Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel.docx
Chapter 12 of 56
_*page*_ *```30```*
Taja baya da sauri tana fad'in"dan Allah kayi haquri ka barni na ci gaba da zuwa islamiyyar nn"
tsaki yaja yace"kinga ba wnn ba abinda nake son sani shine kin gyara min d'akina ko kuwa?
wane d'akin kuma,what!bangane wane d'akin ba kina nufin mami bata gaya miki saqona ba tun da safe? tace"bata gaya min ba"yace"to ai yanzu na gaya miki sae kije ki gyra min"badai yanzu ba kam don ni islamiyya zan tafi,yanzu kuwa er rainin wayo idan ba haka ba daga yau ma kin daina zuwa islamiyyar gabad'aya!
Kmr zatayi kuka ta yaye niqabinta tana kallon shi tace"kayi haquri wlh in na dawo zan gyra maka,ke kina hauka ne da Allah koma daga ciki kije ki gyara min d'aki bana son wani shirme,tace"bafa wani jimawa mukeyi ba da qarfe hud'u muke tashi"ok so kike na zauna har qarfe hud'u banje d'aki ba,ko kuma so kike na shiga d'akin da datti.
Kayi hqr kaje d'akin mtrka har in na dawo" kallonta kawai yayi ba tare da yace mata komai ba ya shigewar sa mota"
Rynt ta sauke niqabinta ta kama hnyr islamiyya dmn abinda ta fhmta da kallon da ya mata yana nufin ta tafi.
Mohd kuwa yana shiga gidan ya parker motarsa ya nufi cikin gidan bai zarce koina ba sae d'akin malika ya samu ummarta tazo.
Sae bayan sun gama gaisawa snn ya fito yaje falon downstairs ya zauna zaman jiran dawowar Rynt nn ne ya ciro laptop d'insa yana wani aiki sae ga kuku ya kawo mai abinci yace"no bana buqatar abinci yau fruits kawai nake buqata kuma sae idan nayi wanka tukun,
"ok sir"cewar kuku snn ya kwashi abincin ya mayar.
Koda Rynt ta dawo ta same shi still zaune a falo sae aikin gaban sa yake,tayi kmr ma bata ganshi ba tasa kai zata wuce yace"ke zo nn"
ba musu taje"
yace"Kin raina ni ko? Tace"me kuma nayi"yace"kin sani zaman jiranki kuma shine kika shigo kmr ma baki ganni ba har kike qoqarin ficewa sbd tsabar raini ko,tace"to......shiii! bana son jin komai,je kawai ki gyara min d'akina ,kuma ki tabbatar kin fara da bathroom,tace"to idan nayi sallah zanje"ta fad'i hakane tare da Kama hnya zata wuce d'akinta, ya daka mata tsawa yace"wlh kafin na dawo masallaci na same ki a d'aki na na gaya miki"daga haka ya tafi zuwa masallaci ita kuma ta tafi d'akinta.
Tana gama sallah ta nufi d'akin shi ta fara wanke bathroom kmr yanda ya buqata don tasan meye bathroom sbd tanaji a bakin mami.
Ta fito snn ta fara gyra mishi bedroom ya shigo d'akin shaye da toka yace"kin wanke bathroom d'in ?tace"eh"yace"oya fita nn da minti d'aya sae ki dawo"ba musu ta fita shi kuma ya cire kayan jikin shi ya sanya white bathrobe ya nufi bayi.
Koda ya fito daga wanka ya samu har ta gyra koina tsaf har ma tana batun fita yace"ke dawo ciro min kayan da zan sa"da sauri ta kalle shi sbd jin zancen sa wani iri ta dae basar tace "a ina kenan?bai yi mata magana ba sae nuna mata wardrobe da yayi ,ta nufi wardrobe d'in cike da tunanin ta ina zata bud'e don bata san kanta ba asali ma bata ta6a ganin irinta ba ko a film.
Hkn ta dake zata kai hannu a jikin wardrobe d'in kenan sae kawai taga wardrobe d'in ta bud'e da kanta ta hnyr sliding, ai kuwa Rynt ta saki ihu tare da ja baya ,sae tsaki taji mohd yayi yace"bagidajiya kawai! ni je ciro min kayana kar ki 6ata min lokaci.
Kmr zata yi kuka tace"kayi hqr bazan iya ba inajin tsoro".
Tsaki ya koma yi yaje ya ciro kynsa da kansa snn ya danna wani abu a jikin wardrobe ta rufe duk Rynt na tsaye na kallon shi ya juyo yace"malama ai sae ki tafi ko?kmr dama command d'insa take jira ta fita abinta.
Fitowar ta kenan ta had'u da malika zata raka mahaifiyarta ,yi tayi kmr ma bata gansu ba tayi ficewar ta.
Mhfyr malika tace"me zan gani haka ita wace ce da har zata je 6angaren mijinki?malika ta ta6e baki snn tace"umma ai itace er matsiyata nñ wacce nake gaya miki Abbansa ya tilasta masa ya aura........ Iyye cabd'i zafa ayi er iskar yrny jibi fa yanda ta wuce mu kmr ta had'u da wasu gumaka ko wata gaisuwa babu, to umma me zakiyi da gaisuwarta ma nikam,mhfyrta tace"ba wnn ba ma me takeyi a d'akin mijin naki byn kince ba sonta yake yi ba? Ita ke gyara masa d'aki daman....... Kul! kar ki koma yarda ta shigar miki d'akin miji,kina hauka ne da baza ki gyara masa d'akin da knki ba,ni gsky umma bazan iya...... kwa6e mata baki mhfyrta tayi snn tace"ai kuwa in kika ce lalaci kina sake da baki zata qwace miki mijin,ni kinga tafiyata.
Daga haka ta fita malika tace"wae tashin bomb ai ko sama da qasa zasu had'e tayi kad'an wlh!hm umma kenan ai ruwa ba sa'an kwando bane.
Nn dai ta wuce sae d'akin mohd ta same shi yana sanya kaya tace"wae sae yanzu kayi wanka "
,to ba kin share ni ba wae ke umma tazo ,to my man umma ce fa, yace"ko ba umma bace hlnki ne idan kika yi baqi sae ki shareni, hm my man kenan kaida ba yaron goye ba har wata kulawa zan maka da baza ka iya yiwa knka ba,kallonta kawai yayi yace"jeki ga kuku nn a bakin qofa"
Da yake dama duk wanda zai shigo 6angarensa yana sane don yana gani a jikin na'urar sa da ya saita.
Malika taje ta bud'ewa kukun qofa tace"ya shigo"
Wani qaton bowl ne kuku ya shigo dashi cike tap da 'ya'yan fruits kyace wani basarake ne zaici.
Byn ya ajiye ya fita malika ta d'auki Apple d'aya tana ci,mohd dake kallonta yace"tashi ciro min freshmilk a fridge "taje ta d'auko tana mai fad'in "hln dae baka ci abinci bane my man? Yace"ina zaki sani to"shiru ta mishi dan ta fhmci yau kmr baya in gud mood.
Bayan wata d'aya da faruwar haka kullum kuwa Rynt na zuwa islamiyyarta mohd baya hanata,sae dai duk zata tafi islamiyya in ta had'u da malika a falo sae tayi ta gaya mata maganganu marasa dad'in ji har da su zagi,ta uwa har ta uba duk don Rynt ta tanka ta,amma ko tak Rynt bata ce mata asali ma a marar tarbiya take kallonta.
Mohd ne shida malika suna zaune a balcony sae firar su suke cike da nishad'i.
Nan suka hango Rynt ta dawo daga islamiyya mohd ya duba wrist watch d'in shi 4:30 yace"me yarnyr nn ta tsaya yi har 4:30 bata dawo ba sae ynz"
malika tace"au kai yau ka fara gani kenan,ai kusan kullum haka take bata dawowa kan lokaci kuma har rnr da ba'a zuwa islamiyya,fita take, what!har rnr da ba islamiyya fita ke?ta6e baki tayi snn tace"hm to kana da tabbacin ko ranakun islamiyya ,islamiyyar take zuwa ne,kullum ace bata ta6a tsallake lokaci ai ko nn abin dubawa ne,kuma ni abinda yasa tun farko ban gaya ma ba sbd kace baka so ina maka zancenta, mohd yace"dani take zancen"nn ya tashi ya nufi d'akin Rynt,koda yaje ya samu har ta fara sallah hkn yasa ya fito.
Washe gari ta kasance rnr alhamis ba islamiyya gashi mami bata gidan tana gidan pretty ta kai musu yawo, Rynt kuwa ba inda take son zuwa irin gidan inna amma tunanin yanda zata tunkari mohd take.
Har dai akayi sllr zuhur tana tunani akai da ta gama sll ta yanke shawarar zata fita idan ta ganshi ta tambayeshi ko Allah zai sa tayi sa'a.
Koda ta fito kuwa yana nn zaune a falo sae dai shida wani abokin sa ne, ta juyawar ta zata koma d'aki yace"ke zo nn"
Tana isa gurin su bata iya ko gaida su ba yace"dama kuwa an gaya min fita kike har rnr da ba'a zuwa islamiyya, shine yanzu kin fito kika ganmu kika koma sae idan mun tashi sae ki sake fitowa ko?cikin rashin fhmta Rynt tace"nifa ba fita zanyi ba kawai na fito ne na tambayeka ina son zanje gidan inna sae na ganka tare da baqo"
qarya kike yawon iskancin ki dai ya fito dake, yawo kuma nida koina bana fita sae zuwa islamiyya,yau d'in ma islamiyya ta fito dake kenan? Gidan inna fa nace maka zan tafi....wace innar byn kullum sae ta tasani gaba na baki wayata kuyi waya! cikin muryar kuka tace"to ai waya daban yanzu ina son zan ganta ne.....to ba inda zakije don haka koma daga ciki! Uhm Uhm dan Allah.....ya tashi daga zaunen da yake had'e da daka mata kafurar tsawa har sae da hawayen da suka cika mata ido suka sauko ba shiri, yace"ki wuce nace!
Jiki ba qwari ta koma d'aki tana kuka.
Shi kuma ya buga tsaki ya koma ya zauna .
Abokin sa yace"ya kana dakawa mace tsawa haka,irin haka idan tana d'auke da juna biyu ai sae ya zube,wani mugun kallo mohd ya watsawa abokin nasa snn yace"wane uban ne zai mata juna biyu, to kaddai ka zage ni abu mai sauqi kawai ka sallami ynyr nn ni na samu na aureta don wlh tayi min,da takaici mohd ya sake kallon abokin nasa, abokin yace"to wae naga baka sonta ni kuma da Allah ya hore min sonta ba sae naji da ita ba"mtsw ga dukkan alama sae da kasha ka zo min gida"eh kam amma kafi kowa sanin ni na daban ne don nasha bashi zai sa na fita hayyacina ba,to ka cire sonta don wnn ba mtr aurenka bace, hhhhh wae don tana mtrka hm kamanta waye ni kenan, ko d'aya kawai ba mtr aurenka bace kmr yanda na fad'a ma, ko meyasa?sbd talaka ce er matsiyata shiyasa sam bata cikin tsarina kuma kai nasan ma zaka fi tsanar ta akaina....ai har sonda nake mata ma ya koma tsana don kasan ba abinda na tsana a duniya kmr talaka kuma su da kiyashi duk d'aya ne a gurina sae na taka su na wuce ba komai bane,amma kai ya akayi har ka aureta? Abba ne wlh, wae ya tilasta maka? Eh, hm abinda bazan ta6a d'auka agun iyayena ba kenan,don sun haifeni bashi zaisa su tilasta min kan abinda bnyi niyya ba wlh, gsky Abba ya cuceka,mohd yace"abinda umma ke fad'a masa kenan, wacce tun lokacinda nayi auren nn take fushi dani,nayi vata haquri har ngji tace idan ina son ta hqra sai idan na rabu da wnn yrnyr ko zata janye fushin....mtsw amma kuma shine kake tare da ita har yanzun,hm ina kan hnyar rabuwa da ita amma tsinuwar Abba nake yiwa gudu.... Ya tsine maka man sae me, ai ba akan ka aka fara ba,hm jamil kenan gwanda dai ka rabu da iyayenka lfy shi yafi,kaji matsalarka kullum biyayya wa iyaye ai gashi ka fara ganin illar hkn ansa ka auri mata har biyu kmr wani bagidajen mutum,murmushi kawai mohd yayi yayinda abokin nasa ya tashi yana fad'in"kaga ni sae anjima dan bazan iya zama ina jin wnn takaicin ba.
Bayan kwna d'aya da faruwar hkn rnr ta ksnce rnr assabar ,Rynt tayi shirin ta na islamiyya tsaf ta fito zata tafi ,a nn falo tayi kici6is da mohd shida malika da suka lula duniyar romance ,da sauri ta kauda idonta zata fita, mohd ya dakatar da ita,ta tsaya ba tare da ta juyo ba ya taso tare da fad'in "ina kuma zuwa?tace"islamiyya mana zan tafi,to na soke islamiyya daga yau!da sauri ta kalle shi tace"meyasa? Malika ta taso tace "amma fa ta rainaka har tmbyr ka takeyi ,yace"ubanta ta raina bani ba,kuma daga yau duk na qara yanke miki hknci kika tambaye ni dalili ni nsn hnkncin da zan miki,snn daga ynx kar na qara ganin kin tako qafar ki a falon nn...kayi dai dai my man don kullum ba abinda nake ji maka tsoro irin kar ta kwaso ciki gurin baqin yawonta azo ace naka ne tunda kaine mijinta,ko yanzun dai Allah ya tsare idan ba a riga an kwason ba, tunda kullum gata nn cikin hijabi kmr wata tsohuwar malama,
Rynt ta kalle ta da kyau snn tace"Shi wanda ya haifeki d'in ma har ya kasa baki tarbiya bai isa yamin ciki ba bare har ayi tunanin laqawa wani banza can".
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [1/19/2017]
🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.