Bawan Allah Part 1 Compleete Complete Hausa Novel
Reading file: Bawan Allah Part 1 Compleete Hausa Novel.txt
Chapter 7 of 15
Page
1⃣1⃣++++1⃣2⃣
Matso wa tayi daf da shi sannan ya bud'e ledar ya Ciro magungunan ya b'ab'b'alla su , ya ce "bismillah " D'an k'aramin bakin ta ta bud'e ya saka mata tare da bata suwa tana jira taji ya shafa bayan ta sai taga yayi mursisi , ai ba shiri ta fara kakarin aman k'arya fita waje tayi da gudu ta tofar da maganin , ta shigo tana fuskar tausayi, tace
"Yaya ka gani ko ba zaka iya bani ba kamar yadda Ummi na take bani"
"Me yarinyar nan ta mai da nine amma zan nuna mata nafi Ummin iyawa"wannan duk azuciyar shi yake fad'i
Azahiri kuma cewa yayi " ayya sannu na manta ne zo asake wani"
Ta sake zuwa ta zauna sai cewa yayi "cire wannan hijab d'in ko shima ya shak'e maganin yak'i wuce wa"
"Me ka ce yaya"ta zaro ido
Ya k'ara k'asa da murya dai-dai kunnan ta yace "nace Ki cire hijab d'in"
"Yaya ai ba zai hana ni sha ba"
B'ata rai yayi ya tura mata maganin ta , "shikenan tunda ba zaki cire ba, ni ba zan baki kije kiyi amai ba"
"Ayya yaya da gaske bana son Fushin ka bari na ciri"
Yaye hijab d'in tayi dai-dai wuyan ta sannan ta ce "na cire "
Hannu ya sa ya yaye hijab d'in , wata vest ce ajikin ta mai santsi da leshi agaban ta ta kwanta tayi luf ajikin ta , kayan arzik'i ne ya tsaya kallo har yana had'iye wani yawu mak'wat gaba d'aya imanin shi ya tafi awajen k'irjinta , ga dai su ba masu girma bane amma akwai d'aukan hankali,
Sai da Ummi ta kira Abdallah sau uku be jita ta ba , sam ita bata lura da inda yake kallo ba,
Tab'ashi tayi tana fad'in "yaya ina ta magana shiru"
Bece mata komai ba , ya sa mata maganin abaki dan gani yake ko magana yayi za'a gane halin da yake ciki
Ruwa ya sanya mata a baki sannan ya k'ara janyo ta jikin shi , tana jin ya tab'a ta tayi sauri taja baya , madadin ya kyale ta sai ma k'ara janyo ta da yayi ta kwanta a k'irjin shi yana shafa bayan ta ahankali cikin wani irin salo yana fad'in
Yazo dai-dai saitin kunnan ta ya na rad'a mata"k'iyi hak'uri Ummi kishanye ko kya samu lafiya"
Sai da suka kusa minti goma a haka Abdallah dauriya kawai yake yi amma ga ba d'aya notin jikin shi ya kwance
Ummi kam har ta fara bacci abunta bata ma San yana yi ba ,
"Ummi , Ummi"Abdallah yake kira a hankali
Cikin yanayin bacci tace "uwum Ummi na Ki barni ban gaji da jin d'umin jikin Ki ba " ta sa hannun ta biyu ta zagayo dasu ta bayan shi tare da dad'a cusa kanta cikin k'irjin shi
"Inalillahi wa 'inna ilaihirraji'un"abinda Abdallah ke mai-maitawa kenan
Acikin ranshi ko fad'i yake" wannan yarinyar zata kashe ni"
Sun jima a haka bai kwantar da ita ba domin zaman ta a jikin nashi na rake mai wata damuwar ,
Ana haka ya tsinkayi muryar Hafsa tana fad'in "eh yana ciki"
Sallamar Umar da yaji duk ta dagula masa lissafi shiko sai rafka sallama yake ,
A hankali ya lallab'a ya kwantar da ita , sannan ya fita,
Umar na ganin shi ya saki wani murmushin rainin wayau , yace "kayi hak'uri fa na katse maka hanzari"
"Ba hanzari ka katse min ba gudu" ya ja tsaki , yayi hanyar fita , binshi Umar yayi yana fad'in "ai dai ka tsaya kaji me ya kawo ni ko ?"
Cikin murtuke fuska Abdallah yace" Umar muddin kana son zaman lafiya tsakani na da kai to dole daina min shakk'iyancin nan naka , wallah har cikin raina bana jin dad'i shiya sa kaga gaba d'aya na fita harkarka domin b'ata min rai kake"
Umar yace "uhum Bawan Allah kenan indai wannan ne mai sauk'i ne , amma babu yadda za'ayi na ganka a cikin irin yanayin da na ganka a yanzun ban yi dariya ba"
"Mtsww yanzun dai gaya min meya kawo ka?"
"Dama Alhaji bello ne ya kirani yana ta Neman wayar ka be shiga shine ya bada wankin shi na kawo maka , amma wai gobe yake so da safe zaiyi tafiya"
"Shikenan ba damuwa , ina wanki suke?"
"Suna nan tsakar gida na barsu "
Nan dai suka D'an yi fira sannan Umar yace " bari naje kasuwar nan kaji"
Sukayi sallama , Abdallah ya koma gida , Mama da Hafsa ne keta kiciniyar d'aura tuwon rana , yayi musu sannu ya wuce d'aki , kaya ya chanja zuwa wata tsohuwar T-shirt , ya nannad'e k'afar wandon sa ya hau sana'ar shi ta wanki ,
Ummi kuwa ba ita ta farka ba sai d'aya saura , lokacin har Abdallah ya gama wankin shi yayi wanka yana shirin fita masallaci tana kwance tana kallon shi sai da ya gama shirin shi ya fita sannan ta mik'e ta d'auki bokitin ta da buta ta nufi rijiya , a nan waje ta tarar da Hafsa tana kwasar tuwo
Ummi cikin tsokana tace "yau manya ne a kitchen d'in "
Hafsa ta juyo ta watsa mata wata harara sannan tace " kuma dole aci ko be dahu ba ba"
"Yi hak'uri maida wuk'ar" ta duk'a ta d'ibi ruwan ta sannan ta wuce bayi tayi wanka da alwala tayi sallah sai da ta idar ne ma ta lura da kwanon abincin nan ta D'an yafita ta barshi ,
Hirar su Mama da Hafsa ne da taji ya sata fita don ta gaji da zaman shirun,
[12/20/2017, 9:27 AM] Maman Muhammad: *BAWAN ALLAH*
*MRS NN ONE💋*
*Dedicated to*
*MAMAN Tahir*
*Maman Hanan*
*Maman mamy*
*Maman adhil*
*Meenat*
*Rukkaya maijega*
*Amne*
*Aisha Muhd Namadina*
*Sadiya Illa*
Agaskiya sunan ku ba zai lissafu ba I really appreciate your kind and support *Ina mugun k'aunar ku*â¤ðŸ’‹
*Thanks for your well wishes*💋
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
# WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.