Complete Hausa Novels

Kuyanga Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: KUYANGA part 1 cmplt-1-1-4-1.txt

Chapter 20 of 23

Yaxabura yakusa yarda Yaron don furgici
Tayi saurin taro D'an ta

Eyeeee😅🙄🙄😳😳Zeenatu Ashe dama kina sonsa

Yanunata da yatsa " Baki isaba wannan suna baiminba niya cancanta inzaba bake ba Nike da iko danhaka maza kikoma kice SAFWAN za,a saka masa ba Wani sunan BAWA ba

Tayi murmushi tace masa "aika makaro aikin gama yagama mai martaba yakarba tuni Dan haka banzamo meraina nagaba daniba da zanje masa da canxa magana

Tana gama fadin hakan ta juya ta tafi abinta

Yabita da kallo yana kwafa

Da bakin ciki yakwana Tirkeken ragon daya ware zaikai don ayankawa jaririn saiya fasa bayarwa domin ba sunan dayakeso za,a sakaba bazai iya xuwar wa sarki da canjin sunan ba domin kallon arxiki ma baya samu inyaje gaidashi

Yanajin wata irin kaunar jaririn domin sonta ma yafara raguwa yadawo kan Yaron kyan Yaron yatafi dashi tabbas zaiyi fashion dashi agun abokai

Da Sassafe gida yakacame da taron suna dama tun asuba a masallaci da suka idar da sallah aka radawa yaro suna da MAHBUB

Raguna biyu manya mai martaba ya aika fadawa suka kai bangaren Bayi aka yanka amatsayin Hakika

Tabbas kowa ya aminta agidan yaro dan gatan sarkine tunda gashi sunga abubuwa da dama na soyayya daga sarkin

Ita kanta *KUYANGA* taji Dadin hakan saikuma tasake akoina tunda da ace Dan bai karbuba agidan da tuni anata tsangwamarsu

Aranar kwana tayi rumgume da d'anta tanajin wata kaunarsa na shigarta ayau da yaron ya amsa sunan Masoyinta taji kaunarsa tashiga jikinta tabbas tana masa so sosai Albarkacin son da tayiwa margayi MAHBUB

A Bangaren UMMAH Jakadiya takawo mata tsegumin yanda Sarki yakai abin yanka manya manya na hakika

UMMAH ta quta cikin Takaici tace "Lallai Ashe har soyayya aka shiryi nunawa Dan shege kenan nifa har yanzun jakadiya banyarda da jaririn nan Jinina bane tabbas akwai meshi awaje

Jakadiya kamar ta furta " Duk kamar da sukai 🙄😆

Saitaja bakinta tayi tsit sbd tsaro kada UMMAH Taji haushinta

UMMAH tace mata "kinajina ko agobe nakeso aikinki yafara akowane lokaci kika sami dama ki shaqe min Yaron yamutu shine kadai burina da farin cikina mutuwarsa inhar kika aikata hakan Alkawarukanki sunanan zanbakisu

Jakadiya tace " angama uwar dakina yanzuma can zantafi inshiga cikinsu inzauna ayi komai dani kafin gobe in aikata aikinki........

Tofa muje zuwa fans

Auntyn Sayyada da Shahida ce 👌🏻
[8/8, 10:02 AM] Ummi Tandama: 📿 *KUYANGA...* 📿

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏻 ASSOCIATION_*🤝🏻
```{United we stand and succeed;Our ambition is entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*Nabilancy Luv* 💘
(Auntyn S&S)

85-90

*KUYANGA* takurawa junior MAHBUB idanu tana karewa irin kyan Da Allah yabashi sai ayau taji ta kara kaunar Yaron dayaci sunan MAHBUB

Ta rumgumeshi sosai ajikinta tamkar Wanda za,a kwace matashi tana Adduar Allah yasa yagado hali da ilimi na me sunan sa

Yanata baccinsa dama yarone me hakuri inyasha nonon dare baya farkawa saisafiya

Sallar ishsha,i akayi inba,aci sa'a ba shida tashima sai safiyar

Zulaihat bata dakin nata taje sashen Inna Dije takarbo abincinta

Kafin ta dawo bacci yafara daukanta tana rungume dashi akan kirjinta

Can ta motsa da sauri da taji motsi ana shigowa tayi tsammanin ko zulaihat CE

Saitaji sanda can kuma taji tsit

Da taji dai shiru ba,a shigo dakinba saita dire junior tafuto tana kiran zulaihat saitaga bakowa atsakar gidan

Ta dau buta tashige bandaki abinta dama fitsari takeji ga cikinta yana murdawa tunsafe dama take Dan shiga toilet din tana ba haya

Acan waje kofar gida Yarimane yazo gunta yanata Neman Wanda zai aika yaji shiru tsit babu gilmin mutane sbd whether ta sanyice da wuri ake shigewa akwanta

Yananan tsaye dai dayaga zai tsayu agun saiyayi kokarin yacusa kansa kawai domin dama sallama yazo yi mata yaga dansa kafin gobe yatafi Turai abinsa

Adaidai sadda yazo saka kai cikin gidan alokacin ne Yaga fitowar mace aguje tayo waje daga ciki afurgije ba gaskiya atare da ita ta bangajeshi tazura da gudu

Baiyi kasa aguiwaba yabi bayanta yazage karfinsa yacimmata acan nesa da gidan yadamqeta

Wa zai gani inba Jakadiya ba

Tana ganinsa tasan yaganta sai jikinta yayi sanyi tunda tasan asirinta yagama tonuwa ayau

Yace mata "jakadiya kece dama?meya kaiki bangaren bayi awannan Daren meyasaki uban gudunnan ?

Take tarasa ta cewa ta diririce tafara kuka tana fadin " karufamin asiri kamar yadda narufa maka

Yanuna kansa "kika rufa min kamar Yaya?

Tace " Eh Ai inada wani sirrinka da bakowa yasaniba sai ni da mutanenka dakasa aikin

Yarima ya mamakantu da maganar jakadiya ya nuna kansa yace "Sirri kuma?ni nasaka aiki ?to akan me nayi aikin dahar kika Sani?

Tayi wata dariya kana tace " kasani cewa akan kunne na naji kabada Umarnin aje akashe Bawa MAHBUN kawai don son rai da kishin da kake dashi nasan komai yarima ayanzuma daka ganni nima akan aiki nake

Yace "wanne aiki kikaje gidansu Zeenatu awannan Daren ?

Jakadiya tace " aikin kisan kai...

Dasauri yawatsa mata Tambaya "wa kika kashe ?kada dai Zeenatun?

Ta girgiza kai babu tsoro atare da ita don tasan me ta taka " Dan Zeenatu nakashe amma mahaifiyar kace tasani hakan

Yadafe kansa "wa,iyaxubillah D'an nawa kika kashe?

Tace " kayi hkr banida laifi

Yaharxuko kanta "Kinfi kowa laifi kuma saina hukuntaki bazan kyale kiba

Tace " idan har katonamin asiri tokamar mahaifiyarka katonawa sannan nima saina tona naka asirin nabaya

Tana gama fadin haka ta tawuce abinta tabarshi da tarin bakin ciki

Kai yadafe yana fidda hawaye

Jakadiya ta cuceshi yana matuqar son Yaron nan SBD shi yazo gidan tabbas mahaifiyarsa ce taja masa komai Ashe dama ba kaunar jininsa takeba

Ihu da hargowa yajiyo ta cikin gidan Su Zeenatu itada Zulaihat ne suke kuka da karfi da neman dauki ganin anzo ankashe yaro hargida

Dayake ta bayan gidan yake tuni yai saurin barin gurin kada wani yaganshi yashiga zargi

******
Kuka sosai sukeyi gidan yacika da mutane anata jajanta mata narasuwar jaririn ta Wanda akashigo hargida aka kasheshi

Kowa mamakin wannan Abu yakeyi anata fadin lallai duk yanda akai makashin yana ckn gidan kafin tashiga bandakin haka bayan makashin yafito zulaihat ta shigo gidan

Da filo akai amfani wajen danne shi harya mutu

Saida safe aka sallaceshi aka kaishi

Da yarima aka kashi aka binne yanaji yana gani dole yai shiru bai iya bayyana wacce takashe yaronsa abin sonsaba

Ranar dama fushi yayi da mahaifiyarsa bayan adaren yaje yai mata bore da kuka akan ta aika ankashe abin sonsa jinin jikin sa

Mai martaba ma yaji mutuwar Yaron dakansa yataka yaje yaiwa *KUYANGA* Ta,aziyya domin yana son Yarinyar aransa domin Nutsuwarta

Kwana tayi tana kuka tana tuno fuskar yaronta

Aranta kuwa tanajin bazata taba yafewa Wanda yai mata wannan abuba don ancuceta saida akaga tafara kaunar yaron aka rabata dashi

UMMAH kuwa ranta fes ta cikawa jakadiya alkawarinta na abubuwan datace zata bata

Ammafa agun yarima bata jin ta dadi shiga daya shiga biyu saiya gaya mata magana tamkar ba mahaifiyarsa ba

"Kinji dadi kinraba Dan tahaliki da duniya kunji Dadin hakan Kuda Allah kuncuceni kunrabani da farincikina.

😏kunjishifa kaika manta daka sa aka raba bawan Allah da duniya Ashe abun ba dadi

Kwana uku da faruwar hakan LAMIDO yazo yi mata gaisuwa

Tafito cikin hijab har kasa

Yakura mata ido harta iso gareshi tagaidashi ckn ladabi

Ya amsa yana kallon Dan karamin bakinta mekamada alawar lollipop

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.