga haka sukayi sallama ya fice shi kuma Amir ya shiga daga ciki.

Washe gari guraren 11am suka kama hanyar zuwa qauyen su Ryynt ,Abba inna,Nasir ,Amir,mohd,Ryynt saliha ,mami har umman saliha duk suna cikin masu tafiyar shiyasa suka cika kusan mota biyu ,yayinda motar mohd ke d'auke da mohd dake jan motar se Amir ,inna da kuma Ryynt, motar Nasir kuwa shida Abba ne a gaba ,umman saliha, Saliha da kuma mami sune a baya.

Da suka isa qauyen cikin mutunci da karamci mai gari ya tarbe su cikin nuna matuqar farin ciki da zuwan su inda mai gari da kanshi ya shiga dasu gidan shi nn cikin wani babban falo na saukar baqi da aka qawata sosai da kuma hadaddiyar liyafar da aka shirya musu wa su kad'ai dan dama yasan da zuwan su, wanda kafin su fara sa albarka a liyafar sae da matan mai gari har 'ya'yan shi suka zo suka gaida su had'e da yi musu ya hanya yayinda kowanen su ya saki fuska yana mai fad'in "Alhmdlh"

ya muka same ku?

suka ce "lfy lau"

Bayan sun sa albarka a liyafar da aka kawo musu ne en tsaran Ryynt dake nn qauyen sae zowa suke suna ganin Ryynt wacce ta saki fuska sosai suna maraba da ganin juna a nn ne wata er maqotan su Ryynt wato a lokacinda sukayi zama cikin gari taja Ryynt sae yawata wa suke a qauyen tare da saliha da kuma mami da suke janye da ita yayinda man ke can duk ya matsu yaga dawowar su haka kawai dashi kansa bai san dalilin matsuwar tasa ba.

Sun jima sosai a qauyen don sae yamma suka kamo hanyar dawowa wanda kafin su baro qauyen sae da sukayi wa mai gari d'inbin alhairi dashi har mutanen qauyen sa wanda hakan ba qaramin dad'i ya masa ba don sae godiya yayi ta musu ya kuma tara duk mutanen qauyen akan suyi musu godiya kan alhairin da suka musu.

Haka ma a gurin Ryynt sosai taji dad'in alhairin da aka yiwa mai gari da mutanen qauyen su amma kuma cikin mota sae kuka take ta son tayi sbd baffanta da ta tuna wacce gurin yawon su da suka je har inda aka kad'e Baffanta sae da taje da kuma dajin da sukayi zama ita da baffanta ,

ga mamakinta bukkar su na nn daram ba a rushe ba shiyasa komai ya dawo mata sabo wacce a lokacin har sae da tayi er qwalla kan ganin bukkar dan ta d'auka koda zasu ga bukkar duk gara ta cinye sae ta samu abokin mahaifinta ne a ciki da shine ke kula da gonar sarki yanxu.

Mohd tuqi yake amma gabad'aya ya rasa natsuwar sa dan ta jikin mirror yana kule da irin yanayin da Ryynt take ciki amma haka ya dake har suka dawo garin kano Nasir dake tare dasu Abba shi ya sauka a family house mohd kuwa kai tsaye gidan inna ya nufa.

Wanda yana faka motar suka fito suka d'unguma gabad'ayan su cikin gidan inna yayinda mohd yabi Ryynt kai tsaye zuwa d'akinta wacce sam bata san cewa yana biye da ita ba don da shigarta d'aki kukan da ta matsu tayi shi ta fashe dashi zata fad'a kan bed mohd ya jawota ya rungume qam a qirjinsa had'e da kai bakin sa saitin kunnen ta yana rarrashin ta ba tare da yasan dalilin kukan nata ba.

Billy giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮

_Wnn page in naku ne maryam sifawa n ummi bunxa Allah ya bar min ku akan qaunar da kuke min Luv u❤_

🔮🔮🔮🔮

*```Page 68```*

A hnkli tayi saurin janye jikinta daga nashi ta zauna kan bed.

Shima ya bita kan bed d'in ya zauna yana mae kallon ta sae fmn share hawayen fuskarta take yace"me aka miki ne?

Komai bata ce mai ba sae girgiza kanta tayi alamar ba komai yace"to mene ne?

Murya can ciki tace"ba komai"

Tana gama fad'ar haka taji inna na qwala mata kira ta miqe had'e da fad'in "na'am inna"

Mohd ya bita da ido har ta fita ya sauke numfashi snn ya tashi ya fito d'akin ,

Amir dake zaune a falo yace"yauwa dama kai nake jira ka fito ka maida ni gida"

Makulli kawae man ya miqa masa yace"je maida kanka ni ta matata nake tukun"

Amir yayi dariya yace"hm abubuwan da angwaye keyi ne kaima ka soma"

Mohd yace"Amir knn nidae ungo kar6i makullin ni ko a kabubu ne zan koma"

Amir yace"ikon Allah lallai ka tsunduma da yawa a mota naga sae kallon yrnyr nn kake tayi hk a qauye da suka fita duk ka rasa natsuwarka yanzu mun dawo sae fmn bibiyar ta kake idan wata gare ka naga ai kana da mata sae kaje ka rage qishirwar ka a can ko kafin ka sami wnn"

Mohd dake kallon sa d'auke da murmushi ya girgiza kansa yace"kasan cewa idan kana jin qishin ruwa babu wani abu da zaka sha ya kore ma wnn qishin gabad'aya har sae idan ka sami ruwan tukun,kuma ai malika da kake wani zancenta kasan still basu dawo ba,kuma bibiyar Ryynt da nakeyi kai baka fhmci damuwar da take ciki bane dan Allah tun a mota"

Amir yace"kewa ce fa ka sani ba wani abu ba sbd dole ne ta tuna da rayuwar ta da tayi a baya musamman mutuwar mahaifinta"

Jiki sanyaye Mohd yace"hkne shiyasa take ban tausayi wlh har bana son ganinta cikin damuwa komai qanqantar ta kuwa"

Amir bai ce komai ba sae kalar tausayi da ya nuna a fuskar sa yayin da man yace"muje to muyiwa inna sallama sae mu tafi ko"

Nan Amir ya tashi suka tafi d'akin inna wacce suka samu ta tsiyaya wa Ryynt fura a cup tace"ungo kar6i kisha idan kin gama sae kije ki d'an watsa ruwa ko jikin naki zai d'an sake miki.

Ryynt ta kar6i fura ta fara sha sbd har da yunwa na damunta don bata wani ci abinci sosai a qauyen ba.

Man dake kallonta ya maida dubansa gun inna yace "inna mu zamu tafi sae anjima idan na dawo"

Inna tace"to en albarka Allah hutar da gajiya"

Suka ce"Amin"snn suka fita.

Guraren qarfe tara na dare sae ga mohd ya koma dawowa gidan, d'akin inna ya fara zuwa ya samu tana bathroom yayinda Ryynt ke kwance kan bed kmr wata mara lafiya sanye da kayan baccin ta riga da wando,

sae da ya ajiye ledar da ke hannun shi snn yaje gab da ita ya zauna had'e da riqo hannun ta yana mae kallon fuskarta,ta kalle sa sau d'aya ta kauda idonta snn ta zare hannunta a hnkli tare da juya mai baya ya kalle ta kawae snn ya kalli inna wacce ta fito daga bathroom knn ya gaida ta ta amsa ba yabo ba fallasa snn yace"ya gajiyar hanya tace "Alhmdlh ai ba wata gajiya yanzu sae bacci ita Ryynt kaga har ta samu tayi baccin ma"

Nan Mohd ya kalli Ryynt da kulawa snn yace"idonta biyu fa inna maybe dai baccin take ji "

Inna tace"au to shine kazo kayi zaune ka sata a gaba kana kallo awa wanda ke shirin had'iye ta"

Mohd yayi murmushi kawae had'e da d'aga wayar sa da ta shiga ruri bayan ya gama wayar ne yace"inna ni zan tafi nayi baqo a gida ne"

Tace"to sae da safe d'an albarka Allah kiyaye hanya"

Yace"Amin"

snn ya fita ba tare da ya d'auki ledar da ya ajiye ba don dama fruits ne ya siyo musu.

Washe gari tun da safe Ryynt ce ke harhard'a en kayanta da zata je dasu gidan su Saliha sbd umman saliha ce ta nemi inna da tana son Ryynt taje mata kafin su tashi tafiya.

Bayan ta kammala komai da qarfe goma nasir yazo ya d'auke ta ya kaita.

Da 11 sae ga mohd yazo gidan inna don shi bae san da zancen zata je gun umman saliha d'in ba sae a bakin inna yaji.

Tunda Ryynt taje gidan su saliha aikin komai bata yi sae gyaran jiki da umman saliha keyi mata taci wnn tasha wnn ta shafa wnn sae duk nn take jikinta ya fara nuna sauyi don wani irin haske ta qara tana sheqi kmr wata amarya duk fatar ta ta canza gabad'aya cikin en kwanakin da basu wuce uku ba wanda a cikin kwanakin sosai mohd yaso ganin Ryynt kmr me amma umman saliha bata barshi ba don tasan duk ta yarda yaga Ryynt ba lalle bane ya iya haqurin barinta kan irin gyaran da tasha ita kuwa tafi so sae sunyi tafiyar ko komai zai wankana.

A cikin en kwanakin sae duk mohd ya soma ramewa sbd kawai rashin ganin Ryynt da yaji kmr ya kwashe wasu shekaru ne bai ganta ba.

Next day ne tafiyar su India shiyasa da dare umman saliha ta tasa Ryynt gaba tana mata en nasifofi snn ta bata turarukkan mata masu qamshi kusan kala biyar da zata riqa amfani dasu idan tayi wanka zata shiga bacci.

Sosai Rynt ta mata godiya dmn taji dad'i har ranta duk da cewa har yanzu jikinta mace yake na rashin son komawarta gidan man.

Nasir ne yazo ya maida ta gidan inna ita da saliha sbd saliha so take ta kwana gidan inna dmn gobe da safe tana son taga tafiyar su Ryynt.

Washe gari tun da safe suka tafi.

Cikin jirgi Ryynt sae kuka take tayi man kuwa duk ya sukuikui ce yana faman rarrashin ta da qyar ya samu tayi bacci ,

Ya kafe ta da ido sae kallon yanda ta kame sosai a jikin sa yake don ko da ya jirgin ya tashi a tsorace take sbd bata ta6a shiga jirgi ba ko a mafarki wnn ne karo na farko.

Koina tsit sae ajiyar zuciyarta ke fita a hnkli kan kukan da tasha man kuwa baya da aiki sae na kallonta har baya son qiftawa sbd gabad'aya ta canza mae da mugun kyaun da tayi sae wani murza ftr hannunta yake tayi a hnkli kan laushin da yaji a tare da ita har baya son dainawa wanda nn gurin da yake ya jure ne kawai dan shi kad'ai yasan irin abinda yakeji.

Shidai Amir yana can nasa gefe shida matar sa da d'ansa dan tare yazo dasu.

Bayan sun isa da dare sunje masauki har ma sunci abinci Ryynt na kwance inda tayi sallah tana sauke gajiyar zaman jirgi man kuwa kayan jikin sa ne yake ragewa zai watsa ruwa ,

da ya gama cire kayan ne ya fad'a bathroom koda ya fito Ryynt tayi bacci abinta,ko kad'an bai so tashin ta ba amma yana son ta d'an watsa ruwa ko zata fi jin dad'in baccin.

Nn ya durqusa gab da ita ya shiga kiran sunanta a natse ta bud'e idonta cikin yanayin jin bacci ta kalle sa,

ba shiri ta kauda idonta da sauri sbd farin boxer ne kad'ai a jikin sa bai riga yasa farar singlet din da ke hannun shi ba .

Sae da ya saka singlet d'in snn yace"tashi kije kiyi wanka sae kizo kici gaba da baccin ko"

Ba musu ta tashi ta nufi bathroom ya bita da ido har ta 6ace ma ganin sa ,ya lumshe ido had'e da fitar da numfashi a hnkli snn yaje ya shafa mai ya feshe jikin sa kaf da turare ya kwanta yana mae jiran fitowar ta.

Yana nn kwance ya fara jin saukar ruwan sama kad'an kad'an har suka soma yawa Ryynt dake bathroom duk ta tsorace sae sauri take ta gama wankan dan sae walqiya ake tayi da iska sosai dake kad'awa.

Ai kuwa tana gama wankan ta nufi towel rack da sauri zata jawo towel sae kawai wuta ta d'auke duhu ya bayyana had'e da wata irin tsawa da akayi mai firgitarwa.

Lokaci d'aya ta fasa wani irin Ihu cikin jin tsoro wacce sae jin tayi man ya cicci6eta,

ta wani qanqame shi sosai sbd wata irin tsawa da aka sake yi da tasa ta fashe da kuka cikin mugun tsorata har sae da man dake d'auke da ita ya shiga mata addu'a yaje da ita kan bed yana qoqarin saisai ta ta ta hanyar rarrashi bata iya shiru ba don har lokacin ba haske ko kad'an kuma sae tsawa ake tayi had'e da walqiya da wani irin iska mai qarfi,

Nn ya had'e bakin su dmn samun natsuwarta yayinda take manne a qirjin sa sae rawar tsoro take yana faman shafa bayan ta alamar rarrashi ,

Da sauri ta zare bakinta gabanta sae dukan uku uku yake tana kame kame sbd kayan da tasan babu a jikinta murya can qasa mai d'auke da jin tsoro tace"ka kunna mana haske ina jin tsoro"

Bai ce komai ba sae jikinsa da ya nemi janye daga nata tayi saurin riqo shi ta saddà kantà qasà cikin jin kunya kmr yana ganinta tace"ba kaya a jikina ka bani abu na rufa jikina tukun"

Kasa komai yayi don sae ta saukar mai da wata irin kasala nn ya jawota kawai ya rungume had'e da lumshe ido yayin da baka jin qarar komai sae saukar ruwan sama ,Ryynt da duk ta kasa sake jikinta tace"meye hk ka tashi dan Allah kar a maida wuta gashi ba kaya a jikina.....gabanta ne yayi mugun fad'uwa sbd hannun sa da taji kan qirjinta yana shafawa kafin ta iya cewa komai se bakin shi taji a cikin nata nn fa jikinta ya kwashi rawa tana neman qwace kanta amma ta kasa sbd irin riqonda yayi mata.

Kisin d'inta kawae yake lokaci d'aya taji bakinsa a qirjinta,ta sakar masa kuka a tsorace tana faman turashi amma mohd yaqi kyaleta sae abubuwa yake mata masu rikitarwa da yasan kai tsaye zasu kashe mata jiki, take kuwa yayi nasarar kashe mata jiki sae narke mai da tayi yaci gaba da romancin d'inta son ranshi ,

yana gab da cimma burinsa ne ta soma yin kuka tana turashi tana fad'in bata so,bata so, da qyar cikin kasalalliyar murya can ciki yace"plz Rynt ki taimaka min wlh bazan iya haqura ba"

Kuka ta shiga yi tana girgiza kanta had'e da yunqurin miqewa nn ya shiga rarrashinta sosai yana bata haquri akan ta barshi yayi amma sam taqi ,

ganin haka yasa ya danne ta ya soma aikin sa yayinda take ta kuka tana faman kokowa dashi amma sam bai saurara mata ba har sae da yaji he is totally satisfied snn ya jawota ya qanqame ta sosai a qirjinsa ya lumshe ido yana jin wani irin mugun sonta na fizgar shi.

Billy giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮

🔮🔮🔮🔮

*```Page 69```*

Hawayenta ne yaji suna sauka a hnkli kan qirjinsa ya kira sunanta a hnkli bata tanka shi ba ta qyale shi sbd wahalar da take ciki ko magana ma bata son yi don sae taji kmr yaune ta soma sanin d'a namiji a rayuwarta don wani irin mugun zafi take ji a qasanta har bata son tayi wani motsin kirki.

Mohd kuwa sae kallon ta yake cike da tausayi don shi kan shi yasan ya bata wahala ba kad'an ba.

Ya sake kiran sunanta a karo na biyu bata tanka shi ba sae kuka da ta soma yi cikin dasassiyar muryar ta da tasha kuka.

Wacce duk ta tattara zanin gadon ta rufe jikinta dashi sbd wutar da aka jima da maidawa bcs dama ba wutar gari ce aka d'auke ba daga laifin mitar gidan ce.

Man yakai hannu ya rage hasken d'akin snn ya nemi cire mata zanin gadon amma ta kama ta rirriqe ta hana shi cire zanin bai takurata ba sae d'aukar ta da yayi ya nufi bathroom da ita wacce tasha kuka ba kad'an ba don wanka ya mata kan dole ya kuma gasa mata jikinta sosai snn ya fito da ita ya kwantar kan bed sae kuka take marar sauti har tayi bacci.

Mohd dake zaune can gefe guri d'aya ya sauke numfashi had'e da matsowa gab da ita ya kwanta tare da jawo ta zuwa qirjinsa ya rungume yana ta kallon fuskarta dake masa mugun kyau idan tana bacci,

a hnkli ya d'aura lips d'insa kan goshinta ya mata kiss yana mae ci gaba da kallonta cike da so daga haka ne shima bacci ya kwashe sa sae safe.

Washe gari mohd ya riga Ryynt tashi yaje bathroom ya d'auro arwala yazo ya sameta ta farka amma bata tashi daga kwancen da take ba sae hannun ta da take d'an moving dashi kan bed ,

ya durqusa gab da ita had'e da riqo hannunta yana mai kallonta cike da tausayi bata kalle sa ba sae hannun ta da ta janye taje zuwa share qwallar da suka zubo mata ya riqe hannun ya kai nasa hannu ya share mata qwallar had'e da fad'in "yi hqr tashi kije kiyi arwala kizo muyi sallah kinji"

Shaye da toka ta kalle sa kawae ba tare da ta iya ce masa komai ba don kanta ke mata masifar ciwo a gurin ga zuciyar ta dake ta faman tashi,ba'a fi minti d'aya ba ta miqe lokaci d'aya ta tafi da gudu zuwa bathroom tana kwara amai ta samu da qyar aman ya tsaya mata mohd dake riqe da ita shi ya taimaka mata ta wanke bakinta ta d'auro arwala snn suka je sukayi sallah ko shi a daddafe tayi sllr wacce tana idarwa sae kwanciya tayi kan darduma mohd dake addu'a kallonta kawae yayi yaci gaba da addu'ar sa da ya gama ya tashi yaje ya bud'e fridge ya d'auko gasasshiyar kaza yaje ya mata warming sae gashi ya dawo d'auke da fresh milk a cup da kuma naman kazar da ya saka a cikin plate.

Yazo ya durqusa gab da ita yana kiran sunanta a hnkli bata tanka shi ba don har bacci ya kwashe ta a lokacin shi kuwa bae kula da hakan ba sae zama da yayi tare da janyo ta zuwa jikin sa ya cire mata hijab nn ta soma kuka dan sae a lokacin ta farka ya kira sunanta a natse yana ta6a jikinta da yaji ya soma yin zafi bai ji dad'in zafin jikin ba dan sae yaji damuwa a ransa.

Ryynt dake kan jikin sa sae qoqarin zamewa take ta kwanta kan darduma bai barta ba sae qara kwantar da ita yayi kan qirjinsa ya d'ebo naman kaza zae bata tayi saurin girgixa kanta alamar bata so ya ajiye naman ya shiga rarrashinta kan tasha ko fresh milk ce nn ma taqi kan dole ya barta ta koma kan darduma tayi kwanciyar ta bata jima ba bacci ya koma d'aukar ta.

Baccin qwarai tayi dan ba ita ta farka ba har sae da akayi sllr zuhur ta tashi a daddafe dan har lokacin bata jin dad'in jikinta taje tayi wanka ta fito ta nemi er doguwar riga ta saka snn ta sanya hijab tayi sallah a nn gurin tayi kwanciyar tana d'an jin tashin zuciya nn ta lumshe idanunta a hnkli

sae ga man ya shigo d'akin tana jinsa tayi kmr bata san da shigowar sa ba shi kuma yayi tsaye yana kallon ta d'auke da kular abincin da ya kar6o a gurin su Amir dan duk cikin gida d'aya suke kowa dae da nasa 6angare.

Kan dining yaje ya ajiye abincin snn ya d'auki breakfast d'inta dake ajiye tun d'azun ya fita dashi dan yasan yanzu kam lokacin cinsa ya wuce sae dae kuma lunch.

Bai wani jima ba ya dawo ya same ta kmr yanda ya barta wanda duk a tunanin sa bacci take.

Ita kuwa tana nn kwance cikin jin jiki har akayi sllr la'asar,yayinda man ke zaune sae kula yake da duk wani motsi nata.

Ganin anyi sllr la'asar ne yasa yaje yayo sllr ya dawo ya sameta itama tayi sllr tana zaune kan darduma ta had'e kai da guiwa tana fama da kanta dake mata masifar ciwo.

Yazo gab da ita ya durqusa ya shiga kiran sunanta a natse tayi kmr bata ji sa ba don ko magana bata son a mata.

Nan ya tashi ya d'ebo mata abinci ya kawo gabanta ya ajiye yace cikin muryar rarrashi "yi haquri kici abinci dan Allah kinga tun safe komai baki ci ba kinji"

Rynt kam qamshin abincin soma damunta ma yayi nn take taji cikinta ya hautsine ta soma yunqurin amae bai bar ta tashi ba ya riqe ta dan yasan ko taje wahala kawae zata yi dan ba wani abu taci ba,nn ya kwantar da ita kan qirjinsa yakai hannu yana shafa bayanta yayinda ta cusa fuskarta gabad'ya cikin qirjinsa tana shaqar qamshin turarensa da ya soma kwantar mata da zuciya daga haka ne bacci ya kwashe ta sae kallon ta yake cike da tausayi dan yasan dole tana jin yunwa gashi jikinta har yanxu yana d'auke da zafi.

Yana nn zaune abinshi rungume da ita sae bacci take ya soma jin zafin jikin nata sae qaruwa yake musamman kan goshinta nn ya d'auke ta yaje ya kwantar kan bed ya jawo wayar sa ya kira Amir ya gaya masa irin magungunan da yake buqata.

Ba jimawa yaji knocking yaje ya bud'e qofa,

Amir dake tsaye a bakin qofar yace"inace dae jikin da sauqi koh?

Mohd yace"to jikin nata sae zafi yake tayi tun safe har yanzun wlh gashi tana fama da yunwa don tun safe komai bata ci ba yanzu da na kawo mata abinci ko qamshin sa ma bata son ji bare ta iya cin sa.

Amir ya nisa tare da fad'in"bari naje to nasa my wife ta mata farfesun kifi ko zata iya cin sa"

Mohd yace"olryt tnks"

snn ya kar6i ledar magungunan da Amir ya miqa masa ya maida qofa ya rufe yaje ya ajiye ledar magungunan kan bedside drawer ya zauna jiki sanyaye kusa da Ryynt yana kallonta cikin tsabar tausayinta da yake ji don kallo d'aya zakayi mata kasan cewa tana jin jiki.

Bata wani jima da baccin ba ta farka sae juyi take tana neman fad'owa kan gadon mohd da ya fito daga bathroom yaxo da gudu ya tarbota,

ta dafe kanta dake mata masifar ciwo har bata son bud'e idonta sae hawaye kawae dake fitowa a idanun nata.

Fuskar sa d'auke da tausayi yakai hannu yana share mata hawaye snn ya jawo farfesun kifin da mtr Amir ta kawo mata tana bacci.

yana bud'e kular farfesun kifin knn,

taji tashin zuciya sosai bakinta ya cika tap da yawu ta tashi aguje ta nufi bathroom tana kwara amae mai wahalar gske dmn amman kumallo ne kawae,

tana gama amman ta samu da qyar ta wanke bakinta sbd wani irin jiri da ke d'ibar ta ga ciwon kai kuma.

Mohd ya riqo ta zae taimaka mata su fito bathroom d'in ta zame jikinta a hnkli ta zauna qasan tiles d'in bathroom d'in ta had'e kai da guiwa sae numfashi take fitarwa a wahale.

Mohd dake durqushe gabanta yana kallonta kmr ya cire ciwon yake ji ya maida jikin sa.

Cikin damuwa kmr zae yi kuka yace"Ryynt yi hqr tashi muje ki d'an ci wani abu sae kisha magani kinji"

Da qyar murya can ciki tace"um um bazan iya cin wnn farfesun kifin ba ka fita dashi dan Allah"

Mohd yace"shike nn idan na fitar me kike son a kawo maki kici to"

Cikin muryar kuka tace"nima ban sani ba kawai kaje ka fita da farfesun kifin tukun"

Nan ya kalleta snn ya tashi yaje ya d'auki farfesun kifin ya fita dashi wanda ya d'an jima kafin yake dawowa d'auke da ledar snacks a hannun sa yaga still bata fito daga bathroom ba yaje ya sameta kwance qasan tiles har ta koma yin wani bacci kuma,

ya d'auko ta ya fito da ita ya kwantar kan bed.

Yayi zaune gefen gadon had'e da dafe kansa don ko kad'an bae so ta koma yin baccin ba har sae ta d'an samu abinda taci ta kuma sha magani tukun.

Ba ita ta tashi daga baccin ba sae bayan isha'i ta tashi cikin kukan wahala dan wata irin yunwar masifa take ji ga jikinta da mugun zafi har ita kanta bata son ta6a jikin nata.

Mohd dake zaune tun d'azu zaman jiran farkawarta ya janyo ta a hnkli zuwa jikin sa yana share mata qwallah had'e da rarrashinta,

ta qara narkewa sosai a qirjinsa murya can ciki tace"zanci abinci"

Jikin sa na rawa ya jawo kular abincin su da aka kawo musu na dare ya d'ibar mata abincin a plate ya d'ebo a spoon zae kai bakinta ta kalli abincin kawae ta kauda kai,snn ta kalle sa qwalla tap a idonta kmr zasu zubo tace"kayi hqr dan Allah ni bazan iya cin wnn abincin ba idan da abun sha ka bani"

Jiki sanyaye ya maida abinci ya ajiye snn ya jawo pillow ya kwantar da ita don ya fhmci ko zama bata iya yi.

Ya tashi yaje ya bud'e fridge ya tsiyayo mata fresh milk ya kawo mata had'e da snacks d'in da ya siyo mata a d'azun ya shiga bata da kanshi ta d'anci ba sosai ba sae fresh milk da ta d'an sha rabin d'an qaramin cup tace zatayi sallah ya bata magunguna tasha snn ya ja hannunta zuwa bathroom ya taimaka mata har wanka tayi snn tayi arwala suka fito .

Tayi sallolin da ke kanta wacce da qyar taga ta kammala sallolin sbd har lokacin kanta kamar zae tsage take ji amma ta fara jin qarfin jiki dae dae gwargwado sae dae a kwance tayi addu'a dmn in ta kwanta ciwon kan na d'an

mata sauqi.

Mohd yazo ya sameta gurin ta kammala addu'a ya riqo hannunta tare da fad'in"zo muje to na kaiki kan bed ki kwanta koh"

Komai bata iya ce masa ba har ya tallabeta cak sae kallon sa take tayi har yaje da ita kan bed ya kwantar.

Billy giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮

🔮🔮🔮🔮

*```Page 70```*

Washe gari mohd ne ya tashi daga bacci ya kalli Ryynt dake kwance kusa dashi tana bacci yakai hannu ya yaye farin handkerchief d'inda ke kan goshin ta ya d'aura tafin hannun sa akai yaji still akwai zafi a goshin nata,ya lumshe ido cike da damuwa yana tunanin dole sae ya mata allura knn dan jiya cikin dare sosai ciwon kan ya dame ta sae kuka take ta kasa bacci har sae da ya koma bata magani ya kuma yi zaune da farin handkerchief d'in sa yana tsomawa a ruwa idan ya matse snn ya d'aura mata kan goshinta yana rage mata zafin kan har ya samu tayi bacci.

Jiki sanyaye ya sauka kan gadon yana mae kallonta snn ya nufi bathroom koda ya fito ya same ta zaune kan bed ta had'e kai da guiwa yaje ya zauna gab da ita ya d'ago kanta ya ta6a goshinta yana kallon fuskarta yace"har yanzu kan bae daina maki ciwo ba ko"

Cikin sanyin murya tace"um um ya daina min"

Ya sauke ajiyar zuciya yace"to ya naji jikin naki da zafi ko wani abu ke maki ciwo ne?

Ta girgiza kanta tace"ba komai"

To muje na kai ki bathroom kiyi arwala ko,

Ta kalle sa tace"zan iya zuwa da kaina"

Nan ya barta ta tashi sae kallon ta yake har ta shige bathroom snn ya tashi ya fita.

Koda ya dawo ta idar da sallah tana kwance kan darduma tana bacci yaje a hnkli ya cire mata hijab ya maida ta kan bed.

Sae guraren qarfe goma ta tashi koshi wayar da man keyi ne ya tashe ta,

Ya katse wayar ya kalli Ryynt da ta tashi zaune cikin jin bacci yace"sorry Ryynt na tashe ki ko"

Bata ce komai ba sae sauka taje zuwa yi kan gadon da sauri, ya riqo ta yace"amae"

Ta sadda kanta qasa cikin jin kunya tace"Aa zanyi fitsari ne"

Yace"to jeki"

Nan ta tashi ta wuce bathroom bayan tayi fitsari ta cire tufafin jikinta tayi wanka ta jawo towel ta d'aura taxo tayi tsaye riqe da kayan da ta cire a hannunta ta kasa fitowa sbd hijab d'inda bata tare dashi.

Tana tsaye kusan minti biyar taji an turo qofar bathroom d'in sukayi ido hud'u da man tayi saurin sadda kanta qasa shi kuma yayi murmushi had'e da kar6ar kayan da ke hannunta yace"me kike so ne da kika kasa fitowa?

Ba tare da ta d'ago ta kalle sa ba tace"hijab nake so"

Ba musu ya juya yaje ya d'auko mata hijabin ya kawo mata ta saka hijabin snn ta fito shi kuma ya fita ya bar mata d'akin domin ta shirya.

Sae da ya tabbatar ta kammala shiri snn ya dawo ya sameta riqe da wayarta a hannunta tana neman gurin saka caji ya kar6i wayar yaje ya saka mata caji snn yaja hannun ta zuwa kan dining ya ja mata kujera ya zaunar da ita snn shima ya zauna kusa da kujerar da take zaune ya zuba musu abinci a plate da'ya wato arish, plantain da kuma soyayyen qwai sae ruwan zafin tea da man ya zuba a cups ya had'a musu snn ya kalli Ryynt da kallon sa kawae take yana aikin.

Ya d'ebo arish a fork spoon zae kai bakinta ta kalle sa had'e da kar6ar fork d'in ta shiga ciyadda kanta shima ya shiga ci sae yi yake yana kallonta sbd yaji dad'in ganin bata ji amae ba don tun lokacinda ya bud'e kula yake ta Allah Allah kar tace zatayi amae.

Bayan sun kammala cin abincin ne sae ga matar Amir ta shigo gaida Ryynt da jiki a nn Ryynt ke tambayar ta sadiq tace wlh sun fita shida Abban shi nn suka zauna shiru sae jefi jefi suke magana sbd ba wani sabawa akayi da juna ba man kuwa tun lokacinda ta shigo suka gaisa ya fita ya basu guri wanda ya jima kafin yake dawowa ya samu matar Amir tuni ta koma 6angaren su sae Ryynt kad'ai ya samu kan bed kwance lamo kamar mai bacci yaje gab da ita ya durqusa ta d'ago ido ta kalle sa kmr zata yi kuka dan duk ta soma jin kanta a kad'ai ci.

A hnkli ya shafo gefen fuskarta yace"mene ne?

Cikin yanayin kukan da take d'auke da shi ta janye hannun sa dake kan fuskarta tace"ni ka kira min inna"

Sae da ya tada ta zaune snn ya ciro wayar sa a aljihu ya kira mata inna ,ya miqa mata wayar ta kar6i wayar da hanzarinta ta kara wayar a kunenn ta cikin amsa sallama dan lokacin har inna ta d'auka.

Washe da baki inna tace"Ryynh kece"

Ryynt tace"eh inna ina wuni"

Tace"lfy lau Ryynh ai ni duk kun tashi hankali na ko na kira ba'a samun wayar ko d'ayanku sae ata min wani banzan turanci can "

Ryynt tace"eh inna ni wayata ba caji a kashe take"

Inna tace"ayyo haka kuwa nasiru ya gaya min cewa wayoyin naku duk a kashe suke wae lokacinda na kira baku sauka a jirgi ba amma yayi waya da Amir bayan saukar ku yace masa kun isa lafiya har ma kuna masauki,

inace kuna zaune qalau dae ko"

Ryynt tace"eh inna"

Inna tace"to ya nake jin muryar ki kmr marar lafiya"

Sae da ta kalli man ta gefen ido snn tace"lafiya ta qalau inna ba komai"

Inna tace"to muhammadu fa"

Ryynt tace"gashi"had'e da miqa masa wayar ya kar6a d'auke da murmushi ya kara wayar a kunnen sa suka gaisa daga haka ya soma yin dariya yana ta ba inna haquri,Ryynt sae kallon sa take dan kmr bata ta6a ganin dariyar sa ba sae yau.

Yana gama wayar ne ya kalleta d'auke da sauran dariyar da ke kan fuskar sa yace"wae kinji inna sae fad'a take ta min wae ban kirata nace mun iso lafiya ba shine nake bata haquri"

Ryynt dae bata ce komai ba sae d'an murmushi da tayi a fuskarta man dake kallonta d'auke da nashi murmushi ya tashi yaje ya d'auko wayarta da ya saka mata caji ya saka mata sabon layin da ya siyo mata ya bata wanda ya cire yace"ki ajiye wnn sae idan mun koma zaki ci gaba da aiki dashi,

a nn kuma wanda na saka miki d'in nn ynx shi zaki riqa amfani dashi kinji"

Ta gyad'a masa kai had'e da kar6ar wayarta da ya bata koda ta duba har copying numbers yayi mata don duk ta sami numbobinta a ciki.

Sai da ya d'an fita snn ta kira umman saliha wacce tana ganin numbar waje ta san cewa Ryynt ce tana d'aga wyr kuwa taji muryar Ryynt nn suka gaisa fuskar kowannen su d'auke da murmushi sae waya suke lokaci mai tsayo cike da nishad'i dan har saliha da mami duk sae da tayi waya dasu ai kuwa duk wani kad'ai cin da ta soma ji taji ya tafi.

Da yamma man ne cikin shirin sa zai fita sbd wasu kayan amfani da yake son siyo musu yayiwa Ryynt sallama ya kama hanya zae fita har yakai hannu zae bud'e qofa sae kuma ya juyo,

Ryynt dake kallon sa tayi saurin sadda kanta qasa yazo gab da ita ya d'ago fuskarta yana kallon manyan idanuwanta da suka ciko da qwalla yace"mene ne ko kina zuwa muje?

Da sauri ta gyad'a masa kai, yaje ya d'auko mata hijab ya saka mata da kanshi yaja hannunta suka fita.

Kan hanya Ryynt sae kallon gurare take tayi da suka mugun bata sha'awa har suka isa wani makeken mall,

nn fa ta shiga ba ido haqqinsa don gurin ya had'u iya had'uwa kmr wata aljannar duniya yayinda man ke janye da ita yana musu siyayya ya tafi da ita gurin rigunan bacci ya ciro kusan kala biyar masu shegen kyau da baza su wuce iya cinya ba ita dae Ryynt sau d'aya ta kalli kayan ta kauda fuskarta dan jin tayi kmr ta nitse don kunya dan taga tsiraicin kayan sosai wacce duk a tunanin ta malika ya siyawa dan ita taga tana saka irin su.

Bayan sun dawo gida har anyi sllr magrib da isha'i Ryynt na kwance kan darduma lumshe da ido tana jin bacci mae dad'i na son fizgarta,

bata ji shigowar man ba sae qamshin turaren sa da taji gab da ita nn ta bud'e idanunta a hnkli ta ware su akanshi ya dafa goshinta tare da fad'in"jikin ne?

Tace"um um bacci nake ji"

Yace"to muje muci abinci sae ayi wanka koh?

Ba musu ta tashi suka je kan dining sae dae bata wani ci abincin sosai ba sbd baccin da ya mata yawa a ido ta ture plate d'in gabanta zata tashi man ya riqo ta yace"ba dae amae ba?

Kallon sa tayi snn tace"um um wanka zanyi nayi bacci"

Yace"indae wanka ne zan miki zauna ki qarasa cin abincin ki tukun"

Tace"um um ya ishe ni fa"

Yace"yi haquri dae ki qara ko kad'an ne kinji"

Ta girgiza kanta alamar a'a bae kula ta ba sae jawo plate d'inta da ta ture yayi zae ci gaba da ciyadda ita,cikin yanayin jin bacci d'auke da shagwa6a ta fashe mai da kuka,

da sauri ya ture plate d'in yace"yi haquri muje ayi wankan to"

Tace"um um nida kaina zanyi"

Yace"to tashi kije ki cire kayan jikin ki kafin na had'a maki ruwan wanka"

Nan ta tashi taje zuwa cire kaya shi kuma ya nufi bathroom ya had'a mata ruwan d'umi ya fito snn taje ta shiga.

Koda ta fito ta samu ya ajiye mata d'aya daga cikin rigunan baccin da taga ya siyo ai kuwa ta zaro ido tana kallon rigar snn tayi murmushin mamaki wae ita ya siyo ma kayan knn ashe kuwa zasu tabbata ba'a sa ba.

Nan ta wuce abinta ta bar rigar taje ta ciro turarukkan da umman saliha ta bata ta shafa.

Bayan ta gama shafa turarukkan ne ta bud'e wardrobe ta nemi kayan baccin ta sama da qasa bata gansu ba nn tasan cewa mohd ne ya d'auke su don kawae tasa waccan rigar da ya ajiye mata.

Rai 6ace cikin kukan shagwa6a taje tayi kwanciyar ta kan bed ta soma yin baccinta sanye da hijab da towel d'in da ta fito wanka dasu.

Mohd ya shigo yayi tsaye yana kallonta d'auke da murmushi snn ya kalli rigar baccin da ya ajiye mata da ta ture gefe.

Ya tafi kawae ya cire kayan jikin sa ya fad'a bathroom yayi wanka ya fito snn yaje yayi shirin bacci ya dawo gun Ryynt da har baccinta ya soma nisa ya jawota a hnkli zuwa jikinsa ya cire mata hijab nn yaji wani irin kamshin dad'i yana fita a jikin ta ya rungume ta had'e da lumshe ido yana shaqar qamshin ,

ba abinda ya fad'o masa a rai a lokacin sae daren rnr da suka zo yana mae tuna kaf abinda ya faru tsakanin sa da ita dan daren ya masa dad'i ba kad'an har baya jin zae iya manta shi a rayuwa.

A kasale ya d'ago ta zae cire mata towel ta farka firgigit had'e da riqe towel d'in gam ta kalle sa cike da shagwa6a tace"meye haka?

Yace"rigar bacci zan saka miki"

Ta ware manyan idanun ta tace"wace rigar?

Yace"wacce kika samu na ajiye miki kan bed"

Ta maqale kafad'ar ta cikin muryar shagwa6a tace"Allah ni bazan iya saka wnn abin kunyar ba,kawae ka bani kayan bacci na da ka d'auke min"

Mohd dake kallon yanayin shagwa6ar ta abin sha'awa yayi dariya yace"yi haquri ki saka kinji"

Tace"um um ban so"

Nan kawae yayi murmushi tare da kwantar da ita kan qirjinsa yana shafa bayanta yace"shike nn yi bacci tunda ba kya so".

Billy giro😊

🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮

🔮🔮🔮🔮

*```Page 71```*

Kasa d'agowa tayi daga kan qirjinsa ta lafe abinta tana shaqar kamshin turaren sa mae saka natsuwa daga nn fa bacci yayi awon gaba da ita.

Mohd sae kallonta yake har sae da ya tabbatar baccinta yayi nisa snn ya soma zare mata towel sannu a hnkli har ya zare sa gabad'aya ya d'auko rigar bacci zae saka mata yayi tsaye yana kallon albarkatattun qirjin ta dake matuqar bashi sha'awa kan cikar su da kuma yanda suke tsaye a jikin su.

A hnkli ya sauke idanun sa kan cikin ta da ya d'aura hannun sa akai yana shafawa yayinda yake fata a ransa Allah ya nuna masa abinda ke ciki ya fito lafiya.

Daga haka ne ya saka mata rigar bacci ya kwantar da ita d'auke da murmushi a fuskar yana mae kallon yanda rigar baccin tayi d'as a jikinta ta kuma yi mata kyau sosai.

yasa blanket ya rufa mata jikinta snn ya d'auke hijab da towel yaje ya kaisu inda ya dace ya dawo ya kwanta tare da kashe musu wutar d'akin.

Washe gari ya fito daga bathroom Ryynt dake zaune kan bed ta had'e kai da guiwa ta d'ago fuskarta tana kallon sa cikin fushi.

Murmushi yayi dan yasan laifinsa ya qarasa gurinta tare da janyo ta zuwa jikin sa yana fad'in "yi haquri ba kya son riga na saka miki ko"

A shagwa6e ta ture sa daga jikinta tana kallon sa idonta tap da qwallah le6ace da baki kmr er qaramar yarinya zata yi kuka.

Hakan ba qaramin birge sa yayi ba don sosai yake son shagwa6a a rayuwar sa.

Shiyasa duk ya sukui sukui ce ya soma lallashinta har ta fasa kukunda tayi niyya.

Yakai hannu zai yaye blanket d'inda ta rufe jikinta dashi har wuya,tayi saurin kama blanket d'in ta rirriqe had'e da dalla masa harara dan rigar komai nata ana gani,

da murmushi ya saki blanket d'in yace"to ni zanje masallaci kema ki tashi kije kiyi arwala kiyi sallah kinji"

Daga nn bai jira me zata ce ba ya fita dn sauri yake ko zae sami jam'i ,

koda ya dawo tana zaune kan darduma ta idar da sallah tana addu'a yaje ya zauna kusa da ita suka tofa addu'ar a tare ,

ta tashi zata bar gurin ya jawota ya zaunar tare da fad'in"zauna muyi magana"

Cikin fushi ta fizge hannunta ta miqe ya sake janyota ya zaunar yana mae kallon fuskar ta yace" hln dae kin manta mgnr da na gaya miki a rnr, ta kalle sa tana son tuna wace magana ce yace"ina wnn mgnr da na gaya miki a kunne gidan innaa,

kin tuna"

maqale kafad'a tayi tana kallon sa tace"ai nasan ma baza ka min ba ka fad'a ne kawae"

Yace"waya gaya miki kawae dae ki daina musa min kiga ni kuwa zan maki abinda nace"

Tace"ba wani nn wayo kake min nasani amma shi yaya nasir nasan da gaske zae yi min"

Kallon ta yayi dan tabbas wayo yake mata d'in don ko giyar wake yasha ba zae zubar mata da ciki ba, ya fad'a ne kawae don ya sami natsuwar ta a rnr,don a rnr bayan kalaman rarrashi da ya gaya mata ce mata yayi duk ta daina musa mae akan komai shi kuwa yayi alqawarin da kanshi zae zubar mata da ciki tunda bata so kuma ba zae sake takura ta akan komai ba.

Kuma ko nasir yasan wayo kawae yake yi mata,amma kuma wata qil da gske yake mata tun da duk haushin sa suke ji a lokacin sae yanzu ne da komai ya dawo normal.

Ya kalle ta yace"meyasa kike tunanin da gaske Nasir yakeyi?

Tace"shifa har asibiti muka je akace cikin bai isa zubàrwa ba sae ya qara watanni amma kai tun daga rnr ko mgnr ma baka sake yi min ba"

Ta qarashe mgnr had'e da turo baki tana kallon sa shaye da toka shi kuwa ya fashe da dariya don ya fhmci duk dae wayon ne ake yi mata,

yace"inafa zan miki zancen Ryynt hnkli a tashe amma kinga yanzu Alhmdlh sae ki daina musa min akan komai ni kuma sae na miki abinda kike so sae ma ki samu kiyi karatun ki cikin natsuwa dan nasan shine abinda yafi damunki ko"

Ta gyad'a masa kai kawae tana kallon shi don har yanzu bata yarda da gske yake ba.

Shima dae ya fhmci haka yace"in tambayeki Ryynt wae meyasa kike son 6arar min da cikin nn ne dan Allah,shin baki san irin sonda nake masa bane"

Tace"shi cikin da aka samu ta dalilin abinda ka kira a qaddara"

Kallon ta yayi jiki sanyaye cikin rashin jin dad'in mgnr duk da dae yasan cewa laifin sa ne yace"wace irin magana ce wnn Ryynt,shin idan kin 6arar da cikin nn ba kya gudun had'uwa da fushin ubangiji ko kin manta cewa rayuwa ce zaki hallaka ko rayuwa kuwa ta d'an adam wanda bai ji ba bai gani ba,i beg u idan akan wnn maganar da na gaya miki ne kike son 6arar da cikin nn dan girman Allah kiyi haquri kar ki zubar min dashi wlh ina son sa,

Ya qarasa mgnr ne kmr zae yi kuka dan har idon sa sun canza launi.

Itama kmr zatayi kuka ta kalle sa tace"to ai cikin ne ba zae bar ni nayi karatu ba gashi har ya fara min girma idan ban 6arar ba ya kake so na koma school to"

A hnlkli ya riqo kumatun ta yace"um um Ryynt in dae karatu ne zan san dabarar da zan miki idan kin haifu sae kici gaba ba ma sae kin koma secondary school ba high school kawae zaki d'aura"

Tace"kamar ya?

yace"jarrabawa zakiyi waec n neco ba sae kinyi ss2 n 3 ba"

Girgiza kanta tayi tace"wane irin abu ne hk ko Ss one d'in ma ban kammala ba fa kasani"

Sae da ya share mata en silallan qwallar da suka xubo mata snn yace"na sani Ryynt amma kinada basira sosai ta yanda inshaa Allah zaki iya yin hk d'in bata tare da an sami wata matsala a karatun naki ba,kawae kice kin yarda dan Allah i beg u"

Shiru kawae tayi tana kallon sa kmr yanda shima yake kallon ta dmn jin me zata ce.

Murya can ciki mae d'auke da jin kuka sosai tace"to naji amma kuma ai kasan nayi qanqanta da haifuwa wata qil ma mutuwa kawai zanyi"

Tana kaiwa nn ta fashe mishi da kuka yayi saurin rungumota yanaji kmr ya taya ta kukan dan haka kawae yaji ta bashi tausayi dan tayi qanqanta d'in kmr yanda ta fad'a"

Rarrashin ta ya shiga yi sosai yana fad'in ta kwantar da hankalin ta inshaa Allah lafiya lau zata haifu ba abinda zae sameta nn ya samu har ta daina kukan yayinda still yake rungume da ita quite 4 a while some time kmr ba kowa a cikin d'akin sae can mohd ya d'ago fuskar ta yana kallon manyan idanuwan ta dake d'auke da jin bacci yace"bacci" ta gyad'a masa kai ya tashi rungume da ita a jikin sa suka je kan bed ta kwanta nn wayar sa dake kan bedside drawer ta shiga ring,

malika ce mae kiran bae d'aga wayar ba sae da ya fita dan baya son yayi disturb in Ryynt.

Bai wani jima sosai d'in nn ba ya dawo ya samu har Ryynt tayi baccinta.

Yayi zaune gefen gado ya jawo stool ya d'aura laptop akai yana wani aiki wanda har yayi nisa da aikin ne wayar sa ta shiga ring still dae malika ce,

sae da yayi tsaki kafin yake d'aga wayar cikin fad'a yace"wae malika sau nawa zance miki Aa nace ba sae kin zo ba kawai kibi ummanki ku koma ai nima ina nn dawowa,oho koma yaushe ne dae"

Yana gama fad'ar haka ya katse kiran yaci gaba da aikin sa.

Har guraren qarfe goma snn ya rufe laptop d'insa ya tashi ya nufi bathroom yayi wanka ya fito.

Bayan ya gama shiri ne yayi tsaye akan Ryynt dake ta faman juyi ya hau kan gadon a hnkli ya janyo ta zuwa jikin sa yace"Ryynt mene ne?

Da qyar tana yarfi da hannu tace"cikina"

Kai tsaye yakai hannu ya cire mata hijab ya kuma kwance zanin da ta d'aura kan rigar baccinta ya yaye rigar yana duba cikin yace"nuna min daga ina yake maki ciwo"

Murya can ciki mae d'auke da son yi kuka tace"mird'a min yake yi gabad'aya"

A hnkli ya maida ta ya kwantar yaje ya tsiyayo fresh milk a cup yazo da magani ya tashe ta ya bata sae yi yake yana shafa cikin yayinda take rungume a jikin sa idanun ta a rufe kmr mai yin bacci man sae kallon goshin ta yake da yayi zufa zufa duk irin sanyin Ac da ke cikin d'akin kuwa nn ya ciro handkerchief ya share mata zufar ta bud'e idanun ta a hnkli tana kallon sa shima kallonta yake yayinda yakai hannu kan santala santalan cinyoyinta yana shafawa da sauri ta kai idonta akai snn tayi saurin janyo hijab ta rufe cinyoyin ta tafi dashi har izuwa qirjinta duk ta rufe don sae lokacin ta tuna cewa ya cire mata hijab da zani kuma sam ta manta yanayin rigar da ke jikinta.

Kallon ta kawae mohd yayi bae ce komai ba sae hannun sa yakai ya d'ago fuskarta yana kallonta yace"cikin ya daina maki ciwo?

Kai ta gyad'a masa ta saka hijab zata miqe tsaye yace"ina zuwa?

Tace"wanka zanyi"

Yace"to muje na tayaki wankan ko"

Ta maqale kafad'a had'e da fad'in"ni kunya nake ji kawae kayi zamanka"

Yace"Aa sae dae ki za6i d'aya da na tayaki wanka da na shirya miki idan kin fito wanne kike so"

Tace"bari idan na fito ka shirya min"

Ta fad'i hkne kawae don ta samu ta tafi kafin aman da takeji ya kufce mata.

Shi kuwa har ransa yaji dad'in ganin ta d'an fara sakewa dashi yace"shike nn jeki"

Nan ta nufi bathroom wacce koda ta fito bata same shi a d'akin ba sae gado da ta samu an gyare tsaf.

Dad'i taji har ranta ganin baya d'akin don ita ko shiri bata iya yi a gabansa bare zancen yace shi zae shirya mata nn ta nufi wardrobe da hanzarin ta dmn ta samu ta shirya kafin ya dawo sae dae koda ta bud'e wardrobe duk ya cire kayan da tazo dasu ya saka mata wasu qananin kaya kala kala,kafin ta iya komai sae jin mutum tayi a bayanta ya rungume ta a hnkli tare da fad'in "ya kika ga kayan suna da kyau?

Komai bata iya ce masa ba sae hannu yakai ya zaro kala d'aya daga cikin kayan yaja hannun ta yakai kayan kan bed ya ajiye ita kuma ya tafi da ita gun dressing mirror ya zaunar wacce tana ji tana gani ya cire mata hijab ya fara shafa mata mae bata iya hanashi ba don ko magana ma da taje zuwa yi hanata yayi kawae dae ya rage hasken d'akin zuwa dim light.

Tsaf ya shafa mata mae kmr wata er baby don ko towel d'in jikinta bae bar ta dashi ba ya kuma shafa mata duk wasu turarukkan sa da yake amfani dasu yayinda kanta ke qasa cike da jin kunya ta kasa hana shi komai har ya d'auke ta ya tafi da ita kan bed ya saka mata tufafin da ya d'auko wato riga da wandon da sukayi matuqar kyau a jikinta ita kanta ta yaba da kayan sbd kayan basu da tsirai ci ko kad'an dmn kayan irin na Indiyawa ne er duguwar riga mai guntun hannu da aka d'an matse body d'in rigar se tunda daga kan qugu aka baje ta har zuwa guiwa yayinda wandon ya kasance skin tight.

Mohd sae kallon Ryynt yake tayi wacce har yanzu ta kasa d'ago ido ta kalle sa duk da ba wani haske ne a d'akin ba.

Ya kira sunan ta a natse had'e da d'ago fuskarta suka kalli juna ta cikin ido nn man ya qara jin wata irin kasala ta saukar mae wacce tun lokacinda yake shafa mata mae ya soma jinta ,

a hnkli ya matso fuskar sa gab da tata ya d'aura tsinin hancin sa akan nata Ryynt da ta fahimci abinda yake son yi ta kauda fuskarta gefe ,

bae ce komai ba sae hannunta yaja suka je kan dining,sae dae Ryynt ta kasa cin komai sbd zuciyar ta dake fmn tashi hkn yasa shima mohd ya kasa cin komai sae kwantar da ita yayi kan qirjin sa ya shiga shafa bayanta yana tambayar mene ne,

Shiru kawae Ryynt tayi don ba abinda take jin so irin agwalima wacce tasan da kmr wuya samunta a nn,

Mohd dake shafa bayanta a natse yace"gaya min me kike so kinji"

Ta d'ago fuskarta kmr zata yi kuka tace"agwalima nake so kuma nasan a nn babu ko?

Cikin damuwa yace"No Ryynt da kmr wuya amma kina son fruits?

Da sauri ta gyad'a masa kai yace"to muci abinci sae muje a siyo ko"

Tace"um um kawae kai kaci sae muje"

Ya girgiza kansa yace"um um kema kici ko kad'an ne kinji i beg u"

Ya fad'i hkne yana mae kallonta cikin nuna damuwar son taci abincin.

Hakan yasa ta kasa musa mae duk da tana ji kmr idan taci zatayi amai amma hkn ta dake ya fara bata abincin tana ci sae Allah Allah take kar amai yazo mata yayinda take ta kallon shi bae ci abincin ba sae bata da yake,

Mohd ya kalleta ganin ya d'ebo abinci a spoon yakai bakinta taqi bud'e baki taci sae kar6ar spoon d'in tayi ta kai bakin shi ,

da kmr mamaki ya bud'e bakinsa a hnkli ta sakà mishi yana mai kallonta cike da jin dad'i a ransa.

Inda cikin ikon Allah Ryynt kuwa taci gaba da ciyadda dashi yana ciyadda ita har suka kammala cin abincin.

Man dake ta kallon Ryynt cikin so da jin dad'i ya zaro tissue ya goge mata d'an qaramin bakinta snn yaja hannunta d'auke da murmushi a fuskar sà ya tafi da ita gun wardrobe d'in ta ya ciro black after dress da ya siyo mata tsadadda mai kyau ya saka mata snn ya ja hannunta suka fita.

Billy giro😊

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮

🔮🔮🔮🔮

*```Page 72```*

Sun d'an jima kafin suke dawowa dan sae da suka d'an zaga gari kmr yanda Ryynt ta buqata.

Koda suka shigo mohd ne riqe da wata babbar leda da aka ciko tap da 'ya'yan fruits kala kala har wad'an da ma bata saba gani ba.

Haka ma Ryynt na riqe da wata leda mae d'auke da ice cream taje ta saka a fridge shi kuwa mohd kitchen ya tafi da ledar fruits d'inda ke hannun sa,bai jima sosai ba ya dawo d'auke da fruits d'inda ya gyara a cikin fruit bowl yazo yaja hannun Ryynt da ta cire after dress ta mayar a wardrobe yaje da ita kan sofa ya zaunar ya kunna musu TV suna kallo yana bata fruits a baki tana ci kmr wata er baby kan yanda ya rungume abar sa a gefen qirjinsa sa ita dae Ryynt ta zamo speechless sae kallon sa kawae take don abubuwan nasa har mamaki suke bata don komai sae yace baza tayi da kanta ba sae shi ze yi mata wacce ko ledar ice cream da ta shigo riqe da ita sae da tayi da gaske snn ya barta ta riqo ledar.

Haka yaci gaba da bata fruits in sae da tace ya isheta snn ya cinye sauran.

2 dayz later

Ryynt ce zaune kan kan bed sae waya take da mutan gida wato su inna da su umman saliha,saliha, mami har ma da qawar ta Sarah. Wacce tana gama wayar ne sae ga mohd ya shigo d'akin nn take ce masa tana son zata je 6angaren su mtr Amir bai musa mata ba ya jata suka tafi 6angaren suka sami Amir zaune a falo shida d'an shi saddiq da mtr sa suna kallo abinsu.

Cikin sakin fuska suka gaisa da juna mtr Amir taja Ryynt suka je daga ciki ,

a nn man ya kalli Amir yace"shin wae kai ka dawo ke nn ko kuwa?

Sae da Amir ya nisa snn yace"Aa nifa ajiye aikin ma nake ganin zanyi na koma Nigeria na gaji da zama qasar wasu ina masu aiki bayan qasata na buqata"

Mohd yace"au ka fara kishin qasar taku knn"

Amir yace"ka jika idan banyi kishin qasar mu ba tawa zanyi kawae dae wlh kmr kar mu jima gida karon nn naji ina sha'wan ci gaba da zama cikin en uwa haka my wife da taji zamu dawo har kuka sae da tamin ita gida bae isheta ba ,

sae da na mata bayani snn hankalinta ya kwanta.

Mohd yace"knn itama tana son komarwa ka aiki Nigeria?

Eh to tana so amma ba don komai ba sae don ganin Khadija na gida ynx sae duk taji nn d'in ya fita ranta,mohd yace"ni kuwa Amir har kaima d'in baka da labarin inda Aamil yaje wae?

Amir yace"inafa zan sani man kuma abin tausayi ya tafi ya bar Khadija da sabon ciki mae matuqar bata wahala da komai bata iya yi sae an mata bayan baqin cikin da ya tafi ya bar ta dashi"

Mohd ya nisa kawae ba tare da ya iya cewa komai ba sae wayar sa da ke ring a cikin aljihu ya ciro ya d'aga.

Ryynt kuwa da mtr Amir ta jata zuwa ciki sosai ta sake da Ryynt don sae jan ta take da fira hkn yasa Ryynt ta sake itama sae fira suke abinsu bayan kayan motsa baki da ta jerawa Ryynt a gabanta.

9:00pm

Tuni suka dawo 6angaren su har sunci abinci suna zaune a falo suna shan ice cream yayinda Ryynt ice cream d'inta har ya soma narkewa kan yanda take faman danne danne a wayarta d'auke da er damuwa a fuskarta ta d'ago ta kalli man dake kallon labarai a TV amma duk wani motsi nata yana kule dashi shiyasa da ta kalle sa ya sauko kan doguwar kujerar da yake zaune dan ita zaune take a qasa ta jingina bayanta a jikin doguwar kujerar.

Bayan ya zauna kusa da ita ne yace"ya akayi ne Ryynt?

Ryynt dake kallon sa tace"so nake dan Allah ka bud'e min whatsApp Saliha ke son mu riqa chat "

Ba musu ya kar6i wayar ta ya tura mata watsApp a wayar shi ya kuma saita mata har yana nuna mata yanda ake chat d'in dan ya fhmci she is innocent.

Cikin jin dad'i ta masa godiya sae dae koda ta duba Saliha bata online bata hau ba sae wata numba taga ta turo mata text ta kalli man dan kai tsaye ta gane numbar sa ce, smile ya sakar mata snn ta duba me yace, ta d'ago ta kalle sa d'auke da d'an murmhshi a fuskarta snn ta shiga bashi amsa yana karanta amsar yayi smile ya mata reply tana karantawa ta saka tsayanta a baki tana thinking snn can ta mae reply cike da murmushi ya bata amsa ita kuwa tana karantawa bata iya bashi amsa ba sae kallon sa tayi a shagwa6e had'e da girgiza masa kai yace"To shike nn zan turo wasu numbers sae ki sake picking tace"to turo"

Yana turo mata wasu numbers ta za6a

da ta turo mae wacce ta za6a ya mata reply tana dubawa ta kalle sa had'e da maqale kafad'a tace"wlh um um wayo ka min"

Mohd ya fashe da dariya yace"naji sake za6a amma ki sani wnn shine karo na qarshe kin yarda tace"eh na yarda"

Nan ya turo mata numbers ta xa6a snn ya tura amsoshin tana duba amsar lambar da ta za6a ta tashi cikin kukan shagwa6a har tana doddoka qafafun ta a qasa tace"wlh Allah ban yarda ba a sake"

Mohd ya tashi ya jawota jikin sa sae dariya yake yace"Allah ba ruwana kin riga kin za6a daga haka yaje zuwa cire mata riga tayi saurin riqe rigar tace"Aa yi haquri zanyi first choice d'ina amma fa sae ka rufe idonka"

Ba musu ya rufe idonsa tare da fad'in "to yi min"

A maimakon yaji saukar kiss sae jin yayi ta qwace kanta tayi ciki da gudu ya bita da sauri can ya samu ya damqe ta suka fad'a kan bed sae dariya take tana bashi hqr yace"ai kin rigada kin ja ma kanki last choice d'in nn da ba kya so"

Tace "Aa yi haquri zan maka firts choice wlh"

Bai kulata ba sae kayan jikinta ya shiga cirewa bata iya hanashi ba dan sae cakulkuli yake mata had'e da cire mata kayan yayinda take ta zille zille tana dariya tana bashi haquri bae haqura ba sae dariya da yake shima har ya cire mata kayan sae inna wears kad'ai da ya bari a jikinta ya d'auke ta sae zuwa bathroom.

Wanda sae da suka jima kafin suke fitowa kowannen su d'aure da towel sae murmushi suke fmn yiwa junan su.

Bayan sun shafa mae mohd ya d'auko musu kayan bacci ,ya ba Ryynt er ficikar rigar baccin da ya d'auko mata wacce yasan da kmr wuya ta yarda tasa dan kullum sae tayi bacci yake samu ya sakata mata rigar sae dae idan ta tashi da safe tayi ta fmn fushi dashi.

Haka ko akayi don ko kar6ar rigar taqi tayi sae shagwa6a ta ajiye mae kan bazata sa ba.

Ya shiga lallashinta taqi yace"shikenan idan baza ki saka rigar ba sae mu kwana a haka ya fad'i hakane tare da cire towel d'in jikin sa ya yar had'e da hawa kan gadon wata irin kunya Ryynt taji tayi saurin cusa fuskarta gabad'aya cikin cinyoyiñta bata an kara ba sae jin tayi itama ya cire mata nata towel ya yar cike da jin kunya ta cumui muye shi tana neman jawo blanket ta rufa jikinta ture blanket d'in yayi ya fad'i can qasa ya kuma kashe wutar d'akin tace"wayyo yi hqr wlh na yarda zàñ saka rigar......bakinta taji ya had'e da nashi sae can ya zare yana kissing d'in jikinta ta koina yana mata abubuwa a jiki masu tsabar kashe jiki da yasa ta kasa yin komai sae zame jiki tayi ta kwanta ya bita yana kissing d'in wuyanta har yaje kan qirjinta yana mata wani irin salon da yasa ta kama masa suka shiga romancing d'in juna kmr zasu kashe kansu da qarar komai ba ka ji sae sautin numfashin su dake fita a hnkli har suka je tsundum a cikin duniyar ma'aurata wacce Ryynt ta sami kanta cikin yanayin da bata ta6a tsintar kanta a ciki ba don wnn karon a hnkli ya bita.

Washe gari ta riga shi farkawa ta ganta ya wani rungume ta sosai a qirjinsa kmr wanda aka ce za'a qwacewa ita,ta d'ago tana kallon kyakkyawar fuskar sa mae d'auke da sajen da suka masa mugun kyau snn ta kalli dogon hancin sa da ya tafi kmr biro ga d'an maidaidaicin bakin sa dake d'auke da red lips kmr mace,

A hnkli ta kalli hannunta dake kan faffad'an qirjin sa da gashin qirjin nasa ya kwanta luf abin sha'awa nn ta shiga shafa gashin qirjin nasa a hnkli

sae kawae taji ya riqo hannun ta da take shafa qirjin nasa nn ta kalli fuskar sa da sauri sukayi ido had'u

ya sakar mata murmushi had'e da d'aura mata kiss kan goshi snn yace"ina sonki Ryynt"

Billy giro😊

[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAXAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.