Kuyanga Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: KUYANGA part 1 cmplt-1-1-4-1.txt
Chapter 6 of 23
"Bawai zamuyi soyayyar da kukeyi dashi bane zandai ringa debe miki kewarsa da baki jin dadi
Gabanta yaringa bugawa ina sam.!bazata iya ba yana ubangidan nata?ba da itaba
Dayaga batada niyyar magana dai saiyakyaleta yaci gaba da tukinsa yana kallon waje yana kiyasta tayanda zaibi da ita don da alamar zatayi duhun kai awannan harkar
Saida yabiya da ita ta club dinsu
Ya ajiyeta agefe yace tajirashi
Taita kallon mata da maza anata cakud'ed'eniya ana ta shan giya da masu shan sigari
Saikaga mace acinyar namiji suna manne ana tsotse tsotse ba ruwan wani da wani acan gefe guda wasu sunata rawarsuanne ajikin samarinsu wasu acan kan filo ana dance
Abin mamaki yabata duk da kasar masu jan kunnece akwai musulmai bakake agun kuma har dasu ake wannan harka
Daga nesa ta hangoshi da wata mace yana mata kiss agoshi sannan ta rumgumeshi suka rabu tana dago masa hannu
Kafin yakaraso gunta saiga wani bature duf!agabanta ya tsaya dab da ita yana mata magana da harshen turanci
To dayake bawani ji take sosai ba don kadan kadan takejin turanci tsintar binda ba.a rasaba takeyi daman tunda ana musu daraci da islamiyya da bangaren koyarda harshen turancin duk ackn gidan Sarkin
Ta juyar da kanta
Aiko dai wannan bature yai gangancin kama hannunta yana mata fara.a
Yarima na zuwa ya fuske hannun nata sannan ya wanke baturen da mari
A furgice baturen ya ranta ana kare domin yai tunanin ko mijin tane yadawo gunta
Tashige motar da sauri gabanta na dukan uku .uku
Saida suka fara tafiya sannan yace mata "ke bakida hankali zaki kulashi dahar zai rike miki hannu.
Tace ahankali "bansan yaxo gunba walh kuma kafin inyi masa magana yarikoni.
Yaja tsaki kawai ransa na msa quna baisan daliliba
Amaimaikon yawuce gida saiya nufi wani makeken hotel da ita
Saida yakama daki sannan yace ta biyoshi
Yabude dakin da key wanda ke a saman hawa na biyu
Dakin babbane daya jal amma ahakan VIP ne domin yakawatu yaji kayan alatu ga komai nan daka danna wata tarho ma,aikata zasu iso maka da gaggawa
Gadone makeke da mayan kujeru adakin duk sunciye ga furji da toilet ack
Ya kwanta akan gadon yana nishi waishinan yagama gajiya
Ta zauna akan kujera tana kallonsa
Yakalleta da ido guda yace
Zoki daddanna min jikina
Ta mike ahankali ta tsaya akansa
Yacire kayan jikinsa dagashi sai gajeran wando da bes
Hankalinta yadaga ganinsa ahaka tunda take bata taba ganin halittar namiji abayyane ba saiyau domin yar bes dinma cireta yayi
Tayi kas da kanta gabanta na faduwa domin jikin yarima na dabanne akwai gargasa ga kwanji ga cikar halitta
Ya janyota kan gadon yana fadin
Matso sosai kiyi min tausa bacci xanyi
Batace komaiba tahau yi masa cikin biyayya ba musu
Yalumshe idonsa wani magana disu na shigarsa
Tabbas abubuwa sun gama motsa masa babu abinda zai hanashi jin dadi ayau dama tun dawowarsa Kasar sau daya yayi da wata baby Rihanna tayi tafiya karuwar tasa
Tuni yabirkitota jikinsa yana neman zille mata rigar jikinta
Gabantane yaci gaba da bugawa tana addu.a ckn ranta domin dai tasan tashiga hannu babu me kwatarta sai Allah sannan bata isa tayi masa musun komai ba ayau sai alokacin ta tuno kalamansa na ckn mota wato nufinsa zaisha mintinta amma ba soyayya zaiyi da ita ba
To ai ita gara suyi soyayyar yabar mata mutuncinta
Hawaye taji zai taho mata tayi saurin mayar dasu don kada yagani yazaci zata bujire masane
Itako kanta take tausayi ayau tasan batada mafita sai Allah....……
🤔 tabdijan Fans akawo mata taimako
[7/24, 8:16 PM] Ummi Tandama: 📿 *KUYANGA* 📿
*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*Wannan Page Sadaukarwane kyauta sukutum ga Takwara takaina wato NABILA DIKKO* marubuciyar *DANGIN MIJI* _ina jinjina miki inayinki irin Sosai dinnan Alherin Allah yakai inda kike yakuma kawo mana Daukaka da tsari mu 4 Stars Writers_
*Nabilancy Luv* 💘
(Auntyn S&S)
25-30
Tanajinsa ya hau sille mata kaya tareda shafata ahankali salo salo Yahau shinshinarta kamar wani kare ko mage
Itako tayi lakwas ranta baya so amma takasa motsawa don gudun bata masa
Yaringa wasa da sassasan jikinta axuciyarta addu,a kawai takeyi akan Allah yakawo mata dauki
Harya cire wandan jikinsa kuma sai yaji wata Izza tashigeshi yaji aikwata kwata bai dace yakusanci baiwarsaba domin hakan zai iya kawo masa ragin Aji
Ya turarta gefe tareda tashi da sauri yahau zira kaya yana fadin "maza tashi kisaka kayanki mutafi
Ckn Sanyin jiki ta mike ta fara maida kayanta ajiki tana godiy ga Allah daya kubutarta
Koda suka baro hotel dinnan kai tsaye gida yamayarta
Da dare saida yadawo Club yasami mata yazaba ciki tareda diddikar giya son ransa yasha yayi tatil sannan yakebe da mata
Bai dawo gidanba saida tasakeshi giyar Wajen 4 na asuba yadawo
Duk bidirin da yakeyi nafutar dare da yawon dare bata ramfo abinda yake fita yiba Duk azatonta ko wani aikin yake futayi tunda bata sanin lokacin dawowarsa
*******
Da Safiyar wata juma,a Yarisketa akicin tana kokarin dora masa abin kari
Yayi gyaran murya tayi saurin juyowa
Ta durkusa ta gaidashi ya amsa fuskarsa ba fara,a
Yace mata "kishiga kigayara min dakina Kitabbatar kingyara minshi tsaf domin yayi kura goge koina Domin Bakuwa zanyi
Ta gyada kai tana fadin "angama Ranka yadade.
Yafuce yabarta tana ci gaba da abinda takeyi
Aranar ta wuni aikin gyaran dakin nasa bata taba shiga ba sai ranar
Duk yanda yake kwalliya da kwalisa da izza da d'agawa irin na Jinin Sarauta amma dakinsa cikin datti yake gado kawai yake hayewa yakwanta tun xuwansu duk da satinsu biyu baisa ta shareba saiyau
Damasu maza aisai a slow sungaji hakan 😅
Saita hau tunanin ko wacece hakan da zatazo lallai tanada babban matsayi agunsa tunda har asbd ita akeyin gyaran dakin
Ta goge koina ta gyara dakin tsaf tafeshi da Air freshner me dadin kamshin Splash
Harta juya zata futa kuma saitayi tunanin mezaisa bazata bude d'an furjin data gani adakinba ko shima cknsa zaibukaci gyara
Tadawo da baya ta budeshi
Aiko wani wari yabugi hancinta
Tayi saurin toshe hanci
Kwalabe tagani wanda bata fahimci kona meye ba
Saida tahau fito dasu tana dubawa tafara gano kona meye
A iya fahimtarta kwalaben giyane taga anrubuta
*WISKY* da manyan harufa sai wasu datagani sunfi yawa agun anrubuta *ORIGINAL ALCOHOL*
Tahau gyada kai tabbas giyace!
Ta maidasu inda suke ashiryensu
Takama baki tana mamaki da zancen xuci
"Yanzu dama giyar da aketa cewa yana sha da gaskene? Lallai wannan ya iya takunsa Allah yashiryaka.
Ta mike tsam tafuta abinta
Sai dare yadawo gidan amma bashi kadai tajiyoshiba
Ta fito da sanda tarabe a wata siririyar hanyar dazata sadaka da falo ta hanyar dakinta tana hangensa yashigo shida wata siririyar baturiya da kananun kaya ajikinta sunshige dakinsa
Ta tsaya kem agun tana Allah wadaransa Aranta domin yarima dai ba hali ga bin mata ga shan giya tabbas Duk wacce ta Aureshi batayi dace da uban "ya"yaba Sarkinsu adali me kyan hali Allah yajarabcesu da D'a mara kyakykawar zuciya
Takoma daki abinta tana tuno masoyinta MAHBUB ko yaushe Allah zaiyi komawarsu gida taganshi!?
******
Da safe tagama abin kari takai musu daining table Dankalin turawa ta soya da kwai sai shayi dayasha kayan hadi data dafa taxuba a flask
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.