Layleeh Maleek Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: LAYLERH MALEEK.txt
Chapter 61 of 65
*Chapter 78*
Washe gari.
5:00 am.
Ahankali ya soma bud’e idanunsa wanda cikinsu ke cike da mayen bacci, duk da cewar kuwa abaccin ya tashi, saidai da dukkan alama baccin bai ishesa ba.
Kyawawan idanunsa ya sauk’e akan Laylerh’n da gaba d’aya ta gama shigewa cikin jikinsa ta manne.
Ahankali ya d’an matsa tare da janye jikinsa baya, hannunsa ya daura adaidai saitin wuyanta, jin har yanzu jikinnata da zafi sosai ne kuma yasashi gyara mata kwanciya, tare dajan blanket ya rufa mata.
Anutse ya sauk’o daga kan gadon, saboda sam bayaso motsinsa ya tada ita daga bacci.
Kaitsaye toilet ya wuce, yana shiga kuwa ya sakarwa kansa ruwa, saboda yasan hakan zai taimaka masa wajen jin k’arfi ajikinsa.
8minute kacal ya d’auka ruwan na dukan jikinsa, bayan ya kashe shower’n ne kuma ya d’auro alwala, tare da fitowa daga cikin toilet d’in.
Direct wani temporary glass drawer’n dake cikin d’akin ya bud’e, anan kuwa yaga kusan rabin kayan sawarsa, ak’agauce ya d’auko wani long combat jeans mai kalan mocha ya saka ajikinsa, tare da wata farar T-shirt mai kauri, saboda yanayin garin akwai sanyi sosai, kasancewar daren jiya and’au lokaci maitsawo ana ruwa.
Wasu simple slipper yasaka ak’afansa, tare da d’aukan darduma kaitsaye ya fice daga cikin d’akin, da d’an sassarfa saboda saura baiwuce 3minutes bane ya rage ashiga sallah’n asuba.
Babban Masallacin dake kusa da gidannasa ya nufa, yana zuwa kuwa ana tada sallah, hakanne yasashi shiga cikin jam’i akayi sallah’n dashi.
Koda suka idar da sallah’n, mik’ewa tsaye yayi bayan ya shafa addu’a, saboda sanin halin daya bar Laylerh acikine kuma, yasa bai ko tsaya yin Azkhar ba, kaitsaye ya nufi gida.
Ahankali ya tura k’ofar d’akin ya shiga bakinsa d’auke da sallamar, da kunnuwansa ne kad’ai suka jiye masa sautin.
Har yanzu tana nan kwance kamar yanda ya barta, saidai sautin numfashinta dake fita sama sama, wanda kuma hakan alamace dake nuna cewar zazzab’in dake jikinta na k’ara hawa.
Darduman dake rik’e a hannunsa ya ajiye, tare da d’an rank’wafowa ya lek’a fuskarta, ahankali yasanya hannayensa duka biyu ya d’agota zuwa jikinsa, cikin yanayin sanyi da kuma murya mai kama da rad’a ya k’ira sunanta “Ayshnoor!�
“Ayshnoor!!� Yasake k’iran sunan nata adaidai lokacin daya sa tafin hannunsa, ya shiga shafa gefen fuskarta, tare da matsar da dogon gashinta da yayiwa fuskartata rumfa.
Acikin baccin nata tajiyo sauti da kuma amon muryar, da har abada bazata tab’a manta mai itaba, hakan yasa ahankali ta soma bud’e idanunta, da sukayi luhu luhu, kana kuma suka d’anyi ja.
Akan kyakkyawar fuskarsa ta sauk’e ganinta, wanda hakan yasa ta shagwab’e fuska.
“Boo ni ban k’oshi da baccin ba fa, please ka mayar dani....�
Tafad’a cikin yanayin zazzab’i da kuma kasalan da takejin ya sauk’ar mata.
Sanyayyun Idanunsa ya d’an lumshe, tare dasa hannusa ahankali ya soma zagaye small lips d’inta, cikin muryarsa da tayi sanyi sosai yace.
“I’m sorry kiyi sallah to saiki koma baccin kinji, tashi muje kiyi alwala.�
Yanayin yanda ya k’are maganar yana me tallafota jikinsa ne, yasa ta narke masa tare dajin wani irin matsanancin soyayyarsa na k’ara shiga cikin zuciyarta.
Shikuwa Maleek ahankali ya mik’ar da ita tsaye, tare da d’aukan towel ya daura mata ajikinta.
Hannunta ya rik’e tare da soma d’an janta ahankali suka nufi toilet, duk da cewar kuma tana d’anjin zafi ak’asanta, but haka ta daure, saboda ta fahimci babu amfanin ci gaba da yi masa wani koke koke, domin tafi kowa sanin cewar kokad’an baya son kukanta.
Koda suka shiga cikin toilet d’in kuwa, shida kansa ya taimaka mata tayi alwala, yana kuma rik’e da hannunta haka suka fito daga cikin toilet d’in.
Ganin yanda take d’an ciccije baki ne kuma da yayi, yasashi zaunar da ita akan gado.
Tare da k’arasawa ya bud’e murfin drawer, idanunsa ya zubawa tarin kayayyakin ta dake cikin drawer’n, wanda shi kansa bai isa zaman irga yawansu ba, hannunsa yasa ya zaro wata turkish abaya had’e da hijab.
Karasowa inda Laylerh’n ke zaune yayi, hannunsa yasa ya warware towel d’in dake jikinta.
Saurin rumtse idanunta tayi tare da sa hannayenta ta kare breast d’inta, saboda wani irin kunyansa takeji, musamman ayau daya gama gane mata duk wani sirrin jikinta, ciki kuwa harda inda ita kanta bata tab’a gani ba.
Shikuwa Maleek idanunsa yad’an lumshe, lokaci guda kuma yaji tsikar jikinsa ta soma tashi, saboda sauk’e idanunsa da yayi, akan beautiful breast d’inta, da kyawunsu ke matuk’ar rikita shi, yayi imani komai na Laylerh’nsa mai kyaune, komai nata kuma daban yake dana kowa, ita ta musamman ce.
Wani yawu daya tsaya masa amak’oshi ya had’iya, tare da d’an sunkuyowa ya zura mata doguwar rigar ajikinta, kana cikin danne new feeling d’in dake taso masa, ya mik’a mata Hijab d’in dake hannunsa.
Da sauri kuwa ta karb’i hijab d’in ta saka, tare da mik’ewa tsaye tahau kan darduman dake shumfud’e agefen gadon, cikin nutsuwa kuma ta tada sallah’n.
Shikuwa Maleek zama yayi agefen gadon, tare da k’urawa Laylerh’n idanu, har acikin ransa yana mejin sanyi da kuma samun gamsuwa da Laylerh’n ta zama matarsa, duk da cewar kuma akwai k’addara mai k’arfi da ta wahalar da rayuwarsu, amma kuma yau gashi, suna acikin inuwa d’aya, saidai kuma ayanzu babban tunanin dake yawo acikin kwakwalwarsa, shi ne yanda akayi Najeeb yabar masa Laylerh’n sa bai kusanceta ba.
Idanunsa yad’an lumshe ahankali tare dasa hannunsa, ya shafi beard d’insa, Yayinda yakejin wani irin sanyi na sake game duk jikinsa.
Daidai lokacin kuwa Laylerh’n ta idar da sallah, tare da kammala azkhar d’inta.
Juyowa tayi tad’an kalli Yah M.jay d’innata daya lumshe idanunsa, hakanan ta samu kanta da kasa d’auke idanunta akansa, domin duk da cewar akwae d’an k’arancin haske acikin d’akin, amma hakan bai hanata ganin kyau da kuma haskensa ba, shid’in kyakkyawa ne tabbas, sannan akowani yanayi yake kyawunsa baya b’uya.
Sam bata hango wata nakasa ko tawayayyar k’addara atattare dashi, domin ayanzu tasake gamsuwa cewar, lallai zata rayu dashi rayuwa kuma irin ta har abada, batare da fargaba ko kuma tsoron cewar zasu k’are rayuwarsu ahaka ba y’ay’a ba, komai Allah Ne ke tsarawa bawansa, rashi kuma bashi ke nuna cewar kazama kasashshe ba, haka zalika kuma rashi bashi ke nuna cewar, Allah Baya sonka ba, kowa da irin k’addararsa arayuwa, duk girman taka k’addarar kuwa idan zakayi dubi da wani, sai kafahimci cewa acikin munanan k’addarorin ma kai taka bata fiye muni ba, kuma asannu duk wani wanda yayi hak’uri ya kuma jure zaidace Insha Allah, abu mafi inganci akullum shine katsaya akan daidai, kada kuma kabari wata damuwa ta hanaka farinciki.
Ajikinsa yaji cewar Ayshnoor d’in na kallonsa, hakanne kuwa yasashi d’an bud’e idanunsa ahankali, take kuwa suka fad’a acikin nata idanun.
Murmushin daya sake bayyana kyawun fuskarsa yayi, tare da d’an ware hannayensa, cikin sanyin murya yace.
“Zo.�
Idanunta tad’an lumshe ahankali tare da sunkuyar da kanta k’asa, ahankali kuma ta mik’e tsaye, tare da soma taka k’afafunta dake d’an mata ciwo, ahaka harta k’araso inda yake zaune, durk’usa guiwowinta tayi ak’asa, tare da kama y’an yatsun hannunta ta shiga murzawa, cikin muryarta dake tafiya very slowly tace.
“Good morning Yah M.Jay!�
Hannayenta ya kamo tare da jawota jikinsa, ahankali ya had’e forehead d’insu, tare kuma da d’aura labb’ansa agefen bakinta.
“Morning!!!� Yafad’a yana me sakar mata wani irin sassanyan kissing, d’in daya haifar mata da tashin duk wani tsikar jikinta.
Hakanne kuwa ahankali ta lumshe Idanunta.
Shikuwa Maleek hannunsa yasa ya zare mata hijab d’in dake jikinta, tare da d’aura hannunsa akan zip d’in dake gaban rigar ta, cikin yanayin nutsuwa kuma ya zuge gaba d’aya zip d’in.
Ahankali ya d’ago idanunsa ya kalleta.
Cikin wata irin kasalalliyar murya yace.
“Daren jiya nayi hurting naki sosai ko? har yanzu kinajin zafi?�
Kanta tad’an jinjina masa alaman “Eh.�
Hannunta dake cikin nasa ya d’an murza, tare da fesar da iska ta bakinsa, still asanyaye yace.
“I’m sorry Ayshnoor nah, i promised you bazan sake hurting naki ba, ki yafewa Maleek kinji, bansan ya abun yake ba shiyasa, amma yanzu I know idan zanyi bazanyi sosai ba promise!!�
Ya k’are maganar yana me d’aura kansa akan shoulder d’inta, tare da shak’an daddad’an k’amshin daya kama fatar jikinta.
Saidai kuma ganin yanda duk tayi laushi ne, yasashi kwantar da ita akan gado, tare kuma da kwantawa shima ya jawota jikinsa.
Rigar dake jikinsa ya cire, had’e dajan blanket ya rufa musu.
Ahankali ta sake shigewa cikin jikinsa, saboda bakad’anba take matuk’ar son k’amshinsa, domin k’amshin yana bata nutsuwa sosai.
Cike da kasala kuma ta lumshe idanunta masu cike da bacci, alokacin da taji, sauk’an hannunsa akan bayanta yana shafata slowly, saboda dadin hakanne kuma yasa, cikin abunda bai wuce 10 minutes ba bacci ya d’auketa.
Almost 15minutes kenan yanzu da kwanciyarsu, amma ya kasa d’auke idanunsa daga kallon kyakkyawar fuskarta.
Wani irin yanayi na musamman yakeji akanta, hakika shikansa baisan cewar abunda yakeji akan Laylerh’n, ya zarce duk wani tunaninsa ba, sai ayanzu da tazama Halal d’insa.
Haka yakejinta acikin kowani jijiya da jinin jikinsa, Tabbas yayarda duk wani feeling d’inta da yakeji ada, ba feeling bane matuk’ar za’a had’ashi da wanda yakeji ayanzu.
Lallai kuma yayarda cewa itace cikon rayuwarsa, dole ne saida ita zaiyi rayuwa, Domin kuwa k’addara d’aya aka rubuta musu, wacce daga yanzu har abada zata ci gaba dayi musu yawo acikin jininsu, zuk’atansu guda ne, haka ma fata da burinsu duk abu d’ayane, K’AUNA’r junansu kuwa halittace dake rayuwa acikin jiki da zuk’atansu, har abada kuma wannan k’aunar ba zata tab’a gushewa ba.
Idanunsa da suka ciko da k’walla ya lumshe ahankali, tare da d’aura bakinsa atsakiyar forehead d’inta.
Yanayin yanda Laylerh’n ta sake cusa fuskarta acikin wuyansa ne kuma yasashi, soma sakin wani sassanyan numfashi ahaka har bacci ya d’aukesa.
9:30 am. Daidai vibrating d’in wayarsa dake aje akan bedside drawer ta tashe shi.
Zare jikinsa daga na Laylerh’n yayi ahankali, tare da sauk’a akan gadon kaitsaye ya wuce toilet.
Koda ya shiga cikin toilet d’in kuwa wanka yayi, bayan ya fito ne kuma ya sake kimtsa kansa cikin, wasu black T shirt and trouser.
Sosai kayan suka bayyana haske da kuma annurin dake jikin fatarsa, domin ayanzu kallo d’aya kawai zakayi masa, ka fuskanci wani sauyi da kuma nagarta dake yawo akan fuskarsa, lallai Tabbas yana cikin farinciki, domin abune da kowa ya sani cewar samun Laylerh yafiye masa komai.
Turarukansa na Oud ya shafa ajikinsa, tare kuma da d’aura babban agogo na company’n Gucci a hannunsa, cikin yanayin d’an hanzari ya saka wasu white sneaker shoe ak’afafunsa, bayan ya d’auki wayoyinsa da car key d’insa ne kuma, ya juyo ahankali ya k’araso inda Laylerh’n ke kwance tana bacci.
Ganin yanda take d’an had’a gumi ne, kuma yasashi yaye mata blanket d’in dake jikinta, tare da sunkuyowa ya sunbaci beautiful lips d’inta.
“I LOVE YOU Ayshnoor!!�
Yafad’a ahankali tare da gyara mata kwanciyarta.
Bayan ya k’ara mata gudun AC ne kuma, ya juya ya fice daga cikin d’akin, tare kuma da jawo mata k’ofar ya kulle.
Koda ya fito falon kuwa, kaitsaye stairs d’in da zai sauk’ar dashi k’asa ya nufa.
Bayan ya sauk’o falon k’asanne kuma ya tsaya yana k’arewa falon kallo, wanda shi kansa yasan bak’ananan millions su Abbou Jaheed suka kashe ba, wajen tsara had’uwa da kyawun faluka da kuma d’akunan gidan.
Sanin kuma da yayi cewar sam bayason b’ata lokacinsa ne yasashi nufar k’ofar waje, domin so yake yaje inda zashi har ya dawo ba tare da Laylerh’n tatashi daga baccin da takeyi ba.
Cikin takusan na nutsuwa ya gama fitowa daga cikin falon, inda ya samu kansa acikin babban compound d’in gidan.
Kaitsaye wajen motarsa wanda Abdoul ya kawosa da ita daren jiya ya nufa, yana zuwa kuwa ya sawa motar key ya bud’e tare da shiga cikinta ya zauna.
Kasancewar kuma su Abbou Jaheed sun turo masa maigadi ne, yasa tun kafunma ya tada motar, tuni maigadin ya wangale masa gate, atsanake ya cilla hancin motar tasa waje.
Kaitsaye kuma hospital ya nufa, koda ya isa cikin hospital din kuwa, direct Office d’in Dr.Mouhammad ya nufa, yana zuwa kuwa aka bashi izinin shiga.
Bayan kuma sun gaisa da Dr. d’inne Yayi masa bayanin cewar, yanaso ya rubutawa Laylerh magunguna ne saboda zazzab’in dake jikinta tun daren jiya.
Sarai Dr. Mouhammad d’in ya gane abunda ya faru, saidai kuma bai tambayi Maleek d’in dalilin dayasa baizo da Laylerh’n ba, sanin irin cases d’inne kuma yasashi rubutawa Maleek d’in magungunan da ya kamata ace Laylerh’n tasha, ba ita kad’ai ba kuma harda Maleek d’in, saboda shima har yanzu akwai d’an zazzab’i kad’an ajikinsa.
Gashi kuma tunda yayi sex d’in yakejin mararsa na rik’ewa, saidai kuma hakan bawani abun damuwa bane, domin hakan na faruwane ga wasu k’alilan daga cikin maza a lokacin da suka fara yin sex.
Bayan ya k’arbi card d’in magungunan ne kuma yayiwa, Dr. Mouhammad d’in godiya, kana sukayi sallama, koda ya baro office d’in Dr din anan cikin pharmacy na hospital d’in ya saya magungunan.
Bayan yafito daga hospital d’in kuwa kaitsaye hanyar gidansu ya nufa, Domin sosai yake da buk’atar ganin Oum Ayush musamman dan akwai wasu tambayoyin da yakeson yi mata, saboda abune da ke abayyane cewa, ita kad’ai ce zata iya bashi amsar tambayar da ke cikin zuciyarsa.
*(Sorry kuyi manage bani da enough charging ne, sannan Insha Allah kafun Ramadhan zan gama Laylerh Maleek, because ma pages d’in da suka rage basu da yawa.)*
*8:56 pm*
4/9/21, 6:43 PM - Ummi Tandama: *LAYLERH MALEEK*
*Note editing*
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.