Aindo Part One Complete Hausa Novel
Reading file: Aindo Tantagariyar Yar Aiki Part One Complete Hausa Novel.txt
Chapter 43 of 44
*Page -85-86*
Murmushi tayi nan ya bata abinci itama ta basa,a haka suka ciyar da junan su suka koshi ,bayan sun gama ne ya kara rungume ta tare da cewa" tashi muje mu zagaya cik'in gida tunda ruwa ya kafe."
Tashi sukayi suka fito,rike da hannun juna gidan suka fara zagawa,abin gwanin sha'awa,gidan ya hadu iya haduwa,harda garden da swimming pool,sai nishadi suke ,suna jin dadin yanayin garin,abun za dadi ,ji suke kamar su dawama a haka ,dawowa ta bayan ta yayi ya sanya hannayen sa ya rungumo ta ta baya daidai kugun ta,,ya sakalo kansa dai-dai wuyan ta,yayi mata kiss a kumatu,sanan yace"yau ina cikin nishadi ,nasan yanzu dana ko yarinya ta ta fara yawo ,dan nasan jiya na saka."
😳"Mi ka saka,daga abun rana daya kuma sai kace ka saka😙"
Cewar A'INDO.
Lakuce mata hanci yayi yana dariya yace"yarinya kina wasa da shap shuta ko."😉
Dariya tayi ta kai masa dukan wasa.
Haka suka gama yawan zagaya gidan sanan suka dawo d'aki ,zama sukayi suka kunna Tv suna kallo yana rungume da ita,yace"my wife hutu na ya kusa karewa fa,dama na shekara daya na d'auka,saura wata uku,Kinga idan muka gama hutun ai sai mu tafi can ko."
Yamutse fuska tayi tace"ba zanje ba,saboda Sam wanan garin bana kaunar sa.😒"
Zaro idanu yayi,sanan daga baya kuma da ya tuna dalilin ta sai ya marairaice fuska ,yace"plz my wife ki dinga manta abinda ya fice,idan ina ganin haka sai nayi tunanin kamar baki yafe min ba,kina tunanin yanzu zan iya rayuwa nesa dake,ba yau na fara aikin soja ba,babane ni yanzu,Koda ance naje mission na watanni ko na shekara wallahi saide na aje masu aikin su,saboda a yanzu babu abinda nafi bukata irin Nima na nutsu na zauna kusa da iyali na, na tara abinda ko diyan jikoki na bazasuyi talauci ba,inada kamfani kusan goma a K'asar waje banda nanan kasa ta,inada kadarori wada ni kaina bansan adadin su ba,inada kudi ,kawai ina wanan aikin ne dan bauta ma kasa ta,anma yanzu nima zan ba iyalina lokaci na,ba wai zan bar aikin bane,a'a kawai idan aka matsa sai naje Mission zan aje musu aikin su."
Murmushi A'INDO tayi,ganin tsagwaron son ta a idanun sa,dan haka tayi masa kiss a baki cik'in so da kauna,tace "kaima kasan mijina bazan iya taba nisa dakai ba,so kake Na barka ka tafi kai kadai yan Mata suna kalle min ,kai."
Dariya yayi yana mamaki kishi irin nata,anma shi haka ya masa dadi,dan dama yana son yaga Matar sa na kishin sa,hakan ke nuna masa tana sonsa .
Haka suka sha soyaya kusan sati biyu Alhassan gidan su kawai yake zuwa,a can ma baya wani jimawa idan ya jima yakai minti talatin daga haka shikenan zai tashi ya tafi,ko idrissa ma idan sunje Sallah suke haduwa, gaba-daya su daga Al'Hassan har A'INDO sunyi wani irin kyau sunyi freshe,sunyi bul-bul,alamun jin dadi, da kwanciyar hankali tare da nutsuwa sun zauna musu.
Yauma kamar kullum bayan sun gama Sallah isha'i sun dan zauna a k'ofar gida sun dan zanta shida idrissa,takwas da rabi ya shigo,a lokacin tuni A'indo tayi ado cikin karamar riga fara daidai cibiya,mai baban wuya,sanan idan kasa ta duk kusan rabin boobs din mace ana gani,sai karamin wondo iyakacin sa cinyar ta,ya matse ta,na roba ne ko yaya tayi tafiya sai kungun ta da bayan ta sun motsa,dukan ilahirin cinyar ta a bud'e yake,dan dashi da pant banbancin su kadan ne,cibiyar ta a fili,yayin da ta shafe boobs dinta da man sa na musanman,tuni suka d'auki walkiya da kyau,cinyoyin ta ma saida ta shafe su da Man mai walkiya,suma tuni suka fara kyalkyali,gashin ta taje shi ta sauko dashi baya,ta zubo saura a gaba,ta masa wani irin ado mai kyau,simple Make up tayi ta shafe bakin ta da lips mai walkiya da kamshi,sai dan bakin ya fito gwanin kyau, sanan ta samu wani dan dutse fari karami mai kyau da walkiya,diamond ne tasa a cibiyar ta sai gashi ya hau dass wajen na kyau da walkiya da sheki,komai yaji ,jikin ta ko wane lungu da sako da dadaden kamshin turaren da yake tashi a ko wane sasa na jikin ta ,falo ta dawo ta zauna ta kunna tashar arewa tana kallo,shigowa yayi da salama,tun daga nesa ya fara hadiyar yawu ya firfido da idanuwa ,ba karamin ruda masa kwakwalwa,gaba-daya ta tafi dashi,Jin salamar sa yasa ta tashi cik'e da farin ciki ,ta taho tarbon sa cik'e da yanga da salon jan hankali, Al'Hassan tuni ya lula wata duniyar tsabar ruduwa da shauki,shi kam yau ya karda cewar hausawa ma sun waye,kuma sunsan kan duniya,da k'wark'wasar ta ta rugo ta rungumo sa,kamshin dadadan turaren ta wanda ta shafa kala kala a jikin ta ya bugo hancin sa,lumshe idanu yayi,wanda a take ya saukar masa da kasala, bud'e mata hannuwan sa yayi duka da dan gudun ta ta rugo ta rungume sa,shima ya rungume ta gam ,yana kara shinshina turaren ta yana lumshe idanu,"my love irin wanan wanka haka ai sai kisa na zautu,raba ta yayi daga jikin sa,ya kai hannu akan boobs dinta da suke walkiya suna kyalkyali tamkar madubi,gwanin sha'awa,shafawa yayi tare da dan dukawa ya kai musu kiss,sanan a hankali ya gangaro wajen cibiyar ta yasa hannu yana shafawa,dan ba karamin kyau gurin ya masa ba,nan ma kiss ya kaima cibiyar,ji tayi yana son huce gona da iri tayi saurin raba jikin ta da nashi,ta jawo sa tace"sannu da zuwa Maigidana na kaina."..
Murmushi yayi dan ya gane wayyon ta,lashe baki yayi yace"yauwa matata farin ciki na ,ya kewa."haka ta jasa har saman table suka zauna,yau ita tayi abinci da kanta,dan haka ba wani mai nauhi tayi ba,nama ne ta samu tsoka danya,Mai kyau sai tayi mata yanka kanana daidai ci ,sai ta daka attargu da tafarnuwa ta zuba,ta daka percyl+celerie,ta hada da poivron doux ta daka ta zuba,ta zuba dan Maggi da gishiri,ta yanka albasa manya manya ta zuba ,ta yanka tumatir shima manya-manya ta zuba,ta cakula sa wuri daya,ta zuba man gyada, ta zuba duka a yankakan naman danye,sai ta samu tsinke na itace,Wanda ake tsire dashi sai ta fara d'aukan nama daya ta soka sa a tsinken sai ta hada da yankan albassa da kuma yankan tumatir daya,Suma da soka daya-daya,sanan ta kuma d'aukan wata tsokar naman ta soka haka ta dinga hadasu har ta gama ta jera tsinken naman,ta samu takardar nama ta hade ta da Mai sanan ta jera tsinken naman a sama,ta rufe sai ta sa a magasar nama ,tana yi tana juyawa tare da goga hadin naman a sama,a haka ya gasu,yayi dadi,sanan ta kashe magasar ,ta d'auko dankalin turawan ta fere sa ta yayanka tasa a ruwan gishiri ta tsame sanan ta soya sa,bayan ta gama ta samu chou ta yayanka sa kanana ta wanke ta hada da danyan tumatir da albasa ta yayanka a sama,ta zuba cream salad da Maggi,da dafafen koi ta zuba dan lemon tsami ta motse sa,yayi dadi sosai,nan ta samu plat mai dan girma,ta jera naman,sanan tasa dankalin turawan a gefe daya,gefe daya kuma ta zuba handin chou wato kabeji a gefe daya,ko daga gani abun zaiyi dadi,sanan ta yayanka biredi dan Niger ta aje a gefe daya,tayi hadin juis na cunkumber🥒ta jere su a table,shine yanzu ta bud'e musu suka fara ci Al'Hassan sai Santi yake dan ba karamin cin abincin yayi ba,yaji dadin sa sosai har kyautar mota aka ma A'INDO tana ta murna da godiya,bayan sun gama ne ya fara mata wani irin kallo Wanda ita kadai tasan ma'anar sa,jiya ba'ayi sex ba tasan yau bazai raga mata ba.
Ido daya ta kashe masa,rungume ta yayi yace"baby ciki ya cika anma inajin ishirwar."
Zaro idanu tayi tace "la ga ruwa naga kasha ai."
Murmushi yayi ganin har yanzu kurciya gareta,yace" ba wanan kishirwar ba wanan nake nufi"
Nan yakai hannun sa a saman boobs dinta yana shafawa,tare da kai fuskar sa a tsakankanin su yana shinshinawa kamshi mai dadi na bugo sa,harshe yasa ya fara lasar su,tuni A'INDO ta fara gantsarewa ,tana kara turo masa su ,hannu yakai ya janye rigar kasa,dama bata sa rigar bra ba,hankan ya basa damar ganin su karara,tana saman cinyar sa taji jijiyar sa na gugar ta,ta cika tam alamar tana neman abincin ta,sai motsi take,hakan ya kara rikitar da ita,shiko ya rike ta tare da sa bakin sa ya jawo nipples din yana wasa dasu,sanan ya fara tsotsawa,sosai yake tsotsar su suko suna nishi,saida ya shasu sosai,ita kuma takai hannu saman jijiyar sa tana wasa da ita tana nurazawa,a hankali ta tashi daga saman sa Dan har ta fara jika sa,dukawa tayi ta tatare doguwar rigar sa ta maida sama,ta bud'e zif na wondon sa,sai ga Hajiya baba ta wuntsulo tayi kauri,gidigir da ita,rikewa tayi da hannun ta ,ta fara lasar kan kaciyar daidai hudar tana lasa,a lokacin kam Al'Hassan tamkar zai sume dan dadi,rike kanta yayi nan ta fara lasa daga k'arshe ta sa ta a bakin ta da k'yar ta fara tsotsar ta,tana sama da kasa yana zanzana tare da ihun dadi,Yana kara rike kanta ta jima a haka tana tsotsar sa sanan ta fida masa riga ta zauna saman sa a hankali ta saita kaciyar sa ta tura kasan ta da k'yar ta shige,nan ta zauna a take suka saki Yar karar jin Dadi,ta aza hannuwa ta saman k'afadun sa yayin da shi kuma ya rike k'wank'wason ta ya fara danna mata,ita kuma tana kasa da sama,kukan Dadi ta fara yu yayin da suka hade bakin juna suna tsotsa,a haka sun jima yana aiki ,bayan wani dan lokaci suka tashi ta duka ta dafa table ta bubud'e masa k'afafu sanan shi kuma ya rike kugun ta ya tura mata,a haka suka sha dadin su sanan suka gamsu.
.. Rayuwar su Mina kam bayan ta bar asibitin tafi gida Allah yayi ma Mahaifin ta rasuwa,kamar tayi hauka da ta dawo ta iske cewar Mahaifin ta ya rasu,a haka akayi sadakar bakway Mai gida yazo ya fida ta daga gidan sa ya rufe,ya zamana ta rasa inda zata,tuni tayi nadamar abinda tayi ma Al'Hassan,johne saurayin ta ta kira yaki d'auka da k'yar ya d'auka bayan ya d'auka ya mata wulak'anci tare da cewar Kar ta kara kiran sa dama ya biye mata ne dan kudin mijin ta da Mahaifin ta,yanzu kuma da yaji komai bazai iya halaka da ita ba.
Duk wajen kawayen da taje gudun ta suke,hakan yasa ta fara kokarin samun kudin jirgi Dan komawa kauyen Mahaifin ta a kauyen Niger,hum rayuwa kenan.
Gaba-daya Mina ta lalace tayi baki,duk wani gayu yanzu babu shi ,ta fita hayacin ta idan ka ganta ada ka ganta yanzu bazaka ce itace ba......
*Bayan shekara daya*
A'INDO ce na gani a gadon asibiti b'angare daya Alhassan ne d'auke da dansa kato mai Kama da Mahaifin sa sak,yaro Mai kyau , Al'Hassan sai washe baki yake ya rasa inda zai sa kansa dan farin ciki, Family duka ana wurin kowa sai murna yake.
Bashir dai yayi aure ya auri wata Yar duniya tana zaune dashi dan kyan sa da kudin sa, b'angaren sex Kam sai taga dama take basa Dan cewa tayi bai iya komai ba dan haka daga tayi bukata har Mai gadi kaima kanta take ,Bashir ya zama tamkar mijin tace sai yanda tayi dashi,duk yayi Baki ya rame ,gashi ko yana son sakin ta baya iyawa saboda mugun d'aurin bakin sa da takai bokan ta yayi masa,abokin sa kuma suleyman accident yayi ya rasa kafa daya,matar ta guje sa,dama a k'akashin Bashir yake aiki har yana cutar sa,anma tunda Bashir ya kore sa daga ma'aikatar sa karyar sa ta Kare,yanzu yana zaune talauci yayi Masa katutu,Mina kam da kyar ta samu kudin jirgi taje kauyen Mahaifin ta da k'yar suka k'arbe ta,anma rashin sabo da rayuwar su yasa ta Kara nadamar abinda tayi ma Al'Hassan ga cutar kanjamau,ga rabuwa da miji,ga rashin mahaifi,ga rashin gata,ga zagi da tsangwama,abin dai ya baci............
Sorry fans na jina kwana biyu da bakuyi ba, saboda rashin lafiya ta,nagode sosai da kulawar ku gareni😘🥰
.
[07/12 à 20:43] Mai Waina: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
_Masoyan mu a koda yaushe muna mai kara sanar muku da cewar ni Maimouna Matar Abdoulahi AM,zan zo muku da book Mai cik'e da rayuwa iri iri,na wanan lokacin da muke ciki,litafi ne wanda ya danganci abubuwan da yake yawan faruwa a wanan zamanin namu na yau da kullum,litafi ne Wanda ya kunshi abubuwa da dama ,kadan daga ciki shine gyara zaman aure,warware matsalolin rayuwar aure cik'in sauki,darasin kwanciyar aure, matsalolin mata da maza,da kuma maganin su,
_Masoya na asali kuma magoya bayan mu,ni Maimouna Matar_ _Abdoulahi ina nan tafe tare da baban kuma mashahurin litafi na Mai suna *Rayuwar auren mu a yau*,wanda yake d'auke da abubuwa mai matukar amfani garemu_ _Mata,litafi ne mai cik'e da abubuwa,wanan litafi ya kunshi abubuwa kamar haka ,👉iya kwanciya a gidan auren ki,iya kula da mijin ki,kissa,kishi cik'in ilimi,ba tare da mace ta maida kanta_ _mahaukaciya ba saboda kishi,magance matsalar da ta adabe ki ta namiji,kama da komai ma da Mata ke fuskanta a wanan zamanin,a gaskiya tsayawa zana abinda wanan litafi ya kunsa bata lokaci ne,shi yasa na baku kadan daga ciki,duba ga yanda idan har na fara rubutasa sa_ _Free to nasan abinda zai biyo baya,dan nasan za'ace ina rashin kumya,nayi batsa,hakan yasa duk wada take son karanta wanan litafin zata biya Naira dari biyu,sanan wanan litafi na matan_ _aure ne kadai,dan Allah duk wace tasan budurwa ce bana gayatar ta ,sanan bana bukatar kudin ta ko shigar ta wanan group din,in ko kika shiga ba ruwa na da ace ba zai cutar dake ba bakida k'arfin sha'awa zaki iya shiga,domin kema zai amfane ki🤷♀ Allah yana gani na fita hakkin ki,domin wanan litafin ,na karuwar matan aure ne kawai sai kuma wa'inda zasu shiga daga ciki ma'ana wa'inda aka kusa auren su,karku bari a baku labari,Naira dari biyu kacal zaki biya ki more rayuwa tare da_ _gyara halakarki gami da zamantakewar auren ki,zaku ga na canza suna ne daga Yan gata Ne zuwa ga Rayuwar auren mu a yau hakan ya faru ne Dan wata ta rigai ta fara kafin ni_
_Rayuwar auren mu a yau yana Nan tafe Yana nan tafe_💃💃💃
Mutanen Niger zaku iya turo dala dari wato 500f bisa wanan layin 👇
80229915.
Mutanen Nigeria kuma zaku iya turowa bisa wanan layin👇
Account number GT Bank 0027802277.
Sai katura a wannan number
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.