Best Hausa Novels

Layleeh Maleek Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: LAYLERH MALEEK.txt

Chapter 65 of 65

*CHAPTER 83*

8:30 pm daidai ya shigo cikin gidan, idanunsa ya zubawa Laylerh dake kwance akan sofa, Yayinda wayarta ke d’aure asaman chest d’inta, wanda da dukkan alama kuma amfani take da wayar bacci b’arawo ya d’auketa.

Murmushi yayi tare da k’arasowa cikin falon ya ajiye ledodin dake hannunsa.

“Ayshnoor!�
Yak’ira sunanta ahankali tare dasa hannunsa yad’an bubbuga k’afarta.

Kasancewar kuma baccin nata baiyi nisa sosai bane, yasa ta bud’e idanunta, ganinsa da tayi d’inne kuma ya sata d’an shagwab’e fuska, aksalance tace.
“Shine katafi ka barni ko Boo!�
Yanayin yanda ta k’are maganar tana me d’an karyar da wuyane kuma yasa shi, d’an lumshe idanunsa, tare da kamo hannunta ya tada ita zaune, cikin muryar dake bayyanar da kulawarsa agareta yace.

“I’m very sorry Wifey, naje wani waje mai mahimmanci ne, bayan haka kuma na sayo miki ice cream.�

Jin yace ya sayo mata ice cream ne kuma yasa tad’an sake fuskarta, saboda dama tayi missing ice cream sosai.

D’aya daga cikin ledodin daya shigo dasu d’in ya mik’a mata, tare da shafa kanta, kana akasalance
ya mik’e ya nufi hanyar bedroom.

Da kallo ta bisa, saboda yanda taga yana tafiyan, da dukkan alamu agajiye yake, har saida ya shige cikin bedroom d’in nasu kuwa kafun ta d’auke kanta daga kallosa, tare da bud’e ledan daya bata ta ciro babban robar ice cream, atsanake ta soma sha, time to time takan maida idanunta ga tv, saboda kallon wrestling da takeyi.

Ab’angaren Maleek kuwa yana shiga bedroom din kayan jikinsa ya rage, tare da wuce bathroom kaitsaye, ruwa ya sakarwa kansa tare da d’an lumshe idanunsa, lokaci d’aya kuma magangun da sukayi da Najeeb ya shiga dawowa cikin tunaninsa.

Wani irin sassanyar murmushi yayi, tare dasa hannayensa ya dafe bango, Tabbas kamar yanda Najeeb d’in ya fad’a shine mutumin daya fi dacewa, da Laylerh, Domin ita d’in gaba d’aya rayuwarsa ce, itace komai nasa dama duk wani farincikinsa, shi kansa baisan wani irin so yakeyiwa Laylerh’n ba, saidai koma mene yayi imani cewar yana sonta fiye da yanda yakeson kansa, zai kuma iyayin rayuwa da ita ako wani irin yanayi, yana da kuma kyakkyawar gamsuwar cewa zasu rayu shida itad’in rayuwa ta har abada.

Atsanake yayi wanka, bayan kuma ya fito daga cikin toilet dinne ya saka wani long trouser ajikinsa, tare da shafa turarensa mai dad’in k’amshi.

Wayarsa dake kan gado ya dauka tare kuma da juyawa ya nufi falon.

Har yanzu tana nan zaune akan kujerar daya barta, saidai zuwa yanzu ta shanye Ice cream dinnata, Yayinda takai sauran Roban ice cream din cikin fridge ta ajiye.

K’arasowa cikin falon yayi, bayan ya zauna akan carpet ne, kuma yasa hannunsa ya jawo Laylerh’n jikinsa, tare da soma bubbud’e ledodin daya shigo dasu.
Wanda cikinsu ke cike da kayan ciye ciye.

Kamar kuma yanda ya sabawa Laylerh’n, yanzu ma shida kansa ya ciyar da ita, saida kuma ya tabbatar da ta koshi kafun ya kyaleta taje tayi wanka.

Kasancewar kuma shima bai damu da cin abinci sosai bane, yasa sama sama yaci shawarma da kuma fresh milk din daya sayo.

Ahankali ya d’aga kansa ya kalli agogon dake cikin falon, wanda ke nuna k’arfe 9:00 pm daidai.

Har zuwa lokacin kuwa Laylerh’n bata dawo cikin falon ba.
Mik’ewa tsaye yayi tare da k’arasawa ya kashe tv da kuma hasken dake cikin falon, bayan kuma yayi locked na k’ofar falonne ya nufi daki kai tsaye.

Shigansa cikin dakin kuwa yayi daidai da fitowar Laylerh daga cikin toilet, wanda take daure da d’an karamin towel ajikinta.

Hannayensa ya ware mata tare kum da d’an karyar da wuyansa gefe, cikin kuma muryar dake bayyana kasalan da yakeji yace.

“Please Ayshnoor hug me!�

Murmushi mai sanyi tayi tare da k’arasowa, ta fad’a jikinsa kamar yadda ya buk’ata.

Jin jikinta mai d’auke da danshin ruwa acikin nasa jikinne kuma yasashi, maida hannayensa ya rufe, tare da d’aukanta ahannayensa ya nufi kan gado da ita.

Kwantar da ita yayi tare da bin jikinta shima ya kwanta, yana me shak’an k’amshin dake fita ajikinta.

“Ayshnoor!!� Ya k’ira sunanta asanyaye, tare kuma dasa hannunsa ya warware towel d’in dake jikinta.

Jin muryarsa acikin kunnuwanta ne kuma yasa ta lumshe Idanunta, tare da jan wani dogon numfashi, adaidai lokacin da taji saukan hannunsa asaman mararta, yana shafawa slowly.

Shid’inma numfashin ya shiga sauk’ewa akai akai, saboda yanda hannunsa ke yawo akan soft skin dinta, yasa shi jin wani sabon feeling na taso masa.

Ahankali yad’an zame tare da
jawota saman jikinsa, bayan ya zare gaba d’aya towel din dake jikinta.

Hakan da yayi d’inne kuma ya bawa chest d’insu daman had’ewa, wanda take taushi da kuma laushin breast d’inta, ya sashi Jin kansa acikin wata duniya ta daban.

Ahankali ya maida kansa k’asa tare da soma fitar da wani irin numfashi, mai kama da sexual eraction.

Laylerh da ke kwance asaman jikin nasa kuwa, Jin irin numfashin da yake fitarwa ne, yasa ta d’aura hannunta akan zanen tattoo din dake jikinsa, tare dasa yatsarta d’aya ta soma zagaye rubutun dake kwance agefen cikinsa.

“Ayshnoor!� Ta fad’i kalmar da taga anrubuta da tattoo din ajikinsa.

Yanayin yanda tayi maganan murya ad’an sanyaye ne, kuma yasa shi bud’e fitinannun idanunsa masu cike da yanayin sha’awa.

Ita kuwa Laylerh yalwataccen murmushi ne ya bayyana akan fuskarta.

Take kuma ta sake aminta cewar Lallai soyayyar da Yah M.Jay din keyi mata, yakai soyayya tunda har zai iya rubuta sunanta ajikinsa.

Dad’in ganin hakanne kuma yasa ta d’aura d’an karamin Bakinta, adaidai kan tattoo din, tare da sakar masa professional kiss din dayasa numfashinsa tsayawa na wucin gadi.

Musamman saboda yanda yaji kiss din ya ratsa duk jikinshi.

Take kuma yaji feeling d’in dake jikinsa ya sake k’aruwa, dan kuwa har wani har bawa yakejin jijiyoyin dake mararsa nayi.

Ahankali ya d’ago kansa tare da sake d’an mirginawa ya kuma dawo da Laylerh’n k’asan sa.

Bakinsu ya had’e waje d’aya tare da soma kissing dinta, saboda zuwa yanzun amatuk’ar buk’ace yake da ita.

Laylerh kuwa Ganin yanda lokaci daya nutsuwarsa tabar jikinsa ne yasa itama ta soma mayar masa daduk wani salo da yake gwada mata.

Wannan dalilin yasa cikin abunda bai wuce 13mn ba gaba d’aya suka fice acikin hayyacinsu.

Yayinda ko wannensu ya fad’a cikin wata duniya ta daban.

Aikuwa yauma Laylerh bata tashi shid’ewa ba, saida taji sauk’an harshe da kuma lips d’insa acikin jikinta, yana yi mata wani irin sucking na musamman.
Da yasa numfashinta kusan d’aukewa.

Saurin k’ank’amesa ajikinta tayi tare da sakin wani irin numfashin dake nuna cewar takai k’ololuwa acikin sabuwar duniyar da ya sakata.

Wanda kuma ba ita kad’ai kejin kamar zata zauce ba harda shi.

D’ago kansa yayi tare da kawo bakinsa daidai saitin kunnenta, cikin wata irin muryar dake bayyana zaucewa da kuma kaiwa kololuwa yace.

“Please Ayshnoor ki sake trusting dina, nayi alkawari at this time bazanyi hurting naki sosai kaman jiya ba.....�

Ya k’are maganar cikin harhad’ewar muryar dake bayyana halin da yake ciki.

Itakuwa Laylerh Idanunta dake alumshe ta rumtse, tare da sanya hannayenta duka biyu ta lama shoulder d’insa.

Tabbas tana jin tsoro da kuma farga ba, Domin har yanzu bata manta da radadin da taji daren jiya ba, saidai kuma amma tayaya zata hana shi abunda yake mallakinsa?
Ita kanta ayau tana buk’atar kasancewa da Yah M.jay din nata.

Har abada bakuma zata tab’a hanashi duk wani abu dake jikinta ba, koda kuwa zafin abun ya wuce tunani da hankalinta.
Lallai zata jure akan komai dan kawai shi ya samu gansuwa.

Kai tad’an jinjina alaman ta amince masa akan komai.

Hakan da yagani dinne kuma yasashi hade bakinsu waje d’aya adaidai lokacin da yake shiga cikin jikinta.

Gaba d’ayansu kusan zaucewa sukayi saboda wani irin sabon abu da sukaji ajikin junansu na musamman.

Wanda har ya kaisu ga kasa jurewa.

Musamman awajen Laylerh da abun yazo mata a wani yanayi na daban, wanda har hakan ya sata sakar masa kuka, tare da rungumesa acikin jikinta.

Lallai awajen Maleek daren jiya dana yau din na musamman ne, Saboda sun sakashi manta duk wani abu, Duniyar da yakejin kansa aciki kuwa ta sakashi makancewa, saboda gaba daya idanunsa rufewa sukayi.
Yayinda labb’an bakinsa kuwa suka kasa had’ewa waje guda.

Kamar kuma yanda yake enjoying mood din haka ma Laylerh keyi, saboda zafin da takeji yaudin baikai na daren jiya ba, kuma sannan kamar yanda yace bazai yi hurting nata ba, baiyi d’in ba, wanda hakanne ma yasa ta jin wani irin feeling na musamman tare kuma da d’an soma enjoying mood d’innasu.

After 49mn

Ajiyar zuciya yake ta sauk’ewa akai akai, tare kuma dasa hannayensa duka biyu ya d’ago Laylerh’n, da ke kwance gaba d’aya jikinta yayi weak.

Kaitsaye toilet ya wuce da ita tare da sata acikin bathtub, bayan kuma yayi mata duk wani abu daya dace ne ya taimaka mata tayi wanka.
Saboda ya fahimci cewar ya habitat da ita sosai.
Shid’inma wanka yayi, bayan sun fito daga cikin toilet dinne kuma, da kansa ya shiryata cikin wata doguwar rigar bacci.
Tare da d’aukanta ya kwantar da ita akan gado.
Bayan kuma ya rage hasken wutan dake cikin dakinne shima ya dawo ya kwanta ajikinta.

Kasancewar kuma dukansu agajiye suke ne, yasa cikin abunda bai wuce 18mn ba duk bacci mai nauyi ya d’aukesu.

Washegari.

K’arfe 10 daidai suka tashi tun komawarsu bacci da sukayi bayan sunyi sallan asuba.

Saidai kuma yaudin ita da kanta ta shiga kitchine tayi musu breakfast.

Da misalin karfe 12 daidai kuwa Theemah da Aleeya suka zo, wanda kuma Fou’ad ne ya kawosu acikin motarsa.
Zuwansu dinne kuma yasa Maleek tafiya yabar musu gidan, hakanne kuwa ya basu daman yiwa Laylerh’n tsiya yadda suke so.

Bayan sun ci abinci ne kuma Laylerh’n ta d’ago ta kalli Teemah dake ta faman matsa wayarta.

Hannun Teemah Laylerh’n ta kamo, tare da gyara zamanta asanyaye tace.

“Teemah inason magana dake.�

Jin hakanne kuma yasa Teemahn dakatawa da abunda takeyi, tare kuma da d’ago Kai ta kalli Laylerh’n.

D’anjim Laylerh tayi na tsawon minti daya, saboda batasan ta yanda Teemah’n zata d’auki maganar ba, saidai kuma koma meye tana saka rai da fatan amincewar k’awartata.

Hannun Teemah’n dake cikin nata ta rik’e da kyau, tare da d’an karyar da wuyanta, cikin sanyin murya tace.

“Dan Allah Teemah kimin wata alfarma, wacce kuma nasan bazata tab’a ga gararki ba, nasan zaki iya Teemah saboda inajin hakan amatsayin alkhairi.�

Idanu Teemah’n ta d’an zubawa laylerh’n cikin kuma yanayi nad’an mamaki tace.
“Wace irin alfarmace Laylerh, ki fad’eta kawai kai tsaye.�

“Inaso ki auri Najeeb Teemah, Domin ke kad’ai ce macen da na aminta cewar, zaki basa ingantaccen farinciki, nasan zaki goge masa duk wani damuwa dake cikin zuciyarsa, wallahi Teemah Najeeb bashi da makusa ko kad’an, sannan yana da kyau da nagarta, da kuma kyawawan halaye, shid’in Namiji ne kuma abunso ga kowacce mace, lallai tabbas nasan idan kika auresa zaku samawa juna farinciki, Insha Allah kuma zakuyi alfahari da kasancewarku atare, ina me rokonki kada kice aa Teemah, kada kuma kice wai dan ya tab’a aurena ke bazaki iya aurensa ba, kinsani babu abunda ya tab’a shiga tsakanina dashi, bai tab’a kusantata ba, kuma koda ma ace ya tab’a sanina amatsayin ya mace bana tunanin wannan zaisa ki ki aurensa, Domin nidake ba ya da kanwa bane, kuma koda ace har yau ina nan amatsayin matarsa, To aurenki dashi ba haramun bane halaltacce ne, dan Allah Teemah Kada kice aa.�

Idanu Teemah’n tad’an zaro waje tare dasa hannu ta dafe kirjinta, cike kuma da mamakin abunda Laylerh’n ta fad’i ayanzun tace.

“Anya kuwa Laylerh kinsan me kike fad’a? cewa fa kikayi ma auri Najeeb, tsohon mijinki, Chab gaskiya bazai yi wuba, bandamu ba koda akwai abunda ya shiga tsakaninku, nidai gaskiya bazan aureshi ba, bayan haka ma nifa sam banason second din Namiji sabo nakeso.�
Tak’are maganan tana me d’an murgud’a bakinta.

Wanda kuma hakanne yasa Laylerh da Aleeya sakin murmushi, saboda duk sun San halin Teemah’n tana da kafiya sosai.

Again kafadun Teemah’n Laylerh ta dafa, tare da kwantar da muryarta yanda tasan Teemah’n zata fahimta, cikin sanyi tace.
“Dan Allah Teemah ki amincewa auren Najeeb, ki kawar da duk wani tunanin dake cikin rai da zuciyarki, Insha Allah zakiyi farinciki da hakan, kinga Aleeya yanzu ta amince da Fou’ad za kuma ayi bikinsu nan bada jimawa ba, mun riga da mungama secondary school Teemah, kada ki manta ako da yaushe ke kike fad’amin cewa, idan dama ta sameka kada ka tab’ayin kuskuren wasa dashi, yanzu dama ta sameki Teemah why zakiyi watsi da ita? sannan awannan rayuwar tamu Kinsha fad’amin cewar, rufin asirin kowacce mace budurwa dake tasowa shine yin aure, saboda alokacin da tayi sake ta haurawa shekaru 20 batare da tayi aure ba, samun irin future husband d’in da take da muradi zaiyi mata wahalar samuwa, sam kada ki bari hakan ta kasance dake Teemah, ki mori k’uruciyarki ta hanyar yin aure yafi ki k’are k’uruciyarki awaje ba tare da aure ba, Tabbas aure lokaci ne amma idan naka lokacin yazo kada kayi wasa dashi, saboda watarana zaka so lokacin ya dawo, amma kuma yayi Nisan da juyowansa zaiyi wahala.�

Idanu Teemah’n ta d’an lumshe tare da jinjina kanta, Tabbas tasan duk maganganun da Laylerh’n ta fad’i haka suke, za kuma taso ace itama tayi aure da yarintarta.
Saidai kuma daga wani sashi na zuciyarta tanajin nauyin abun, kanta tad’an sunkuyar k’asa tare da murza yatsun hannunta cikin sanyi tace.

“Na amince da maganganunki Laylerh but bansan tayaya Najeeb zai daukeni ba, saboda bani da tabbaci akan cewar yana sona ko a’a.�

Murmushin tsananin jin dadi Laylerh’n tayi, tare dasa hannayenta duka biyu ta rungume Teemah’n, cikin kuma nuna tsananin farincikinta tace.

“Nagode sosai Bestie Tee kuma Insha Allah Najeeb bazai tab’a kinki ba, saboda ke macece irin wanda kowani namiji zaiso samu, Insha Allah Kuma zakiyi farinciki da hakan.�

Murmushi sukayi dukansu, cikin kuma farincikin da ya mamaye gaba d’aya zuciyarsu suka ci gaba da hira.

Sunanan atare kuwa har 4 su suka taimakawa Laylerh’n tayi abinci, bayan ta fito daga wankane kuma suka sake zama wata hirar.

Jin ana knocking kofar falonne kuma yasa Laylerh’n tashi taje ta bud’e, aikuwa tana bud’ewa idanunta sukayi tozali da Fou’ad, saidai kuma wanda ta gani abayan Fou’ad dinne yasata d’an zaro Idanunta waje, Cikin yanayin mamakin ganinsa tace.

“Yah Najeeb.�

“Na’am LaylerhMaleek.�
Najeeb din ya amsa mata fuskarsa dauke da murmushi.

Itadinma murmushin tayi tare Kuma da matsawa ta basu hanya suka wuce cikin falon.

Ganinsu dinne kuma yasa Teemah saurin sadda kanta kasa.

Itakuwa Laylerh direct ruwa da drinks ta tafi kawo musu.

Adaidai lokacin da Najeeb din ke kokarin zama ne kuma idanunsa suka sauka akan Teemah, hakanan kuma at the first time daya samu kansa da kasa dauke idanunsa akanta, cikin yanayin tsokana ne kuma yace.

“Teemah ba’a ji da ganinki sai awajen bestie’n ki ko.�

Jin abunda ya fad’a dinne kuma yasa Teemah’n ta saki murmushi tare da gaishesa.
Fuskansa asake ya amsa mata, daidai lokacin kuwa Laylerh ta cika musu gabansu da kayan drinks dana ciye ciye.

Sake sabon gaisawa sukayi, cikin kuma yanayinta na shagwab’a tace.

“Da fushi nakeyi dakai Yah Najeeb, but yanzu komai ya wuce.�

Murmushi yayi tare da d’an shafa sumar kansa, k’asa k’asa kuma yake kallon Teemah.

Ahaka dai suka dan sha drinks din da Laylerh’n ta kawo musu bayan Fou’ad ya sanarwa Laylerh’n cewa tun d’azu tare suke da Maleek, saidai jin zasu taho nan dinne yasashi wucewa wajen da yakeyin gym.

Hira sukayi sosai dukansu, acikin hirar tasu ce kuma Laylerh take fadawa Najeeb cewar ta kama masa Teemah amatsayin mata.

Ga mamakinsu kuma sai gani kawai sukayi Najeeb d’in yayi murmushi, tare da cewa.

“To na amince Allah yasanya alkhairi.�

Da “Ameen.� Suka amsa su dukansu, tare da d’an ci gaba da tab’a hira.

Saidai kuma ganin yamma na dad’ayine yasa Najeeb yace su Teemah’n su tashi su sauk’esu agida.
Hakan kuwa akayi har waje Laylerh’n ta rakosu, bayan taga tafiyarsu ne kuma ta juya ta koma gida.

Acan b’angaren su Najeeb kuwa, tun acikin mota shida Teemah suka daidaita kansu, tare da yin exchanging phone number.

Bayan sun sauke Teemah dinne kuma suka biya suka sauke Aleeya agida.

Acan gidan Laylerh kuwa ana kiran sallan magriba Maleek ya dawo, haka Laylerh’n ta cika masa cikinsa da abincin da ta dafa, koda dare yayi kuwa yau dinma soyayyarsu suka sha, wanda dadinta yasa duk suka zautar da juna.

Washegari kuwa suna zaune afalo sukaji ana musu knocking door, Maleek da kansa ya bud’e kofar saidai wacce ya gani dinne kuma yasashi hade fuskarshi.

Momy da Aunty Aina’u dake tsaye kuwa gaba daya jinin jikinsu suka sha, duk da cewar dama sunsan zasu fuskanci hakan.

Laylerh kuwa ganinsu Momyn da tayine yasata d’an fad’ad’a murmushi’nta, cikin nuna jindad’in zuwan nasu tayi musu iso, tare da kawo musu drinks.

Akunyace haka dukansu sukasha drinks din, cikin kuma yin k’ank’an dakai Momy tashiga neman yafiyan Laylerh da Maleek d’in, tare da nuna musu cewar abubuwan da tayi abaya bata kyauta ba, musamman akan Laylerh, sannan kuma da bakinta ya fad’a musu cewar itace tayi sanadiyar da Najeeb ya saki Laylerh, saboda kiransa da tayi awaya, ta masa kwatancen gidan Maleek dake Asokoro inda yaje yaga duk wani sirri akan soyayyar Laylerh da Maleek d’in yake b’oyewa, sosai ta nuna musu cewar tayi nadama.

Shidai Maleek kallonta kawai yakeyi batare da yace komai ba, saboda dama yawan magana ba al’adarsa bace.

Laylerh kuwa ganin hawaye a idanun Mom dinne yasa ta cewa ta yafe mata, dama ita Momyn batayi mata komai ba, tunda bata tab’a yi mata wani babban abu na cutarwa gaba da gaba ba.
Maleek kuwa duk yanda Momyn taso yace wani abu kincewa yayi, saidai acikin zuciyarsa ya raya cewa ya yafe mata.
Haka Momy da Aunty Aina’un suka tashi suka tafi, saidai sun d’anji sanyi acikin zuciyarsu saboda Laylerh’n da sukafi zalunta tace ta yafe musu.

A kuma ranar ne Alhaji Ahmad da Abbou Jaheed suka je suka nemawa NAJEEB auren Teemah, saboda kuma da mutumcinsu ne kuma yasa take mahaifin Teemah’n ya amince, Cikin aminci kuma suka nemi da asaka musu lokacin biki ba kuma sason lokacin yazo da tsawo, dayake kuma mahaifin Teemah’n attajirin gaske ne, take yace ya yanke biki nanda sati biyu.
Godiya sosai su Abbou Jaheed sukayi masa, atake kuma suka bada kudin aure domin dama su already ashirye suke.
Ahaka dai suka baro gidan su Teemah’n zuciyarsu babu ko digon damuwa.

Kamar kuwa yanda aka tambayowa Najeeb din auren Teemah yau, haka aka tambayowa Fou’ad auren Aleeya kuma duk ayau d’in, inda nan ma aka yanke biki nanda sati biyu masu zuwa.

Tun a washegarin ranar ne kuma grooms din suka soma
Shirye shiryen biki.

Yayinda ab’angaren Laylerh da Maleek kuwa wani irin sabo mai tsananin k’arfi da soyayya ne ta sake tsakaninsu, wanda kuma ayanzu har Laylerhn ta saba da yanayin feelings din Maleek dinnata, Domin ya koyar da ita kuma ta dauka, saboda hakanne ma kuma yasa akoda yaushe suke cikin feeling din junansu.

Two weeks
Tabbas rana bata k’arya kome akasa sai lokacinsa yazo, Domin yau ta kasance ranar Asabar kuma ayau d’inne aka d’aura auren Najeeb da amaryarsa Teemah, sai kuma Fou’ad da amaryarsa Aleeya inda dukkaninsu suka biya makud’an kud’ad’e amatsayin sadaki.

Bayan an d’aura aurenne kuma akayi walimah, yamma nayi kuwa aka d’aiki kowacce amarya aka kaita gidanta.

Inda aka kai Teemah had’add’en gidan Najeeb dake Wuse zone 2 sai kuma Aleeya inda aka kaita gidan Fou’ad dake asokoro.

Koda dare yayi kuwa kowani groom ya shiga d’akin bride d’insa, tare da nuna mata irin nasa salon da kuma kaunar da yakeyi mata.

Ab’angaren su LaylerhMaleek kuwa aranan suma amarcinsu suka ci, Domin kullum Maleek d’in sake jin Laylerh’n nasa yake sabuwa fil.
*** *** ***

After 2months.

Acikin watanni biyun abubuwa da yawa sunfaru, wanda kuma yawancinsa zallan k’auna da soyayya ne dake gudana atsakanin Laylerh da Maleeek d’in.
Acikin kuma watannin ne results dinta suka fito, wanda kuma duk acikin biyun babu wanda ta fad’i.

Sosai tayi farinciki da hakan, inda a b’angaren Maleek kuwa tuni ya gama yi mata duk wani abu daya dace tare da sama musu visa, saboda so yake su koma London da zama, dan acan yakeson Laylerh’n ta k’arasa gaba d’aya karatunta.

Wanda kuma yaune zasu tafi London d’in, Domin da k’arfe 4pm daidai jirginsu zai tashi.

Tuni kuma ya gama had’a musu komai nasu da yasan zasu buk’ata, yanzun ma kuma shida kansa ya kai Laylerh gida, Dan yiwa su Oum Ayush bankwana, Domin yana da tabbacin idan suntafi suntafi kenan, ba abunda zaike kawosu Nigeria sai ziyara.

Tunda sukaje gidan kuwa Laylerh’n keta zubawa su Abbou Jaheed shagwab’a, Domin gaba d’aya yanzu ta zama shagwab’abb’iya ta k’arshe, saboda Maleek ya riga daya gama shagwab’ata, Domin shi irin nasa salon rainon kenan, ahar kullum akan abu biyu ya daurata, daga sex sai shagwab’a, shiyasa ayanzu always take cikin shagwab’a.

Kayayyakin ciye ciye kala kala Oum Ayush ta had’awa Laylerh’n, ciki kuwa harda wanda Momy ta kawo tace abawa Laylerh’n.

Daga gidan su Oum Ayush d’in kuma, kaitsaye Laylerh’n gidansu Teemah ta nufa, wanda ayanzu Teemah da Aleeya dukansu suna da ciki, ita dinma Teemah kayan ciye ciye ta bawa bestien nata, tare da tabbatar mata cewar suma soon zasu taho London d’in.
Daga gidan Teemah’n kuwa direct gidan Aleeya ta nufa, saboda yau d’in ita take driving da kanta.

Bata wani jima sosai a gidan Aleeyan ba kuma ta tafi.
Inda kaitsaye ta nufi gida.

K’arfe uku da wasu mintuna na cika kuwa suka fara shirye shiryen su, kafun 4 kuma tuni sun isa airport inda suka samu rakiyar su Abbou Jaheed, da kuma Abbou Khareem sai Oum Ayush.

Koda zasu shiga jirgi saida Laylerh’n tayi kuka, Domin tasan ba kad’anba zatayi missing Oum Ayush da kuma su Abbou Jaheed d’in, tanaji tana gani kuma haka Maleek ya rik’e hannunta, Yayinda d’ayan hannun nata ke d’auke da cat d’insa, haka suka shiga cikin jirgin.

4:00pm
Daidai kuma jirginnasu ya d’aga zuwa sararin samaniya, sai alokacin kuma su Oum Ayush suka bar cikin airport din tare kuma da yiwa su Laylerh’n fatan sauk’a lafiya.

Acan cikin jirgin kuwa Laylerhn kwanciya tayi lub ajikin Maleek, tare da lumshe Idanunta, sannu ahankali take shak’an daddad’an k’amshin dake fita ajikinsa, wanda akullum yake Samar mata nutsuwa.

Suna ahakanne kuma jirginsu ya sauk’a acikin garin London.

Kasancewar kuma abokan aikin Maleek din da kecan already sunsan da zuwansa ne shiyasa suna fitowa daga cikin jirgi suka samu an turo driver yazo d’aukarsu.

Daga airport din kuwa direct masauk’insu suka nufa, sosai kuwa had’uwar masauk’innasu ya matuk’ar burge Laylerh, Domin kuwa irin wajennan ne da kai tsaye ake k’iransu da aljannar duniya, saboda tsabar kyau da had’uwar wajen kuwa, gaba d’aya glass ne shumfud’e ak’asan wajen, idan kana tafiya kuwa har sanja launin kala glass din keyi.

Kaitsaye babban side dinsu suka nufa, koda suka shiga itakam Laylerh kasa rufe bakinta tayi saboda matsanancin kyau da side din kedashi.

Bayan sun shiga bedroom dinsu ne kuma suka soma rage kayan jikinsu, kasancewar agajiye suke dukansu ne kuma yasa Maleek d’in da kansa yayiwa Laylerh’n wanka, tare da shiryata cikin wasu riga da wandon pencil crazy jeans, tare kuma da d’aura mata wata sweater mai gashin kuliya akan shigar tata,

Bayan kuma shima ya shirya kansa ne, ya kama hannunta suka fice daga Cikin d’akin.

Direct k’asan wajen suka sauk’a, inda suka tarar da wani k’aton cafe, yana rik’e da hannunta suka shiga cikin cafe d’in, bayan sun zauna ne kuma yayi musu order’n coffee da abinci irin wanda yasan Laylerh’n zata iyaci.

Atak’aice dai kusan acikin cafe din suka k’arasa darensu.

Bayan sun kammala duk abunda zasuyine kuma ya kama hannunta suka dawo gida, saboda ya fahimci yanda Layerh’n kejin bacci sosai ne kuma yasa shi kwantar da ita batare daya buk’aci komai daga gareta ba kuma ahaka sukayi bacci.

Washegari kuwa tunda sukayi breakfast ya sake saka Laylerh’n ta shirya, the same irin shigan da tayi jiyan kuma tayi yau.

Still yau dinma hannunsu na cikin na juna suka sauk’o k’asan, saboda yanayin hasken fatarsu ne kuma yasa gaba d’aya suka saje acikin turawan.

Direct parking space ya nufa, inda ya ciro mota k’irar Mercedes wanda musamman abokanan aikinsa suka tanadar masa.

Cikin motar suka shiga shida Laylerh’n kaitsaye OXPORD University suka nufa, wanda acanne
Kuma ya samawa Laylerh’n gurbin ci gaba da karatu.
Bayan sun shiga cikin school d’inne kuma yayi duk wani abunda ya dace, bai kuma bar cikin school dinba harsai da ya tabbatar da cewa Laylerh’n ta shiga aji ta zauna.

Yau kuma kimanin sati guda kenan da zuwansu London din, a kuma cikin satin koda yaushe Laylerh sai taje university dinsu, Yayinda shi kuma Maleek din keyin aikinsa acikin camb dinsu dake nan London din.
Ba laifi kuma tana gane salon karatun nata sosai.

Yanzun ma zaune take akan wani Roma sofa, Yayinda ta nannad’e k’afafunta tare da maida hankalinta ga book d’in dake hannunta.

Ahankali Maleek d’in daya share sama da 15mn atsaye yana kallonta ya sauk’e wata irin sassanyar ajiyar zuciya, tare da d’an lumshe idanunsa da suka cika da ruwan hawaye, kana kuma suke bayyana tsananin raunin da ke kwance acikin zuciyarsa.

Takowa ya Shigayi ahankali tare da k’arasowa inda Laylerh’n ke zaune.

Zama yayi ak’asa tare da mik’e k’afafunsa, ahankali kuma cikin muryarsa da tayi sanyi sosai ya k’ira sunan Ayshnoor d’innasa.

Laylerhn dake zaune kuwa jin amo da kuma sautin fitar muryarsa ne, ya sata d’ago kai ahankali ta kalleshi tare da sakar masa wani irin sassanyar murmushi.

Shid’inma
Murmushi yayi mata, tare kuma da k’ura mata idanunsa, wani irin abu yakeji na musamman akanta, Yayinda abayan kowani minute tausayinta ke dukan zuciyarsa, abunda yake tambayar kansa kuma akullum shine.

“Haka zasu k’are gaba d’aya dayuwarsu?.�

Laylerh kuwa ganin wani irin kallon da yakeyi mata ne, yasa duk taji jikinta yayi sanyi, take kuma itama taji hawaye sun cika Idanunta, saboda abune dake yawo ajikinta akullum, matuk’ar Boo d’in nata yana cikin damuwa, lallai takanji yanayin ajikinta.

Littafin dake hannunta ta ajiye tare da sauk’owa k’asa ta zauna akan k’afafunsa.

Tafukan hannayenta tasa tad’an tallafo, hab’arsa tare da d’an shagwab’e masa fuskarsa.

“Boo!!�
Tak’ira sunansa asanyaye, tare kuma da sake matsowa kusa dashi.

Shikuwa asanyaye ya janye idanunsa daga kanta, tare dasa hannunsa acikin aljihun wandonsa ya ciro wani dan madaidaicin box.

Murfin box din ya bud’e tare da ciro waya yar gold chain dake cikin box d’in wanda agabanta, aka rubuta *L&M* da manyan bak’i, Yayinda kuma aka k’awata kan haruffan da wasu had’add’un sky blue din stones.

Gold chain d’in ya mak’ala mata awuyanta, tare dasa hannunsa ahankali ya shafa gefen fuskarta cikin kuma muryar dake bayyana raunaninsa sosai yace.

“Akullum inajin wani iri a zuciyata Ayshnoor , duk da nasan cewar kowani abu daya sameka arayuwa daga Ubangiji ne, amma nakanji ajikina k’addarata tayi tsauri, bansan Meyasa nake yawan jin faduwar gaba akan hakan ba, akowacce rana Rayuwarki nake dubawa Ayshnoor, har acikin zuciyata banason ace saboda son jurewa k’addarata Kin rasa madafa, nasani Ayshnoor nasani kowa aduniya yanason ganin jininsa, tambayar da nakeyiwa kaina akullum, shin ahaka zamu k’are rayuwarmu Ayshnoor? Banason nayi butulci ga Allah Amma kuma inajin rauni sosai azuciyata, taba heart d’ina kiji Ayshnoor kullum yana beating da fargaba inajin wani abu na daban, Domin hakan tamkar cutar da rayuwarki ne.....�

Ya k’are maganar tasa yana me d’aura hannunta adaidai saitin heart d’insa, Yayinda kuma hawayen dake cikin idanunsa suka bayyana kansu.

Wasu irin hawaye masu zafi ne suka gangaro daga cikin idanunta zuwa kan kyakkyawar fuskarta.

Araunace take kallon Yah M.Jay d’innata, wanda sonsa yake dad’a k’aruwa acikin zuciyarsa akowani second.

“Babu wata mummunan k’addara da zata tabbata arayuwa Yah M.Jay, akullum akuma koda yaushe banajin komai, saboda ni kaine GARKUWA ta, Tabbas babu wata damuwa da zata dameni matuk’ar akullum kana tare dani, kaine duk wani k’arfin guiwata, da soyayyarka kad’ai zan iya rayuwa mai dad’i, akullum akuma koda yaushe kaid’in kawai nakeso Yah Maleek, saboda haka ina da k’arfin guiwar da zan iya jurewa kowacce irin k’addararka, bazan tab’a damuwa akan hakan ba, Domin kowani bawa da irin k’addarar da Allah ke tsara masa, baizama lallai ace dan ya hanaka shine baya sonka ba..�

Hannunsa ta kama ta rik’e acikin nata hannun, cikin kuma muryar kukan dake son k’wace mata tace.

“Akwai millions din mutane acikin wannan duniyar da suke d’auke da k’addara irin taka, akwai kuma millions din da girman k’addarar su ta wuce taka, har akullum abunda Allah ya zab’a mana shine mafi kyau da alkhairi agaremu, saboda haka zan zauna dakai aduk yanda kake, zan rayu dakai rayuwa tahar abada, kaine akomai na, jininka ne yake gudana acikin jikina, har abada bazan tab’a barinka ba, Domin matuk’ar babu kai rayuwata bazata tab’a cika ba, alk’awari ne da bazai tab’a warwarewa ba, saboda haka sunan LaylerhMaleek ma bazai tab’a sanjawa ba, Domin akowanni bugun zuciyata Yah M.Jay ne, shid’inne ako yaushe, yanzu dama k’arshen rayuwata, zan kuma rayu da Yah M.jay na, batare da tunanin samun haihuwa ba, zan rayu dashi dakowani irin tabon k’addara, Domin kauna ta gaskiya babu ruwanta, da munin k’addara ko tabon da mutum yake d’auke dashi, zama dakai akowani irin yanayi shine fata da kuma burin rayuwata!!!�

Takai k’arshen maganan nata adaidai lokacin da wasu hawaye masu zafi suka zubo daga cikin idanunsa.

Hannayensa dake rawa yasa ya tallafo hab’arta tare da had’e foreheads dinsu waje d’aya.

Tabbas Sosai kalaman Laylerh’n suka daki zuciyarsa, tare dasa shi jin kansa tamkar wani yaro k’aramin dake zaune agaban mahaifiyarsa.

Lallai Tabbas Laylerh’n itace ta zame masa kowa, har abada kuma yayi imani babu wata mace da zata zo bayan ita.

Labb’an Bakinsa dake d’an rawa ya bud’e ahankali, cikin wata sabuwar amon muryarsa dake shaking yace.

“I can’t live without you Ayshnoor! Har abada rayuwata bazata tab’a cika ba idan babu ke, Tabbas zan rayu dake rayuwa ta har abada, Domin samunki yafiyemin komai, k’warai na yarda cewa ba kowani buri ne yake zama kammalalle ba, ba kuma komai da kakeso kake samu ba arayuwa, lallai tilas saika rasa wani abun kafun wani abun yake zuwa, abu mafi muhimmanci kuma shine samun k’arfin guiwa, da kuma nutsuwar zuciya.�

D’an tsagaitawa da maganganun nasa yayi, saboda yanda muryarsa ke rawa.

Ahankali cikin kuma yanayin dake bayyana amincewa da k’addararsa d’ari bisa d’ari yace.

*”INASONKi Ayshnoor har abada kuma zamu rayu tare!!� *

Idanunta tad’an lumshe tare da sake matse hannunta dake cikin nasa, murya araunace tace.

*”INASONKA Yah Maleek kuma har abada zamu rayu tare, zamu kasance da juna acikin kowacce irin k’addara mai kyau ko akasinta�*

Tana gama fad’in hakan kuma ta d’aura bakinta akan nasa, tare da shigewa cikin jikinsa tayi hugging nasa sosai.

Lallai Tabbas zata kasance da Maleek, kasantuwa kuma ta dindindin.
Akullum akuma koda yaushe fata da burinsu d’aya ne, tamkar dai yanda zuciyoyinsu suke d’aya, har abada zasu ci gaba da kasancewa ahaka babu kuma wata k’addara da zasu bari damuwarta tayi tasiri acikin zuciyoyinsu.

Tabbas *LAYLERH MALEEK* muradi da kuma fata ne adunk’ule awaje d’aya.

Sunkuma amincewa k’addararsu, had’ari bisa d’ari saboda abu mai mahimmaci shine samun junansu, Allah Kuma ya cika musu burinsu, saboda haka daga yanzu har abada bazasu tab’a k’alubalantan Ubangiji akan k’addarorin daya sauk’ar musu ba.

*Alhamdulillah!!! Rayuwa babu yanda bata zuwarwa bawa, abunda kayi tunani ya juye ya koma izuwa wanda baka tab’a tunani ba, Tabbas samun abunda kakeso babbar nasarace, amma kuma ba komai da kanema ne kake samu ba, akullum kuma k’addara takanzo ne a yanda Allah ya tsarawa bawa, babu kuma wanda ya isa sanjata, Lallai akoda yaushe abunda Allah ya tsara shiyake faruwa. Bai kuma zama lallai komai na rayuwarka ya zamanto hundred percent ba, Kamar dai rayuwar LAYLERH da MALEEK sun mallaki juna, duk da cewar akwai tawaya acikin rayuwarsu, amma hakan bawai shi yake nuna rashin kasancewar farincikinsu ba, ko babu zuri’a zasu rayu tare saboda ahaka tsarin k’addararsu tazo musu.*

*(Insha Allah anan nakawo karshen littafin LAYLERH MALEEK Ina rok’on Allah Kuma daya bani ladan fad’akarwar dake ciki, ya kuma yafemin kurakuren dana aikata aciki, sannan masoya littafin Laylerh Maleek nagode kwarai da nuna kauna da kuma kulawarku agareni, Tabbas nasan kunyimin uzuri sosai, Allah ya saka da alkhairi, ina sake Mika godiyata agareku sosai, tare da addu’a da kuma fatan Allah yasa Muga Ramadan lafiya mukuma k’areta lafiya Allah Ubangiji ya yafe mana duk kurakurenmu ya kuma karb’i Ibadun mu, nasan wasu zasuyi tunanin ko katse labarin nayi, no ba katse labarin nayi ba, haka labarin yake ahaka yazo, unexpected ending gareshi, then duk wanda na b’atawa Dan Allah ya yafemin nima na yafewa kowa, ciki kuwa harda way’anda koda yaushe suke fitarmin da littafina waje, Inasonku dukanku Allah Ubangiji yabar k’auna, Insha Allah sai mun had’u a next book d’ina Ina ma kowa fatan alkhairi ayi ibada lafiya)*

*12/4/2021*

*9:14*

*fatymasardauna*

*Alhamdulillah #Ending*

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.