Baqin Ciki Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: Baqin Ciki Part 1 Complete Hausa Novel.txt
Chapter 8 of 9
BAKIN CIKI 3***1 Ganin haka yasa Alh Adamu ya
figi wayar rediyo ya tsulawa mama "zaki kashe
mana shi ne? Ta mike a gigice ta yanka waje a
guje shima ya bita da gudun yana fadin fita!
Shegiya! Tsinanniya! Yar iska! Idan kin sake
dawowa gidan nan sai mun taru mun kasheki!
Har suka wuce kofar gida a guje sannan yaja ya
tsaya yana haki, yar banzar yarinya gantalalliya
maras mutunci! Ya dawo yana ta zage-zage yan
kallo suka fara kawo dauki ya fada cikin gidan
ya iske umma ma ta sume anata shafa musu
ruwa tare da firfita ya kutsa cikin yan
gudummawa. Abba kam ya farfado amma umma
abin yaci tura don haka gaba 1 aka debesu sai
minna inda zasu fi samun kulawa sosai sannan
yayansu susan halin da ake ciki. Al*amrin ya
daurewa Abdlkrm kai kwarai da gaske sanda ya
sami waya a office. Yaushe suka baro fandogarin
har wann abin ya faru? Dama mama bakan
kawai tayi tana jinsu tana kallonsu a dage?
Tirkashi! Ai dole su hakura da mama!
Hankulansu bai kama tashi ba saida suka zo
asibitin suka ga halin da umma ke ciki. Tun
isowarsu take sume Dr yace heart dinta ta riga ta
buga saidai suyita addua Allah yasa ta mike.
Kowa ka kalla dole ya baka tausayi musammn
Abba da yayi wata muguwar rama sbd zullumi. 3
days anata kai kawo akan umma abun yaki dadi
abdlkdr yace a basu ita su wuce Abj a daren aka
sallamesu suna jira gari ya waye su wuce. Karfe
3 na dare Abba na zaune a gaban gadon yaga
umma ta daina jan numfashi a zatonsa ta sami
sauki ne don hk yayiwa Allah godia ya leka ya
kira nurse yace tazo ta gani ko zasu cire mata
tukunyar gas din iska ta huta. Nos ta kalleta da
kyau tace tana zuwa cikin sassarfa ta fita ta kira
dr suka dawo tare ya gwada ta da kyau ya cire
duk injin dake jikinta ya rufeta da mayafi ruf!
Gaban Abba ya fadi ya tsurawa dr ido ya juyo ya
dubeshi... Alhaji..... Ya katseshi naga ka rufe
mata fuska me hakan yake nufi? Ya dafa
kafadarsa yace sai hakuri Alh kuyi imani da abnd
Allah yayi. Yasa kai ya fice. Abba yayi mutuwar
tsaye fadi yake Innalillahi.... .....!!! Nos dinnan
ce ta kamashi ta zaunar tana kwantar masa da
hnkli saidai zaiyi wuya idan yanajin ta ya dai
zauna ya zubawa gawa ido yana tasbihi. A haka
ya riki asubahi sannan ya tashi da kyar ya fito
masallaci yai salla. Yana fitowa su abdlkdr na
fakin har sun fito tafiya ya nufesu da sauri suka
yi saurin gaidashi ya jikin ummar? Yace jiki yayi
sauki ina fatar zakuyi hakuri ku dauki maraici.
Haka Allah yaso.... Ya wuce da sauri yana goge
kwalla ya barsu suna kallon juna kamar ba. Ya
jima yana kallon gawar umma tamkar a dream
sannan suka shigo yaya soja ke kan gaba ya
zauna ya bude fuskarta nan da nan abdlkrm ya
fice daga dakin yana kwalla da salatin Manzo
SAW. Shi kuwa soja zura mata ido yayi baya ko
kiftawa ganin haka yasa Abba yaja mayafin ya
rufeta sanna ya cira kai ya dubi Abba amma bai
iya firta komai ba idanuwansa kamar garwashi.
Abba ya dafashi yace ya kamata mu wuce gida
kuyi hakuri kaji?. Ya kada kai kwalla suka zuba
kuncinsa yasa hannu ya share nan da nan aka
fito musu da gawar aka sanya a mota suka tafi.
Anti rabi da inna saude suka gigice ta fasa kuka
ganin haka suma yaran suka hau kukan. Abba ya
rungumesu yana rarrashi yaya soja ya kira waya
abj ya shaidawa anti amina. Daga nan ya kira
abdrhmn yace su hadu a fandogari nan take suka
danko hanya shida ya saeed da matarsa suka
biya birnin gwari suka wuce da yaya Ali. Gida ya
barke da koke-koke kan kace kwabo rasuwar
tayi tambari a gari. Baraka da mahaifinta suka
garzayo gidan. Misalin 10am suka iso da gawar
kowa sai cewa yake mama ta kashe uwarta!
Hnklinta ya kwanta, babu bata lokaci aka
shiryata aka fito da ita jama'a kamar kasa suka
sallaceta suka kaita makabarta, uban dwk dai
karfin hali yake har suka sata a kabari shida
yayansa wanka zata fito lokcn danliti ya shigo
gidan a sukwane ina kike? ta karasa fitowa da
bocket a hannu gani nan wanka nayi. ya matso
ta yana fadin kina da lbr kuwa? tace name?kai
tsaye yace ummanki fa ta mutu yanzu aka wuce
da ita..... ta saki bokiti da kwandon soso ido
waje tace gane ba? yace ya hausar baki gane
ba? kije kisa riga kije gidan ki gani amma ni
tabbs haka naji ana fadin matar uban dawaki. ta
rasu ko yana da wata matar bayan ummanku? ta
fasa kuka ta ruga daki ta rarumi riga tasa ta fito
waje a guje ba takalmi ta kwasa da gudu. tana
salati hawaye na kwarara, danliti ya fito ya bita
da kallo cikin ransa yana fadin mahaukaciyar
banza ta wani kwasa da gudu kamar barinta
zasuyi zama a gidan. Shashahsa! yaja tsaki
yajawo kofar gidan yasa kwado. ita kuwa taci
gudu gidan ma nisa yayi mata tana isowa
motarsu Abba na tsayawa. Taja birki tana haki
kamar ranta zai fita ga hawaye na kwarara duk
suka fito suka zuba mata ido shi kuwa soja yana
fitowa ita ya dosa gadan-gadan idanuwansa
kawai ta hanga ta soma ja da baya kafin ya
karaso don kanta ta juya ta koma inda ta fito.
yace dakin tsaya mana in karaso! kiga yanda
zan kasheki da sauran kwananki! su M kassim
suka rikoshi suna bashi hakuri kwalla taf idonsa
yace in banda raini me zatazo nema bayan ta
kasheta? tunda wuri ku gaya mata idanta bari na
damketa saidai wata ba ita ba! akayi tabashi
haquri,yazauna cikin en uwansasunata karban
gaisuwa,inna saude da sauran matasun cika
falon umma.baraka kuwa hawayenta yaqi yatsaya
da zarar ta tuno mama sai taji kamar ta
sheqabarzamu da bakin ciki! Gidan dan liti
mama takomatana tafe tana kuka anata kallonta
tamkar mahaukaciya...tana isowa taga gidan a
rufe,tarasameke mata dadi....mutuwar umma ko
rashin makulli?tasake bin titi tadawo shago
tazauna akan benci kofarashagon dan liti na
kallonta bai tanka mata ba.ayubayace kace
tashigo ciki mana a ranafa take.......yacekasani
ko ranar tafiso?kyaleta tagama juyayin muma
haka mukayi muka bari.ayuba yace bakada
tausayidan liti,narasa inda imaninka yake,yace
to kaki filincigiya da sanarwa mana,sai su nemo
makashi.ayubayafita ya lallashi mama tadawo
shago tayi kukantaharta gaji,bacci ya
dauketa.danliti kuwa yaci gaba dacinikinsa
hankalinsa kwance..don yasan yasha gaban
kowa babu mai tinkararsa akan wani
magana.ammayamanta Allah nanan?kuma yana
kallonsa?baikulataba saida yagama cinikinsa,zai
kulle shagoyasameta zaune yace kitaso muje in
sauqeki indawoyau anan zan kwana,,,,,,tadubeshi
ido jazir tace anankuma?nikadai zan kwana
kenan?ya qara tsuke fuske yace ke!na aureki ne?
ina tambayarki...na aurekine?Daga taimako sai
ya zama tsiya?kuma shikenan saiin ringa kwana
dake,salon kisa mutane su zageni,acena ajiyeki
muna dadiro ko?......takada kai dasauri,tace a'a
wlh ba haka nake nufi ba,yi haquri,yacemeyasa
kikeson batamin rai?kinga nafasa kaiki tashi
mazaa ki kama kanki,ungo makulillin ki
wuce.tamarairaice tace kayi haquri katausayamin
dan litikaga dare yayi bayan tashan nan yan
shayeshayene.wulaqanci zasumin don Allah
kayihaquri.......ya zura mata ido fuska daure
yacemuminar qarya!da anyi magana ki
marairaice,ni tashi muje in ajiyeki indawo!iya
mike yayi wajeabinsa,canta sameshi cikin mota
ayuba dai bai iyakallontaba saboda tausayi
tunda tashiga baitankamataba duk lallashin
datake masa kuwa...hakata sauqa tana waigensa
yayi ribas ya figi mota yawuce tasa mukullai ta
bude kofan tashiga ta kulle da sakatagidan
bakikirin tayita laluba tashiga daki talalibo
ashana ta kyasta,,,ta hango inda fitilar kwaitake
tana kunnawa ko minti goma
baiyibayamuta,kalanzir din dake ciki ya
qare.........dole takwanta kusa da katifar da
danliti yasayo mata.takasabacci tarasa abunda
yake damunta...tsorone?fushin da danliti yakeyi
ne?ko rasuwar mahaifiyarta?saikusan asuba
tasamu bacci mai nauyi yadauketa. kwanaki uku
da rasuwar umma.a tsawonkwana ukun nan abba
baya barci,daka dubeshi zakagane yana wani
boyayyen ciwo dake
tsananindamunsa.idanuwansa sun
zurma,fuskarsa ta tsukekwarai da gaske,shisa
hankula yayansa yaketashe,abincin kirki babu
mai cinsa...sallar azahar aka kira kowa ya tashi
da nufin yin alwala,akaja sahu nanbisa tabarmi
malam qasim ke limanci tunda akafarazaman
makoki,,,,,,,,,,,,,,,a raka'an qarshe suka dagojiri
yadebi abba ya buga da qasa mutan biyu
dakegefen hagu da damansa su suka yanke
sallan,sukajanyeshi gefe suna masa firfita har
saura suka idar da sallah.yaransa suka rugo
gunsa tare da sauranmutane,,,,,masu shafasa
ruwa nayi masu firfita nayiharya farfado,sai dai
yanayin yanda yafarfado yafirgita kowa,gefen
damansa ya shanye,baki yakomagefe,gwanin ban
tausayi.labari yashiga cikin gidamata sukayi ta
fitowa suna koke koke ganin yanda akadauko
abban kaman gawa akasa a mota sukakaman
hanyan minna......har akayi bakwai abbanacikin
kaka nikayi.dole suka kasu,alh basiru da yaabdul
kareem suna tare da abba saura kuma sunawajen
karban gaisuwa..kai!sunga tashin
hankali,kukadai anyishi babu adadi,da yana
magani.daya magance matsalar data sauqa cikin
gidan uban dawaki.. Wasawasa abba ya kwashe
wata guda ana jelarasibitoci,daga minna aka
turasu k.d dagananzariya,akarshe ya abdulqadeer
ya daukeshi yadawodashi abuja,sukafara shirin
fita egypt cikin sati gudakomai ya
kammala,abdurah man da anty amina ne suka
tafi dashi saboda yanayin aikin sauran ammashi
yaya soja zai biyosu da zarar yasamu
umarnidaga ofis. andanga canji a cikin sati
biyun dayasamu yana ganin kwararren
likita,domin ansamu yanamagana kuma yana
amfani da hannunsa kadankadan,kafarce dai
bata aiki haryanxu.,...a sati nauku..akabasu
sallama tareda magunguna da zai ringaamfani
dasu.suna sauqa abuja.ya soja yawuce dashi
gida yace anan zai zauna yarinqa samun kulawan
dayadace..aka gyara masa daki,,,sannan yayi
masarijistan zuwa ganin likita lokaci lokaci,anty
aminatasha damarar kulawa dashi cikin hakuri
dagirmamawa Dan jikansa kuma malami yana
debemasa kewamusamman da yamma zaiturasa
akan kekensa sufito shan iska yana zagayawa
dashi cikingidan,wataranma harwaje dan yaga
gari,,,,kullam daresai sunyi tilawar alqur'ani mai
girma sannan sukebacc.haka kusan duk sati
yayansa ke zuwa dubashi danasu iyalan.har
safiya ta haifi ya mace,abdurahman yaso yasa
mata sunan umma,ammaabba yace tunda
akwaita yana roqon arziqin asamasasunan
mahaifiyarsa watoo sakeena tunda shi
yanxubaida mai sunan....abdurahman bai musa
masa badukda dai sunan bai kwanta masaba
yabi zabin abba,don ya faranta masa rai....komai
na abbayadawo qarqashin kulawan yaransa
hardagonakinsa,,,bayan wata biyu da haihuwar
sakeena. Bayan wata biyu da haihuwar sakeena
qarama yaaika da takardar murabus,,,aka nada
alh basiru amatsayin uban dawaki.zaman sa yayi
masa dadi agidan dansa hankalinsa kwance
dukda yana damuwada rashin umma...sai dai
imanin dayayi qokarintusawa kansa wajen maida
al'amuransa wajen ubangiji.illa iyaka yarakata
da addu'a tareda nemawamama shiriya. To
komai dai sai Allah yayi hattaasiririn dayayi
tasiri ajikin mama da izininsa ne,,,,donya jarabta
ta da iyayenta kuma yayi wa danliti
daurintalala.saboda fidda tsoron Allah a
zuciyarsa. Page 12:mama dai sharholiyanta
takeyi dukta mance abubuwan da suka
faru..domin ko alama bata ganinkowa a idonta
sai danliti.....shine mai sata shine maihanata
musamman yanxu data samu
lafiya,cikintayashiga wata 6 yana neman 7
batada watamatsala,batada abun dayake daga
mata hankali saifushin danliti.shikadai zata gani
yanxu tafita hayyacinta...tun mutan gari na
suru2 suna zaginta harabun yazama jiki bamai
kallonta......sau dayawa zakasameta cikin shago
ita ke siyar da kayan shagon saitazauna tun safe
har dare suna sakarci kalakala...gidan danliti
kuwa yanxu bata tsoronsa dukdare zatabi hanya
takoma takwanta,,,shiyasa ma inna saude
tadaina bin hanyar haka ma baraka ko saudaya
bata bari hanya ta hadasuba. A yan tsakanin ne
akasa ranar baraka da Muhd dinta 5mnths. Basu
baraka kadai ke gudun mama ba harda Ya Ali
shima idan yazo garin bai biyowa ta kofar
shagon ya gwammace yayi zagaye ta hanya mai
nisa, ya kanyi kuka shi kadai idan ya tuna halin
da mama take ciki baida abinyi face addua
kullum bata yankewa a bakinsa yakan jima bai
shigo garin badon kar ya shiga gida a rinka
bashi mummunan lbr masu jirkita masa tunani.
Kwanci tashi watan haihuwar Mama ya tsaya ta
kumbura dam! kamar ta fashe sbd hawan jini
bata sani ba, tunda ba awo take zuwa ba, amma
shegen dariya yake mata wai ta dawo alkubus.
Ita kadai a daki tsakar dare nakuda kamata ta
rasa inda zata tsoma ranta taji dadi tayi nan tayi
can tana ambaton Allah tare da tambayar kanta
wannan wane irin ciwone kuma? gab da asubah
jini ya goce mata idanuwanta suka raina fata
fadi take shikenan zan mutu! ta hau kuka tana
kiran zan mutu danliti ka taimakeni! garin Allah
ya waye 7am danliti baiga tazo shago ba alhalin
kullum 6am take zuwa wata zuciar tace yaje ya
ganota ya buga mota ya iso gidan ya iske a
kulle yayi ta bugu bata bude ba wasu samari
suka taimaka masa aka buge kofar ya shiga. a
zatonsa ma ta mutu ganin ta shame shame cikin
jini saida ya tabata ta motsa tace zan mutu ka
taimakeni. cak! ya daukota ya saka a mota sai
asibiti take sukace bazasu iya ba ya kaita
kagara, nan da nan ya buga mota yazo shago ya
kwashi kudi ya wuce yanata zage zage dama
haka takeso aci kudina tana jin ciewo tayi
zamanta bataje asibiti ba zata farfado ta hadu
dani kudin dana kashe saita biya su don ubanta
.......ayuba yayi tagumi yana juyayin karfa
mamatarasa ranta .yana isa asibiti a ka turata
emergencylikita yace tiyata za'a yi mata sunan
bukatar jiningaggawa. Babu yanda Danliti ya iya
dole yaceagwada nasa jinin a gani ko zaiyi daidai
Aka gwadaamma bai yi ba. Mai daukar jinin ke
gaya masa akwai wanda ya saba bada jininsa
ana biyansa, idan yayarda a kira shi au tsadance
ya biya. Ba ason ransaya amince ba nan da nan
aka kirashi, suka tsadance,ya biya shi dubu biyu
aka diba, ga kuma kudin aikidubu goma sha biyu
da dari bakwai da hamsin. Donhaushi kamar
yace bashi dasu wannan shiri Maimakon yaci
bulus ya dawo yana cacan kudi donneman
lafiyarta. Wucewar minti talatin aka fito da itada
jariri namiji. Santalele dashi ga kyau ga girma
shikansa likitan sai da yaji kamar ace babyn
nashi ne.Malaman jinya kuwa kamar su lashe
yaron. Ahi kuwaDanliti yake kawai yakeyi cikin
dan kankanin lokaci da bai wuce awa daya ba an
wawure masa kusandubu sha biyar, bai ma san
me zataci ba nan gaba namagungunan. Ya na
tsakar wannan tunanin watanurse tazo ta gaya
masa akawo kayan da za asawababy kudin
aljihunsa kaf sun kare sai da ya komaFandogari
rai bace. Ayuba yayita masa dariya yana masa
kirari, "angon karni angon karni!!", bai kulashiba
ya shiga ciki ya sake lalo wasu kudin ya fito
yakoma. A kagaran ya shiga wani shago, ya
sayo kayanjarirai kala hudu da rigar sanyi, sai
sabulu da Omonwanki ya koma asibiti ya kai
musu aka sayaron.Mama tana kwance bata
farfado ba tukuna. A ka kawo masa jariri ya
karba ya zura masa ido gaban saya fadi. Yace a
ransa "kaga shegen yaro kamar mudaya dashi?
Maimakon ka kwashi uwarka, sai kadebo ni? Tun
yanzu kenan ka nuna min baka dakunya". Ya
bawa kansa dariya ya shiga yi kamarsakarai"
kwana bakwai mama ta gyagije tare da taimakon
nurses da wasu masu jinya saboda karyarda
sukayi, wai daga nesa suke kuma iyayensu
basason aurensu, shi yasa babu wanda yazo
jinyarta.Babynsu sai kara kyau yakeyi, shi ya
kara jawo musufarin jini a wajen ma'aikatan
asibiti da masu sontaimaka musu. Ranar da ta
cika kwana 7,aka sallamesu likita yagindaya
mata sharudda banda aikin qarfi,sannan
tatabbata tana samun ishashen kayan qarin
jini....dantayi saurin maida jikinta.sati daya aka
basu su dawoakara duba lafiyarta sukayi sallama
da kowa cike dakewa,,,,don anriga ansaba
dasu.danliti ya kwashesu a mota suka kama
hanya. sunfara tafiya ta kallesa idokode tace
haryanxu banji kafadi sunan yaronba,kawaiqarya
nayi wa mutane ake kiransa adamu...jitayikawai
yamake mata baki..kar insake ji bakinki ya
kirawannan sunan.dama na kyaleki ne dan
ganinmutane,,don iskanci kirasa sunan da zakisa
wa shegen danki sai sunan ubana? Tuni take
rungume da baki ido waje takekallonsa,,tace
haba danliti!baka tausayina? dana sansunan
babanka ne zanfada?wlh zuwa kawai
sunanyamin nafada musu shiyasa ranan da kazo
da ayubasuke ta kiranka baban adamu... yasake
kawo matawani dukan,yace sake fadi kikayi??
wato raini ya shiga tsakaninmu koh? bakisan
cewa inajin haushinkiba ko?to kibi a
hankali,idan kina neman zaman lafiyadani,,idan
nasake jin adamu a bakinki sai na karyakiwlh.....
taguma ta doka tana kwalla tana kallonsa,Allahb
aka haquri danliti,yaron nan dai dankane,duk
sunanda kace akira dashi za'a na
kiransa.bannaso na bata maka rai danliti..amma
kai abu kadan sai fushi. yacebabu ruwana da
sunan yaro,,idan kinso ma kinakiransa BIRI ,duk
daya a wajena!tace Allah ya hucizuciyarka,,
maganar batakai hakaba,tunda ran talataaka
haifishi zamu na kiransa mai kudi...yadan
dubetakadan ya kauda kai yarage naki inkinso
ma kina kiransa miloniya wannan keya
dama..zatayi maganayadaga mata hannu banso
jin don Allah kimin shiru.tasunkuyar dakai tana
kallon yaron dayake jikintayanata bacci
abunsa.har suka iso gida,,basuyi wanimagana
ba.ya tsaya kofar gida tafito yatayata
kwashekaya..taron mutane nata kallonsu suna
mamakin wannan lamari..bai zaunaba yajuya
yana kokarin fitatace ya maganar abinci?zan
girka ne ko za'a na kawomin na sayarwa? Ya
kalleta sama da kasa yace,wai ke me
kikadaukeni?baki ganin kudin dana kashe a
asibiti? Koshagon kikeso ya rushe na tsugunna?
baga saurankayan tea a nanba?ki hada mana
kisha! Kedamaba'aso ki nannagi abu mai
nauyi.mtsssss..... Yajatsaki yayi waje,,,ta koma
gefen katifa tana tabe baki...a ranta tana fadin
Allah ya huci zuciyarka.tadangyara waje tamaida
kai ta kwanta ba'a jima ba bacciya dauketa...
Bayan sallar la'asar kukan yaro yatasheta.ta
tashi da sauri tabashi nono da ruwa..nandanan
yasake komawa barci.tafito tsakar gida
tanahamma tareda mikar yunwa..tayi dan
shawaginta a tsakar gida takoma daki..tajanyo
ledar kayan tea tazuba a kofi tajanyo fulas zata
tsoyayi ruwa taji baburuwan..tasaki tsaki ta nufi
kichen babu itace ko dayabare ta daura.haka
tadawo tasha tea da ruwansanyi..tasake
kwanciya dan babu abunda zatayi harqarfe taran
dare bataga danliti ba,,bare tasa ran wani abun
sanyawa a baka. Ga yunwa tana sha'awar
tacimai dan gishiri...nan take tayafa gyale ta
zura silifastadauki jariri taja kofa tayi waje ta
lallaba a hankalitayi wajen danliti.....yana
ganinta ya daurefuska,,,yayinda ayuba ya taso
ya karbi maikudi,,meya kawoki?inji danliti tace
naji shiru ne ga yunwa inaji.....ba akwai kayan
tea ba?we me kedamunki ne? Murya raunane
tace nasha wlh..dama ruwan sanyinasha babu
sauran ruwan zafi kuma babu itace...maidan
gishiri nake sha'awan ci kodan yayane! Ya
gyarazama nifa ba ubanki bane,bakuma
mijinkiba bare kinadauramin wannan
nauyin,,kingane koh?daga taimakosai ya zama
tsiya?ki dauki duk nauyinki ki dauramin? to bafa
zai yiyuwa kinjiko?karkisake biyoni shago
kicenabaki wani abu...abun da nasamu nabaki
basai kinmatsamin ba..karki sake dauko danki
kizominnan...idan kunne yaji..... Tace yi
haquri,,,yacewaayuba bata danta ta koma.ta
karbeshi tajuya zatawuce taji yana fadin bata
taliya daya taje tadafa karta cinyeni....ta karba
tana murna ya wurga mata nairaashirin tasaya
itacen..jikinta na rawa ta dauka hardagodiya ta
sabo yaronta takoma gida..sai yanxu matake
tunanin a ina zata samo icen dare yayi?ta
sauqenumfashi numfashi takoma takwanta
dayunwarta.dasafe da kanta taje ta nemo
itace,ta tafasa ruwa ta dura a filas,tayi wa danta
wanka itamatayi..tahada tea tasha da ragowar
biredi. Tayi wanka tayi wanki duka ita
kadai,,anjima kumadole ta bararraka taliyan da
zataci.ko ta ci gaba dashan shayi...aikin yamata
yawa ita daya shisa dakwantawarta zazzabi ya
rufeta. Maganar haihuwartakuwa naci gaba da
yaduwa a gari,wasu emmata masukarambani
haar suna zuwa mata barka.haka tci gaba da
manejin rayuwa sai abunda danliti yaga dama
yakekawo mata taci,a lokacin da kuma
yagadama! .......kwana 7 suka cika tayi masa
maganarkomawarsu asibiti,,,kai tsaye yace bai
zuwa,Allah daikonsa jikinta ya hade kamar yana
samun kyakkyawarkulawa.haka mai kudi yayi
bulele dashi alamun ruwan nonon dayake sha
yanada kyau...batadai zuwa koina,,,saboda
danliti yahana.komaisa oho?shi kadaiyasan
dalillin yin hakan. wannan satin shine ake bikin
baraka da muhddinta,mama na gida mai kudi
goye a bayanta.tunsafebatasa komai a
cikintaba,,,har zuwa yanxu da akaidar da sallan
la'asar.tagumi hannu bibbiyu tayi tunanitake
lafiya meyafaru da danliti baizoba?bata
samuamsarba taji tsayuwar motarsa. Farin ciki
ya lullubeta ta taso ta tarbesa.babu walwala ya
wuceta yashigedaki...t abiyo sa abaya tazauna
kusa dashi tanatambaya,,,waya tabamin cweethrt
dina?ko fushin netunna jiya? Ya ballo mata
harara yace kinason wanimarinko?to kici gaba
da tadamin wannanzancen,,tadan kada kai tana
murmushi tace sha kuruminka,indai maganar
aure ne bazan sakeyimakaba duk lokacin dakaga
ya dace saimuyi,,shiyasa bangankaba
tunsafe?.......ido zuruyana kallonta bansaniba!
tace yi haquri shalele mezanci yau?yace babu,ki
tashi kishirya kije gidan bikikici..tace bikinwa?
yace ke saboda sakarci ma bakisan ana bikin
yar uwarkiba?bikin yarinyar nanakeyi baraka...ta
ware ido ta washe baki,bikin barakaakeyi?to ina
zan sani ka hanani fita? Yayi matabanzan kallo
ai dama ni kike gani na hanaki fita?toubanwa
zakiyi a waje?kina samun ci kina
samunsha...kinfiso kirinqa yawo kwaroro kwaroro
da goyo ana nunaki?to shikenan tunda kinfison
hakan gahanya nan,,,,amma kisani kwayar dawa
bazan kawomiki gidan nan ba..da sauri ta
rungumeshi,Allah sarkidan litina,ba haka bane
,nima bana sha'awarfitan,tunda baka so.yanzu
bari in shirya ka saukeni agidan bikin...a razane
ya kalleta,wai ke meyasa jaka ce?kawai sai in
daukeki a mota in kaiki gidan biki anakallonmu?
idan ke mahaukaciya ne nida hankalinanasan
abun da nakeyi....
BAKIN CIKI 3***2 Yaja dogon tsaki ya tashi .da
sauri yatashi yafitayana fadin sakaryar yarinya
kullum sai ta bata wamutum rai!ta taso ta biyo
shi tana bashi haquri,baisauraretaba yafada
mota abinsa,,,,tadawo tanahawaye tana shirya
mai kudi.ta goyashi ta rufa gyaleta kulle
gidan...bata zame ko inaba sai gidansu
baraka.ana tsaka da biki kallo yadawo
kanta....dukyan uwa na kallonta a
wulaqance,tana gaishesu sunabasarwa.kai tsaye
inda inna saude take ta dosa,takuma zuba mata
ido harta qaraso gunta,,,sannu inna!Ta bita da
kallo daga ina?tace daga gida,yanxu danlitiyake
gayamin ashe auren baraka ake,nace ina nasani!
inna saude tace dama ya za'ayi ki sani?ke
kokunya bakijiba?kika ratso jama'ar nan da
goyo kikashigo?dubeki kamar ankoraki babu
mamaki ma bakiciabinciba. Duk baki ya wani
bushewa anya kuwamama...baza kiji magana
bako?wannan duniyarkagama da iyayenka lafiya
ma ya ka qare?belle ke kina kallo mahafiyarki
tafadi ta mutu saboda BAKINCIKi,,mahaifinki
nacan bisa keken nakasassu.ammaduk wannan
baisa kinyi nadama ba mama?ke kuwawata irin
iskar duniya ke kwasarki????? A marairaicetake
magana inna bai kamata ku ringa ganin laifina
bani kadai....ta katseta da sauri rufemin baki
sakarya! Da yana son aurenki da tuntuni baizo
yayi maganaba?tun yaushe kika haihu?ina
lissafi watanki biyarkenan! ya ajiyeki kawai kin
biye masa kunawatsewa..wa llahi ki guji
makomarki,,ki kuma gujiwalaqancin da
namiji.gashinan ai kinfara gani da hakakike?to
wlh ki kuka da kanki karma kice kin
sanni,,saboda haka juya ki koma inda kika fito!
Tace aidama shima dan liti yace inya shirya
zaizo yasameku a daura mana aure,ta watso
mata harara tajadogon tsaki zata wuce mama
tace banga amaryarbainna,ina take?ta juyo
tace,suna makwafta itadaqawayenta..tayi
tafiyarta sabgoginta.mama ta shigazabga
loma,rabonta da abinci da naman kaza harta
manta.tayi ta zabga tana zare ido gwanin
tausayi.kankace kwabo,ta tada shinkafar nan
cikin kwanotatas,ta kora ruwa da kunun aya tayi
gyatsa tayihamdala,sannan tajita aduniya..
Tananan tsuru kamarmujiya baraka tashigo cikin
gidan,inna ke gayamatamama tazo,,ta zagaya
bayan kicin din tasameta zaune tana bawa mai
kudi nono,,bakin ciki yaturnuketa kamar ta
hadiyi zuciya ta mutu.haka nan tacije ta qarasa
gunta fuska daure....amare!injimama,tace mama
kenan,ya kike?tace kuma dankowa ya gujeni
shine hardake koh baraka?zancenbikinma a
bakin danliti nakeji,,,banci arzikin da zakizo
kisameni ki gayaminba.ai kinsan inda nake.ta
kalletasama da qasa ni bansan inda
kikeba,,koda ma nasaniwannan ba gidan zuwana
bane..hasalima namantadake.bandan kinxo inna
tace kinanan ba wlh bazantaba tunawa dakeba.!
mama tace ba laifinkibane,,,,,,,ta rausayar dakai
tace thank god da kika gane ba laifina bane.bari
inkoma frnds dina na jirana.tajuya dasauri
tawuce ko kallon yaron batayiba.mama ta
tabebaki tace agayas mai qawaye,zakaran da
Allah yasoda cara,ko ana muzuru ga shaho sai
yayi.danliti nedai ba a kauna,nikuwa inason
kayana,bazan rabudashiba! yawwa! Ta mike ta
jefa mai kudi a baya ta goyeshi ta tafi neman
inna tasameta tace innazantafi,ta juyo ta
dubeta,bangane zaki tafi ba?bakijiabunda nace
bane?ko a zatonki wasa nake?nandanan ta
kumbura fuska.samu wuri ki zauna kafin nabata
miki rai!ta zauna gefen gado tana
kunkuni,kowana kallonta,masu taya inna fada
nayi........ana sallar magaruba gida ya gwaraye
da duhu sai inda aka ajiyefitulun kwai keda
haske.mama ta fakaici ido ta sulaleabunta ta
kullin wainar ta da miya,duk ta juye su
cikinleda.abincin dare ne da aka rabawa kowa
tajuye nataa leda,,ta cika wa zaninta iska ta
harba gida abinta.Hankalin inna bai dawo
garetaba,,sai da za'a wuce da amarya.ta nemi
mama sama ko kasa ta rasa.ta dokatagumi tana
sanar da Allah da manxonsa kafintace,kai
jama'a!wannan yarinyar tayi nisa batajin kira!
Allah ka shirya mana ni saude..sauran mutane
sukace amin!haka aka wuce da baraka tana
kukan BAKINCIKI!da takaicin yar uwarta.ita
kuwa mama tana can hankalinta kwance,ta juye
wainarta a kwano miyarkuwa taji tantakwashi
masu taunuwa,zatafara cikenan danliti yashigo
gidan ,ya tokare bakin kofayana kallonta,,,tace
saboda me?yace saboda naxokafin magruba
naga baki dawoba. Tayi dan murmushidanliti
kenan,bikinma badan kaikace najeba maizai
kaini?kaga maganar inki dawowa ma
baitasoba.yaqaraso yana fadin Allah
yasoki,dama bell dina nadawo induba,idan baki
dawoba inbiki hargidan indawodake,,sannan
inmiki shegen duka! kinganshi ko?, Tace Allah
sarki danliti bai kamata kanadukanaba,,,iyakar
biyayya inamaka,amma dankuskure kadan sai ka
hassala..!ya zauna kan tabarmayace,ke dai kiyi
shiru tunda Allah ya kwaceki yau,aiku mata sai
da haka,domin kwakwalwar kifi Allah yayimuku.
Ta sosa kai tana kallonsa,batace komai.danki
yayi barci ne?tace eh! Meye wannan kike ci?
tacewaina ce inna ta bani.yajanyo kwanon
gabansa yacedama kuwa yunwa nakeji..tace to
muci tare mana aitana da dan yawa.yace ni
bazanci dakeba miko filet inzuba miki.ta jawo
filet din roba ta miqa masa,ya jefamata guda
daya..tace guda daya nagani?......a fusace yace
wannan wani tambayar banza ce?don kinxo
dawaina zanci? shine kike min kurilla?watau
nawa nebanza!ga tsiyarki cinye dani kike
zancen,,,,ya turamata kwanon.da sauri ta maida
masa ta tarairayo shikamar na goye,tayi ta
rarrashinsa,sannan ya aminceda cin wainar.
Tarinqa bashi a baki,,ya taune qashin ya
batse.ita kuwa ko guda dayar bata ciba,bata ma
kokwatanta ci ba,don karya ransa ya baci.sai
dayagyatse,sannan ya gaya mata bibikon da
yake nanemanta...babu musu tabada kai bori ya
hau Haka rayuwar mama ta kasance tamkar
tadabbobi,,duk inda danliti ya kadata can
zatadosa.tsakaninta da Allah kafin maikudi ya
shekarabiyu ya zubda mata ciki sau uku kuma
kowanne babuwanda batasha wahalar
zubansaba.,,duk ta jeme tayiduhu fatar jikinta
yafara yaushi saboda wahala da ukuba.(Allah zai
i sarmata) ......tabbas hakane,tundamasu ganin
rashin jinta ne yajawo mata halin da takeciki
sunayi mata addu'a, mussamman abba kullum
yadaga hannu samu bashi da abun nema wajen
ubangijiface Allah ya dafa masa akan qaddarar
data sauqaaka sakeena,wanda hakan shi ke
hana yan uwanta zuwa fandogari...amma kannen
abba sukanxo abujasu dubashi.haka ya ali
musamman yake zuwa damatarsa su duba abba
su koma. Shekarunta qarashudewa suke tare da
qara dumulmulewar rayuwarmama cikin kunci da
talaucin dole...duk yansuturunsu sun mutu,ko da
yaushe busu busu zaka gansu,musamman
lokacin sanyi.babu manshafawa ,babu sabulun
wanka,balle na wanki,sau ukutana zuwa neman
taimako wajen inna tanahanata.tace muddin
bazata dawo cikin yan uwantatazaunaba,ko
kwandala bazata bataba......mama tagammace
hakan shiyasa ma tadaina zuwa.wani lokacin
tsirara zakaga mai kudi yana yawo sabodarashin
sutura.sai makwafta sunga Allah sunga
annabizasu kamashi su sanya masa kaya
sadaka,anya?kaicon wadanda imani yayi musu
karanci! BAYAN SHEKARU GOMA SHA BIYu.
Nasan maitausayi da imani zai daura hannu akai
yanakururuwa,idan yadubi halin da mama take
ciki dayaronta kai duniya!ina zaki damu?
shekarunta nahaihuwa talatin da biyu cif
cif.amma idan ka dubetazaka rantse da Allah ta
zarce hamsin.tsufa ya bayyana kuru kuru a
jikinta,badan takai shekaruntsufanba sai don
wahala. Sau da yawa tanayin rashinlafea babu
kulawar data dace,saboda zata kwantaciwo sai
ta kusa sati akwance kafin danliti yakaitaasibiti.
koya sayo mata magunguna.muddin kuwahakan
ya kasance to tabbaci idan ta warke sai ya
kirkiro mata laifin da bai taka kara ya
karyaba,don yajibgi kudinsa...a wasu lokuta idan
taje rokonsa ayubake tausaya mata ya dauka
cikin shagon yabata aranar kuwa zai bita gidan
ya narketa yandayaso,dataga hakan ba riba sai
ta fara neman wankaua makwafta tana samun
abincin da zasuci itada danta. A wannan hali
mai kudi yatashi yagamahaifiyarsa cikin ukuba
da azabar duka wajenbabansa,wanda shikansa
yagane randa yazogidan,sai yaga mahaifiyarsa
na kuka.tunyana matamaganar makaranta har
yadaina.ya fahimci cewabashida gatan xuwa
makaranta kamar sauran yara!!... Daka
dubeshi,kaga yaro mai kyau amma babugata.sai
dai abun mamaki a game dashi yana danitsuwa
kuma a koda yaushe yana taredamahaifiya
rsa.,musamman inyaga tana kuka,daya farakawo
qarfi sai yafara fita nema,shine yankan ciyawaya
siyar,shine neman kwalabe da fasassun robobi
da tsofaffun karafuna a bola,yana kaiwa inda
akesayarwa,ya siyar ya kawo mata kudin. A
haka tasamu da kudin datake wankau
tahada,tajajarin AWARa,tana rabin tiya tana
sayarwa a zaurengida.a haka take dan saya
musu kayan gwanjo masuarha.duk wannan halin
da mama take ciki gaba dayajama'a namata
kallon rashin biyayyar iyayece ta jawomata
hakan.shiyasa kalilan ke tausaya mata.itada
gidansu sai gani sai hange,,ko a hanya ba
dukkansuke magana da itaba,rayuwa tayiwa
mama tsauri dayawa,tsawon shekaru ashe dole
tayi tsufan qarfi dayaji........yamma tayi sosai
lokacin da mama kezaune gaban kaskon suyar
waranta a cikin zaure.yaranata shigowa suna
saye naira biyar biyar,goma ashirin,duk yanda
takama.muna iya cewa tanaciniki,don bata
tabayin kwantaiba.maikudi ya shigosabe da
buhun tarkacensa a kafada.kayan jikinsaduku
duku,kafa babu takalmi,ta cire kai cike da
fara'ata kallesa,yaro dan umma andawo?ya
zagaya gefentaya zauna.nadawo umma.tace
angaisheka.to kaje kayi wanka kayi sallah,akwai
dumamenka yananan atukunya,ka zubo kaci.yace
to ya mike ya sungumibuhun kayansa yashige
gida.yayi duk abunda taumurcesa.ya zubo
tuwunsa yadawo zauren gefentaya zauna. Ta
dubesa sai kaki ci saboda riba?kai nalura kafini
son kudi,,,,yayi yar dariya yace umma kenan
yanxu saboda Allah gabadaya ribar
nawakikesamu?tace mungode wa Allah ko nawa
ne,ammaai dole aci,dauki guda biyu to,yace
barin gama cintuwon tace gama idan kuma ta
qare ka huta. Ya sa hannu ya dauki guda biyu ya
ajiye a gefe,yaceban nuna miki ciwona ba,wani
tsohon kwano ya yankemin gefen kafa!ta kamo
qafar cikin sauri da tausayitace wayyo dan
umma,sannu,shiyasa na kosaingama tara maka
kudin takalma ka sayo,gamacintuwon inbaka
naira goma kasayo ja da yalo in rinqa barbada
maka yana saurin warkar da ciwosannu.....yace
to umma!sukayi shiru yanata cintuwonsa yana
gutsurar awaransa,jim kadan yaceumma wai ni
bani da wani suna ne sai mai kudi?tayidan
murmushi tace kana da shi mana...yace
aibantaba jin kin kirani bane,zura masa ido tayi
tace sunan kakanka gareka shisa bana kira
shima yabitada kallo yace kigayamin inji,gobe
idan munhadu daabokina in gayamasa,tace
sunanka adamu,ya sakibaki yana murmushi,yace
lalle ai sunan tsofi neamma inason sunan.tayi
yar dariya tace amma karkabari babanka yaji
yasan nafada maka dan baya so,yace saboda
me?bashi ya radamin ba?tace shineamma
saboda sunan babansa ne baiso ana kira.yatabe
baki yayi tsaki,yace bani kudin ja da
yalon,tamika masa naira goma yafita yana sude
hannu,tabishida kallo ta kada kai,domin ta
fahimci bayasonmaganar babansa,,,bai taba
yabonsa ba kuma bai damu da
al'amuransaba.bai dade ba yadawo
damaganin,ya zauna ya kakkabe kasar jikin
ciwon,yamika mata kafar tasanya masa garin
maganin.nansuka zauna sunata hirrasu har wara
ta qare,ya kwasomata kayayyakin yadawo mata
dasu gida,yayin da itake zaune tana qirga
kudin,gaba daya dari uku tayi ta ware uwar kudi
Ta ware uwar kudi,tasamu ribar naira tamanin,ta
cirenaira goma tabawa mai kudi tace jeka wurga
a cikinasusun takalminka,kayi sauri kayo mana
cefane danaira saba'in din,sannan ka auno min
wakensuya,rabin tiya mai gwangwani biyu....yace
to ya karbikudi yafice,itama ta mike ta ddebi
ruwa a bokiti ta dauki sabulunta yankan qusa,da
soso tayo wankatafito.injin oil dinta a yar
roba,,ta dauko ta shafa tacanxa tsumman
zaninta da wankakke, ta hada dawata kodaddiyar
t shirt,ta fito tashiga kicin ta doraruwan tuwo.
Sallamar mai kudi ta amsa ta leqo dagakofar
kicin din jirgi dan umma,shiyasa nake sonka
saboda babu wasa,,yana murmushi ya zube
matacefane,ta duba komai dai dai yasayo ya
laluba aljihuya ciro naira biyar ya miko mata ta
me ce ce?yacemai waken suyane yamin ragin
naira biyar,ta dafakansa,tace Allah sarki
mungode,amma kaima kajekasha minti,,,ya kada
kai,umma me zanyi da minti kamar qaramin
yaro......ta kece da dariya!iye lalle maikudi
angirma ko?to je kasha rake..yace umma ki
ajiyeko farin maggi kya saya ko kuma a xuba a
asusu...tazura masa ido tadan kada kai jeka tura
a asusun,,,yawuce taraka shi da kallo harya fito
tana tsaye batamotsaba mezan tayaki umma?
tace kaga ka zauna ka huta ai ka sha gararanba
dan umma,,,ya kamata kahuta,kaga rauni a
qafarka.yace to. Ya jawo tsohuwartabarma ya
kakkaba ya shimfida a kofar kicin
din,yakwanta.it a kuma tana ta hidimar mada
miyar kukakamar yadda yayo mata cefane,.
Bayan ta kammala,ta fito da robar gari
tanatankadewa tana fadin daga yau ma garin
tuwunmu yaqare,,,ya yunqura yatashi,yace ai
gara daya qare maumma.nagaji da cin tuwon
nan,ta dubeshi da kyautace yaro kenan!har ka
mance wata rana ma nemantuwon mike ido rufe?
bama samu?kadaina fadar haka komai Allah
yabaka kayi masa godiya sai ya qaramaka kaji
ko?yace naji umma amma kinsan waniabu?sai
ka fadi...yace in Allah yasa natara kudi dayawa
zanbaki mamaki.tana dariya tace aidamakasaba
bani mamaki yarona.....yace amma baki
tabaganin wannanba....kedai kiyimin addu'a
Allah yasa intara kaya da yawa,,,tace to Allah
yasa dan ummayace ameen..ya koma ya kwanta
yayi matashi dahannunsa.yana bata labari
tanashan dariya.ta qaregirkinta ana kiran
magrub..ta kwashe ta aje gefe gabadayansu
sukayi alwala sukayi salla,shiya dauko
musuabincin sukaci tare kamar yadda suka saba.
Bayan sallar isha'i ta koya masa karatun
alqurani kamaryadda suka saba haryakai
amma,mai kudi nason yinkrtu amma basu da
kudi shiyasa take koya masa dakanta.kullum
kafin su kwanta,,,musamman ranakunda
babansa bai xoba,,,shiyasa bayason
zuwansa.donyasan zuwansa baya haifar da
komai sai BAKIN CIKI .A Garesu Kwana uku
mama na ririta kudin da ke hannunta dankar dan
jarin da take taqama dashi ya qarye,,,gashidan
gogan yaqi waiwayarsu balle ya wurga masu
nairadarin datake samu tayi awo akai niqa,su
sami garintuwo....shikuma mai kudi yana can
kasuwa wajen yankyadi da tulin kayansa.. Daya
tara buhu buhu,,,kuma Allah da ikonsa wannan
karon yasamu manyan kayamusamman
karafa,aka auna kayansa sai gashi dakudi naira
dari bakwai da hamsin...kai farinciki kamarya
kasheshi,,,,nan da nan yafada
kasuwa.dafarkoshinkafa yasaya rabin tiya.......ya
wuce teburin mainama yasayi na dari da
hamsin,ya koma bangaren kayan miya aka hada
masa na naira dari,yabadamarkade,,,aka juye
masa aleda,,mai gwangwani biyuda maggi mai
tauraro dda fari,ya koma ya nemi wajeya nutsu
ya qirga ragowar kudinsa naira dari dasaba'in
yanade abinsa yamaida aljihu ya
kwasocefanensa ya dawo gida. Mama tasaki baki
tana kallonsa da ledodi,,,ina kasamo kaya haka?
yacedama nagaya miki zanbaki mamaki,kayan
da na tarane...ta bude ledodi tana fadin iye!
yanxu kayan nanharsun kai haka?yace naira dari
bakwai dahamsinfa...kinga harda canjin dari da
saba'in nakawomiki ki qara jari,,,,ta saki baki
tana kallonsa ya miko mata kudin,,,ta amsa
kina ta kallona umma ko bankyautabane?ta
janyo shi jikinta da sauri tace a'a
danumma..gani nayi ka kwashe kudinka ka
kashe,bakasayo wa kanka komaiba,,,,ai da
kasayo kodatakalmine,kaga wancan asusun sai
kaci gaba da zubamasa abunda yasamu
kawai.........yace babu komai umma,nima so
nake muci dadi yau,,rabonmu fa dashinkafa tun
na sunan maman fati kullum tuwo mukeci,,aiya
kamata mu canza,tunda nayi dabara
nasamukudin. Tayi dariya tana mamakin mai
kudi,,,,sannan tanumfasa,,gaskiyane,Allah yayi
maka albarka.ammaduk da haka kadauki saba'in
da biyr kasayosilifas,inyaso daga baya sai
kasayo dan dari biyu dahamsin din,,,yace umma
kibar maganan takalminnan,yanxu kawo talatin
nasayo itace,tace to tamiqa masa to maza kaje
ka dawo kayi wanka ko?yace toumma.ya fice
tana fadin haba ni inacan inata tunaninbanga
dan ummaba ashe yanacan yana kashe
managara.Allah sarki mai kudina!ta kwashe
kaya ta nufikicin ta hura wuta ta daura shinkafa
da sauranitacen,,,,yana kawo mata itacen tahadi
wani murhun,,,ta kama hidimar miya.shikuma
mai kudi yayiwanka ya sauya kaya ya fito ya
shimfida tabarma yazauna .ta miqa masa warar
data aje masa gudabiyu,ya karba yanaci suna
hira abinsu. Kafin kiranmagruba ,gida ya
hautsine da qamshin dage dage gashinkafa a
gefe,,,,,tuni ta sauketa gwangwani uku ta dafa ta
wadace su sosai .kawai tsayuwar mota sukajia
qofar gida,mai kudi yayi wuf
yatashizaune,,,gabansa ya yanke ya fadi,mama
da sauri taleko tace kamar tsayuwar motar
babanka?ya qaradaure fuska,,shine man..to
menene na bata rai?yayiwuf ya mike ya dauki
buta yafada bayi. Ku sakani a addua zan fara
exam, tnx.
BAKIN CIKI 3****3 Ta bishi da kallo tana kada
kai,,,,babu sallama yashigo.bakinta har
kunne..sannu da zuwa!ya kalletasama da qasa
hannaye cikin aljihu,yace tundagazaure nakejin
qamshi,na makwafta ne?ko a nangidan???ta
matso shi sosai ganin ba fara'a a fuskarsatace
wlh mai kudi ne yasayar da kayansa yayi mana
cefane harda nama,shiga ciki barin zubo
maka....yawatso mata idanuwa mai kudi?karki
mai dani wanisakarai mana.kinfara iskanci kina
samo kudi ko?dasauri ta katse shi,,iskanci dan
liti?ya daka matatsawa,rufe min baki ko in
farfasa miki kai,,,banxakawai ina magana kina
so ki qaryatani..ya wuce kicin din a fusace yaje
ya duba,,banda ke yar rainin hankalice mai kudi
ne zai samo miki kudin uban wannancefane?ina
mai kudin?ta durkusa gabansa ido tafhawaye
tace na rantse da Allah danliti bangaya
makaqaryaba,,anan yayi ta tara kayansa buhu
buhu ya fitadasu ya....ya isa haka don Allah!
mtss yaja tsaki ya wuceta tsugune. Tsakar gida
yatsaya yana dagamurya ina mai kudin?cikin
sanda yafito daga bayin,daganinsa dama can
kuka yakeyi,,,zonan danuwarka.ya matso
gabansa yana kokarin tsugunawayasa hannu ya
murde masa kunne miqe tsaye daniska!gidan
ubanwa kasamu kudin wannan cefanen? yayi
banxa dashi BAKIN CIKI ya hanasa
badaamsa...... Kafara sata ko?to saurareni
dakyau,,,duk ranarda aka kamakakayi sata daga
kai har uwartakamai goya maka baya karku
kuskurakuce kunsanni! kajiko?bai tankaba.illa
hawayensa da suka qaratsinkewa bace min
dagani shegebarawo yaruga bayan kicin
yatsuguna yana kuka,mama na tsayeta rasa nayi
itama hawayentakeyi,,,,yaja dogon tsaki ya
wucedaki.dole ta biyoshi badan rantayasoba sai
dan sanin batada yancinrarrashin danta
agabandanliti...........yana zaune gefenkatifa
tazauna a hankali tace kabanmamaki danliti
daka mancezamanka nakeyi a cikin
gidannan,,,,ya daga mata hannu bansonjin komai
dan Allah.tace to nazubomaka abincin?yace
kema kinsan baabincinku naxo ciba..tadannumf
asa kanta sunkuye gwanin bantausayi.....
...ankusa idar da sallarmagruba taje kicin ta
debo masaabinci cikin langa da nama
yakaiyanka hudu,,,,,,ta hado masa dakofin ruwa
ta ajiye agabansa.yanaci yana danqara
matamaganganu! bai kammala ba maikudi
yashigo gidan,,,waye yakemana sanda?ya amsa
da kyarnine,,to miye kakeyi wa mutanesanda?
yace ba sanda nakeyibamasallaci nadawo!yace
sannu dazuwa liman,ya koma can jikin kicinyayi
zamansa.ya qare cin abincinsannan ya dubeta
baki buqatarkomai tunda danki nakawo miki.
Kafin tace wani abu,ya miqe yanashirin barin
dakin,ta biyoshi tanahaba danliti!kwana nawa
rabondaka waiwayomu?kuma wannan
yarshinkafa kwana nawa zata mana?idocikin ido
yace bafa dolenabane,,,,ni ba mijinkiba ni
baubankibane,ko ban fadaba?.........tayi shiru
dan bataso ta qara waniabu dazai jawo mata
duka,,,sabodahaka ta kyaleshi,,,yasa kai ya
ficebai ko kalli inda mai kudiyakeba.....ta jima
tsaye tsakar dakisannan ta fito ta tsugunna
gabanmaikudi tadafa kansa kayi haquridan
umma!yace wai umma meyasakika auri wannan
mutumin?cikinfada take masa magana karka
sakemin wannan tambayar idan kanasomu shirya
dakai cikin gidan nan.yagoge kwalla da bayan
hannu kiyihaquri umma,dole nagayaa mikigaskia
natsani wannan mutuminnatsane sa.shiyasa
danayi sallahyanxu na roqi Allah ya kasheni
danbanaso na girma dashi. Ta xuramasa ido na
tsawon lokaci habadan umma karka daga min
hankalimana meyayi zafi?yace umma dukabunda
baba yake miki ina kallokuma inajin zafi,mesa
zaice minbarawo?bayan ni banasata...umma da
baba yayi minbaki inzama barawo gara na
mutuAllah! tace bazaka mutu ba danumma kuma
da yardar Allahbazaka zamo barawo ba.kai
yarone shisa kake gani babanka ya
cikafada.amma idanka girma zaka ganesauqin
kai gareshi.baka ganin harabinci na xuba masa
yaci?to aialbarka yasa maka.saboda haka
kakwantar da hankalinka komai zaiwuce da
yardar Allah kajiko?bariinyi salla inxo muci
abincinmu. Ta share masa hawaye ta tashitayo
wanka tadauro alwala tayisalla,lokacin ana kiran
isha'i,,,,donhaka tadaura gaba
daya,,,,shikuwamai kudi yanajin kiran
masallaciyatafi bayan ya dawo suka zaunacin
abincinsu.tanata lallashinsakafin tasamu
hankalinsa ya kwantatadaura masa karatu
sukakwanta......yau kwanansa hudu cifdayin
rauni a qafarsa yana tafeyana yawon neman
robobi dakwalabe amma bayajin
dadinjikinsa....wani irin sanyi yakeji gazazzabi
na neman kamashi hakayaketa yawo bashi
wannan bolabashi wancan,,,,,,har aka
kiraazahar,ya nufi wani masallaci danyin
sallah.ana idarwa yafito yadaukibuhun kayansa
yaci gaba,,,la'asart ayi,,,yanajin qira bai bata
lokaciba ya nufi masallaci,,yabada faraliAllah
kenan yaro qarami sai kaifinhankali shiyasa
yake bawa mutanemamaki harba mai iya daga
kaiyayi masa gori. Yana fitowamasallaci gida
yadawo sabodazazzabin qaruwa
yakeyi,,,mamanata yanka wara tana sawa a
cikinruwan gishiri.....yayi sallamayashigo tana
amsawa yau da wurihaka dan umma?ya jingina
buhunkayansa yadawo kusa da ita yazauna.yace
zazzabi nakejiumma..da sauri tajawo shi
jikintata cusa hannunta kasan wuyansataji zafi
rau..wai wai aikuwa gajikinka yayi zafi maikudi
meyasatuntuni baka dawoba? yace inatunanin
dan abunda zan samomana ne umma,,,kinga
bamudaabinci Ta rungumeshi,sosai ya
kwantajikinta,tace Allah sarki yaronakomai ai
sai da lafiya.bari inyisauri inje chemist insamo
makaparacetamol kasha....kwanta nan
kajirani.ta miqe tadauki naira ashirinta yafa
mayafi ta wuce.........ka fintadawo ya qarasa
yanka mata wararyazuba cikin ruwan
gishiri,,,,tazura masa ido maimakon kakwanta
mai kudi kaji zafin jikinkakuwa?yace natayaki
ne umma kobaki so?tace inaso Allah
yamakaalbartka ungo maganin barin debomaka
ruwa kasha guda biyu. Tadebo masa ruwa yasha
maganin tamatsa masa ya kwanta adaki,,,,amma
dayaso yafitar matada kayan suya zaure ya hura
matawuta....ai kuwa yana kwanciyabacci ya
kwasheshi.harta gama baifarka ba,tazo ta taba
jikinsa zafirau.hankalinta ya tashi kwarai
dagaske ta zura masa ido sannan taqirga kudin
dake gabanta,,,,kawaiabinda yazo ranta shine
takaishichemist a hada masa maganinmaleriya
.haka kuwa akayi baifarkaba sai da aka kira
magrub.kaitsaye alwala yayi yakama
hanyazaifice,ina zaka mai kudi?yacemasallaci
mana umma!tace kayi agida tunda bakajin
dadi.....yacenafiso inje masallaci umma
taceadawo lafiya,yawuce yanaamin.yana dawowa
tariqehannunsa har chemist aka hadamasa
maganin maleriya takashedari uku suka
dawo,,,takawo masasauran tuwon datayi da
ranasukaci,,,,tabashi magugunayasha,,,yana
sallar isha'i wanibaccin yasake kamasa. Cikin
dare taji yana ta rawansanyi,,ko ina jikinsa
rawayake,takwaso duk tsummanzannuwanta ta
rufa masa.amma abanxa haka suka kwana
zaunekamar bazaiyi raiba...hankalinmama
yatashi kwarai ganin yaumaikudi ko sallah
yakasa tashiyayi.don haka tana sallame sallahta
figi gyale sai shagon danliti.Ayuba ke alwala
kofar shagon bisabenci..ya dubeta afujajan
kwalla tafidanta yace lafea sakeena?tacemaikudi
baida lafiya ayuba jiyabamuyi bacci ba.danliti
yananan? yace yananan baima
tashiba.......tawuce ciki tuni hawayenta sukafara
zuba tausayi yakama ayubadomin ya hango
matawalakanci,,,,danliti na bacci zatatashe shi?
haka kawai ma ya akaqare? ya kada kai
yarasanayi,,,,yana kwance dai dai akankatifa ta
tsugunna ta tanbubbugashi.ya bude ido
yamutseya zuba mata ido baitankaba....hakan
yabata damarfadin abunda ke tafe da ita.
Maikudi babu lafiya kamar zai mutudanliti don
Allah kazo ka taimakaakaishi asibiti.....nakaishi
kemisanbashi magunguna amma baiyibako
barci......ke ya isheni haka!haba!ke sakaryar
inace wai?tukunama banhanaki zuwa shagon
nanba?kin raina ni koh?har ina bacci
kizokitashen...nina samasa ciwon?iye?ina
tambayarki? Da gudu hawayenta ke kwarara!
takada kai murya na rawa tacebakaga halin
dayake ciki banedanliti.don girman Allah
kataimakaka kaishi asibiti..wallahi
sukenankudadena duk na tattara na
kaishichemist Idanuwa sunkafe,,,,,ta yada
mayafita doka salati ta tarairayoshi...tanakira
amma ya gagaretadagawa,,saboda duk
gabobinsa sunmimmike ta koma kicin
takandamo ruwa tazo tana shafamasa bakinta na
fadin nashiga ukuyau me zangani me kudi?
Hawayenta yaci gabada kwararatsawon lokaci
batare datasanadadinsaba kawai hango rana
tayiyafito ba danliti ba alamansa.tafitokofar daki
idanuwanta duk sunkumbure tarasa yanda zatayi
taceto rayuar danta mai tsananintausayi
nta....batasan lokacin datafada gidan maman
fati ba. afiya maman maikudi?ta durqusaa
gabanta baki na rawa kitaimakenimaman
fati,,,,mai kudi zai mutu!maikudi zaimutu
maman fati!meyasameshi? daga zazzabi sai
sumayakeyi....kitaimakeni da kudiinkaishi asibiti
inmundawo zantayimiki wanki har kudinki
yaqare....dan Allah kitaimakenimama n fati. Naje
nagayawa babansa yaqizuwa....tausayi yakamata
tanumfasa tace nima maigidan bayagari ne
maman maikudi.ammabarin dubo miki
abundayasamu.tashiga daki tafito mata dakudi
yan dari bibbiyu. Ta mikamata ungo nan dubu
daya cekawai!nasan bazasu ishekiba ammakiyi
kudin mota xuwa kagara sai kinemi taimako.idan
kuma babannasa yaga dama yajeshikenan.Allah
ya sauwaka. Takoma dakin tasameshi
yanananyanda tabarshi...ta sake baxamatasha
neman mota suka tsadanceakan dari takwas dan
sun tausayamata....tadauko mai motar harkofar
gida....sannan tace yashigoyataimaka mata da
maralafiyar...yayi sallama yashigodakin.me
direba zaigani?dafara ngangara gefen bakin
maikudi dasauri ya tabashi ya jujjuya ya
dubimama dake tsaye idanu waje. Yace
uwargida,ai ina ganin yaronnan babushi!ta qara
zaro ido tanafadin a'a malam babu
ruwankadashi...kasanya minshi a motakawai
tunda nace biyankazanyi....yace uwargida haquri
fazakiyi ko kinje asibiti wahalar kawaizakisha
dole kidawo dashi,,,dominbabu abunda zasu iya
masa...kiyihaquri kawai Allah yajikiansa.yasakai
yafice cikin alhiniyaja motansa yakoma tasha.
Mama ta zubawa mai kudiido..ahankali ta zube
gabansa takamo hannayensa taci
gabadakallonsa hawaye na zuba
kamarfamfo..shikenan anyi angama?dagazazzabi
kwana daya?haka zuciyartataketa wasi
wasi.haqiqanin gaskiyakuwa ciwon maikudi tun
ranardayaji rauni a bola tetanus
yashigeshi.rashin kulawa kuma yakaishi garasa
ransa..kokuma mucekwanansa ya qare ya huta
dagwagwarmaya. Tamkar a mafarki mama ke
ganinabun,,,shiyasa take zaune bataredatasan
meya dace tayiba.kawaimurya taji bisa
kanta.kitaso mutafiasibitin in ajiyeku sauri
nakeyiinada wurin zuwa.!taciree kai tadubeshi
ido yayi jawur wasuhawayen suka qara tsunkowa
bakina rawa tace yamutu...yacebangane ya
mutuba? Mama ta zubawa mai kudi
ido..ahankali ta zubegabansa ta kamo
hannayensa taci gabada kallonsahawaye na zuba
kamar famfo..shikenan anyiangama?daga
zazzabi kwana daya?haka zuciyartataketa wasi
wasi.haqiqanin gaskiya kuwa ciwonmaikudi tun
ranarda yaji rauni a bola tetanus yashige
shi.rashin kulawa kuma yakaishi ga
rasaransa..kokuma muce kwanansa ya qare ya
huta dagwagwarmaya.Kan dole ta tsagaita da
kukanta...amma hawayentayaqi yanke.jimawa
kadan ayuba yazo tare da abokandanliti mutum
hudu,,,,daya daga cikinsune ma yatahoda
likkafani.ayuba yayi masa wanka...ya kintsa
shisuka nadoshi a tabarma sika fito
dashi.kowannensuyayi alwala suka sallaceshi
tare da tsirarun mutane masu wucewa, Sannan
suka tafi kaishi suna bada baya maman fatita
shigo tasami mama tana ta kuka.tazauna
tayitararrashinta harta sami yar nutsuwa.ta
dauko kudinmaman fati tabata tace nabarmiki
mama.nidai fatanakokuma ince roqona gareki
shine Allah yasa kiganewannan zama bayida
wata fa'ida ga dan musulmi. Tausayi rayuwarki
kebani,,,saboda duk wanda yahaihu baikamata
yazauna yana aibanta waniba.donyaganshi a
wani hali marar kyau.don Allah kirinqa yinaddu'a
kina rokon Allah ya kore miki wannanshaidanin
daya dabai bayeki miki ziciyarki.saifa kindage
kin yaqi zuciyarki sannan Allah zai taimakeki
kinji? kiyi haquri ni zankoma Allah
yajikansa.....tashare kwalla tace ameen ngd
maman fati kumaazanyi addu'a kamar yadda
kikace..tace toshikenan.ta taso tabaro gidan cike
da tausayinta Suna dawowa maqabarta shago
kawai ya wucedasu.yan rakiya kowa ya kama
gabansa..ayubayazauna yanata juyayin mutuwan
maikudi.shikuwagogan cikin shago yashige ya
kwanta.baza ace gaabinda yake tinani ba.domin
zuciyar danliti sai Allahkawai.ita kuwa mama
zaune take idanuwanta na kallon sama,,,hawaye
nata sauqa bisakuncinta.maganganun mai kudi
ke yawo cikinranta.kiyi hauri umma"!yazama
dole ingayamikigaskia!natsani mutumin nan na
tsanesa umma!shiyasa danayi salla yanxu na
roqi Allah ya kashenidan banso na girma tare
dashi.Tayada kai bisa filo tagoce da
kuka,,meyasa ka rokimutuwa maikudi?tayi
kukan daya isheta babu mairarrashinta har akayi
kiran azhar.sannan ta fito kantasosai yake ciwo
haka kuma batajin yunwarcikinta.dukda cewar
rabonta da abinci tunjiya.ta zubaruwaa abuta
tashiga bayi tadawo tazauna tana alwala.karaf!
idanunta suka sauqa akan buhuntarkacen
maikudi.buhun yananan inda ya
jingineshi.tazubawa wajen ido tana kallon
shigowansa da dukkanabunda yamata jiyan kafin
yakwanta.nantake kukantayadawo sabo tana
alwala tanayi.tashiga sallahhawaye na zuba
harta qare.karo na farko da Allah yafara bata
ikon daga hannu tayi addu'a.Allah
kajiqanadamu!Allah kasanyamin haquri da
dangana!Allah kakoremin sheidanin daya
dabaibaye zuciyata!Allah kataimakeni!tasauqe
hannu tana goge kwalla takomagefen katifa ta
zauna
BAKIN CIKI 3***4 Kun jini shuru ko wlh sub dina
ne yayi expired da kuma exam da nakeyi kuyi
hakuri Zamanta keda wuya almajirin maman
fatee yayisallama...yashigo dauke da kwano a
hannunsa..bayanyayi mata gaisuwa yace wai
gashi inji mamanfati.tafito ta dauko kwano a
kicin ta juye dafadukanshinkafa da manja da
bushassen kifi.kace matangd.yafice yana fadin
to.tajima bata iya cin abincin ba daga baya ta
daure ta tuttura badan yamata dadinciba.haka
takasance cikin kadaici da kewar dantakwana
uku batare da danliti ya
waiwayetaba...saimaman fati ke aiko mata
abinci sau biyuarana..shiyasa dubu dayanta bata
tababa.waniabunda ke qara mata qarfin zuciya
shine tun mutuwar maikudi takoyi addu'a.kuma
bakinta ke maimatakalaman maman fatee Allah
ya kore shedanin dayakecikin zuciyarta, Ita kanta
batasan lokacin da kalamin
kezuwabakintaba.fadi kawai takeyi.amma duk da
hakamutuwar maikudi yadasa mata ciwo
acikinzuciyarta.wanda yake hana mata duk wani
kuzari naaikata wasu aikace aikace kamar
yaddatasaba.kullum zaune take shiru.a cikin
wannan yanayin danliti ya risketa.yau kwana
hudu darasuwar.ta zuba masa ido bata tankaba
haryaja yarkujera ya zauna.haka shima yayita
kallonta kafin yajadogon tsaki.yace ke!bakiga
shigowata bane?tadubeshi ido cikin ido tace me
kakeso incemaka? Yace gaskiyane,,,da alama
haushi kikeji dankiyamutu.to ai bani na
kashekiba.ta kalleshi koba kaibane kaine
sila..yace saboda kinkirani banxo akanlokaciba?
aiba tsoronki nakejiba.tace nidama bancekaji
tsoronaba kadai ji tsoron Allah.kasani duk
abundayasamemu nida maikudi alhaki nakanka
donkai ka ajiyemu. Yadaga mata hannu tare da
tsawa.tsaya anan!yadanjima yana kallonta kafin
yace da alama wuyanki yaisa yanka.toki tsaya
anan tunkafin in hassala inhadamiki zafi
biyu.dan zan iya farfasa bakinki.sannankibar
gidannan yanxu domin dai bana uban
dawakibane,,na buxu mai shayine.kuma axatona
bakida gadonsa ko kina dashi?tayi shiru tana
kallonsa.yacigabada fadin duk ranarda kika sake
gayamin maganamakamanciyar wannan,zaki
fuskanci tashin hankalinda harki mutu baxaki
mantaba.ya miqe a fusaceyadaga kujerar dayake
kai ya makata da qasa takarairaye.ya dubeta ido
waje yace sakamakonki daya da wannan kujerar
duk ranar da bakinki yayi gigingayamin maganar
banxa.yasa kai yafice tamatsekwalla tarasa
abinda ke mata dadi,Kullum kuma a rashin jin
dadin take tsawon lokacisati uku itake ciyar da
kanta.domin dai danliti yaqiwaiwayarta,,tun
wancan xuwanda yayi.yankudinhannunta gaba
daya sunqare.saboda warar matadaina.tun
rasuwar maikudi kuzarinta ya qare.yaukam tura
takai bango rabon mama da abinci tundan saura
dumamen taliyar hausar jiya da daddare
.la'asarta wuce sosai lokacin tafito baki
bususu.dun rabontada wanka kwana biyu
kenan.balle wanki tayo alwalaamma sallah ta
gagareta a tsare jiri ke dibarta.daalama bayan
yunwa dayake damunta akwai rashinlafea a tare
da ita.da kyar ta idar da sallah ta raarafa katifa
takwanta.bata jimaba baccin wuya
yakwasheta..jitayi ana bubbugata tayi firgititi ta
tashitabishi da kallo.yana zaune kusa da ita ta
tashi tazauna jikin bango.taja doguwar hamma
hartanakwalla,,sannan tasake kallonsa sannu da
xuwa!yacekema sannu kinajin dadinki la'asar
sakaliya kina bacci to gani naxo. Tadubeshi da
kyau tace yinme?baki sake yakekallonsa kafin
yace kinfi kowa sani .takauda kai shirubata
tankaba,karki batamin lokaci inada
wajenxuwa.takada kai fuska yamutse batare data
kallesabagaskia banda lafiya.danliti kuma yunwa
nakeji.rabonada abinci tunjiya. Ya mako mata
harara me kike nufi? tayi shiru...ya numfasa
yace hu'un!lalle nayi sake dayawa ba laifinki
bane.tadago ido takalleshi wannanmatsalark
ace.Ita kanta batasan lokacin da kalmar
tafitobakintaba..saida gabansa yafadi ya qara
zaro idoyace mene?me kikace?ta sunkuyar dakai
tayi shiruhawayenta suka fara zuba.yasa hannu
yazaretakalminsa ya lafta mata aka.yadaka mata
tsawa mekikace?nikike gayawa wannan
maganar?yasake lafta mata..iye? To saurareni
kiji kinshiga uku kinlalace...zaki ci gaba da
dandanan axaba a gidannan.tabbas zan nuna
miki nidan gidan buxu mai shayine,,,,kwarton
nan daya mutu wajen kwartanci.kinmance ko
haryanxu tarihin yananan cikin xuciyarki?
(kalman da ya jefa mama cikin halin datake ciki
kenan inbaku mantaba)taci gaba da kuka bata
tankamasaba, Yasa takalmin ya dago
habarta,,sakeena kenan maikyau yar asali jikar
asali!yanxu ina asalin da gatanyake?dalili daya
yasa nake rangwanta miki sabodakina gamsar
dani yayi dan murmushi.yakada kaizandawo
anjima zankawo miki abunda xakici kitabbatar
da kinyi wanka dan wari kawai kike kinji?ta zuba
masa ido bata tankaba ya marmari kumatuntada
takalmin yasake fadin kiyi wankafa!kinsan
bansonhamami.(dan iska).ya mike ya xura
takalminsa zaifice.. Tabishi da kallo DANLITI ya
tsaya cak.kafin yajuyoya zuba mata ido.ta goge
kwalla murya na rawa tacenaji duk abunda
kace,,,amma ina rokon Allah idanxaman da muke
banida haqqinka ubangiji Allah yayimin sakayya!
ya matso ya wanketa da mari yanunatada yasta
nikikewa Allah ya isa?gaskia ne tabbas ba
laifinki bane,amma xangyara.yasa kai a fusace
yabargidan.mama na xuba kuka abun tausayi.a
fusace yaisa shago ya nemi wuri kawai ya zauna
yana hucikamar mesa, Ayuba ya xura masa ido
tsawon lokaci kafin yacelafiya?ya kada kai ido
jawir inafa lafiya...ni sakeenakewa Allah ya isa?
lalle nayi sakaci ba kadanba.wanidadi ya ratsa
zuciyar ayuba cikeda fara'a yace kayisakaci? Ko
kuma tafiya ce tayi tafiya?ko kanatsammanin
har abada zaluncika zai dore?towlh ka farka
barci kasan yanayin da kake ciki.ko
kasanwaccan juma'ar danaje masallaci akan
zalunci darashin adalci liman yayi huduba.Anan
naji cewa addu'ar wanda aka zalunta
tamkaryankan wuqa take.kuma batada hijabi
daubangiji.anayinta kai tsaye Allah zai
amsa.sabodahaka ka kiyaye danliti.kasani
shekarunmu sunyinisa.gaba dayanmu yakamata
ace munadaiyali.amma muna zaune cikin
shagoana mana kallon yan iska..ya watso masa
harara yaja dogon tsaki.kaiwannan yadama.Allah
ya isan sakena bai isa yaminkomaiba.kuma kasa
ido kayi kallo aure kuma ninahanakayi?ni banda
ra'yi inkanadashi ga hanya kajekayi man... Yace
baka hananiba.amma bakin halinmu ya
hanaabani.kana gani har kauyuka bansamuba
sabodakowa kanyabada yarsa zaiyi
binciki.danliti yaja tsakikaikaso amaka binciken
ni dan uban mutum inya isayaxo yamin maganar
banxa.yagani idan banyimaganinsaba dagashi
har diyarsa.kuma a zatonka sakeena taci banxa
ne? wlh bataciba munanan mutukaraba takalmin
kaxa.kahada min lissafi kafabundake hannu
zanyi tafiya gobe. Yaja tsaki yatashiyashige
dakin baccinsu, Mama kuwa na shimfide gafda
magruba. Almajirinmaman fati yshigo da kwanon
sameera yace injimaman fatin.ta bude kwanon
shaqe yake da tuwonmasara miyann
ayayo.jikinta na rawa ta tashi tajuye.ta wanke
mata kwanon tabashi tanata zubagodiya.tanemi
roba tayanki tuwon ta adana sauran. Ta zauna ta
cinye tas.tasha ruwa.zufa yaketo mata
tayigodiya ga Allah.abincin ya tsirga mata ta
tashi tayisallah.tajira isha'i tayi tarufe ko ina ta
kwanta.tunaninmaikudi ya lullube zuciyarta,,,,ba
tasan lokacin dabacci ya sace taba.dasafe
ragowar tuwon ta dumam,ataci tafito ta nufi
neman wankau gun maman fati. Shikuwa danliti
a wannan lokacin yadade da
barinfandogari.ayuba keta hada hadar shagon
kamar yaddayasaba.amma zuciyarsa na cike da
mamakin danlitiyadda yakasayin nadamar
abubuwan dayakeaikatawa.kuma yana mamakin
yanda yakasa rabuuwadashi.alhalin yasan cewa
halin abokinsa bamai kyaubane.karfe daya da
rabi dai dai wata daf tayiparking bakin titi
danliti yafito daga cikinta da alamaragajiye
yake.saida ya matso kusa
akaganefuskarsa.dukta kumbure.musamman
gefen bakinsadana idonsa..mai mota yaja yayi
gabaabunsa.shikuma ya qaraso shago yana
dingishi, Ayuba a tsorace yake tambaya lafiya
danliti?baiamsaba harsai da yakwanta akan
katifa.yace wlhyanfashi saida naxo daidai
buruku.na iske suntarehanya.in gayamaka
dagani sai yar wannan wayan natsira sunkwace
mai tsadar.ido waje yace kana nufinsun kwace
har motar?yace bar maganan ayuba nikaina
bakaga yadda suka maida niba?ai mutanennan
yan iskane mutum da kayansa..amma suyitaduka
kamar Allah ne ya aikosu...Ayuba ya numfasa
yace ai amma gode tunda basuharbekaba basu
da imani..sannu!ya nxu me za'a sayomaka
kasha?yace barin huta sai inje
kemisdakaina.yakwanta a hankali yana fadin
wash.ayubayadawo cikin shaghon ya qaleshi
harbacciyadaukeshi.akwai alamar tambaya
acikin wannan lamari.danliti dazai gane daya
saduda...ammakash.bazai ganeba.shikadai
yaketa saqe saqensacikin ransa.shikuwa danliti
cikin baccinsa yayi mafarkisuna ganawa da
bokansa.shiyasa bayan la'asar yanafarkawa
yakirasa yana shaida masa abundayafaru.sh
ikuma yabashi tabbacin ya kwantar da
hankalinsa za'aga motar.sakeena kuwa har
abadaragamar rayuwarta na hannunsa. Hankalin
danliti yakwanta yaci gabada jinya yanashan
magungunandaya amso a chemist,,,haka
kumabai waiwayi mamaba.danta masalaifi saita
kurxu da yunwatukuna.ganinsa dan abunda
yakebata shitaketa ci kodayake yasantanashan
wahala sosai.sati biyubabu mota ba
labarinta.sabodahaka ya qulla a ransa gobe ya
tafiwajen bokansa suyi magana gabada gaba.a
wannan daren sunkwanta babu wutan nepa. Can
cikindare nefa suka kawo wuta maiqarfin
gaske.ba hawa ba sauqakawai shagon danliti
yakama dawuta.da kyar sukasha
shidaayuba.kowannensu dagashi saikayan
jikinsa sai yar wayardanlitidake cikin
aljihunrigarsa. itama rabon zaifita daitane.yasa
yamanta bai cireba Sunata kururuwa wuta!duk
jama'asukayo waje.amma duk iyakokarinsu basu
iya kashewutanba.sai da ta cinye tas koallura
bata bariba.danliti kamarzaiyi hauka.gaba daya
ya gigiceyanata zuba sambatu har gari
yawaye.kofar shagon yacika dankamda jama'a
anata musu jaje,,,dadama na tambaya yaushema
akayimasa fashi?mutane na hasashenhalin
danliti ne.ba mamaki danmasifa ta afka
masa.domin damaabunda mutum yashuka
shizaigirba.komai daren dadewa kuwa Suna
zaune jugum danliti yayi baqikamar bashine dan
kwalisan nanba.mama ta iso wajen fuskasharkaf
da hawaye.tayi tsaye tanakallon yadda wuta ya
cinyeshagon..tace nashiga uku danlitigarin yaya
wannan abu yafaruhaka?ya kauda kai
baitankaba.ayuba ne yabataamsa.Allah ne kadai
yasani mudaimuna bacci mukaji
numfashinmubaya fita imgaya mudai
munbudeido ne munga wuta takoina.sannan
kwananmu kegababamuda rabon wahala shisa
mukafito Taci gaba da tafa hannu
tanasalallami.kafin tace nima inanasani?kawai
yanxu nashigamakwafta neman wanki
shinesukemin jaje.wai ashe abundayafaru kenan?
ni wlh cewa ma naketun maganan fashin nan
ne....dasauri danliti yadaka mata tsawa danAllah
malama kiwa mutaneshiru...bamu san surutu.ta
zubamasa ido tace Allah baka
haquridanliti.ayuba sai anjima.Allah yamayar da
alheri. Yace ameen.tajuya zata tafi danliti yace
dama kikwashe komatsanki kibarmin gidanima
ciki zandawo. Tadawo ta tsaya cak,,,ta
xubamasa ido a marairaice tace inakakeso naje
danliti?yace kekikasani wannan ba
damuwatabane,,,kawai abunda nasani
inasondaganan xuwa dare kibarmingidana.ta
goce da kuka ta dubiayuba ina yakeso inje
ayuba?donAllah ka rokeshi ya rufamin
asiri.Bansan inda zaniba ayuba....yaceko ma
gidan babu komai zanyi masamagana.ta goge
kwalla ta wuceabun tausayi danliti
yahadafuska.duk irin maganganun dadanliti yake
masa babu wadda yayarda da ita..shiyasa ma
baitankaba.abinda ya ajewa ransa yaukomai
dare sai tabar masa gida Saboda haka yaci gaba
dabilayinsa,,,bashi kasan wancanbishiya,bashi
kofar shagonmutane.sudin nema masu sayamusu
abinci suci tare.abin duniyaya jagulewa
danliti.BAKIN CIKIKamar ya kashesa.idan ya
dubishagonsa.ya tuna dukiyar dakeciki,zuwa
la'asar yaga bazai iyajurewa ba shagon
okundiri.yajeyaci bashin kati yasawa
wayansayakoma gefe ya kirabokansa.yasanar
dashi abunda kefaruwa.sunjima suna adawo ya
zauna shiru.a qasanwata bishiya.ayuba yafito
dagamasallaci yace danliti kaje kayisallah kaga
ko asuba bakayiba.yaceina kai kayi?yace nayi
mana yace toAllah ya karba.yace kana
nufinbazakayiba kenan?fuska yamutse yaamsa
dan Allah ka kyaleni ayuba kakyaleni najida
abunda nakeji.ayubaya numfasa na kyaleka
tundabakason gaskia.yaja tsaki ya tashiyabar
wajen. Karfe takwassuka tafi gidan dan basuda
wajenzuwa daya wuce candin.mama nazaune a
tsakar gida tana tunaninidan danliti ya koreta
ina zata?sallamar ayuba tamaidata
cikinhankalinta.tayi wuf tamiqe
tanaamsaw.inafata kinhada komatsanki?ayuba
ya cafe haba danliti asheduk maganar dana
maka bakajibakoh?ina kakeso taje adaran nan?
yace bansaniba.duk inda taga damataje gida
sayar dashi zanyi. Insakebude wani shagon.ko
kuwa inadakadara sai inxauna haka saboda
gashafaffiya da mai tana zaune agida?to bazai
yiwuba!maza kamahanya kisan nayi a durkusa
amma kafin tayimagana ayuba ya rigata
kayiwagirman Allah ka kyaleta zuwa gobenida
kaina zan nema mata wajenzama ko kuma ka
bata izini takoma gidan iyayenta,,yace
ninahanata zama gidansu?yace kainemana
aikasan yanda zakayi takomagidansu......ya
katseshi ya ishekahaka ayuba!ko kuma idan
zaka iyakamaidata gidan nasu mana.yakada kai
yace kasan bazan iya baneshisa.roqonka nakeyi
dan turafatakai bango dazaka fahimcihakan.yaja
tsaki ya shige dakiabinsa.ayuba ya dubeta
miqesakeena ki gyara wancan dakin kikwanta
xuwa safiya.koda zai sayarda gidan nasan
abinda zanyi a juya ya bishi dakin itakuma
tasaaci bal bal ta share daya dakin tasata baxa
keson tabalma.ta kwasotsummokaranta ta kulle
tayimatashin kai ta kwanta cike datunani.sha
biyun dare ta gotalokacin da danliti ya tsinkayi
ayubayanata minshari barcin ramako dagajiya ya
saceshi.yayi wuf ya tashiya sulale yabar
gidan..kamar yaddabokansa ya umarcesa dayayi
amfanida akuya a wannan daren kafin gariya
waye yasaida gidan sa yasakebude shago zaiga
kudi yana zuwakota ina.kai tsaye kasuwan ya
nufadan awakin da sukayi batan kaidare yayi
musu basa gane gida cansuke kwana Yana zuwa
yasamu qatuwar ciki yaturmusheta tareda
matsebakinta.kaya kaya harya biyabukatansa
(yayi releasing) farin cikayakamasa ashe banan
gixo kesakarba.yayi yayi ya rabu da jikinakuyan
nan abu ya gagara..tunyanaiya riqe akuya hartafi
qarfinsa tazabura aguje tarinqa wasan kuradashi
a cikin kasuwa.duk sauranawakan suka
watse.can yasamutadan tsaya.zafi da wuya
kamar sukasheshi.idanuwansa suka farahawaye
ya lalubo waya yana kukaakuya nayi da nufin
yagawabokansa ya nemo masamafita.kamar
ansake fincikar akuyata zabura wayarta fadi!
shikansabaisan inda tayi ba.kai danliti
yagawuyar duniya...kafin asuba yayibusu busu da
kura..yafitahayyacinsa
HAUSA Novels BOOK
BAKIN CIKI 3***5 Gaba daya qarfinsa ya qare.duk
inda akuyar tayi canzai nufa.suna manne
gagam.inda tayi gudu yatafi dagudun inta tsaya
ya tsaya.inta baje a qasa shimahaka zai baje a
qasan.akuyar kanta ta galabaita harkukanta
baya fita sosai.gari yafara shaa zai wayemasu
dawowa daga masallaci suka fara ganin wannan
abun al'ajabin.domin dai akuya takawo danliti
harbakin titi.mutane sukayo caa dan ganin waye
maiwannan aika aikar... Motsinsu ya qara firgitar
da akuyar nan.ta zabura tafada titi.dai dai wata
tirela takawo kai.Allah yasatashin motan
kenan.aikuwa nan take ta
hankadasukwalbati...kankace kwabo jama'a
ancika danqam akacirosu.mutane nata kallo ikon
Allah tare da hasashenwai wanene dubunsa ta
cika haka?gari ya waye tangaram,ana zubawa
danliti ruwa sannan yafarfado,,aka zuba masa
ruwa ya wanke fuskansaqurar data wanke masa
fuska ta bude.nantakemutane suka
shaidashi.wannan ai danliti ne,,,danliti?kowa ya
dauka guri ya dauki sallallami.tafdi!
muxuraikawai yakeyi.yana kallon jama'ar dake
kansa.yansanda suka iso dan ganin meke
faruwa.Cikin masu kallo kuwa harda malam
qaseem mijininna saude,,,kowa ya tsaya cirko
cirko anrasa yaddaza'ayi dashi.shikuwa nunawa
yake abashi ruwa.wanidan cuwa cuwa ya bula
pure wata yana tsiyaya masarabi a qasa rabi a
baki.can saiga ayuba yafito nemandanliti.don
tunda yatashi bacci bai gansba.Tun kafin ya
qarasa yasamu labarin,,,don haka yakutso ya
ganewa idonsa.tamkar zai suma
yakeji,,,yatsugunna gabansa ya ce mezan gani
dan liti?meyajawo maka wannan aikin?ya kada
kai da kyar yaceayuba wlh bantaba ba.alhakin
sakeena neyakamani.nina san alhakintane
kawai.don nasan na cutar da ita.kuma inason
yau kowa yasani.dukabunda sakeena tayi a garin
nan sharrinane,,,,asirinayi mata mugun asiri
kuwa..wanda ya dabaibayezuciyar kowa bamai
ganin aibuna.balle a tuhumeninasa andaure
bakin kowa harda naka ayuba tayandazanci
karena ba babbaka.. Dafarko ruwan maniyyi na
na bayar aka hada min dawasu ayoyi da garin
magani wanda idan na turara shiduk inda
sakeena take sai taxo.daganan aka baniwani
magani na badeshi da nama da hannunta
tabawakare yaci duk wulaqancin dazan mata
bazata tabarabuwa daniba.kuma baza taji
maganan kowaba sai nawa....nayi haka ne kawai
dan inci zaarafin sakeenasaboda walaqancin
datayimin.haqiqa na wuce makadida rawa kuma
ayuba nagayamin.amma banjiba.sai dayanxu
nagane duk masifar data samen
sakamakonabunda na aikatane.don Allah
kuyafen.ayuba kakiramin sakeena na roqi
gafararta.insami sauqin masifar danake ciki!sa'a
ce malamina yabani bantababin akuyaba,Labari
har gidan ubandawaki...don haka suka
garzayoakan idonsu danliti ya qarasa
labarinsa.kuma yakemagiya akira mama taxo ta
yafe masa.tuni wani danmatashin saurayi wanda
shekarunsa baxasu wucesha takwas ba ya sheqa
da gudu kiran mama,,,bamama kadaiba hatta
malam qaseem ya aika a kira masa inna
saude.ayuba yarasa abunyi hawaye kawaike
zuba.yayinda samari ke cewa abari su kasheshi!
jininka ya hallata danliti ayar Allah ka
wulaqanta...yansanda suke bakin qoqarinsu don
ganin samari basudauki doka a hannuba, Ana
cikin wannan hatsaniya akuya tace ga
garinkunan.Allah da ikonsa tana mutuwa jikin
danliti yafgitadaga duburar akuyar nan.can saiga
mama a guje batako ganin inda take jefa
qafarta.tana kawo bakin titiwani mai mashin
shima yanaso yaxo yaga taron meake...?yayi
awon gaba da ita.duk suka watse bakin titi.dai
dai lokacin inna saude nakawo kai
itama,,yuuwasu jama'a suka koma inda hatsarin
yafaru.kowafadi yake sakeena ce,,,,Allah sarki
sakeenance.jinhaka inna saude da sauran yan
uwan sukayikanta.asume take sai dai babu
alamun wani ciwoajikinta....ruwaa aketa zuba
mata yayinda yansanda biyu suka wuce da
danliti ofishinsu.daya kuma yatsaya a wajen
hadarin daya samu mama... Da akaga tajima
bata farfadoba,,,,sai akasakata amota da
dansanda daya aka wuce da ita
asibitinkagara..suka bar mutanen gari da
mamakin wannanabu mai kamada
almara.shikuwa ayuba sulalewa yayiyasamu
babbar mota ya bisu kudu.dauke da nadamamai
tarin yawa.tamkar shiya aikata wannan sabon.a
babban asibitin kagara kuwa..tuni anbawa
mamagado.kuma su alh basiru sunkira waya
abuja.,donbasu wannan labari mai ban
al'ajabi...ba abujakadaiba.duk yan uwan mama
sunsami labari...innasaude ma bata bata
lokaciba...ta garzaya gidanbaraka amma bata
samu kowaba duk suntafi aiki...domin tuni
baraka ta fadada iliminta a fceminna.kuma
tasamu koyarwa a l.e.a tana amsaralbashinta
,Yaranta biyar duk suna makaranta....da
albashintatasawa inna waya.sai dai yau wayar
bata jikinta baretakira baraka da tambaya tagane
makarantar dabaraka take koyarwa...ganin
innarta yasa gabantayafadi.kwarai da gaske basu
ko gaisaba inna ta sanarda ita halin da ake
ciki.jikin baraka yadauki rawa idanunta ya kada
tace haba!wannan lamari akwaidaure kai.Allah
ya isa tsakaninmu dashitambadadde.kotu ce zata
rabamu ina zuwa inna.Ta sheqa ofishin shugaban
makarantar ta nemi iziniankawo yar uwarta
magashiyan asibiti.take aka bataizinin
tafiya.suka rankaya da inna saude.baraka
tanakallon mama tafara hawaye saida inna
tayitararrashinta.tayi shiru.sunanan zaune jugum
jugum hartym din sallah yayi dake ranar juma'a
ce.duk maza suka dunguma sallar juma'a.basu
wani dade sossaida tafiyaba mama ta bude ido
tana kallon silin.innazoki gani ta bude ido inji
baraka.ta taso da sauri!ta isawajen gadon
mama!duk suka kirata.a hankali ta juyoda
fuskarta garesu.ta zura musu ido quri babu
koqiftawa.wucewar minti uku kafin tace inna!
Jiki na rawa tace naam sakeena!kingane wannan
yaruwarki ne?ta zura mata ido tace baraka tace
naammama.alhmdulillahi mungode Allah.tasake
kalle kalletace inna a ina nake?tace asibiti ne
mama,,,,tacemeya sameni?tace babu komai taci
gaba da kallonjikinta kaya dukun dukun gata
cikin tsumma farce kaman na makaniki takara
zare ido taceinna.haukacewa nayi koh?ina abba
nah?ina ummanaha?tayu wuf zata sauqo duk
suka riqeta hawaye naxuba musu.inna tace
kwanta mama ba haukakikayiba.ki nitsu!amma
inaso ki nutsu cikin hankalinkizaki iya tuna
meke tsakaninki da danliti?Idanuwanta suka qara
yo waje tace danliti?ta koma takwanta ta runtse
ido tamau! komai yana xuwa matakamar a
mafarki.zuciyarta ta soma zarya.kirjinta
nabugawa dasauri.kafin su ankara ta dirqo daga
gadontafita aguje.fadi take inna lillahi wa inna
ilaihiraji'un.suka biyo ta suna kira hankalin
mutane yadawo kansu daidai lokacin ya ali yake
isowa barandar zuwansafandogari kenan.inna
fadi take riqe min ita ali.ai kokafin ta qaraso
gunsa ta yanki jiki ta fadi..da gudunsaya qaraso
ya ciccibeta.ya riqe hannu biyu tamau!
tanaqoqarin kwacewa batare datasan ko a
hannunwatakeba.shiko fadi yake nitsu ki
saurareni dubeni mama!nace ki nitsu,Nitsu ki
sauraren,,,dubeni mama dubeni nace!
dakyaryasamu ta nutsu tana kallonsa jikinta
yaqara sanyi.tazura masa ido murya na rawa
tace yaya ali kana kallonadawo haka?tuni
hawaye sukafara zuba masa yacekwantar da
hankalinki mama! Abunda Allah yaqaddaro babu
wanda ya isa ya hanashi...zomuje ki kwanta ki
huta...ta kada kai .nibazan komaba.wajenumma
na zani.yace mama umma ta dade da rasuwatace
nasani dakinta zanje.ku kira min
abbainganshi.yace tuni aka kirashi kinsan yana
abuja nesuna hanya insha Allahu.kiyi haquri
likita yabakisallama tukun. Ta zube nan tace
atafau bazata komaba.inna saude tace a jira su
alh sufito sallah asan abinyi.ba'a dadeba suka
fito sallah suka iskesu waje..mama nata faman
kuka baraka na tayata.babu wanda bai tausaya
mata.jin kalamin dake fitowa bakinta.suna kallo
ta walakanta haka?duk wanda ta kalla irin
tambayar take masa.ganin ta kafe bazata zauna
a asibitiba yasa alh basiru yanemi sallama.daga
asibiti gidan baraka aka wuce da ita.sukuma
sukayi fandogari.nanda nan baraka tasa ruwan
xafi a hita.kafin wani lokaci yayi zafi.tare suka
shiga bayin ta surka mata.ta zuba mata wani
abuta..tace idan tagama na sabulu tayi na tsarki,
Wasu hawayen suka qara goce mata ta zurawa
baraka ido...na tsani kaina baraka.dan Allah ki
gayamin wani irin xama mukayi da danliti?ni
bangaskata abunda tunani na ke nuna minba.ta
dafata tace mama sanin irin xamanku da danliti
bazai haifar miki da komaiba sai bakin ciki..ki
dangana da qaddara!sannan kiyiwa Allah godiya
daya kubutar dake tsawon shekara goma sha uku
kina wahala.ta qara zaro ido sha uku?ashe
dagaskene?yaron danake gani nina haifeshi
dagaske ne ko baraka?Itama ta goce da kuka
tana fadin mama kidaina fadi nace?kiyi wanka ki
tsaftace jikinki kiyi sallah kiyiwa Allah
godiya.kinji?tafita da sauri ta janyo mata
kofar.ta kama kai kuknta ya tsananta.amma
tana dirza jikinta da soso da sabulu tayi ta dirza
saida sabulu guda ya qara...ruwan zafi ya qare
ta bude famfo ruwan sanyi.yi take da soso
hakanan.tanayi tana kuka.ta figi buta tayi
wankan tsarki...ta sake maida soso dirza takeyi
sama da awa daya watsa ruwa kawai sukeji
shaaa.kamar ana ruwan sama.inna saude tace
babu lafiya wannan wanka.ta tashi tabita
bayin.tayi biji biji da wuri inna ta kwace soson
ta dauraye mata jikin,ta warware sabon zanin da
baraka ta bayar aka rufa mata tace daura muje!
Ta xubo mata idanu jajur batace komaiba.inna ta
qara fadin ai kinfita mama kin wanke duk wani
datti.kisani Allah bazai kamakiba,,,karki
matsawa kanki.daura zaninki kiyi alwala muje
kiyi sallah.ta goge hawaye tadaura zanin tayi
alwala.inna ta kamo hannunta suka fito.tace ga
sallaya nan.gamai kifara shafawa ki sanya
riga.ga hajjabi kihau sallayar kiyi salla.dakai
take amsawa duk abinda inna tace.tahau sallaya
tafara sallah.kafin ta idar abincinta dana sha
suna gefe.Ta daga hannu sama fiye da minti
shabiyr tana addu'a tana kai kukanta ga Allah
tareda zuba godiya agaresa.hawayenta bai
yankeba saida tasauqe hannuwanta qasa baraka
tashigo ta matso mata da abincin.tasa hannu ta
share mata hawayen tace ga abincinki nan.ki
daure kici.hakan shi zai qara nuna godiyarki ga
Allah.tace banajin yunwa baraka.bana sha'awar
komai naci kosha..bazan gane menake ciba.tace
to zankira miki inna......tace a'a baraka bawai
kema baki isa kisani cibane kawai banajin
cine..na qosa inshiga dakin umma.na qosa inga
abba da yayyina.baraka kigayamin kadan daga
labarin al'ameen kozan daina jin kuna cikin
raina.Baraka ta qara matsowa ta riqe yatsunta
mama ban san komaiba game da al'ameen.tun
lokacin daya dawo kika qishi.yanaji yana gani ya
haqura da aurenki.ance yasake komawa rasha
daganan,bansake jin duriyarsaba.amma nasan
kakarsa goggo hassu ta rasu.kamar anbude
famfo bisa kuncinta....murya na rawa tace wlh
baraka banqishiba...al'ameen kadai nakeso ke
kinsani..meyasa baki gayawa su abba ba adaura
min aure dashi dan dole ba?tace haka abba yaso
amma kika kwashe kayanki kuka gudu da
danliti.aka nemeki aka rasa. Ido waje tace nidin
baraka?ke kuwa mama..sai da kuka kwashe wata
uku baku dawoba.....ta toshe kunnuwanta tana
fadin.kidaina gayamin baraka!kidaina!tamiqe da
sauri tayi falo..taci gaba da maimaitawa baraka
ta biyota su inna suka mike.suka tarbeta...ta
zube jikin inna kidaina gayamin kidaina gayamin
nace.inna ta rungumota me kike gaya mata
baraka?don Allah ki dena daga mata
hankali.tace inna ita ta tambayeni labarin
al'ameen.inna ta numfasa tace ya isa,duk
maganar nan abarta taci abinci? bataciba. Jeki
dauko mata ta juya tadauko...su hajiya hajjo ba
baka sai kunne.tagumi kawai suka doka suna
ganin ikon Allah.addu'a suke kar mama taji
magana daya acikin wanda suka yayata.inna ta
tasa mata abinci tace ci abinci mu wuce kinga
yamma tayi.ki kwantar da hankalinki.irin
walaqancin da danliti yagani yau.dakin ganshi ke
kanki zaki gane Allah ba axxalumin bawa
bane.daure ko cokali uku kici.tasa hannu tdauki
cokali tafaraci kamar mecin magani ido na zubar
da ruwa. ***page 60:sun iso fandogari.la'asar
sakaliya golf din da ta kwasosu ta ajesu kofar
gida mama ta balle murfin mota.ta tsaya ta
qarewa gidan kallo.wasu abubuwa nadawo wa
cikin tunaninta.qarara take ganinta ta kwaso a
guje alh adamu ya biyota da bulala a
guje.takenan ta zube bisa guiwa.ta qara fasa
kuka.ciwo zai kamaki mama wannan kuka yayi
yawa kiyi haquri mana Inji hajiya hajjo duk
maxan gidan suka fito.suka tarbesu.sukaja
mama zuwa cikin gida.sunaa isowa kofar
sasansu,,taja ta tsaya tace ku budemin inshiga
wajen umma na!hajiya hajjo ta ruga daki ta
dauko dan makulli.alh basiru ya amsa da kansa
yabude.ta shiga suka take mata baya.ta kalli nan
takalli can.harya bude qofar falon yace shigo!
yajawo hannunta...ta shiga falon.da gudu ta nufi
dakin umma ta murda ya bude.cikin sanda take
shigowa.tunaninta ya koma baya lokacin da
danliti yake gayamata rasuwar umma.da gudun
da tayo zuwa gida.haduwarta da yanuwanta suka
hanata shiga.jiri ke dibarta...basu luraba.sai ta
zube qasa a sume.take nan tasamu taimako ta
farfado.ta fasa kuka tana fadin.umma kiyafemin
kiyafemin umma! Kai ya ali bazai iya jure ganin
mama ba cikin wannan yanayi.don haka yayi
waje yana share kwalla.yana zama ya abdul
rahman na sawo kai.ali yace sannu da zuwa
yaya!yace wai da gaske ne abinda naji?yace
gaskia ne yaya tana cikin dakin umma.yayi
azama yatafi dakin tun kafin yaqarasa yakejin
kukanta.yadannada gudu ya qaraso tana kife kan
cinyan inna saude.kowa kukan yakeyi tamkar
yau umma ta rasu.yasa hanna ya dagota.tadago
kai ta dubeshi haba tuni ta tashi ta
rungumesa..wanisabon kukan ya balle.ai shima
baisan lokacin danasa yafara zubaba.tsawon
lokaci suka kwashe kafin ya dagota ya share
mata hawaye.kidaina kuka haka mama!murya na
rawa tace yaya kuna kallo aka maidani haka?
kuna kallo aka haukatar ni?aka rabani da
gatana? Ya rufe bakinta ya girgixa kai.yace ba
haka bane mama munyi iya yinmu.amma bamu
nasaraba! sabodaAllah ya nufa sai dan
liti.yaxamo jarabci agareki.amma bamu gaxaba
wajen yimiki addu'a kuma nayi imanin addu'oin
ne suka taimaka wajen kwato ki daga hannun
mummunan halin da danliti yajefaki.kiyi haquri
kinji?kimaida al'amuranki gurin Allah.kiyi masa
godiya daya ku buto dake.share hawayen ya isa
haka.yaci gaba da share mata.tace wai yaushe
su abba zasu xo? yace munyi waya yace min
yataso amma abdulkareem sai gobe.kinsan yabar
minna anmaidashi legos,,shekara uku dasuka
wuce....tace Allah sarki yaya.tagoge kwallan
daya digo mata tace...kowa nananko?yara duk
sun girma?yace kowa nanan mama.yara kuwa
wadanda kika sanima baxaki ganesuba.naso
xuwa da nawa saboda mkrnta gobe weekend
direba zai kawosu da mamansu.
IN CIKI 3***6 Nagodai da adduar ku, bari na
dan taba muku kadan idai kunji shuru to exam
ne ya rike ni Kai ya ali bazai iya jure ganin
mama ba cikin wannan yanayi.don haka yayi
waje yana share kwalla.yana zama ya abdul
rahman na sawo kai.ali yace sannu da zuwa
yaya!yace wai da gaske ne abinda naji?yace
gaskia ne yaya tana cikin dakin umma.yayi
azama yatafi dakin tun kafin yaqarasa yakejin
kukanta.yadannada gudu ya qaraso tana kife kan
cinyan inna saude.kowa kukan yakeyi tamkar
yau umma ta rasu.yasa hanna ya dagota.tadago
kai ta dubeshi haba tuni ta tashi ta
rungumesa..wanisabon kukan ya balle.ai shima
baisan lokacin danasa yafara zubaba.tsawon
lokaci suka kwashe kafin ya dagota ya share
mata hawaye.kidaina kuka haka mama!murya na
rawa tace yaya kuna kallo aka maidani haka?
kuna kallo aka haukatar ni?aka rabani da
gatana? Ya rufe bakinta ya girgixa kai.yace ba
haka bane mama munyi iya yinmu.amma bamu
nasaraba! sabodaAllah ya nufa sai dan
liti.yaxamo jarabci agareki.amma bamu gaxaba
wajen yimiki addu'a kuma nayi imanin addu'oin
ne suka taimaka wajen kwato ki daga hannun
mummunan halin da danliti yajefaki.kiyi haquri
kinji?kimaida al'amuranki gurin Allah.kiyi masa
godiya daya ku buto dake.share hawayen ya isa
haka.yaci gaba da share mata.tace wai yaushe
su abba zasu xo? yace munyi waya yace min
yataso amma abdulkareem sai gobe.kinsan yabar
minna anmaidashi legos,,shekara uku dasuka
wuce....tace Allah sarki yaya.tagoge kwallan
daya digo mata tace...kowa nananko?yara duk
sun girma?yace kowa nanan mama.yara kuwa
wadanda kika sanima baxaki ganesuba.naso
xuwa da nawa saboda mkrnta gobe weekend
direba zai kawosu da mamansu. Su nawa ne
yaya?yace su uku nee.harda takwararki..itace
tafari.ido waje tace kana nufin sakeena sunan
yarka ta farko?ya amsa sosai ma abba ne yace
asamata.ta runtse ido abba nah kaxo
inganka.hawaye shar bisa kuncinta.ganin
yayanta kusa da ita yasa ta saki jiki tarinqa
tambayar abubuwan dabata saniba,tare da
tambayan yanuwanta da bata gansuba..da
yawansu suna skul.danlami kuwa yana aiki a
sakkwato harda matarsa da yaransa
biyu.daganan suka fara amsa sallamar mutanen
gari masu zuwa musu murna da jaje,,,ciki kuwa
harda maman fati saida tayi kuka dataga mama
acikin danginta.meya fi wannan dadi?tajima
tana maida abubuwan data sani game da zaman
quncin da mama ta fuskanta.sannantatafi itace
baquwa ta farko da mama tayiwa rakiya.don
baxata mance gudumawar data bataba.anyi sallar
isha su hajiya hajo suka gabatar da abinci.mama
na kwance lamo kamar mai bacci gefen
yayanta.malami suka gani yayi sallama yashigo
yazama qaton saurayi yanata karatunsa a n.d.a
kaduna. Su suka biya suka daukeshi.duk suka
miqe malami kun iso?yace mun iso kawu.ina
anty maman?tana zaune jugum takasa motsi jin
cewa abbanta ya iso.idanuwanta tuni suka fara
tara kwalla.gabanta na faduwa !malam.ta
kirashi.yayindaake nuna masa ita.kai ina
baiyarda.duk da yafara manta kamanninta yasan
anty maman sa.kyakkyawar gaske ce mai
kwarjini wanda yake burge manya da yara.dan
takaitaccen tarihin da yaji a mota yasa duk
tausayinta yamasa bargo.idonsa ya cika da
kwalla.ta mike tana fadin kunxo min da abba
na? ya kamo hannunta gasu nan a waje.zo muje
ki tarboshi.sukabibayan sauran ayarin dasukayi
gaba.suna kawo kai zauren farko ana turasa a
keke.anan ta qame suka xubawa juna
ido.abbanta ne a keke?duk tsufa ya mamayesa?
zuciyarta taci gaba da bugawa shiko tasbihi
yakewa ubangiji wanda yayi nufin sake hada
fuskarsa da diyarsa.shi sauyin kamanninta bai
damesaba ganinta yadanne duk abunda ke cikin
xuciyarsa Batasan malami najantaba.ita dai
ganinta tayi daf da keken abba.muryarsa dataji
ya qirata yasa tayi lau zata xube.amma ina yan
uwanta.basu bariba.caraf!suka cafketa.yaya soja
ya amshe yasa hannu biyu ya girgizata.mama!ke
mama!ya ali ya miqo kofin ruwa.ga ruwa yaya.ya
zuba masa a hannu ya shafa mata a fuska.tayi
ajiyar xuciya..tafara kuka abbana!da dorata
jikinsa ya rungumeta.irin kukan datayi sai da
tabawa kowa tsoro.domin ji sukayi dif babu
rai.daukarta sukayi cak sukayi cikin gida da
ita.babu abunda BAKIN CIKI Baya bayarwa.haka
zalika FARIN CIKI!dan saiya gigita mutum take
nan har ya iya fadawa wani hali.mama kam farin
ciki yasa sai da yan uwanta sukayi da gaske ta
farfado.tadawo hayyacinta ta bude ido taganta
kwance jikin abba.ta zura masa ido yakada kai
yace mama ki taima keni kar farin ciki ysa ki
sake jefamu a yanayin da muke sallama dashi Ta
hadiye miyau da kyar tace har yanxu cikin BAKIN
CIKI nake.abba.na kuma tabbata bazan taba
fitaba daga cikinsaba.menayiwa danliti ya
lalatamin rayuwa?menayi masa dazaya karya
dukkan gabobin tatbiya ta da kima ta da
asalina...sannan yawargaza dangantaka ta da
iyayena,,,ya rabasu da komai najin dadi...har
umma tabar gidan duniya?yaya soja kana kallo
duk hakan ta kasance?meyasa baka jefani gadi
rum ka rufeba?meyasa baka hadani da sojoji
sukayi ta dukana harna mutuba?dukknku kuna
nan?kun san wanda nakeso kunsan zabi
na,,,amma kuka barshi yatafi maimakon ku
tilasta inbishi duk. Yaya soja ya rufe
bakinta,,mama ya kamata kiyi shiru
haka.zuciyarki zata buga.idan kina fadin irin
wadannan kalaman.ni yadda nake gani ma ke
baki ga BAKIN CIKI Ba tamkar yadda muka
ganshi kiri kiri.amma bamuda maganinsa.kisani
duk abubuwan da kika lissafa babu wanda bamu
kwatanta akankiba.sai dai abin ya
faskara.saboda anriga an mallaki zuciyarki
mama.karki danganta laifin akan kowa.don babu
wanda yasan gaibu sai Allah.shidin kuwa mukayi
ta roko ya warware mana abunda ke boye.agame
da lamarinki.ina ganin yakamata ki kalli
uzirinmu.kiganecewar munyi iya kokarinmu.
Hargashi Allah ya shige mana gaba ya kwato
mana ke.ayanzu mukeda damar nunawa danliti
cewar lalle ya debo ruwan dafa kansa.dazai
kaisa har lahira.ki kuma sa ido kigani. Da sauri
tadawo wajensa shima ta rungumeshi murya na
rawa take cewa karka barshi da rai yaya!kasa a
masa azaba mafi radadi harya mutu.ya lafe
kanta a kirjinsa zuciyar maxa ta motsa.idanuwa
suka qara jirkita.kawai gani sukayi yasaketa ya
miqe cikin hanxari zaiyi waje,,,abba yayi azama
yace ku riqo minshi don Allah!su alh basiru suka
cafke hannayensa.dawo ciki ka zauna ya qame a
tsaye suna ganin yanda jikinsa ke rawa.namansa
na girgiza saboda fishi.alh adamu yace alh ne
zaiyi magana dakai..abba ya daga murya yace
abduqadeer dawonan ka zauna!a hankali fishin
yarinqa sauqa sannan su alh basiru suka dawo
dashi ya zauna.yayinda mama tasake baro jikin
abba tadawo gunsa ta zauna. Abba ya numfasa
dukkanmu musulmai ne,,kuma munyi imani!da
ko waccw qaddara ce.ina ganin fushin farko
banamu bane.kar zuciya tasa mu aikata aikin
nadama.yaya soja ya kasheshi babu nadama dan
an harbe azzalumi macuci.irin danliti.karka
manta muya fesa mana gubar mutuwa.mun
shaqa harta shige mana da ginshikin gidan nan
abba,!bazamu yafewa danliti ba abba.koza a
kasheni saina harbeashi.abba yace kenan bamu
godewa ubangiji ba daya nuna mana wannan
ranar?wanda yace muyi afuwa a
tsakaninmu.domin shi yanason masu yafiya.ko
bamuyi fansa a gun danliti ba.nayi rantsuwa
Allah bai gama walaqanta shiba.tunda ya
walaqanta ayoyin alqur'an.inaso mugane
wannan.ba haqqin mama kadai ke wuyansaba.
Banajin akwai hukuncin dazamu yankemasa face
mu qyaleshi da wanda yabasa ikon aikata
wannan aiki akan mama.na tabbata bazai
qyaleshiba yaci bulus!ba.ina roqonku da muyi
haquri.mu sadauqar da yafiyarmu a matsayin
godiya ga Allah daya musanya mana bakin ciki
da farin ciki.ina fatan yaya soja zaibi umarni
na? jikinsa yayi sanyi yadan kada kai..yace ya
wuce abba yayi dan murmushi. Yace nagode!
mama zonan...!ta rarrafo ta dawo jikinsa ya
jawota. Yace ki nitsu nasan kinrasa komai na
tsarin rayuwarki yanda kika shirya....saidai inaso
ki gane cewar shirin Allah shine gaba da
komai...saboda haka ki rokesa sabon rayuwa mai
albarka.muma zamu tayaki zakiga kamar
wannan abun bai faruda rayuwarki ba.ki sani har
ummanki ta rasu bata taba yi miki baki
ba.kullum addu'arta Allah shiyaki.idan zatasa
albarka tare takesa muku da sauran yayunki.don
haka tsakaninku adda'a ne kawai. Na tabbata
hasken addu'arki zaije gareta.harta gane cewa
lallai albarkar ta na tare dake kinji mama?ta
dubeshi kwalla na zuba tace naji abba.don Allah
kayafemin ya goge mata hawaye yace baki min
komaiba mamana.ayau nagane baki da laifi ko
kankani saboda haka ki saki jikinki.tace nagode
abba intambayeka abba?yace tambayeni
mamana.ta karya wuya gefe tace al'ameen fa?ya
kada kai yace allahu akbar!alkairi Allah yakai
mas duk inda yake.haqiqa bantaba ganin tashin
hankaliba irin wanda nagani a fuskar
al'ameen..saboda rashinki mama kiris yarage ya
zautu amma qarfin adda'a ya miqar da imaninsa
zuciyarsa ta daidaitu bisa shirin ubangiji.ya
rungumi qaddara yawuce da ita rasha.gaskia
bansake jin duriyarsa ba haryau din nan danake
magana dake...kuma hulda ta yanke
tsakaninmu.ni kaina bansan daliliba.watakila
iyayensa sun nisancemu don qara nesanta
rayuwar dansu ga tinaninki.hasashe nayi amma
bansan musabbabinba.
BAKIN CIKI 3***7 Tacire kai ta dubesa kwalla na
zuba tace tabbas zai iya zama hakan abba!nima
nayi alqawarin zanyi masa addu'a Allah qara
nesantamu.ya mance ya taba sanina a duniya..ko
a hanya kar Allah ya qara hadamu.abba yashafa
kanta Allah ya shige miki gaba.yayi miki jagora
a sabuwar rayuwar dazaki fuskanta nan
gaba.kowa yace ameen yace muyi addu'a.sun
raba dare a falo suna hirarrakin duniya abba yace
aje a kwanta a huta.mama ta turashi a kekensa
zuwa dakinsa wanda tuni anty amina ta dade da
gyarawa.suka kamasa yakwanta a gado.sannan
sukayi sallama takoma dakin umma!inda anty
amina da baraka suke. Kowa ya kwanta barci ya
kwasheshi.amma mama ta kasa.kawai tunanin
yanda tayi cudanya da danliti take.nan da nan ta
ji kyaman kanta ta kamata.tafara sunsuna
jikinta.hankalinta tashe batasan lokacin data
diro tashige bayiba.ruwan sanyi ne a bokiti da
anty amina ta dibo.mama ta duba ba soso ba
sabulu.haka nan tahau kwara ruwan sanyi
ajikinta.tana dirjewa da hannu hawaye na
xuba.ruwan ya qare ta dauki bokoti ta kwarara
sauran. Tadauki bokitin takwara sauran ruwan
gaba daya.haushin qarewar ruwan
yakamata.tasanya kayanta ta figi bokitin da
nufin taje tsakar gida ta debo a rijiya.su anty
amina da baraka tagani cirko cirko abakin
bayin.tawuce abinta ta doshi kofar.yayinda anty
ameena kefadin haba mama! ashe bakiyi
bacciba?yakamata kimanta komai karki zautu a
banxa da wofi.ta zuba mata ido kwalla na xuba
wari nake anty ku bakuji?babu wani warin da
kike mama!tunaninki yagaya miki
qarya.yakamata kisamu bacci ko kwakwalwarki
zata huta.ta dubi baraka taga hawaye itama
take,,,tace saboda Allah baraka bakiji warin
danake ba?sunsuna fa kiji....takara mata hannu
a hanci baraka ta goce da kuka ganin haka jikin
mama yayi sanyi ta zube qasa dabas takama
kai.wayyo Allah na!suka kamota sukayi ta
rarrashinta.tadan nutsu.amma barcin da basu
komaba kenan gabadayansu Washegari kowa ya
hallara da iyalansa.ya abdulkareem da anty rabi
kamar su hadiye mama sukeji.sun xubda hawaye
saboda murna.ta dubi girman ameer da ameera
kawai sai ta kada kai.tana tuna al'ameen
shikansa docta yazama saurayi.ta zura masa
ido,,,hannayenta bisa kafadunsa ta matse
ido.hawaye suka kwararo..jitayiyana share mata
hawayen tayi wuf! ta bishi da kallo.bakinta na
rawa tace al'ameen momy nagayama inasonka??
ta taba gayamaka? ya juya ya kalli
mominsa.yamaidoda kansa gareta ya girgiza
kai.bata gaya maka ba?amma momy bata
kyautaba.tasanfa yadda nake sonka Allah tasani
boyema tayi togayamin kana sona? yadaga kai
alamar eh.ta rungumeshi tana fadin nima
inasonka dokta. Anty rabi ta taso ta dafata.ta
dago kai ta dubeta kwalla na xuba mama!ki
kwantar da hankalinki na tabbata Allah baxai
barki hakaba.zai musanya miki mafi alheri wata
qilama fiye da al'ameen.tayadd a rayuwarki zata
daidaita tamkar da. Ta miqe a hankali ta
fuskanceta tace hakane.nasan babu abunda zai
gagari Allah.amma dokto shine farko shine
qarshe.ta wuce ta murda kofar dakinta.ta qare
masa kallo inba qarya idonta ke gayamata
ba.kamar ta taba ganin al'ameen tsugunne a
wajen data qurawa ido.dukda takasa tuna
kalaman dayake fadi.idanuwantana nuna mata
zubar kwallansa.tayi wuf!ta cafke yatsunta ta
runtse su tamau.tana tambayar kanta ina zobe
na?ina na ajeshi?ta wuce a hankali bakin gado
ta zauna tayi shiru tana tuna kalaman dayake
fadi idanunta na zubda hawaye.kai al'amarin
mama qara sukurkucewa yake dalilin dayasa
abba yace subar garin wataqila tafi samun
nutsuwa.nanda nan suka fara shiri.kafin wani
lokaci kowa ya kimtsa abba ya sallami en uwa
da abokan arziki.su hajiya hajo sunata neman
gafara wajen abba da mama.motoci suka
kwashesu kowa da iyalansa suka miqe
hanya.suka bar danliti hannun hukuma.duk
abinda yakamata su masa A kagara suka sauqe
baraka tukuna suka dau hanya.minna suka yada
zango gidan ya abdulkareem.ko anan dinma
al'amarin bai sauyaba.haka suka kwana ba barci
a idon mama.washegari suka kimtsa masu tafiya
abuja suka dau hanya.ya abdulrahman yayi
kaduna da iyalansa da malami.shikuwa
abdulkareem jirgin shabiyu sukabi zuwa
legos.yan abuja suna dira gida wanka mama
tafarayi.wannan wanka yafara damun yan
uwanta.su wanka ma kawai suke gani basusan
yanda taga dare haka take ganin ranaba!akwai
fargaban rashin bacci zai mata illa.idan ba'ayi
gaggawar daukan matakiba.towayasani bare ayi
mata magani? shiyasa kafin sati ta birkice gaba
daya.ga zama shiru ga sunsune sunsunen
jikinta.wanka kuwa ba'a maganarsa.saidai in
danliti bai fado mataba.nan da nan tafara mura
zazzabi mai zafi ya rufeta.hankalinanty amina
yatashi.data shigo dakin tasameta nade cikin
bargo sanyi na kadata.cikin sassarfa tasamu
abba.ta durqusa a hankali tace abba idan ba'a
dau matakiba mama zata kashe kanta da yawan
wankan nan. Mama zata kashe kanta da yawan
wankan nan.gatacan jikn kamar wuta sai rawar
sanyi take.yakamata asan abinyi cikin
gaggawa.nanda nan ya latsa control din kekensa
yawuce ya nufi dakin yana fadin kira yayanta a
waya.kuma fa yau dinnan naji yana fadin sun
gama magana da yan uwansa egypt zasu wuce
da ita asibitin dana kwanta. Su duba lafiyarta!
tace nima yagayamin amma duk da haka
yakamata afara kaita nan tafara samun
taimakon farko.yana kutsa kai dakin yana fadin
gaskia ne.kirashi din ki kara gaya masa.ta juya
shiya shige dakin yasamu mama sai kyarma take
cikin bargo.kwananta biyu a asibiti basu gane
ainihin matsalartaba.amma taimakon dasuke
bata yataimaka kwarai wajen sanyata bacci.tana
samun hutu.duk takardar tafiyarsu masar sun
kammala itada yayanta wato soja.a ranar basu
kwana ko inaba sai egypt .acan bincike ya
tsananta.don babu irin gwaje gwajen da bata
samuba.hoton kwakwalwa hiv aids,,ciwon sanyi
da sauran ciwuka dakan kama mutum
sakamakon shiga wahala mai tsanani.Ba a
sameta da wata matsalaba sai hawanjini da
rashin bacci.kamar dai yadda likitotin nigeria
suka ce amma su abba basu yaddaba dan gani
suke kamar hauka mama keda niyyan yi.sai dai
Allah da ikonsa likitotin masar suna kokarin
shawo kan matsalarta.da magunguna da
shawarwari.don cire mata damuwa wanda
gabadaya ita ummul aba isin komai.to muma
bari mubarta ta huta. A lokacin da mama ke
kwasar hutu damagunguna akasar masar.shi
danliti yashe yake aofishin yan sanda.yanata
hauhawa kamarfarashi.gaba daya fuskarsa ta
aune ta kumburasundum.sukansu yan sanda sun
gaji da saya masagarin rogo yanasha..babu mai
belinsa.tsawon kwana biyar dama ayuba ne yake
zaton ziyi belinsa to shimatunda yaga ayar Allah
ta sauqa.don haka yayi wakansa alqawarin tuba
daga nasa laifukan zinacezinace dayake
aikatawa.babbar mota yabi sai indamai
yaqare.wajen neman halal.to Allah ya
karbitubansa.shikuwa dan goga yarasa tudun
dafawa ga ciwo ga masifar yansanda.ranar daya
cika kwanashida.sukace zasu sakeshi yatafi
yanemilafiyarsa.idan yaga dama ya gyara
halayensa ko yacigaba da lalacewarsa..shidai
yana kuka yana roqonsusu barshi dare yayi su
sakeshi saboda kunya kunjidan iska ashe yanada
kunyan?kuma da tsoron kar jama'a suganshi su
sake rufar masa da duka,Yansanda suka amince
hakan amma baxasu bashiabinciba.h aka
yazauna da yunwa har qarfe gomandare.suka
tarkata shi suka tura waje.a hankaliyasamu ya
sulale yakoma gidansa ya kwana.yanatunan in
mafita da da hali gidansa zai sayar a darannan
yahada kudinsa yatafi neman magani.sai dai
kash takardun sun kone a shago lokacin
gobara.meyeabunyi yanxu?bai runtsa ba kamar
sauran dararendasika shude.yana wahala da
ransa.sai dole yakaudakunya ya nemi wasu
takardun yasaida gidan danbashida wata mafita
data wuce wannan.idan yanasoya tsira da sauran
mutuncinsa duk inda zashi..haka kuwa akayi da
sassafe ya lallaba gidan maianguwa.baiko dawo
masallaci ba.ya zauna yajirashi.ya gurfana
gabansa yayita roqon gafara.sannanya miqa
masa kukansa.mai anguwa bai bata lokacibaya
amince domin shima zaiyi farin ciki idan
danlitiyabar garin fandogari.saboda haka nantake
yakawo takarda da biro suka rubuta wani
takadda.dakansayanemo shaidu uku sukasa
hannu.kuma yasa akanemo dillalai sukayi wa
gidan kudi yace shi zai Saya,Gaba daya dubu
dari biyu cinikin ya kaya.danliti yasallama ya
karbi kudinsa a hannu.kafin qarfe goma nasafiya
ya tattara yabar gari.gashi nan gashinan harwani
kauye da ke tsakanin zariya zuwa kura
jaharkano.da la'asar sakaliya.kofar gidan daya
dosa cikeyafe fal!da jama'a anata alwala.a
raunane yayi musu sallama.suka amsa ya
tambaya..ko lafiya kofar gidanmalam?daya daga
ciki yabashi amsa ai malam wa'adiyayi.shirin
yimasa sutura ake.danliti ya dora hannuaka yace
ciwo yayi? yace to ciwon ajali ne.kwanansabiyu
kacal a kwance.ya nemi waje a qasa ya
zaunahankalinsa ya qara tashi..wanda ke bashi
amsa yamiko masa buta yana fadin hala kaima
cikinalmajiransane?yace aytoo harda neman
taimakoma.Allah sarki malam Allah jiqansa.yace
amin yialwala yanxu za'a fito dashi.jiki babu
kwari yafaraalwala.ya na kammalawa ana fito
dashi.daganan sukadiba zuwa makabarta..ga
kabarin malam an haqa duk abunda ake anyi
akasakasa a kabari aka maida qasaakarufe
iyalansa nata kuka harda danliti,Daga nan aka
dan jira ayi masa addu'a kawai ganingawar
malam akayi ta bulloqo waje,subhanallah!
mekefaruwa ne? tashin farko jama'ar wajen suka
watse.kafainbak iyi kibani waje musamman
danliti.daya riga kowaficewa daga wajen.daga
bisani liman yasa aka tattaromasa mutane suka
dawo.danliti nacan baya yana rarraba
idanu.liman yadaga murya yace innalillahiwainna
ilaihi rajiun.! jama'a wannan al'amari fa
banagudu bane.! wata ayace dake bukatar
bincike.matsayin malam agarin nan wannan zai
iya zama abin kuka agaremu.domin mu a zahiri
munsan malam mai iliminaddini ne,,wanda ya
koyar da almajire da yawa.wanda yake wakilta
na lokutan danake da uzuri.sai dai ahalin yanxu
wannan abun yanuna mana akwaiboyayyen laifi
agareshi!ina rokonku dan girman Allahku tsaya
muyi masa addu'a.mu roqa masa
rahamarubangiji.alfarmar annabi muhammad
(s.a.w) Yayi kabbara sau uku jama'a na
amsawa.iyalanmalam kuka da firgici yaci
qarfinsu labari kuwa tuniyabaza kauye.har
wadanda wani uxiri yahanasu xuwasun sheqo
aguje.shiyasa makabarta taqara cikamakil.liman
ya jagoranci addu'a mai tsawo.sannanaka qara
haqa kabari aka sakasa.shikansa liman kuka
yake da hawayensa saboda ganin wannantashin
hankalin.bayan anmaida qasa an rufe .sukasake
tsugunnawa dan nema masa gafara.ai sai
gagawa tayo waje.ana salatin annabi da tasbihi
daistigifari akasake mai dashi.amma ba'a gama
maidaqasar ba gawa tasake bullowa waje.liman
ya dubi babban dan malam.ya tambaya!meka
sani agame damalam wanda mu bamu sani ba?
gashi ubangiji yananuna ishara gamasu yi su
tuba su daina.ya gogekwalla yace wlh bansan
komaiba,,,bantaba lura dawani aiki na assha
atare dashiba.dana sani wlh danafadi sai dai ko
aje atambayi mata a gida, LLiman ya numfasa
duk guri yayi tsit!kawai sai ganindanliti akayi a
gaban liman ya tsugunna Allah gafartamalam ni
nasani.na kasance ina daya daga cikinmasu
zuwa gun malam.neman taimako akanabubuwan
dasuka damemu ko ince nemanduniya.bansan
irin shirin dayake wa sauranba amma nida kaina.
Nasha kawo ruwan..........ruwan maniyyinayana
rubuta ayoyin Allah dashi.yana
hadaminmagunguna danake buqata.ina bashi
maqudankudade.tahanyar malam mun cutar da
bayi Allahwadanda basujiba basu ganiba.ba
malam kadai kebuqatar addu'a ba harda ni.Allah
gafartawa malam.wuri ya kaure da sallami.wasu
sukafarazungurar dan liti suna la'antarsa.liman
yatsawatar.yace a saurara.tsarki ya tabbata ga
ubangijindukkan halittu.jama'a kunji wannan
mummunan tashinhankali?toga aya ta
tabbata.ina ganin ta ishemutsoron Allah.ta
ishemu mu gane komai ka boye wa mutane
bazaka boye wa Allah ba..kuma ko ba dadekoba
jima zaka koma gareshi.bamu da abinyi a
halinyanxu dan hukunci yakoma gunsa. Ya daga
hannunsa sama yaci gaba da fadin yaubangiji
muna tawassali da sunayenka guda casa'inda
tara,,,ka taimakemu ka amshi wannan bawa
nakadan kar warin gawansa yazama guba ga
bayinkasalahai!ya Allah ka sauqar da rahamarka
cikinkabarinsa badon halinsaba.badon
halinmuba.badon ayyukanmu ba sai don monxon
mu annabimohammad (s.a.w)suka qarasa tare
da muryoyinmutane dake cike maqil.kai tsaye
liman yace akamaa maidashi.kankace kwabo
ansakasa a rami anrufeakayi zuru! ana jiran ikon
Allah.amma tsawon mintocishabiyar. Babu
abunda yafaru.aka soma qabbara.liman kuwa
fadi yake jama'a muji tsoronAllah.muji tsoron
Allah ya al'umman musulmai.kodada nliti yaga
haka saiya fakaici idon mutane tuni yasulale ya
tsere kar yasha dukan banxa gun wadannanyan
kauyen.A gigice yashiga kano cikin dare da
kullin kudinsayanufi inda yasaba sauqa,,,,,zuwa
safiya yayi amfanida kudinsa danyin wata
sana'ar don riqekansa.washegari yashiga kasuwa
yin sari wani mutumya bangajeshi ya wuce.saida
aka hada masa kayandubu dari da hamsin.ya
laluba kudi sukace daukarmu inda ka
ajiyemu..nanda nan ya firgice.ya tubekayansa
tsundur yana dube dube....ina kudin suke?anan
fa na ajiyesu...masu shago sukayi zuru
sunakallonsa.am ma dasukaga abin nasa babu
hankali aciki sai suka turasa waje.ga ganin
wannan mugun nufine yakawo sa Allah
yakamashi.yakama haukan qarya.haka masu
shagon da jama'ar wajen ketafadi.danliti kuwa
ya rinqa bi kwararo kwararo akasuwayanata
surutai.fadi yake...wannan bala'in
yayiyawa..wata tsiyar ma sai anmutu.lalle lahira
dakallo.toni wama zan kalla?aini ne zanxama
abinkallo.da dama idan sukaji dariya suke.wasu
kuma al'amarin yabasu tausayi.ga mutum har
mutum daganiya aje iyali amma ba saiti,Bayan
watanni hudu har mutan fandogari
sunfaramantawa da abin mamakin daya
faru...wanda ya ajetarihi musamman ga yan
jarida ta yadda..suka rinqawatsa labaru.cikin
shafukansu.na abin al'ajabindayafaru a kauyen
dunduta.ba xato ba tsammanikawai sukaga
danliti ya keto titi a kafa da rana face face.yayi
bakikirin.gashi n kansa cunkus hade
daqasumba.harda furfura.dafarko basu shaida
shibasaida yayi sawu uku.nanda nan labari yayi
tambari harkunnen su abba cewa danliti ya
HAUKACE.Allah daikonsa,tunda ya iso fandogari
bai qara gaba ba.nanyaketa bilayinsa.qafafu duk
sun kumbura.wani lokacinma kasa tafiya
yakeyi.kaganshi kwance cikinrana quda na
binsa.idanyaji yinwa yayi tabin gungunmutane
yana bara.asiya masa abinci.kai jama'a
muceALLAHU AKBAR! **A watannan hudu,,ita
mama sauyi sosaitasamu.domin tasamu matuqar
kulawa a sati ukundatayi a masar.tacci gaba da
samun kulawar yanuwanta.suna nuna mata gata
fiyeda wanda tasamuada.tadawo sakeenarta.sai
dai dan qara manyanta dafuskarta tayi.ayau suke
sa ran dawowarta daga umara!inda tasami sati
biyu a saudiyya tana ziyararka'aba.tana samun
nutsuwa tare da miqa addu'ol daneman buqatu
na alheri.sai dai bata sauqa abuja ba alegos ta
yada zango.anty rabi dasu ameera sukadaukota a
filin jirgi tayi bulbul. Abinta
gwaninsha'awa.dokta yafi kowa tsaraba masu
tsada.bayan taci abinci ta huta ta kira wayan
abba.ya dauka tayimasa sallama kafin yace haba
mama na! watau dagaske kike a legos din kika
sauqa? tayi murmushitace yi haquri abba.ai
bazan dadeba zandawo kwanauku kawai
zanyi,Yace sunyi yawa mamana!kiyi kwana biyu
na tabbatasun isheki warware gajiya.akwai
magana muhimmiyadanake so muyi.tace
shikenan abba Insha Allah jibinzanbiyo jirgi
inade ya soja baiyi fishiba?yace yayiamma ya
huce tunda yayan legos din yabada
haquriinkindawo jibin kinqara wanke kanki.ta
qara murmusawa tace nima na qosa in ganka
abba dukkewarka tadamen.yayi yar
dariya,,,mamana kenan tomuna sauraronki
jibin.sai munsake waya tace toyanxuma zankira
any amina mu gaisa. Toyayikyau.ace ina gaida
halima.zangayamata.sukayisallama takashe
wayan tasake kiran yayanta.sannan ta kira anty
amina duk suka gaisa.tagaya musu inshaAllah
jibi zasu iso abuja.daganan kaduna ta bugasuma
suka gaisa.bayan tagama wayan duk indatakeson
kira ta dubi dokto.dake liqe jikinta.kanatakallona
na fiye surutu koh?yayi yar dariya yace
nibanceba anty.taja habarsa tace ai nasan
bazaka ceba.kai din waya kaika surutu?yaware
ido kamarnata yace ni anty?ko a skul gentle man
antynmu kecemen saboda banda surutu da
yawa.Ta zura masa ido fuskarta cike da
murmushi taceuhm.....yabon kai adai rage dokto
saboda gobe yacemai zan rage?tace qarya!yadan
cunno bakin takamatana dariya.toyi haquri
gettlemen ai nima nasan kaigentle ne.akwai
wasu cakulate a jakata miqominnaqara maka
sunfi ta dazu dadi.yamiqe da gudu yadauko mata
bisa madubi.ta bude ta kwasomasa.tadauki daya
ta bare tace bude bakin insanyamaka...kunya
takamasa.ya tsaya yana kallonta
yanamurmushi.lah!kunya?dan kyauye bude
mana.yakasabudewa sai rufe fuska yake ba zato
tafara fadin bahaka akeyiba...gaskia ba haka
akeyiba dokto!ka bude bakin insaka maka.anty
rabi ta kyalkyale dadariya.sannan mama tagane
tashigo dakin.tadubeta afirgigi.lah anty labe kike
mana?ni yasu mezanyi walabe a sha'anin uwada
danta?akwai dai son kai danbashi kadai bane
dan.amma ankilliceshi shikadaianabasa
gara.adai rinqa adalci...... Tayi dariya sosai tace
kaji hassada,,bude bakinkamubasu haushi.ya
bude tasanya masachocolate.suna ta masa
dariya.ta jawosa jikinta tarungume..anty rabi
tazauna gefen gadon sukaci gabada hira.da
daddare ma bayan cin abinci haka sukataru.a
falo suna kallo suna hira.da yayanta.washegari
bayan cin abincin rana.suna kebe cikin daki da
antyrabi..suna hira.mama tace anty nikuwa
tuntuni nakeson tambayanki wani abu amma
inajin nauyi.tazubamata ido menene shi? tace
don Allah ko kinadatsofaffin hutunan su ameera
da al'ameen?tayimurmushi mama kenan!inbanda
abinki waya isa yarabaki da al'ameen balle
yahanaki ganin hotonsaharda zaki rinqa jin
nauyin tambaya?ni wlh bakiji dadindanake jiba
innaga yanda kike hira da al'ameen dankisai
inrinqa ganin kaman a'ameen dinkine.yanzu
zanbinciko miki nasan dai suna nesa cikin
tsofaffinalbum. Tayi murmushi to nagode!tamiqe
tayita sauqe kaya tazakulo album din tadawo
dashi inda mama kezaune.ta miqa mata tace
gashi duba,,tafara budewatana kallon tsofaffin
hotunansu harta kawo wandaal'ameen yadauka
dasu ameera.yana tsakiyarsu duksuna dauke da
wadataccen murmushi!gabanta yafadi ta bude
ledar ta dauko hoton tazuba masa ido.dagacan
tajiyo muryar anty rabi na fadin nidai
mamatsorona daya kar ganin hoton nan yasake
jefaki waniyanayin da bama fata.kinsan abba
bazaiji dadiba.tanumfasa ta dubeta anty rabi
nayi rashi tace nasani!nakuma tabbata shima
bazai taba mantawa dakeba.tace zai manta idan
haryasamu labarin mummunan halindanake
ciki......takada kai nikuwa banjin wannanaraina
saboda shine mutum na farko dayaqi yardacewar
akan ra'ayinki kika canxa.kullum fadi yakeyasan
kina sonsa..lalle akwai rashin sani a
waniwaje.kowa yayi biris!da zancensa.dan
anaganin zautuwar sanki ne.ta gigitashi.kinga
kuwa banjinakwai wani abu dazai goge sonki
aransa. Ta goge kwallan daya zuba mata.anty
rabi tacekingani koh?gaskia bazan baki hoton
nanba.kisa inyilaifi gurin kowa.tagoge da sauri
tace bawani abu antyrabi kinsan Allah?zuciyata
adake take kanal'ameen.kuma nasan narasa sa
har abada.kuma nikaina bana fatan mu hadu.ina
mai tabbatar miki a gaban ka'aba nayi wannan
rokon wajen Allah.fatanaya amshi rokona.saboda
haka kar hankalinkiyatashi.donkinga ina hawaye
bazan iya hanasuzubowa bane..tunda sun taho
sanadin farin ciki.tacegaskia ne.to Allah zaba
mafi alheri.taceameen.intambayeki mana...waiya
kikaji da akace miki danliti ya haukace?tayi
murmushi ta kada kai tacemaizanji kuwa anty?ai
qarshen alawa qasa kuma dukwanda yataba
qur'ani.bazai shaba anty.Allah yayigaskia
dayace qurani nashi ne kuma shi zai bashikariya!
kinga kuwa danliti yadebota da zafi.wata qilada
haqqina kadai yadauka abin yazo masa da
sauqi.Allah ya shiryi zukatanmu baki daya.ta
amsa daameen tana mata kallon tausayi,80.....
.jirgin safe tabi xuwa abuja tana zaunecikin jirgi
tunanin maganan anty rabi kawaitake.tabude
jaka ta zaro hoton ta zura masaido,,,salon
soyayyar dayake mata take karantowa.tasauqe
numfashi cikin ranta tace inasonka
al'ameenamma bana fatan sake haduwarmu
dakai.tamaida hoton cikin jaka takoma ta
jingina da kujera.taci gabadayiwa Allah tasbihi
har suka iso abuja.tana fitowaharabar taran
fasinjoji ta hangi anty amina a tsaye.Suka
rungume juna zuwa inda tayi parking.suka
shigemota anty amina tajasu zuwa gida.a guje
tashigegidan cikin falo ta iske abba zaune kan
kekensa ta zube jikinsa cike da murna..abba
nah!mamana kenan! andawo lafiya? ta dago kai
tadubeshi lafiya lau.yacenayarda saudi ta
amsheki kinga kumatunki kuwa? tayidariya kai
abba harda zolaya? yace aiba zolayabacekowa
yaganki zai shaida hakan.anty amina tace
nimadai haka nagani.tace to ai hakan akeso ko?
yace kwarai kuwa bakiji dadin danajiba.toya
mutan legos?tace qalau suke suna gaidaku.ina
amsawa.anty aminatace nizan haura sama.Anty
amina tace ni zan haura sama..duk abindakikeso
naci akwai a kicin.tace to anty sai na
hayosaman.tajuya ta haye saman tabasu gu su
gana.abbayace kije kisamu abunda zakici..tace
aibanjin yunwaabba karfe 12 ne yanxu akwai
sauran lokaci.yacekodan ruwa mamana.?tayi
murmushi ta miqe barin dauko abba..ta ajiye
mayafinta tawuce kicin ta zuboabinci filet tanaci
suna yan hiransu.tana bashi labarinumara har
aka kira azahar.takaishi dakinsa
yayisallah.itama taje tayi tasawo tasamesa yana
cinabincinsa gefensa ta zauna ta qara yawan
abincinsunaci tare abba kace zamuyi
magana..amma bakace min komaiba?yace ina
sane inasone ki qaranitsuwa.tace a nitse nake
abba...kagayamin nimainada nawa
maganan.yace toki saurarenidakyau.bayan
tafiyarki umara kawunki alh basiru yabugamin
waya wai mutane sunata zuwa nemanaurenki...
..aurena?yace wlh kuwa kuma abin mamaki duk
yan fandogari ne..bangama nazarin
maganarba..saiga wata wayar tasameni aranar
dakika sauqalegos,,,ake gayamin ko yar gida
zamuyi, Domin yayanki ali yadawo da
maganarku tabaya.nace duk sumin uxiri kidawo
muji tabakinki..nanda nan fuskarta ta sauya
tashin hankaliyabayyana a fuskarta..abba ya
zura mata ido kafinyace..yanaga hankalinki
yatashi?hawaye suka gocemata tace dole
hankalina yatashi abba nah!don ka kawo min
maganar dana jingineta a
babinrayuwata.....kamar ya mamana? aini
addu'ata kenanAllah fidda miki miji nagari kuyi
aurenku.hankalinkowa yakwanta..kuma Allah ya
amsa ganin gamanema Allah ya turasu..ko baki
zabi kowaba inakyautata zaton bazaki qi zaben
dan uwankiba.domin aliyu yacika dan halas
kuma masoyi na haqiqa. aliyuna daya daga cikin
mutanen da bazanmantaba.saboda shine mutum
na biyu daya roqe ninayi afuwa a gareki duk
ranar da kika dawo gidalokacin dakika bi danliti
kuka gudu.al'ameen shine nafarko sai ali.haka
bana manta ranar daya kamo hannunki yakawo
minke.ya durqusa yanema miki,Kuma ya hana
mu daga miki murya saboda baqi
cikingidan.aliyu ya jima yana zubda hawayensa
akanBAKIN CIKIN Qaddarar data sameki.ba
qaramin maisonki bane zai nuna maka irin
wannan yardabamamana.a yanxu kinga zahiri ali
mai qaunar ki ne.donAllah mamana kar kice
bazakiyi aureba! saboda wani dalili nikam
ayanxu banida wani buri face nagankidakin
mijinki.ta kada kai tana share hawaye
wannanbashi ne burinka akaina ba abba,,,tun
banda wayaukagayamin burinka akaina amma
yarinta yasanamaka musu.na sauya maka
tunani.akan dolekadauki zabina.bansani ba
wataqila musun dana maka ne yazamemin
matsala.abba yanxu nayihankali burinka shine
nawa,,,yadda kake sha'awar yamace likita insha
Allahu Allah zai nuna maka ni amatsayin
likita.kamar yadda kake burin hakan tunasali.da
wannan tunanin nadawo umara.kuma
itacemaganar danace zamuyi.don Allah abba
kagoyamin baya akan rayuwar danake ganin
itace zaman lafiyada kwanciyar hankalina,Kuka
sosai takeyi hankalin abba yayi mugun tashiyace
saurara mamana sanin kanki ne idan na
goyamiki baya kikaqi aure,,haqiqa nabi son
raina.ni aganina ai auran bazai hanaki karatu
ba.idan banmantaba hakan kuka shirya da
al'ameen.Allah ne bainufaba inkuwa hakane
mezaisa ki fasa mamana?tace abba a fuska
faram faram,amma zuciya saiAllah.inada abin
gori ajikina wanda yazame mini adolena nesanta
kaina da kowa.don tsira damutumcina.abba na
tabbata ka gane nufina.dangirman Allah kaban
izini nakama karatu.ya kada kaicikin
damuwa.mamana ko wani zai miki gori kamar
yadda kike hasashe na tabbata aliyu dan
uwankibazai miki gori ba.ki sadauqar masa da
kanki kamaryadda ya miki halacci lokacin da
kowa yakyamaceki.tace zan iya yiwa ya ali
komai muddin inadashi har qarshen rayuwata
amma bazan iyaaurensaba.tu nda yanada
mata.kubashi haquri yaci gaba da juriya da
kulawa da iyalinsa yadda yadace.tayunqura ta
tashi tayi waje.abba yabita da kallo
yanasoyakirata amma ya kasa saboda
tausayinta. ana fitowa ta hadu da yayanta yana
shigowa.ta rugata rungume shi yace menene?
takasabashi amsa yajata suka koma dakin abban
yanazaune shiru yana juyayi,,abba meya faru ne?
sukazauna kusa da abban yace ba'ayi komaiba
akan maganar nan ne dana gaya maka masu
sonta daaure.shine tace karatu zatayi amma ban
yarda dahujjojintaba.ina ganin aurenta zai zamo
mata garkuwaaduk inda zata neman ilimin.yaya
soja yace gaskia nesai dai inbata aminceba
akwai matsala dan ita bayarinya bace.tasan
abinda take hangowa kanta,,,so pls abba..idan
bazaka damuba a madadin sauran yanuwana
muna roqonka kabar autanmu ta
nemiilimi.ahankali zata gane aurenma
yanadamuhimmanci.dakanta zata kawo maganar
cikin gidannan so please abba!please!!ya tallafe
goshi shiru jim!Ya dubesu yace.shikenan Allah
yasa hakan shine mafi alheri matsalata kawai
bansan mezan cewa aliba.inajin nauyin yaron
nan.farin ciki ya mamaye matazuciya.yayin da
ya soja ke fadin yayi haquri.Ai ali ya girma babu
wannan haukan yarinta a taredashi kamar
da.kekuma dole kiyi taka tsan tsan andaishaki
kin warke.rayuwa ta zarce duk yadda kikezatonta
saboda haka ki kiyaye.tayi murmushin farinciki
ta matsa kusa da abba nagode abba,,kuma
dayardar Allah zan kiyaye.yadafa kanta yace
Allah yayi miki albarka tace amin.yaya
nagode.yace inatsarabata?kinje kin rabeta a
legos ko?kin kai wa lazydokto.ta rufe baki hannu
biyu lah yaya me kake nufi?ya damki bayan
wuyanta yace are u askin me? aiangayamin
kayan al'ameen yafi tsada da yawa.taceok nasan
magulmaciyar ameera ce babbar kwabo batada
abokin kishi sai al'ameen.sukayi dariya
abbayace umman takice mai gulma?lalle ya ta
riqa.tacigaba da dariya tana cewa ni ummata
bata kishi dakowa.Allah ya jiqanta amin.anty
amina tayi sallama tashigo ta zauna cikinsu
abba yace mutuniyarki taqiyarda.yayanta kuma
yace abarta tayi karatu.tayi murmushi kayi
haquri akan hakan abba Allah saalherine.yace
amin haka nake fata.hira ta tsunke ananya soja
yaci abinci.
BAKIN CIKI 3***8 Ai ali ya girma babu wannan
haukan yarinta a taredashi kamar da.kekuma
dole kiyi taka tsan tsan andaishaki kin
warke.rayuwa ta zarce duk yadda kikezatonta
saboda haka ki kiyaye.tayi murmushin farinciki
ta matsa kusa da abba nagode abba,,kuma
dayardar Allah zan kiyaye.yadafa kanta yace
Allah yayi miki albarka tace amin.yaya
nagode.yace inatsarabata?kinje kin rabeta a
legos ko?kin kai wa lazydokto.ta rufe baki hannu
biyu lah yaya me kake nufi?ya damki bayan
wuyanta yace are u askin me? aiangayamin
kayan al'ameen yafi tsada da yawa.taceok nasan
magulmaciyar ameera ce babbar kwabo batada
abokin kishi sai al'ameen.sukayi dariya
abbayace umman takice mai gulma?lalle ya ta
riqa.tacigaba da dariya tana cewa ni ummata
bata kishi dakowa.Allah ya jiqanta amin.anty
amina tayi sallama tashigo ta zauna cikinsu
abba yace mutuniyarki taqiyarda.yayanta kuma
yace abarta tayi karatu.tayi murmushi kayi
haquri akan hakan abba Allah saalherine.yace
amin haka nake fata.hira ta tsunke ananya soja
yaci abinci.Basu tashiba sai la'asar kowa yaje
sallah.bayan taidar da sallah ta haye gado
tasaka (ear piece)tanasauraren karatun
qur'ani.wucewar minti talatin tanasaurare
dadinsa na ratsata.tashi guda karatun yayanke
adalilin kiran daya shigo.ta duba allon wayandan
ganin waye sunan ya ali ya bayyana.gabanta
yafadi amma ta daure ta danna ok' ta dauka
kawaitaci gaba da saurare.da sallama ta fara.ya
amsadawata muryar dabata saba jiba.tace yaya
ali dangirman Allah......ya katseta da sauri yace
karki hadanida Allah ki cuceni mama!meyasa
baki tausayina newai?ta numfasa idanu suka
kawo kwalla.tace bazaka fahimceni bane ya ali
.....yace babu abinda zanfahimta mama,,,ai
dama kin dade kina azabtardani.axatona yanxu
tunda babu al'ameen zaki iyamaye gurbinsa
dani.ashe bazaki iyaba? wannan yanatabbatar
min ko alama can zuciyarki bata
sonamama.mesa?ta kada kai tace yaya ali ba
haka bane nasan ada al'ameen kadai naso amma
ayanxu hardakai kashiga raina.saboda halaccin
dakamin.wlh dazaniya aure kai zan aura Sai dai
bazan iyaba don girman Allah kayi
haquri..yayiajiyar zuciya yace mesa mama?
kinkuwa san yandatausayinki ya ke bin jinin
jikina?bani da wani buri dayawuce kizama
matata mama don inshare mikihawaye.kimanta
rayuwar wahalar dakika sha canbaya.kiyi tunani
zanbaki lokaci karatu kuwa na miki alqawarin ko
ina kikeso zakije indai kinxama mataagareni.kai
tsaye tace bana buqatar lokaci yaya
ali.ainagama yankewa kaina hukunci..kariqe
matarka zaifima kyau yaya ali..idan kuwa qari
kake sha'awakanemi maras tabo ka aura.tabo?
ban fahimceki bamama.tace bazan jure goriba.ka
kuwa san yauda gobe sai Allah.ba daga gareka
nakejiba ina nufinkishiya da kaidinta.zan iya
mutuwa saboda BAKINCIKI.Duk ranar da matarka
ta gorantamin.wani abudaga rayuwata.kasani ba
ruwan kishiya da asiri idantaso musguna maka
zata iya maka sharri zata iyarufe komai ta
musguna maka da gangan.Yaja dogon tsaki
wannan ne hujjarki mama?ni bankarbetaba dan
nasan amina bazatayi mikihakaba.idan kuwa
harta kuskura zan nuna matabayan tsananin
sonda nake miki zan nuna mata keyar uwata ce
ta jini.saboda haka bake zatayi wagoriba ni
zatayiwa.tace nagode Allah da bakinka ka furta
wannan.ni bazan zama sanadin rabuwarka dayar
uwarkaba yara biyar ba wasa bane yaya
ali.Allahyamin tsari dashiga wannan
tsakanin.kayi haqurikayafemin kullum nayi
sallah zanmaka addu'ar fatanalheri yazama
sakamakon halaccin dakamin.nagode.jitayi
shuuuu!ya kashe wayar karatunda takeji yaci
gaba.ta sauqe numfashi bakaiba ya ali ko
al'ameen neyadawo yanxu bazan auresaba.ku
kyaleni BAKINCIKI Yazamo tarihi a rayuwata.taci
gaba da sauraronkaratunta hankalinta na qara
kwanciya.da zamandakin ya isheta tafito tasamu
anty amina a kicinsukaci gaba da aikin abinci
har suka gama aka kira magaruba sukaje sukayi
sallah.bayan cin abinci dareda hirarraki kowa
yakoma dakinsa.don kwanciya tayizuru tana
kallon hoton dake hannunta .Tsawon lokaci ta
rufe ido tana kallonsa yana matalabarai ta bude
ido a hankali tayi murmushi tana kadakai
tamaida hoton cikin jakarta.tagyara kwanciya
tayiaddu'oi ba a jima ba bacci yadauketa.bayan
kwanabiyu suka samu labarin haihuwar baraka
mamatasami zuwa sunan.saboda tasamu takwara
harta kwana biyu acanma.inna saude ta matsa
tana songaninta don rabonsu da juna tun
dawowanta dagamasar.direban dayakawota
yasake daukanta sukayifandogari.inna tayi farin
cikin ganinta fes kamarbalarabiya yar hutu.daga
can tace akaita gida tagaidasu hajiya hajjo.suna
gangarowa babban layinsu saiga danliti yana ta
hauka afajajan.ya wuce cikin sauriwando a
hannu yanata zamulowa tabishi da kallo arazane
saidata juya sannan ta nutsu!tana kada
kaihawaye suka cika idonta ta matse su tayi
sauri tashare tace Allah sarki duniya. Kamar su
hadiyetacikin gidan sunata kawo mata cima kala
kala.bayan sun gaisa hajiya hajjo tace haba
mama.meyasazakice bazakiyi aureba?ga dan
uwanki kamar yayihauka akanki.yakamata ki
duba. Duk yayi baqin jini gun matarsa dagaji ana
maganartahau fishi ba gaira ba dalili,,don Allah
mama kiyitunani akai.aliyu yadade yanasonki.ta
sunkuyar dakaitace inna ai matarsa tana
sonsa,bai kamata yajawoabinda zai tarwatsa
gidansaba.ni wlh tawa mai sauqice tunda amina
bataso kawai ya haqura..hajiya gaje tace bazai
haqura ba.tunda Allah bai haramta masabaki
amince masa kisha mamaki.tadan kada kai
kudaiyihaquri inna!yaya ali nawa ne ko ban
auresaba.kidaiyitunani kinji mama?zamuyi farin
ciki idan kin amince!tace to.nan tayi sallar
la'asar suka kama hanya dadirebanta.haka suka
qara ganin danliti yanata bilayi.tsince tsince kan
titi.duniya kenan.babbarmakaranta.suka
wuceshi.kafin takwas da rabi na daresuna abuja!
Harya zuwa yanxu da mama tayi nisa a zariya ya
alibai daina damunta da magiya ba.kusan kullum
saiyakirata yagaya mata kalaman dayake ganin
zaisatasamu nutsuwa dashi.itakuwa karatunta
batawaiwaye.haka bata damu tasan kowaba
indai bamaganar karatuba.matar aure sak!kowa
yadauketa domin jikin littafanta da hand out duk
(mrsal'ameen)tasanya saida tashafe shekara
daya batadaqawa ta zama ayi hira.mutane
dayawa sun buqacineman aurenta,amma in suka
bincika sai a gayamusutana da aure.saboda iya
takunta.yanxu suna shekarata biyu kuma suna
tare da wata zainab gida daya.amma ko wacce
da dakinta Allah yasani duktsawon lokacin
zainab na matuqar kaunar mama.dukda cewar
tasan ta girmeta saidai rashin samun hadinkan
mama yasata cijewa.illa iyaka su gaisa yar
asalinkatsina ce tanada kokarin kamun
kai.saudayawatanazuwa aron text books.din
mama don zumunci ya qullu amma ina!mama
bata maida hankaliba.Yau litinin sunada
masaniyar zasu (practical)ofishinbabban likita a
fannin da suke karantawa.wataucutattukan
dasuka shafi kai.duk sun hallara acikinclinic din
dake cikin babban asibitin koyarwa nashika.su
goma sha biyu ne cif!amma likita bai riga
yaisoba.saboda haka mama tace zataje takai
wani (assignment) kafin likitan yaxo.zainab tace
karki tafikusha bam bam sakeena.kinsan doctors
dinnan basuda sauqi.balle wannan bamu taba
ganinsaba.tacekarki damu zainab bazan
dadeba.kin karba idanlokacin yawuce ta juya ta
fita ta wata kofar.kamarhadin baki ya bayyana
ta kofar gabansu.ya wuce su zainab yafada ofis
din.wannan ya tabbatar musushine DR
SAIFULLAHI.Da aka turasu gunsa.nandanan
hankalin zainab yatashi gashi batada
numbanmama bare taqirata.hakanan tabi ayari
suka shige ofisdin sukayi gaisuwa.ya sauqe gilas
yaqare musu kallosannunku fa likitoti.duk suka
fara murmushi gabansu ya rage faduwa da alama
zaiyi sauqin kai.amma dukda haka hankalin
zainab tashe yake. Ya miqo musu farar takarda
yace musu write urnames here!wato su rubuta
sunayensu.nafarko yaamsa yarubuta ya miqa wa
dan uwansa amma mamabata dawoba.ya karbi
takardar ya duba yana shirinajiyewa zainab tace
sorry sir!akwai sauran daya batashigo ba.taje
kai assignment sir.yadan tabe baki yace ko?may
b assignment yafi mata wannan
muhimmancishisa bata damuba.jiki na rawa tace
no sir!yanxu zatadawo.mujirata kenan?tadan
sunkuyar dakai tace sorrysir! Ya numfasa yace
well mu bama jira haka qa'idartake.saboda mu
masu ceton raine mai ceton rai kuwabaya jiran
kowa kuna iya zama.kowa ya nemi wajen zama
suka kewayesa yafara daga (files) kenan
mamata murda kofar cikin sanda da tsarguwa
tashigo.zainab taruntse ido tace thank god.!ta
tako ahankali ta tsaya a gaban tebur din tace
morning sir!yadago a hankali ya dubeta.kai!ta
maza kawai yayiamma jiyake kamar zai zube a
qasa,Ya zura mata ido,,tamkar yadda ta daskare
a tsayesai dai iya takun mama yasa tayu kamar
bata tabaganinsaba.tayi dan yaqe sorry sir!nakai
assignmentne,pls sorry sir!ya wani sauqe
numfashi bironsa nacoge bisa kuncinsa yace
gaskia ba haka akeyi ba!bahaka akeyiba ni
yakamata ki fara gani kafin ki tafi!.tace sorry
sir! yace zauna takoma kusa da zainabtazauna
tace nagode!sauran students na mamakinabunda
yafaru.kalamansa na farko kwarai yabasudariya
sai dai ba'ayi wa oga dariya.shiyasa
suketayiacikin cikinsu.zainab ta rada mata anfa
rubutasunaye.don haka suna miqewa tace sir!ni
ban rubuta sunana ba ya zuba mata ido yace
nasani ki zaunakawai.ta zauna a sanyaye.aka
fara kiran masu ganinlikita kowacce tambaya sai
yace makararriya bamuamsa!ya kuwa ji
amsa.dan ko ajikinta fes take budebaki ta
turance shi.duk yadda yaso ya rikirkitata.har
akafara musu dariya.anan suka kai qarfe dayan
rana lokacin tafiyansu yayi.Mama tasake fadin
sir!my name...yace owk myname? AL'AMEEN
SAIFULLAHI LAFAI.Tace sir inanufin bansa
sunanaba.yace bazaki rubuta sunankibakinxo
latti wannan shine horonki kinxo latti.ya
juyakujera yace zaku iya tafiya.duk suka fice
zainab tarada mata karta fito ta tsaya ta bashi
haquri su gyarota.yasan duk sun fita amma
yanaji cikinxuciyarsa tana nan.yasake wawan
numfashi ya juyosuka xubawa juna ido..kafin
yace mafarki nake kogaske sakina?idanunta
suka tara kwalla.damuwa tabayyana qarara a
fuskarta.kuma ta rasa yadda zatayikawai saita
juya zata fita.ya sanyaya murya ya kirata
sakeena?ta tsaya kyan !kafin ta juyo fuskar nan
babuannuri.yace zoki rubuta sunanki.ta tako a
hankali tatsaya a gaban teburin ta rubuta sannan
tafice cikinsauri.ya lalubi kujera a hankali ya
zauna fadi yakecikin ransa mafarki ko wasa?
yadauko takardarsunayensu.sakeena uwais
malami! Ya runtse ido tamau..kirjinsa yaci gaba
da dokawainnalillahi wainna ilaihi
rajiun.sakeena? yatashi da sauriyabar ofis din ya
shiga wani ya murda kofa.da lawalke zaune shi
kadai yana rubuce rubuce..ya dubeshi
famurmushi kai likita ya akayi ne?ya zauna
hankalitashe idanuwa sun kada yace yau naga
abun mamaki dr lawal!ya zura masa ido cikin
patients da akaturama?yace students aka
turamin yau kuma nagasakeena acikinsu!
shikansa saida ya girgizasakinarka?ita dr lawal
gaba daya na rude ta maxanayi kar yaran su
gano ni.amma bakaji bugunxuciyataba .yace
dakata!a wani yanayi kaganta?da alamar akwai
aure?yace matsalata kenan.bansankoda
aurenba.wani abin mamaki yanda ta nunatamkar
bata taba ganina ba.dan Allah?yace wlh todaaure
kenan.ya yamutsa fuska kadaina gayamin
drlawal please!ya zura masa ido baki sake kafin
yacekai likita ka nutsu kanada abun yi ne
intanada auren? ya dubi zoben alqawarinsu yace
zan bincika da alamasa'a ce tadawo dani qasar
nan sha Allahu sakeenatadawo gareni.Dr lawal ya
numfasa!yace to Allah yasa idan kumatabada
aurenta muke wannan maganar astagafurullah!
katashi ne?bai amsaba yaga ya miqe yabar ofis
dinyabishi da kallo ya xabga tagumi a ransa
yace munshiga uku!meya dawo da yarinyar nan
zata wargazamana oga?ofis dinsa yakoma
tunani ya isheshi.yazanyi da rayuwata yau idan
sakeena nadaaure?menene yasa ta nuna min
halin ko inkula?hakanyanuna tanada aure?yayi
saurin kauda wannantunanin no ba haka bane ai
hawaye ya taru a idontame wannan yake nufi?
yakada kai gaskia bansani ba aina zansamo
gaskiayar lamarin?abufa yarikicewa al'ameen
yakasa sukuni gida da ofis.har cikin bacciyake
ganin mama gaban teburinsa tana fadin
morningsir!kafin sati ya zagayo ya
sukurkuce.haka al'amarinyake gun mama.gaba
daya nutsuwa ta matatsuntsu.tun aninta yaya
zatayi da al'ameen takaudaduk wani alaqa
dazata shiga tsakaninsu inbata karatuba? Haka
kuma abin na bata mamaki ganin har a
ka'abatayi addu'a karya sake hadata dashi gashi
sun hadunme hakan ke nufi?tambayar na hanata
bacci.hakakota dauko hotonsa take kasa kallo
saboda tsoronkarya bata amsa.zainab kanta ta
lura sakeenanadauke da wata damuwa.a yan
tsakanin nan tana yawan zama shiru cikin mota
kafin ta qaraso gida.kocikin aji tarage bada
yawan amsoshin da datakebayarwa.abin
yadameta sai dai bazata iya tunkararsakeenaba
ganin ba fuska.kuma tana kwarjini.kamarko
wacce litinin yau ma tazagayo clinic din
masufama da larurin kai qananan yara.ranta
bace tashigo gun.zainab na lura da ita.tunda
suka shigo bata yardasun hada ido da al'ameen
ba.dan ko gaisuwardasukayi cikin jam'i bata
tankaba.ya tura musutakarda yace kowa yasa
hannu wato signing Bayan sun kammala aka fara
shigo da masu jinyayariyar sunanta sakeena
ahmad file nata na tsakiayasa aka dawo dashi
sama albarkan sunan akafarakiranta bayan
mahaifiyar yarinyar taqare bayanintaakan ciwon
yar(convosion) kasen cewar zuwansuclinic
nafarko.sunja tsawon lokaci tana amsa
tambayoyi daga dr.tashin farko mama yafara
jefawatambaya,sakeena tunda sunanku daya
kezaki faracewa wani abu!karo na farko datayi
masa duba tadauke kanta.da turanci suke
magana.ki bayyanamana me ake nufi da suma?
da abinda ke kawota?tayishiru kamar bazata
tankaba bawai dan bata saniba sai dan jin
haushin fara kiranta da yayi.ganin ya zubamata
ido yasa tafara zazzago masa bayanai yadda
yakamata.yace bai gamsuba.wazaiyi bayani
wandayawuce na mama?ya kallesu daya bayan
daya inafatadai da likitoti nake magana?93-duk
suka amsa yes sir"banda mama yace to
kuyimagana mana kuna nufin kunfi yarda da
sakeena?Suka fara sosa keya suna kallon juna
ya tabe bakiyace wannan son kai ne'su kayi yar
dariya mama takirne zainab ta daga hannu tace
sir zan dan kara yacego ahead ta kara wasu yan
bayanan masu kama dana mama ya dube ta yace
muntafi mun dawo ke nan kunfini gaskiya to bari
mu ci gaba kar mu bata lokaci ko?yaci gaba da
bayanai da tambayoyi har lokacin tashiya yi
karfe daya daidai suka sallame shi tare dayimasa
godiya cikin karfin hali ya nuna zainab yace
tatsaya yana son ganinta na minti daya kawai
duk suka fice suka barta tana yan mazurai gaban
ta nafaduwa.sun dan jima shiru yana wasu yan
nazari kafinya dubeta yace ke ce zainab tace yes
sir yaceuhm...ko kina da alaka da sakeena tace
eh sir gidanda muke ma daya ne,94-yace good
don Allah ko kin san tana da aure kobata da shi?
tace uhmm..toni dai gaskiya ban sankomai game
da ita ba amman da alamu tana da auredon jikin
littattafan ta ma ni kan ga tana rubutawakoga
wannan pharmacology din ma na ta ne"ta
mikamasa ya bude shafin farko ya duba "mrs al-
amin? Ya tambayi kansa ya dube ta da sauri kin
taba ganinsaya zo gunta tace wallhy ban sani ba
ta kan sami bakiamma da yake ba wata
mu'amala take da kowa bashiya sa ba zan iya
tantancewa ba ko yana zuwa yasauke numfashi
yace zainab idan bazaki damu ba kigaya min
inda kuke ki kuma bar min littafin nan tace shi
ke nan sir nan take taba shi adirea ta bar
masalittafin ta fice dauke da wasi wasi mai yawa
cikinranta,ta tabbata oga ya kamu ne to amma
zai shaguduma muddin ya tinkari sakeena
fargabar ta dayace karbar littafin nan a hannunta
mece ce manufarhakan?Allah yasa ba amfani zai
yi dashi ta wata hanyar ba don ya cimma burinsa
yasa jawo matabakin jini su daina gaisawa da
sakeena babu abindabata sakawa ranta ba. Haka
mama ta sha jinin jikintatunda taga. al-ameen
ya tsaida zainab sai dai batafargaban komai don
ta san zainab bata san kamai baa game da ita ba
shi yasa hankalinta kwance ta isa gida tayi fakin
motar ta cikin inuwa ta fito ta budebangarenta
ta shige ta mayar da kofa ta kulle bayangabatar
da sallah ta danci abinci ta maida kai bisa
filotana ta sakar zuci game da sake haduwar ta
da al-ameen, a haka barci ya sace ta har zuwa
uku da rabita farka ta nufi bayi ta fito da alwala
ta gabatar da la'asar daga nan ta kawo azkar ta
dora kai tsayelittatafanta ta kwaso don yin wasu
aiyukan gida daaka basu cikin wayar ta take. Ta
birauzin ta yanargizo duk ta kosa ta gama don
karfe biyar take dawata lakcar Babu zato taji an
kwankwasa kofar ta ta dago kaita dubi kofar
tace ana zuwa ta karasa dan rubutun datake yi
ta taso ta murda makulli ta bude kofa gaban
taya yanke ya fadi tabi mutumin dake tasye da
kallo tadafe kirji tace inna-lillahi wa inna ilaihir
raju'un tace niya ce ni kuma nace Assalamu
alaikum ta hadiye miyau da kyar taamsa sallama
dole yace zan iyashigowa? Ta tsaya jim kafin ta
koma gefe ta bashiwuri ya shigo ita kuwa tana
daga tsaye a bakin kofabata motsa ba shi ma bai
zaunaba ya zuba mata idoyace ya karatu tace
lafiya yayi dan murmushi yace ".mrs al-ameen
ke nan ta kara dubansa a razane amma ta kasa
cewa komai ya kara matso ta ya sake fadinkin
taba ganin aure babu zoben alkawari? Ya nuna
nayatsan sa kinga nawa nan bai taba rabuwa da
yatsanan ba saboda muhimmancinsa sannan ban
tabaganin inda mata ke gudun mijin bs idan da
amana airuwa za zai dafa kifi ba mama ya
kamata ki maida zoben ki kafin mu ci gaba da
tambayar bayan rabuwa!Ya laluba aljihun sa ya
fiddo shi cikin gidan sa yabude ya ciro shi tun
daga lokacin. Idanuwan ta sukafara tara kwalla
kirjinta kamar zai tsage tana tsayesototo har ya
kamo yatsunta da zoben yake ya maidashi
mazauninsa shi kan sa kwallan ne cikin idonsa
yayi ta maza ya hadiye su yayi murmushi
yacegodiya ta tabbata ga Allah daya nuna min
wannanrana amma zai fi kyau ki zauna sakeena
inji kalamanbakin ki, tace Al-ameen kazo ka tafi
yace in tafi waisakeena laifin me nai miki ki ka
daina so na ne tacenace ka zo ka tafi yace
bazan tafi ba sakeena sai kin gaya min dalilin da
yasa ki ke amfani da suna na amatsayin mijinki
alhalin ba kya sona ki gaya min inji, ta zuro
masa ido kwalla suka fara zuba" ni nayiamfani
da sunanka?ya daga littafin dake
hannunsashafin farko yace mene ne wannan?
Idan kuma kinamusu ki kwaso gaba daya (texs
book) din ki dahandout a duba takara razana
rashin gaskiyarta yabayyana karara bakinta ya
mutu kwalla suka ci gaba da zubo mata ya
sanyaya murya yace. Sakeena kinsan ina sonki
munyi wa juna alkawurra masu damaban taba
tunanin zaki yaudareni ba har kwanan gobekuwa
ba na kawo hakan a raina ni na san yanzu
kinwarke kin dawo cikin hayyacinki sosai tunda
har ki kagane ni ne mijinki,amma me yasa da
aurenki ya mutu ba ki nemeni ba ki ka barni ina
wahala? Nayi rantsuwako ki duke saboda
tsufanki sonki bazai shafezuciyata ba kuma zan
karbe ki a matsayin matardana fi so a rayuwata.
Dubi. Zoben nan sakeenagirman dana karayi yasa
ya yi min kadan ammasaboda ba zan iya rabuwa
dashi ba na kai shi aka yanka min na kara bude
shi ina sa shi a haka dubenisakeena har yanzu
al-ameen dinki ne sak babuabinda ya sauya kar
kiji nauyi ko kunya kin kini abaya wallahi ban
daukeshi a matsayin laifi ba muddinki ka amince
min zan baki mamaki!, Ta goge kwallata ce
banyi aure ba al-ameen karuwanci nayi kuma da
diro har ciki na haihu cikin dana zubar kuwa ban
sanadadinsu ba me za kayi dani me zai sa in ne
mekabayan cin amanarka,amanarka kuma ta cini
me zakayi da kazama irina? Ni abar kyama ce ni
kaina nasan ni najasa ce balle wani,koba ka jin
warin.... Ya daka mata tsawa ya isa haka
sakeena ta cebai isa ba dole in bayyana maka ko
ni wace ce don katabbatar da cewa babu abin
sha'awa a tattare danikyan dan maciji gareni
idan kai ba ka jin warin danake ji ni na san ina
yi kuma....bai san lokacin da yaciro hannunsa ba
ya dalla mata mari duk suka dauke wuta ita da
shi,tana tallabe da kunci ta zuba masa idoya
nuna mata yatsa fuskar nan kaman gobara yace
kidaina ci min fuska sakeena....!ya kasa kara
komai saiya kama hanya ya fice cikin sauri ta
sulale kasa batasan lokaci da ta fasa kuka ba ji
tayi an rungumeta tamurya mai sanyi na fadin
sakeena! Sakeena mene ne ta cira kai ta dubi
mai magana Zainab ce ke tallabe daita ta kasa
magana sai kuka takeyi hankalin zainabyayi
mummunan tashi don taga shigowa da fitar Dr
al-ameen cikin ranta. Tace na shiga uku Allah
yasa bani na haddasa wannan fitinar ba hakan
yasa ta damukwarai taji musabbabin kukan da
mama takeyi, ta kwashi lokaci tana rarrashinta
kafin ta shawo kantatayi shiru amma hawaye
basu daina sauka basakeena kina cikin damuwa
ni tuntuni na san hakaamma Allah ya zuba miki
zufin ciki na kasance inamatukar kaunarki
sakeena zan si ki gaya min keketsakaninki da
Dokta yake neman wasu bayanai da suka shafe
ki, Ta goge kwalla ta kadai kai tace ke
yatambaya tace gaskiya ni ce amma na gaya
masa kinada aure harna bashi littafinki da ki ke
rubuta sunanmijinki don ya tabbatar kiyi hakuri
in ni na haddasamiki wannan fitinar sakeena
banyi zaton zai zoba donna tabbata gaskiya na
gaya masa tace bakiyi laifi ba zainab hasalima
shi ne al-ameen din....98-Ta kara dubanta a
razane what? Nan da nan tagaggauta tuna baya
ranar da ta fara shigowa ofishinirin razanar da
suka yi na ganin juna da yaddasunanta ya zauna
bakin sa haka tabbas ya fadicikakken sunansa
sunji, ta sake dubanta tace damaoga ne mijinki
sakeena ? Kai amma kinyi sa'a me yasa ki ke
gudunsa kuma da alama kun dade rabonkuda
juna tace ban aure shi ba zaina amma
munyisoyayya ta ban mamaki mishkilar da aka
samu ita ceboyayyen labarina wanda ya tilasta
min maida kainadodanniya ga kowa musamman
da namiji, cikintausayi tace Ayya koda ban sani
ba na tausaya maku ta goge hawaye haka idan
kika ji baza ki so in rabikowa ba rayuwa ta za
tafi min kyau ni kadai dongudun abinda kaje ya
dawo" ta kara rungumota tace kidaina kuka
sakeena rayuwa ita shirin Allah ce dukyadda ya
tsaro maka baka iya tsallakewa yanzu bagashi
ya wuce ba? Tace ai ya dawo tunda al-ameen ya
dawo rayuwa ta ni kuma bazan iya auren sa ba
ke kosabo dame shi ya miki laifin? Ta kada kai
bari kiji agurguje take nan ta bayyana mata
yadda rayuwarta takasance a baya Tuni zainab
ke kuka har da shashekatace sakeena kinga
rayuwa Allah ka rabamu dasharrin mutun da
aljan tace amin zainab to kin ga ina ni ina aure?
ba komai nake gudu ba gori yanzu al- ameen ya
daukeni ya hada da matarsa idanbatakwarai
bace duk ta yadda zatayi ta binciko asalinazata
yi don ta muzguna min ba zai yuwu ba zaina
bazan iya jurewa ba dole in nemi.
BAKIN CIKI 3***9 yace karki damu zainab duk
inda take yau zandawo da ita bazatabar
karatunta saboda ni ba!ya juyaya fada mota kai
tsaye ya dauki hanyar kaduna yatabbata bata
wuce gidan yayanta Abdurrahman ko datambaya
zai kai kansa gidan tunda yasan anguwar.
Awannan lokacin ita mama ke shiga get din
gidan yayi fakin ta fito jaye da jakarta ta
kwankwasa kofa akabude takwararta ce tabude
nan da nan ta rungumetaanti mama oyoyo tace
oyoyo name sake ina su ihsansai gasu sun
kwaso a guje suka rungumeta dukkansukayan
islamiyyar da suke zuwa ne a jikin su tace
haladaga ismaliya kuka dawo yanzu suka amsa
eh safiyya ta fito daga kicin ta tarbeta maraba
da doktakece haka da almuru ina fatan dai lafiya
tace qalaumatar yaya suka wuce da jakarta cikn
daki basugama gaisawaba aka kira sallah duk
suka tashi yinalwala ta kai raka'a daya ta jiyo
muryar yayanta yanafadin naga motar mama a
waje ta zone safiyya ta amsa ta zo gab da
magariba magariba lafiya tacehaka dai tace wai
gobe ma abuja zata wuce yayi danmurmushi
yace mama manya kwadayin ganin abbane ya
motsa tana ina tace tana sallah ne suka
wuceshima yayi alwala yayi sallar ya fito ya
samu mama afalo da y'ayanta bayan sun gaisa
ya tambayeta babu karatue kika baro school tace
eh dan break mukasamu gobe da jibi shine nace
bari inje inga Abba yacekin kyauta amma abba
ya hanaki ki tuko mata zuwawani gari ko?me
yasa baki kira an turo miki direbaba?kuma ance
gab da magariba kika iso tace sorryyaya na kosa
in taho ne yau din don in kwana biyu a can, 104-
yayi yar dariya yace to Allah ya kaimun
gobenlafiya sai in nemi mai tuka miki motar
muje cin abinciko duk suka nufi tebur inda
safiyya ta shirya gara kalakala suna cin abinci
suna hira mai gadi yayi sallamaya shigo yace
ana sallama da mai gidan babu batalokaci ya aje
cokali ya fita yana tsaye jikin motar sa daga
wajen gate yaya Abdul rahman yayi sallama
yaamsa ya dan zura masa ido kamar ya taba
ganinfuskar ka gane ni yayayace kamar na san
fuskar dadaewa yayi dan murmushi yace al
ameen ne ya kamabaki kana nufin dokta. Ni ne
yaya yace ikon AllahAllah bisimillah shigo da
motar yace kafin nan yaya ina fatan sakeena na
nan gidan? ya numfasa yace tananan shigo,yasa
mai gadi yabude get ya shigo da motarsa.ya
jagoranceshi zuwafalon gidan.gaba daya suka
shigo da sallama.hankalinsu ya koma kan
bako.zumbur mama ta miqe dafe daqirji ta zaro
masa ido jim! Sannan ta zura da gududaki
hawaye na fita.safiya ta cika da mamaki.a haka
suka wa baqon sannu da zuwa suka gaisa.yara
masuka gaisheshi.suka dauki abincinsu suka
wucedakinsu.ita kuwa safiya kicin tashiga ta
hado wa bakokayan kusa da baka.yayinda suke
gaisawa da yayaabdulrahman.amma mamaki ya
ishen fa.wai yaya ne?takenan ya fede masa biri
har wutsiya.yayan yace Allah mai girma da
daukaka.tsarkakakken sarki maishirya yadda
yaso.inbanda abin mama meye na boyemin?zan
mata dole ne?saidai in nuna mata
abundayakamata idan ta dauka ya yi mata
kyau.idan batadauka ba laba'asa.amma zancen
tabar karatu mabaitasoba.105.Yace nima abinda
nagani kenan.don me zatabarkaratunta?
hankalina yatashi dana koma akace
tataho.shiyasa nabiyota inbata haquri.ta
komamakaranta bazan zama sanadiyyar rasa
komainataba.nasan ina matuqar sonta zanci
gaba da jurewakuma bazanyi dana sani ba!idan
na mutu akan sonta.pls yaya ka kirata na
roketa,tazo mukoma kardare yayi.gobe in Allah
yakaimu taje lakcasdinta.bana ma so abba
yaji.maganarnan .don karya cezai tilasta
mata.yaya yayi shiru jim! ya sauqenumfashi ina
zuwa.ya miqe ya bita dakin.tana ta rusakuka
kamar an aiko mata da mutuwa.duk ta dagawa
safiyya hankali ta riqeta tanaso tamata bayani
ma yagagara.sai fadi take ni bazan aureshi
ba.yazaunagefenta yace to wayace dole ki
aureshi?da kikazo nankika rufe min abinda
yafaru.kina ganin shinemafitarki?to shima baya
biyoki bane donya tilastamiki aurensa!soyake
yamai dake makaranta.kici gabada
karatunki.saboda haka kitashi kije ki sauraribaya
ninsa..idan harkika yarda kika koma
makarantanamiki alqawarin ko abba bazaiji
maganar nan,Na miki alqawarin ko abba bazaiji
maganarba.balleyasan al'ameen na
numfashi.tashi kije sharehawayenki.safiya ta
goge mata tace dama wannan nematsalar?to ta
wuce tunda shima ya haqura.miqe kijekarki
barshi zaune.ta yunqura da kyar ta mike
sukabita da kallo.yayanta ya numfasa ya dubi
safiyya data zabga tagumi yace idan kuwa har
mama bata yarda taauri al'ameen ba lalle babu
wanda zata aura aduniyarnan!tace ko?yace
gaskia safiya yadda mamataso al'ameen banjin
antaba soyayya irin tasu.keqarshen abin dubi
yanda akemata kallon ta lalaceshibai
damuba.zanso su daidaita da al'ameen saboda
ina sha'awarsu tare.tace ubangiji ya sa
hankalintayadawo jikinta tagane muhimmancin
auren da zatayiya amsa da amin.salalau salalau
tashiga falon tayitsaye kanta na qasa tana share
hawaye.ya zuba mataido jim!kafin yace ki zauna
mana. Yace nima abinda nagani kenan.don me
zatabarkaratunta?hankalina yatashi dana koma
akace tataho.shiyasa nabiyota inbata haquri.ta
komamakaranta bazan zama sanadiyyar rasa
komainataba.nasan ina matuqar sonta zanci
gaba da jurewakuma bazanyi dana sani ba!idan
na mutu akan sonta.pls yaya ka kirata na
roketa,tazo mukoma kardare yayi.gobe in Allah
yakaimu taje lakcasdinta.bana ma so abba
yaji.maganarnan.don karya cezai tilasta
mata.yaya yayi shiru jim!ya sauqenumfashi ina
zuwa.ya miqe ya bita dakin.tana ta rusakuka
kamar an aiko mata da mutuwa.duk ta dagawa
safiyya hankali ta riqeta tanaso tamata bayani
ma yagagara.sai fadi take ni bazan aureshi
ba.yazaunagefenta yace to wayace dole ki
aureshi?da kikazo nankika rufe min abinda
yafaru.kina ganin shinemafitarki?to shima baya
biyoki bane donya tilastamiki aurensa!soyake
yamai dake makaranta.kici gabada
karatunki.saboda haka kitashi kije ki sauraribaya
ninsa..idan harkika yarda kika koma
makarantanamiki alqawarin ko abba bazaiji
maganar nanba.Na miki alqawarin ko abba
bazaiji maganarba.balleyasan al'ameen na
numfashi.tashi kije sharehawayenki.safiya ta
goge mata tace dama wannan nematsalar?to ta
wuce tunda shima ya haqura.miqe kijekarki
barshi zaune.ta yunqura da kyar ta mike
sukabita da kallo.yayanta ya numfasa ya dubi
safiyya data zabga tagumi yace idan kuwa har
mama bata yarda taauri al'ameen ba lalle babu
wanda zata aura aduniyarnan!tace ko?yace
gaskia safiya yadda mamataso al'ameen banjin
antaba soyayya irin tasu.keqarshen abin dubi
yanda akemata kallon ta lalaceshibai
damuba.zanso su daidaita da al'ameen saboda
ina sha'awarsu tare.tace ubangiji ya sa
hankalintayadawo jikinta tagane muhimmancin
auren da zatayiya amsa da amin.salalau salalau
tashiga falon tayitsaye kanta na qasa tana share
hawaye.ya zuba mataido jim!kafin yace ki zauna
mana.106-Ta nemi wuri ta zauna ya numfasa ya
karamatsowa gareta ya sanyaya murya yace
sakeena nasan na tafka kuskuren daukar hannu
na mareki inarokonki ki yafe min kuskuren
danayi amma ina so kisanu ba laifi na bane
miyagun kalaman da ki ke jifarkanki dasu sune
kunnuwa na baza su iya ji ba, zuciya ta baza ta
iya daukar girman kalaman da bakinki
yakefurtawa ba maganganun sunyi muni a ido
sakeenadon girman Allah kar ki sake danganta
kanki da irinwadannan kalaman don ba su
kamace ki ba maganata gaba da nake so ki sani
sakeena itace tun farko nine nayi sanadiyyar
rushewar komai naki burin ki dana iyayenki shine
ki zama likita Amma na cusa miki sona ki ka
dauki dukkan ra'ayinaki ka bar wanda su abba
suka shirya miki ba ki dawani buri face aure na
nayi ruwa nayi tsaki dole kikirani in dawo muyi
aure kafin ki fara karatunki ki kaamince min a
karshe wani ya sami damar dagulalissafinki ya
rushe komai ya lalace ni ne silar rugujewar
komai naki sakeena saboda haka a yanzuba zan
sake zama sanadiyyar barin karatun ki ba.Ta
goge kwalla ta dube shi na yan sakwanni
kafintace na amince ya sauke numfashi yace na
godeamma ina so in roki alfarma guda biyu bata
dainakallonsa ba tace zan amsa maka idan masu
yuwuane yace ki amince zaki bar zobe na a
yatsanki kiamince zaki ci gaba da amfani da
suna na a matayin mijinki da gudu wani hawayen
suka zubo bisakuncinta ita kanta bata san dalili
ba haka murya takerawa tana fadin suma na
amince maka idan har bazaka taba nuna kai ne
al-ameen ba da sauri ya amsabazan nuna ba i
promise yau babu wanda zai sani drlawal ne
kadai. Ya sani kuma zan kwabe shi ya rike min
sirri amana,108-tace shike nan", zamu iya tafiya
yanzu tace bariin tambayi yaya suka mike tare
shi ya zauna a kujeraita ta wuce kiran yaya.
Yaya abdul-rahman yaso sukwana da sassafe
suyi sammako amma al- ameen yanuna ya fison
su tafi saboda haka dole ta bar motar tagoben
direbansa zai kawo mata suka kama hanya karfe
takwas saura yan mintoci sun jima shiru a
motababu wanda ya tanka shi al-ameen bakin
ciki ne yacunkushe zuciyarsa yana tunanin yadda
zai sarrafarayuwar ba tare da abinda yake so ba
alhalin yanaganinta kusa dashi ita kuwa mama
tausayinsa ne yahana mata magana harga Allah
ta san al-ameen karfin hali yake yi kawai
shiyasa bata so sake haduwarsuba sauke
numfashin da yayi shi yaja hankalintazuwa
gareshi ta dubeshi yana kada kai gwanintausayi
jikinta ya kara sanyi tayi shiru tana tunaninme
zata ce masa? Ya dan sanyaya ransa jim
kadanta sake dubansa tace yaranka nawa kamar
daga sama ya ji tambayar don haka ya dan
dubeta sukahada ido ta yi dan murmushi shi
yasa shima ya daukekansa yana murmusawa
kafin yace yarana dozin Ido waje take kallon sa
kai dokta dozin fa ka ce ?sunyi yawa ne tayi yar
dariya tace naji abin ne kamarna debo su a
kasuwa don Allah yaranka nawa yacebiyu ne....ta
yi fit ta katse shi Ameer da Ameera ko?Ya dan
dubeta ya kadai kai waleed da waleeda tace
azatona mafarkinka kullun ka sami ameer da
ameera me yasa ka sauya ra'ayi tai masa susan
inda yakemasa kaikayi kai tsaye yace kin san
yadda mafarkiyake. Ba kasafai yake zama
gaskiya ba,109.Ta sunkuyar dakai shiru shima
shirun yayi kamarbazai tankaba.sannan yace tun
ranar dana daina jinmuryarki a waya na tsinci
kaina cikin wani hali dabazan iya misaltawaba
sakeena!da taimakon Allah dataimakon mamina
nasamu yar nutsuwa.hankalina yadaidaitu akan
qaddarar data sauqo min.bayan narasa ki
nakoma rasha.can na kwashe shekara hudu
banwaiwayi gidaba.sai dai inkira waya.a cikin
shekara tabiyar goggo ta rasu mafarin zuwa na
gida kena(inbakumanta ba goggo itace kakarsa
daya fara haduwa damama a kofar gidanta
farkon littafin)shima saidan nakwashe sati biyu
nasamu zuwa.iyakata minna wajensu daddy nayi
sati daya adaddafe nacezankoma.mami tace
bazan komaba saina fidda mataraure.nace banda
wadda nakeso alokacin suyi minuzuri zuwa wani
lokacin.109-ta sunkuyar da kai shiru shima
shirun yayi kamarbazai kara tankawaba sannan
ya ci gaba tun ranardana daina jin muryanki a
waya na tsinci kaina cikinwani hali da bazan iya
kwatanta shi ba sakeena dataimakon Allah da
taimakon mamina na sami yarnatsuwa hankalina
ya daidaitu akan rungumar kaddarar da ta sauko
min bayan na rasaki na komarasha can na
kwashe shekaru dudu ban waiwayi gidaba sai dai
in kira waya acikin she kara ta biyar Allahya
dauki ran gwaggo mafarin zuwana gida ke
nanshima sai da ta kwashe sati biyu na sami
zuwa iyakata minna wajen su dadi nayi sati daya
a daddafe nace zan koma mami tace bazan koma
ba idan har banfidda matar aure ba nace banda
wacce nake so alokacin suyi min hakuri zuwa
wani lokaci Duk suka hade min kai sukace
atabau basuyardaba.akan dole na basu zabi,,dan
na farantamusu.ba ayi kwana ukuba dady
yasamo min yarabokin kasuwancinsa a suleja
sunantaruqayya.dakansa yadaukeni yakai ni
gidan.tsakani daAllah ruqayya batada makusa
amma saboda hankalina ba a kanta yakeba naji
raina yanabaci.zucita namin sake sake akan
alqawuran danadauka miki.wlh sakeena bantaba
kawo wa rainakindena sonaba cikin
raina.shiyasa nakasa kallonruqayya a matsayin
matar dazan aura.saidai bandenabin umarnin su
daddy ba har akasa mana rana.cikin watanni
biyu aka daura aure.batare da
munfahimcijunaba.saboda rashin kulawa irin
nawa.dukda nasanita ruqayya nasona.kumatana
iya qoqarinta wajennunamin ta amince dani
bawai hadamuakayiba.tausayi takeban idan na
kalleta na tuno babualamar sonta cikin
zuciyata.110 Bawai rashin sobane yahanani
rabarta a matsayinmatata ta sunna ba.a a
tausayin danakeji shikehanani aganina ban mata
adalciba.idan natabata alhalibabu soyayyarta a
zuciyata.abun yadamen kamaryadda na lura
itama tanada damuwa cikinzuciyarta.amma son
xuciya ya hanani magance matsalar.ruqayya
nada kunya kuma duk abinda ta lurainaso zata
ce gashi basai na tambaya ba.munkwashe sati
biyu a haka nafara shirye shiryenkomawata
rasha.saidai su mami sunce inbar musu itaanan
dan indinga waiwayen gida akai akai.darendazan
koma bansa ruqayya a idonaba.amma naga duka
kayana ta kimtsa min cikin jaka sai da jikinayayi
sanyi danaga jakan tsaf ashirye.Na fita naje
wajen su mami nayo hira na dawo misalintara da
rabi na iske ruqayya tanata rusar kuka
cikindakin,duk iya sallamata bataji shigowata
ba.nimaganin banji motsintaba yasa na tura
qofar naleqa.gaskia gabana yaafadi ayadda
naganta.dasaurina qarasa na zauna gefen gadon
nayi kiranta ruqayya! take naga ta dauke wuta
taqara tusa kai a filo nacemeyafaru? ta amsa ba
komai.nace babu komai ayitarafsa komai?
kigayamin danna tabbatar bani na
batamikiba..tayi shiru nace tashi ki zauna.nanda
nan tabiumarni na.gayamin abunda yasaki
kuka.ta sunkuyardakai idan ka tafi yaushe zaka
dawo?na zura mata ido saboda mamakin wai
tafiyata ce tasata kuka.atunani na da xama na
da rashinsa duk zai iya zamadaya agunta ashe
ba haka bane. To mezaisa nakasazama adali
agareta? Tausayinta ya lullubeni idanuwa na
suka tarakwalla bansan lokacin danakai hannu
na kamotabanace ruqayya!ta dibeni da kyar
muka zurawa juna idotsawon lokaci kafin ince
shi ne kadai matsalarki?taamsa dakai.nayi
murmushi nace ai bazan dadeba komutafi tare?
tace aiba ka shirya hakanba ko?nace hakane kiyi
haquri sai na sake dawowa.kinji?ta
kallenitanadan murmushi tace nayi!tundaga
lokacin natabbatarwa ruqayya cewa kyakkyawar
tarbiyarta tajawo mata wani matsayi a zuciyata!
daren dazan tafiyazama daren da ban taba
mafarkinsaba da ita.natafinabarta cikin wani
yanayi da bazan iya gayamiki ba.ko ni na dade
ina juyayi nakasa mance ruqayya daalherin dake
tattare da ita.amma duk sanda na runtseido ke
nake gani.wata guda bayan tafiyata
ruqayyatafara rashin lafiya gwaje gwaje ya
tabbatar tanadauke da juna biyu.al'amarin
yadaure min kai ikonAllah kenan.zuciyata ta
qara sanyi akan qaddarar al'amarinmu.kuma na
tabbata su mami na rokon Allahakaina.cikinta na
wata shidda .112.Taqi samun lafiya saboda haka
na wuce da itarasha.tasami ishasshen binciken
da sakamakonsayadagawa kowa hankali.cancer
aka samu amahaifarta nida kaina saida na zubda
kwalla.sabodatausayinta.nan na barta a asibitin
danake aiki hartahaihu gaban kwararrun
malamaina.dukda haka dakyar aka samo
ranta.babynmu kuwa qaton gaske ba indayabaro
ni sakeena.ta waya mukayi maganar sunadasu
mami nace sunan yaro abdulrasheed.su
nanmahaifin ruqayya.abin yabasu mamaki saida
mami tatambaya donme bansa sunan dadyba?na
nuna matakawaici nayi dan faranta mata
rai.bayan ta warware a asibiti muka dawo gida
nigeria akayi shagalinsuna.aikuwa iyayenta sunyi
murna akan sunandanasa kaya akwati akwti
abbanta yayo masa nannabarsa nakoma
rasha.tana samun kulawa a gidansutare da shan
magunan cutar dake jikinta.wanda likitotidani
kaina na tabbatar hatsari ne sake haihuwarta
nan gaba dalilin dayasa kenan muka shirya
planning doledan ceto lafiyarta.bamu rasha
bamu nigeria sabodakwarewata a fannin daya
shafi kai,Ko'ina ana gayyata ta muna zamanmu
lafiya daruqayya tsawon shekaru takwas ba a
yiwa waleedkani ba saboda tasoron abinda kaje
ya dawo kuma balaifi kulawar da take samu ya
taimaka kwarai wajeninganta lafiyar ta a gaskiya
ruqayya mace ce takwarai saboda a dalilinta ne
na gane hali yana sawa a so mutum ko a tsane
shi zama na da ita ta samar mindukkan farin ciki
iyakar kokarinta kuma na gamsu datarbiyarta
amma koda sau daya na kasa furta kalmarso
gareta duk lokacin dana dubi fuskarta da
nufintabbatar mata da soyayyata gareta sai in ga
fuskarbata wadda nake mafarki kullun
bace,kwatsam cikin wani hukuncin na ubangiji
wani cikin ya bayyana ajikin ruqayya,tun kowa
bai sani ba daga ni sai ita nacea zubar dashi don
kar sa mi matsala nan gaba ammamezai faru
ruqayya tace atabau bata san wannanzancen ba
raina ya baci a zatona hakan zai sa ta barina
aiwatar da abinda nake ganin zai tsirar da lafiyar
ta Sai daii abun mamaki Ranar dana diro kasar
na sha fada wajen mami kwaraita nuna min
bacin ranta saboda halin ko in kula da nanunawa
ruqayya dalilin da yasa kenan dana koma nakira
ta daki na ta sameni ta zauna bakin gado
gadadaya ta rame sai katon ciki gabanta na kare
matakallo na kada ka nace saboda Allah ruqayya
kin ga yadda ki ka dawo kiri kiri ki yi wasa da
rayuwarsaboda me? Ta kare min kallo kafin tace
me zai saAllah ya bamu kyauta muce ba ma so
me yasa zakudage akan cewa wannan cikin zai
iya zama ajalinakuna nufin kun fi wanda ya bani
cikin sanin abinda yadace,114-da sauri na
katseta ruqayya...."Itama ta katse nizan mutu
koda cikin nan koba bu shi muddin kwanakina
suka kare dokta amman ka dauki karan tsana
kadora min akan laifin da bani nayi shiba nayi
zatonzaka tausayamin ka dauki laifin ka dora wa
kankaganin komai ya faru daga gareka ya fito
sai ka juya bin baya ka nuna min tabbas hadamu
akayi Allah yayi aurenmu badan ka so ba,, ban
san lokacin da narufe bakin ta ba nace ba haka
bane ruqayya pleasekar ki dauki maganar nan ki
kai ta in da bai dace banasan nayi kuskure ki
yafe min don Allah idonta yacika da kwalla tace
ya wuce dokta kullum burina in faranta maka rai
don kar kogin soyayyar da yacinyeka ya samu
damar hallaka rayuwarka gaba dayana zura mata
ido dauke da mamaki na ce ya akayikika sani?
Tace iya taban labari tun lokacin zamantaa waje
na jegon waleed tun daga ranar na kara
azamabana fashi kuma ba na sanya akan duk
wani Bakin ciki daka shiga Barin cikin nan yana
daya daga cikinhanyoyin. Dana zaba na faranta
ranka dokta na sankona mutu idan ka kalli
abinda na bari zakaji dadi harka tuna yi min
addu'a ka taso kai kadai cikin gidankubai
kamata ace kaima ka rayu da Da kwaya daya
batace ina ji ina gani a kashe maka karin da
Allah ya baka ina fatan kaima zaka dubi uzurina
ka dainaganin laifina? Kai ban taba jin kalaman
da suka ratsani ba tun rabuwar mu dake sai a
ranar ban san tsawonlokacin dana kasance
rungume da ruqayya ba idokuwa taf da hawaye
kaunarta na ratsa ko'ina a jiki naduk da ban iya
furta mata ba na tabbata son ta ya kamani baki
na ne kawai ya kasa fadi,115-mun raba dare
muna. Faranta wa juna rai washegari nayi shirin
tafiya. Sakkwato in da zan gudanar dawasu aikin
fida cikin kai burina in hanzarta
kammalaayyukan da zanyi a nan sai in dauketa
mu komarasha tare don ta haihu a can wata kila
a dace tatsallake siradi, sai dai shirin ubangiji
yana gaba da mu a ranar da na wuce sakkwato a
daren na sami wayana kai ta asibiti nakuda ta
zo hankalina ya tashikwarai da gaske ga shi
tiyata biyu ke gaba na daya adaren zamu shiga
dayan kuwa sai da safe ni dai aikinnan nayi ne
kawai Allah dai ya bada sa'a bamu fito basai
karfen biyun dare ina fitowa na kunna waya ta
mami na fara nema cikin daran nan jim kadan
naji tadauka nace mami yaya ruqayy,?tace
ruqyyaalhamdulilahi ta haifi ya mace wajan sha
biyun dare tadai ji jiki amma an gode Allah
tunda da gata a kwancetaba bacci na sauke
numfashi nace lallai Allah abingodiya ne to Allah
ya kara mata lafiya ya amfana abinda aka samu
tace amin yaushe. Zaka dawo na cein sha Allahu
gobe zan dawo muna fitowa aikin dazamuyi tayi
min kyakkywar addu'a muka kashe wayana
kwanta na kasa barci ina tunanin kalaman
ruqayyaina sallar asuba na sake kira mami ta
hadani da itamuryar ta a shake tayi min sallama
na ansa cike da fara'a mai jego to ya jikin ki
tace lafiya lau kintabbata? Tace zazzabi ne
kawai ke damuna nace zaibari in sha Allahu ya
bebina ina fatan dani take kamatace kuma shi
ke nan kai kadai zaka cinye gidan?Nayi dariya
sosai nace kina kishi ke nan to ya zakiyiidan na
cinye gidan.... tace me kuwa amma idan aka
raba ai zai fi amisali in na mutu baza ka rinka
ganin me kama daniba Nace yanzu me ya kawo
maganar mutuwa bayankin fimu gaskiya Allah ya
nuna mana ikonsa tayimurmushi tace hakane to
yaushe zaka dawo naceyau yau din nan da yardar
Allah badan ma aikin gaggawa zamuyi ba dana
biyo jirgin karfe bakwainazo na ganku tace Allah
ya kawo ka lafiya na amsada amin mun jima
muna waya ta ita tana min dariyawai. Bebyn tayi
kama da ita,karfe takwas muka shigatiyata
banmance wa akwai wani mutum ne da
wasujijiyoyinsa ke hardewa ta bayan ke yarsa
suka dinga haifar masa da matsaloli masu yawa
awowi bakwaimukayi kansa muna aiki don bamu
fito ba sai karfeuku na yamma na hanzarta sallar
azahar na dan kirala'asar ta karasa yi itama na
mika ta kai tsaye wayata na zaro na kunna na
nemo lambobin ruqayya najitaa kashe saboda
haka ns nemo ta mami hankalinta a. Tashi naji
muryarta kamar mai kuka tace al-ameentun dazu
nake neman wayarka a rufe ya mata ka tahojikin
ruqayya ya rikice bata san halin da take ciki
ba,jiki na ya dauki rawa nan da nan zufa ta fara
ketojikina ban jin na cewa mami wani abu ba
kashe wayarkawai nayi na bazama wajan abokan
aiki na na gaya musu halin da iyalina ke ciki
take nan suka kai ni filinjirgi yan mintoci ya rage
jirgin danayi bukin ya tashilokacin na cika ya
kwashe mu ya aje minna ya wuceabuja tundaga
nan na dauki shata har asibitin inatambaya aka
nuna min dakin haihuwa na doshi dakingaba na
bai daina faduwa ba da ka ganni kasan bana
cikin natsuwa mami na fara hangowa,117-kamar
kuka take yi na rage sauri ina zare idosannan na
gane kowa na wajen kuka yakeyi na matsana
zurawa mami id nace mami da dago ido ta dube
nita kara fashewa da kuka ya jikinta sai ga dadi
tare daabban ta suka fito daga dakin na nufi
gunsu inatambaya don su ma babu alamar
natsuwa a jikin su abban ruqayya ya kamo
kafada ta ya jawo ni gefeyace kayi hakuri al-
ameen ruqayya babu ita kaina yasara yayi
gingirin duk da na saba ganin mutuwa iri irisai
yau naji ta sabuwa zuciyata ta buga komai
nawaya daina aiki tsawon lokaci ina kallon
abban ta bancekomai shi yaja hannu na. Zuwa
dakin dadi ya biyo bayan mu tana rufe bisa
gadon ta yasa hannu yabude min fuskarta na
kafa mata ido yanzun nan tacika da kalmar
shahada al-ameen don Allah kayihakuri kayi
imani da hukuncin ubangiji Inji
abbanta,,innalillahi wa inna ilaihi
rajiun..gabadayanarikice kamar ba likita ba.nidai
bansan yaddaakayiba aka dawo da gawar gida
nakasa mata wankakamar yadda shariah taso sai
su mami ne sukamata.ina rungume da
waleed,shima kukayakeyi.mami tace inje inyi
mata addua kafin afita da ita.nashiga dakin
nasameta tsaf cikin likkafanintatamkar ka kirata
ta amsa.nadauki kanta nadaura bisacinyoyina
nafara addua.muryata na rawa ido na
zubdahawaye.bansan lokacin dana goce da
sumbatu ba,fadinake haba ruqayya,meyasa
zakimin haka?saidanafara sonki zaki tafi ki
barni? kinmin adalci kenan? yanxu ya kikeso
nayi da raina?dady ya dafani yacekayi shiru da
bakinka al'amin.taso haka ya isa!nadubeshi
hawaye na sauqa nace haba dady wannanwani
irin abune? narasa sakeena sannan
narasaruqayya ma kenan?ku tausayamin
mana.118Baice komaiba yadauke kanta daga
jikina yanadeta waje daya,sannan yakamoni ya
fiddo niwaje,yatura aka fito da gawar.mutane
maqil!sukasallaceta nadauketa da hannuna nasa
akabari akabinne abinda nakasa mantawa
kenan.ya rinqa firgitaniidan natuna dasafe munyi
waya da ita.nakasa kallon jinjirar data bari ga
waleed naqara raunana min xuciyada
tambayoyinsa.su nanta aka maidawa bebin
danhaka muke kiranta waleeda.babu inda
tabarmahaifiyarta.tananan yanxu shekararta daya
darabi,nikuwa tun lokacin nakoma rasha nabar
waleedwajen mami.ita kuwa waleeda tana
hannun umman ruqayya.idan kinganni nigeria to
gayyotani akayi waniaikin dabazan wuce sati
biyu ko wata guda ba.gabadaya nasamu rauni
acikin xuciyata agame damaganar aure ko
soyayya.dukda nasan nafaramanyanta yakamata
nasake aje mata.amma banatunanin hakan.abisa
dalilin dani kaina nasan ba hujjabace a wajen
ubangiji,119Amma Allah yagani na jarabtu wajen
kewarruqayya.da kayan sonki danakasa sauqewa
shekarada shekaru.kuma inayin addua ina rokon
Allah idanyasake bani mata yabani wacce
zuciyata zatasotakarna sake tafka kuskuren
danayiwa ruqayya.saibayan ta mutu nake
gayamata kalmar so.kwatsam! Nasami takardar
gayyata indawo inyi aikin wata shidaanan
asibitin zariya.musamman saboda ku yan
koyonaikin dakuma yawan samun matsaloli
lalurar datashafi kwakwalwar yara.bantaba
tsammanin zansakehaduwa dakeba
sakena.saigashi cikin satin farkodana shiga
office.Allah yahadani dake.nayi murna da
farincikin dana manta rabon da inyi irinsa.don
azatonaAllah yakarbi adduata.saboda yasan
babu macendanakeso tamkarki..ya numfasa
tareda shafa zufardata karyo masa,yaci gaba da
fadin.koda yake nayiimanin bakomai kakeso
yake zama alheriba.wata qilaakwai abunda Allah
yaboye agame damu shisa nakasa samun
aurenki.nagode Allah tunda ya tsamoki daga
qangin sharri.ubangiji yadada tsaremu
dagasharrin masu sharri. Ya dubeta tana share
kwalla yace kukan me kikeyi?tace mutuwar
ruqayya naji tamkar nasanta.Allahyajikanta.yace
amin summa amin! tace haryanxuwaleeda tana
suleja?yace tana can waleed ma yanazuwa hutu
yadade acan har hutun yaqare.ta numfasatace
Allah amfanasu yace ameen.sukayi shiru suna
ratsa tsakiyar zariya haryakawo gida.yayi
fakin.tadubeshi daidai lokacin dashima ya
dubeta.tacenagode ina fatan zaka yafemin.yace
me kika min?tace shikenan saida safe.ta bude
murfin motar tafitoyana kallonta bai iya tankawa
ba.yabude nasa murfinyafito yasake dubanta
yace dazaki ban numbarki dakin taimakamin ko
gaisuwa mudinga yi.tagyaratsayuwa tace kada
muyi hakadakai babanwaleed.alfarma biyu ka
nema.kakuma gayamin naamince.toyanxu zaka
karya alqawari.ya kada kai yacesakeena.....ta
katse shi saida safe baban waleed tajajakarta ta
tura get ta shiga ta nufi bangarenta tana budewa
zainab ta tura qofar ta shigo.sakeena
kindawone?tadub eta da murmushi bake kika
turamin dr ba?yana iya daku!ta tura qofa
tashige,120.zainab tana dariya to ko kefa?
saboda Allahakanme zaki bar karatunki?ta jefar
da jaka tazaunagefen gado bazaki gane bane
zainab.medaki shiyasaninda yake masa
yoyo.nisanta ta da dr shine
zamanlafiyata.tazauna kusa da ita ta sanyaya
murya tacedon Allah intambayeki?tace tambaya
naji.tace tsakani da Allah bakison dokta?ta zura
mata ido jim kadantace meyasa zakimin
tambayar kurilla?kiban amsakai tsaye zan
fahimta sakeena.tace to aikobangayamiki ba
kinsan amsar tambayar zainab shinaso afarko
kuma shine a qarshe.idan kuwa
hakanebaikamata ki cutar da kanki ba.kimanta
da komai ki amince masa adaura muku aure.tace
zainab kenan tona gode da kulawarki.tamiqe tana
fadin don Allah kiyitunani karki bari dr yaqara
kubucemiki.Ta juya ta bar dakin mama tayi shiru
kanta sun kuyeduk gabobinta suka mutu,zainab
ta sake fadowadakin. Ta firgita sakeena haba
sakeena ki taimakibawan Allah nan koya sami
natsuwa ko kin san haryanzu yana waje ta kara
zaro ido banganeba doktayana waje kin kuwa
san zai iya kwana a nan don hankalinsa ba a
jikinsa yake ba ta sauke numfashitace na shiga
uku ta mike da sauri ta fita zainab tabita kansa
na kife bisa sitiyari ji kawai yayi an budemurfin
motar ya dago kai ya dube ta ya zura mata
idobaki sake ya kasa fadin komai ta gyara
tsayuwa tacebaka san dare ke kara yi ba Ta juya
tabar dakin,mama tayi shiru kantasunkuye.duk
gabobinta sun mutu.zainab tasakefadowa dakin
harta firgitata,sakeena!haba sakeena!kitaimaki
bawan Allah nan kozai samu nutsuwakinsan
haryanxu yana waje.ta qara zaro idobanganeba?
dokta yana waje.kinkuwa san zai iya kwana
anan,don hankalinsa baya
jikinsa.tasauqenumfashi tace na shiga uku!ta
miqe da sauri tafita.zainab tabita.kansa na kife
kan sitiyeri ,ji kawaiyayi anbude murfin
motar.yadago kai ya dubeta yazura mata ido
baki sake,yakasa fadin komai.tagyaratsayuwa
tace bakasan dare ke qarayiba?ya sauqe
numfashi yace zantafi.tace yakamata kasan
yanayingarin ko?yace hakane saida safe.tace
Allah yatashemu.ta rufe masa murfin mota ya
tayar yasakedubanta kamar yagayamata sirrin
zuciyarsa ya tunamata baya,amma yariga ya
dauki alqawari dan hakayadake kawai.yadaga
mata hannu ya wuce.itama tana daga masa
saida yabar haraban wajenm tadawo dakiba
kwari ajikinta.batama san tawuce zainab
tsayeba.Ta maida kofar ta rufe ganin haka yasa
zainab itamata wuce nata bangaren ta kyaleta
tayi tinani akanabinda take shirin
aikatawa.kwanciya tayi bisa gadotunani ya
isheta labarin daya bata kawai yakanta
cikinranta.ta tausaya masa ta lalubo hotonsa ta
zura masaido bata lokacin da kwalla ya zuba
mata ba daren nan bata runtsa ba saboda tsabar
tausayin al'ameen dayaransa.haka zalika
lamarin yake ga al'ameen tundaya koma gida
yakira wayar mami yasheda mata dukyadda
sukayi da mama.ita kanta ta girgiza.sai
daibatada abinyi illa tabashi haquri ya
dangana..tundayace bayaso abbanta yasani dan
karya takuramata.wanda hakan baisan abunda
zaijanyoba.haka yakwana yana juyi da
tinanetinane.kamar yabar garin yakeji.dasafe a
ofis ya iskemutumin dr lawal.yazauna shiru yana
kallonsa.drlawal yakada kai yace ai mukam mun
shiga uku!tundasakeena ta dawo mana!yanxu
shikenan haka zamu kasance a susuce?dafa ba
yanxubane kasanalameen din yanxu ba yaro
bane.122Yaja tsaki ina ruwan so da shekaru?
yace waitsaya baku daidaita bane?ko tana da
aurene?yacelabari ne mai tsawo ashe yaron nan
asiri yamatasaboda taqi yarda dashi ya lalata
mata rayuwartayakuma qi aurenta.ya rabata da
iyayenta.ya ajiyetakamar dadiro.cikin wahala da
kazantatciyar rayuwa abin babu dadin ji sai dai
Allah yakawo qarshenabin.asirin ya karye.ance
yananan yana hauka afandogari.amma ingaya
maka har haihuwa sukayidashi saida yaron
yashekara goma sha biyu yamutu.da wannn fa
take ganin ita abar kyamace.tagaggaya min
maganganu masu qona zuciya.wai harda tarkata
kayanta ta gudu tabar karatun.tagudu harkaduna
nabita na lallasota nace indan tanine tayihakuri
na haqura.ya ce haba!bai kamata kayi hakabaai
ita abar tausayi ce kuma dakai yadace ku
zaunazaman aure.don wancan BAKIN CIKIN
Yazama tarihi!
HAUSA Novels BOOK
BAKIN CIKI 3***10 Yace ita batayi wannan
nazarin ba.amma tunda hakane sai mu mutu
gwaraye!dr lawal yace a a Allahyasauqa kamutu
gwaro nizanje nasameta.da sauriyace karka je dr
lawal alqawari nadauka mata koabbanta
bazaijiba.to saboda me?bayan kana sonta?yace
bana so tabar karatunta dr lawal.kaga tunfarko
abbanta karatu yaso tayi nazo na tusa
matasoyayyata har wancan shirin ya
russhe.yanxu kumatayi nisa sai inqara rusa shi?
ka kyaleta kawai zandaure har zuwa lokacin
dazan koma abina.daga nanbazata sake
ganinaba.ina ganin hankalinta zai kwantataji
dadin karatunta.ya numfasa yace Allah yazaba
mana mafi alheri.yace amin zan qarasa
ofis.tosai kafito yamiqe yafita yabar dr lawal
yana girgizakai.kwana 7 suncika litinin tazagayo
wa al'ameen adaddafe.domin gani yake kamar
yashekara da zuwayanda nigeria tamasa
zafi.komai akan qarfin haliyakeyi.amma
hankalinsa nakan mama.ko yau da wuri yazo ofis
dan ya ganta kozaiji dadi aransa.kowa yazoya
tarar dashi ne azaune a ofis yanata fama da
(laptop),A hankali masu jinya suka cika wuri
masu raba(folder)suka rarraba kamar kullun
sababbin zuwa susuke ganin baban likita kuma
mutun hudu ake bokinko wane wata saboda
dadewar da ake wajan bincikeakan kwashe sama
da awa biyu ana ganin mutumdaya, dalibai suka
iso cikin ayari kaman yadda suka saba suka
kutsa kai ofishinsa. Bai iya dauke idon saga
kallon mama ba hasalima wani banzan kyau
tayimasa ga rigar likitocin ta kara mata kwarjini
bayansun gama sa hannu kowa ya zauna aka
fara karatugaba daya ya tasa mama da
tambayoyi kuma idonsabaya daukewa akan na ta
koda bada ita yake magana ba ma'ana dole ne
duk bayan yan sakwanni ya dubiinda take zaune
anan suka kai karfe daya kamaryadda suka saba
suka sallame shi kowa ya ficemama na tsaye
rungume da wani (file) a hannunta yazuro mata
ido jim kafin yace yaya dai ta matso ahankali ta
dora masa file din hannunta akan tebur ta juya
da sauri tabar ofis din ya bita da kallo ya rasa
mezaice har ta fice ya jawo file din ya bude ya
daddagetakardun dake ciki daya bayan daya ya
karanta kafdin su sakamakon gwaje gwajen da
aka yi mata ne aegypt kansa ya daure mene ne
nufinta na kawo masafile din yakasa warware
dalilin... -Amma a hakikanin gaskiya kai zan
kawo mawa don ka gani a matsayinka na mijin
da na yanke shawarar mika wa amanta Allah ya
tsare ni dokta ba'a sami cutar komai ba a jiki na
zaka iya hakuri dani a matsayin matarka ba tare
da tunanin na taba haihuwa a waje ba tsawon
sakwan biyar yayi zuru yana kallon a idanuwanta
jajur taf da kwalla murya dishe ya ce idan
zolayata ki keyi ki bari sakeena please kar ki yi
wasa da rayuwa ta kwalla suka zubo bisa
kuncinta tace ba wasa bane dokta zainab tayi
kokarinta ta gaya min gaskiya haka abokin ka dr
lawal zuwansa uku gidan nan yana jawo
hankalina akan abinda ya sameni ba hujja bace
ta kin yin aure na kuma tabba ta ko abba yaji
wannan maganar zai so mucika wa juna alkawari
shi yasa na hakura na yi niyya cikin raina da
yardar Allah baza mu mutu gwauraye ba muddin
zaka kare min mutuncina wajen danginka kayi
min alkawari ya dafe kirji idanuwansa sama
yake fadin Alhamdulillahi Allah na gode maka da
ka nuna min wanna rana dana dade ina mafarkin
zuwanta kawai gani tayi ya zaro waya ya nemo
wasau lambobi ya kara wa kunnensa tayi zuru
tana kallon sa dukkansu kwalla ke bin kuncin su
jimawa kadan ya fara fadin wa'alaikumus salam
mamina albishirinki sakeena ta amince mami
sakeena ta yarda zata aure ni tace godiya ta
tabbata ga Allah ka gaya mata muna godiya
yace zan gaya mata mami zan kira dadi in gaya
masa ya fara shiri tayi yar dariya tace Allah
sarki dan gidan dadi to shi ke nan sai mun
ganka ya kashe waya ya dubeta sukayi wa juna
kuri na tsawon lokaci yai dan murmushi yace
sakeena har,126Yace sakeena har abada asirinki
a rufe yake.kuma zaici gaba da zama a rufe har
qarshen rayuwarki.duk wanda ya nemi ya tona
miki sai naga iyakarsa.ina mai tabbatar miki
qarshen sa zai zama tamkar na danliti.karkiyi
kokanto ko kadan tunda ga fuska har zuciyaata
alameen dinki ne wanda kikasani.ta kada kai
tace bashi bane al'ameen dina saurayine,wannan
kuwa harda furfura!ya fashe da dariya yana
tambaya furfura?ina furfurar take? itama ta fara
dariya gatanan ina gani bisa kanka!Allah sarki
dr na ya tsufa!yace sakeenarfa?ai ita ma ta
canza.taci gaba dayi masa dariya.yana kallonta
kwalla suka taru masa ya numfasa yace Allah
nagode maka da dr lawal da zainab.dasuka dage
da farin ciki na ya dawo.sakeena kigayamin
ranar da za'a daura mana aure tun kafin a
tasheni daga baccin nan! 126Yace sakeena har
abada asirinki a rufe yake.kuma zaici gaba da
zama a rufe har qarshen rayuwarki.duk wanda ya
nemi ya tona miki sai naga iyakarsa.ina mai
tabbatar miki qarshen sa zai zama tamkar na
danliti.karkiyi kokanto ko kadan tunda ga fuska
har zuciyaata alameen dinki ne wanda
kikasani.ta kada kai tace bashi bane al'ameen
dina saurayine,wannan kuwa harda furfura!ya
fashe da dariya yana tambaya furfura?ina
furfurar take?itama ta fara dariya gatanan ina
gani bisa kanka!Allah sarki dr na ya tsufa! yace
sakeenarfa?ai ita ma ta canza.taci gaba dayi
masa dariya.yana kallonta kwalla suka taru
masa ya numfasa yace Allah nagode maka da dr
lawal da zainab.dasuka dage da farin ciki na ya
dawo.sakeena kigayamin ranar da za'a daura
mana aure tun kafin a tasheni daga baccin nan!
Yace sorry ba baraka yadace infara tambayaba
ya umma dasu ameera?tadanyi shiru jim kadan
ta dubeshi ido ya kawo kwalla tace umma ta
rasu dokta.....yace what?innalillahi wa inna ilaihi
rajiun.ciwo tayi?ta goge kwalla tace BAKIN CIKI
Ne yakasheta dokta!umma takasa jure ganin
halin qasqancin dana shiga.shisa bana son
tunata.hankalina tashi yake tun lokacin shima
abba yasamu matsalar paralise.andai samu
yanxu hannun yana dan aiki amma baya tafiya a
keke ake turashi.yace subhallahi Allah ya jikanta
ya mata rahama.ta amsa ameen.ya miqo mata
hankici share hawayenki kiyi haquri kinji?ta
share fuska yana qara bata hakuri.sundan jima
shiru kafin yace pls kidena damuwa insha Allahu
abba zai warke idan har akwai yiwuwar hakan
sai inda qarfina ya qare.ta numfasa nagode hira
ta tsunke labarin bayan rabuwa sukeyi.kiran
magruba dole ya miqe sukayi musayar
lamba,yafito ta tako masa zuwa gaban
motarsa.ya bude ya shiga,sannan yace to sai
munyi wayako?tace ina sauraronka.ya qara zuba
mata ido yace i love u! tace mee too!yace so
much?tayi murmushi ta tura hularsa gaban goshi
tace so much!ta juya tabar wajen tana
waigensa.bakinsa har kunne yabar wajen,
128.tana karasowa ta iske zainab tana mata
dariya.taja ta tsaya meyabaki dariya?ta daga
gira ta kama kugu hannu biyu so baya tsufa,sai
dai masoyan su tsufa kinga oganmu baki har
nan?ta nuna da hannayenta mama tayi murmushi
tana kada kai ke mayya ce zainab,wato ido
kikasa mana ta window? zangayamasa.tace
karki hadani da oga kisa ranar monday ya
kasheni da tambayoyi.tana dariya ta tura qofarta
tana fadin barinyi sallah.akwai abincifa kixo
muci,tace sai na shigo ina jiranki kowacce ta
nufi bangarenta.sannan suka hadu cin abincin
karo na farko da mama ta gayyoto zainab
saboda jin dadin shawarwarin data bata,har suka
taimaka wajen dawo mata da farin cikinta. Haka
al'amarin yake wajen dokta yana fitowa
masallaci wayan dr lawal ya kira yagaya masa
yana gida cikin yan mintoci dabasu fi ashirinba
ya isa gidan.yana fitowa yaga dr al'ameen ya
nufosa baki har kunne ya rungumesa.ya dubesa
yaya dai likita?yace Allah yasaka maka da
mafifi cin alheri!ya ware ido sosai yace amin
likita meya jawo min wannan kyakkyawar
addu'ar?yace ta amince dr sakeena ta amince
zata aureni!ah haba?yace gaskia nake gaya
maka,bansan irin godiyar dazan makaba dr
lawal.ya numfasa yace yazame mini dole in
taimaka maka.don na tabbata fadi kawai kake
bazaka iya haqura da itaba.nima ngd Allah data
dubi girmansa ta amshi rokona!nagaya mata
bakai kadai zata kasheba. Allah kadai yasan
mutanen dazasu mutu idan ta bari sonta ya
wargaza mana kai.ko ba gaskia ba?abin ya
dameni da yawa.koda kace kar insake mata
magana najika ne kawai amma tunani yana kan
yadda zanyika auri sakeena.muma hankalinmu
ya kwanta.so yaushe tace zamusha bikin?ya
rungumeshi yana fadin.bazan taba mantakaba a
rayuwa dr lawal.yace to nima nagode.suka dubi
juna fuskokinsu cike da annuri to yaushe
zamusha bikin?yace tace wata uku amma gaskia
yayi yawa munbarshi a sati uku.yayi dariya dr
love!watau ku kuka sanya wa kanku rana koh?
tsokanarka fa nake dakaji na tambayeka.ya zura
masa ido yana yar dariya.wlh madam na fama da
iya shegenka.to miye dan musa rana?ya tabe
baki hannayensa cikin aljihu babu komai sa'ido
ne kawai irin na lawal mushiga muci abinci.ko
sakeena ta baka?yace banceba dr lawal.karka
min sharri.suka shige ciki sunawa junansu
dariya.dr al'ameen na fadin ranar sati zamu
wajen abbanta a abuja shima sati uku zamu
gaya masa.bakuda kunya shima sai kun nuna
masa kun kosa?suka fado falo suna kyalkyala
dariya.ah madam kenan!ta yunkura ta tashi tana
murmushi oga ne dakansa?ashe yana dariya
haka abokin naka?tana tambayar mijinta dr
lawal.yace kingano kenan?ai sirrin zuciya a
tambayi fuska.ko?yace hakane mana ke me kika
fahimta kan fuskarsa?130.Tace wataqila sakeena
ta janye gudumar data daga!yace shisa nake
sonki mairo.akwai ganewa ingayamiki har
sunsanya wa kansu rana!tace ahaba dai!?kace
biki ya kusa.yace sati uku kinkuwa san akwai
sonkai aciki suna nufin sun kosa.takama baki
wai!maganar tafi qarfina.wannan tsakaninku
ne.dokta ka zauna akawo ruwa ko?yazauna yana
fadin kungama sharrin?toya yarana.tace suna
lafiya tun dazu suke sallah yace yayi kyau.tace
to congrats! muna murna Allah sa ayi damu yace
amin madam.ta wuce yayinda dr lawal ke zama
kusa dashi.kai mugun maasharranci ne wlh.yace
rantse da Allah baka kosaba?ya zura masa ido
yana dariya yace yo see! nasan bakada abin
cewa nidai ina roqon likita pls nd pls karka
manta wa wani almakashi acikin kai.arinqa ajiye
sakeena a kofar tiyata.ya bashi hannu suka tafa
suna kyayatawa kasamu ni dayawa dr
lawal.amma ba komai gidanka naxo.maryam ta
fito da tiren kayan abinci ta nufi tebur ta jera
musu.sunata yankar dr al'ameen.yazaiyi?sai
dariya kawai dan sunfishi baki.shiyasa yace wa
dr lawal duk ka bata madam da sharri Allah
shiryeku.ahaka suka gama cin abincin takwas da
rabi yabar gidan yakoma nasa.can yayi sallar
isha'i yayi wa Allah godiya ya rokesa daya nuna
masa ranar dazai ganshi da mama a matsayin
matarsa.yayi shiru ya rufe idonsa.wayarsa tayi
qara ya dauka dadinsa ne.yamayar masa yanda
akayi.dadi ya lullubesa.yasa musu albarka tare
da fatan Allah nuna musu wannan rana da zata
zamar musu abin tarihi a rayuwarsu.bai iya bacci
ba dan daya rufe ido mama yake gani tana tura
hularsa tana fada masa so much! ranar asabar
akan hanyarsu ta zuwa abuja.kaduna suka tsaya
makarantar da waleed yake (TURKISH
INTERNATIONAL SCHOOL.)inda yake karatunsa
makarantar kwana ce ta yaran masu kumbar
susa.suna zaune falon karbar baqi aka kawo
musu shi.ya rugo ya rungume babansa murna
kamar ta kasheshi.mama tayi zuru tana kallonsu
tana murmushi daka ganshi kaga al'ameen..ya
dago shi suka zurawa juna ido dady yaushe
kazo?yace banwani dade ba dama nace kar a
gayamaka sai naxo kaganni suprise ko?yace
amma kaje kaga waleeda?yace sau daya naje
Allah sau daya naje ya tura baki a shagwabe
gaskia ba haka akeyi ba .ba haka akeyi ba
dady.ya fara dariya ya kama kunnuwansa biyu
sorry.i'am very sorry abdul kayi?ya qara
rungumeshi i miss u dad.yace nima haka yarona!
ya dagoshi ya dubi mama ta zura musu ido tana
murmushi.har wasu kwallan da batasan
dalilinsuba suka taru.dadi wannan fa?ya dubeshi
ya numfasa mominku ce saura sati uku adaura
mana aure kana sonta?ya zura mata ido tamkar
yadda take kallonsa ina sonta dady wlh tanada
kyau kamar balarabiya! suka fashe da dariya
mama ta jawoshi jikinta ta rungumeshi.tace
nima inasonka kaima kayi kama da larabawan
my beloved son.ya kwashe da dariya yace harda
waleeda?tace sosaima.131Yace sister nane tana
can suleja wajen kakarmu.zakije ki ganta?tace
daganan can zamu wuce ya miqa mata yatsansa
promise?ta jawo shi ta rungume al'ameen ya
sauqe numfashi ya zura musu ido yana
murmushi..ta dago ta dubeshi to nagode tunda
kana sona kaga zamu zauna cikin farin ciki
kenan koh?ya amsa da kai dady kuzo ku dauken
ranar daurin auren.yace ai bakuyi hutu ba waleed
kasan makaranta bazata bariba.kayi haquri
inkunyi hutu kai tsaye zariya zan wuce dakai
wajenta.yace waleeda zataje bikin?yace wai
meyasa waleeda tazamo kishiyarka?to ita bazata
jeba shikenan? gaba dayanku sai anyi hutu
inkaiku.yadan saki fuska.mama tadauko wata
farar leda ta miqa masa duk wannan naka ne.ya
karba ya dudduba.kwalayen biskit da cukulet
kala kala wanda yakeso.ya dubeta yana dariya
momy na gode!tayi murmushi nima nagode.dr
al'ameen yace bari mu wuce koh? muna sauri
muje muga waleeda kar dare yayi sai
mundawo.sukayi sallama da waleed kamar zaiyi
kuka.hakanan suka tafi suka zuciyarsu cike da
tausayinsa.shiyasa mama tayi shiru a mota
tsawon lokaci sannan ta numfasa waleed kamar
kayi kaki dokta!133Yayi dan murmushi Allah ko?
tace har muryarku iri daya.ga shagwabar gado.ya
kyalkyale da dariya yace.haka kema zaki haifa
min ameer da ameera.ta watso masa harara,tace
kai ka sansu.yace ashe kingane.kullum na rufe
idona su nake gani.suna tumurmusani
uhm...mafarkina yakusa zama gaskia.Allah
kaban ameer da ameera ta tsatson sakeena
wannan shine babban burina.ta zura masa ido
harya tsargu yajuyo ya dubeta suka hada
ido.yayi murmushi yadauke kai.itama tahauyi
cikin ranta tana tayashi addu'ar Allah ya cika
masa burinsa.suna tafe suna hira nanda nan
suka iso suleja mama tana ganin yanda yadauki
babban titi tace ina zamu? yace wajen waleeda
mana!tace gaskia inajin kunya dokta.mu wuce
kawai watarana na ganta.yace kunya?ina
alqawarin dakika dauka wa waleed?tadan runtse
ido ya salam.ta dubeshi ta ci gaba sai kuma
muje kace musu ni wa?yace mominsu waleed
ofcourse!cike da damuwa tace aikaji.sai ace
banda kunya harna biyoka ganin yarka.ya
karkace kai yace salo!to idan baki biyoni ba
waza ki biyo?ta zura masa ido harya gaji yace
tsaya kiji karewa cemusu zanyi kece nafara so
rashinki yasa na auri ruqayya..tace kaga tun
anan ansami matsala kana fadi zanyi baqin jini.
Da dai....yanxu zakice bazakije kiga waleeda
bako? ta bishi da kallo haka shima yasa mata
ido jim! sukayi shiru kafin tace muje dokta
amma ka taimakeni dan Allah karka basu labarin
daya wuce.yayi dan murmushi yana tada mota
fuskarki kamar na mara tsoro can cikin zuciyarki
kamar farar kura.ga tsoro ga ban tsoro.tace muje
a tsoron aini nasan menakeyi.yace nine bansani
ba ko?tace wuuu! banfada ba Allah huci zuciyar
mai gida. Da wutsiyar ido ya kalleta in banda
abinki gidansu ruqayya ai gidan mune aminin
dady fa.yadda yake abbanta nima abba nane
tace nima abba nane.har kofar gidan kowa na
kokarin kare kansa yayi horn mai gadi yabude
suka gaisa ya ajiye motar a wajen ajiye
motoci.suna tsaye kofar gidan dr al'ameen yana
kwankwasawa yana mata dariya ganin yadda ta
tsaya tamkar marar gaskia.jimawa kadan aka
bude.ah! oyoyo dadin waleed yana murmushi
yace anti niima sauqar yaushe?tace dazu dazu
tafe kake da baquwa? yace wlh kuwa wai tanaso
tazo taga waleeda.bakinta har kunne tajawo
hannunta suka wuce ciki.tana mata sannu da
zuwa.har kujera takaita.tace zauna inkira
umma.suka zauna dr alameen yace antin ruqayya
ce tana aure a kano.tace akwai fara'a sai gasu
sundawo.anty ni'ima na riqe da hannun waleeda
tana taka qasa dabas dabas.saboda kiba,rugu
rugu!da ita.ga gashi kamar buzaye.mama ta zura
mata ido ai batasan lokacin data tashi ta
runguma yarinyarba saboda sha'awa data
bata.bayan angaisa anty ni'ima takawo musu
ababen sha.hajiyar ke tambaya hala wannan
itace sabuwar mominsu waleeda?Yana yar dariya
yace itace hajiya munje makaranta taga waleed
shine tace sai na kawota 135-wajen waleeda
hajiya tace madalla ya ya kyau Allah ya sanya
alkairi yace amin yayin da mama ta kara
sunkuyar da kai tanayi wa waleeda wasa ita
kuwa tamkar ta taba ganin ta fariya kawai takeyi
mata ya sunanta anti ni'ima ta tambaya yace
sakeena sunanta tace sakeena ta dan yi shiru ka
na ta kara fadin dadin waleeda ko dai sakeenar
da marigayiya ta taba ban labari ne duk suka
kalli juna sannan ya tambaya ta taba. Baki
labarin wata sakeena ce tace ya dade da ta gaya
min ka so wata yarinya sakeena amma Allah bai
yi auren ba ta auri wani itama iya ce ta bata
labarin irin son da kake mata haka ne? Yayi
murmushi yace haka ne anti ni'ima ga ta kuma
mun sake haduwa hajiya tace haka shirin
ubangiji yake matar mutun aka ce kabarinsa ina
fatan dai yanzu babu wani sai da na ko sakeena
taja mayafi ta rufe fuska suna ta mata dariya
kunya ta hana mama sakewa sha biyu rana suka
bar gidan da alheri mai yawa da hajiyar taba
mama waleeda kuwa harda kukanta da taga sun
shige mota sun tafi sun barta, suna tafe suna
labarin gidan irin kyakkyawar tarbar da akayi
mata abin ya faranta mata rai kwarai da gaske
bayan wucewa awa daya. Suka iso maitama gab
daza su shiga gidan take cewa kasan wani abu
ban fa gaya wa abba komai a kanka ba kamar
yaya tace kawai gaya masa nayi zan zo weekend
so na ke abba ya sha mamaki yace ai kuwa zai
sha mamaki na bazata ma kuwa ba shi kadai ba
kowa ma ya ganni zai saki baki yau , kin kyauta
da baki fadi yayi horn aka bude musu get suka
sulala ciki tace munyi sa'a yaya na gida ga
motocinsa nan a jiye yace good al-ameen sa'a
ke nan... mu je ciki asa mana rana yarinya
balarabiya ta bakin waleed" ta ballo masa harara
tace wace ce yarinyar yayi yar dariya ya bude
murfin yana fadin Allah na tuba duka kwaya
nawa kike ita ma ta fito gara dai da kace Allah
ka tuba ta wuce yabi bayanta yana dariya suka
tsaya bakin kofa tace ka tsaya anan zan dawo in
shigo da kai yace ba laifi ina jira ta shige tana
kwarara sallama duk suka amsa mata daga
babban falo can ta wuce da sauri suna mata
oyayo ta fada jikin abba da murna sanna ta juya.
Wajen yayanta da anti amina duk ta gaishesu
kana ta mike tsaye tace kun san wani abu duk
suka zuba mata ido abba ya bata amsa sai kin
fadi mama na tace duk ku rufe idanuwanku
akwai abin mamaki dana taho muku da shi
yayanta ya aje jarida yace idan kin ka nuna
mana shirme sai na balla kafarki tana dariya
tace na yarda to kun shirya mun shirya a rufe ido
ina zuwa ta fice suna mata dariya abba yace ai
sai mu rufe mu bude muga abin mamaki duk
suka rufe suna dariya jimawa kadan suka shigo
tare da al-ameen ya tsaya saitin daza su ganshi
sosai yana ta murmushi tace kuna iya budewa
duk suka bude kowa ya yi ido hudu da al-ameen
dif yake dauke wuta ya zubo masa ido anti
amina ce ta fara magana dokta ko ba shi bane
mama tace gashi nan dai abba wanene a tsaye
yaya ka gane shi yaya yace al-ameen abba ya
miko hannayensa biyu yace zo nan al-ameen zo
in taba ka in tabbatar da ba mafarki na ke yi ba
ya tako da sauri bakinsa har kunne ya zube,137-
gaban abba ya rungume shi yana fadin 鈥渢sarki ya
tabbata ga allah ashe zan sake ganinka al-
amin?鈥� Ya jima yana rungume da shi.sanna ya
dago shi suka duba juna. abba ya numfasa ya
sake fadin 鈥渉aba al- amin kuma sai zumunci ya
yanke? Babu kai babu labarin dadinka?鈥� Ya-ce
鈥渒a yi hakuri abba. Tunda na ba kasar nan ban
dawo ba. Sai da na kusan shekara biyar. Duk
abubuwan da suka faru ban dawo ba. Sake
haduwarmu da sakeena take gaya min har umma
Allah yayi mata rasuwa kai kuma ga lalurar da
ta same ka banji dadi ba Abba ubangiji Allah ya
jikanta yayi mata rahama hannayensa biyu bisa
kafadarsa ya amsa amin summa amin ina fatan
su alhaji duk suna nan lafiya ya juya suka gaisa
da yaya soja da anti amina yayi masu. Gaisuwar
umma nan da nan aka baibayeshi da kayan ciye
ciye dana sha kala kala ya jika mako shinsa da
ruwan sanyi yace ashe haka al'amura suka faru
abba wannan wane irin zaluncine da rashin
imani, Abba ya kada kai yace ka bari al-ameen
ai munga tashin hankali yarinyar nan ta dawo
tamkar mahaukaciya a gari kowa yana ganin
kamar rashin biyayya ce ta jawo mata lalacewa
da kaskanci ashe ba haka bane ka ganta nan
Allah ne yasa tana da sauran shan ruwa a duniya
hankalin al-ameen ya kara tashi yace
subahanallah Allah karabamu da sharrin shadan
suka amsa da amin yace shine wannan zai zama
dalilin da* tace ba zatayi aure ba sati uku muna
artabu abba da kyar abokin na ya shawi kanta.
Inda harna ce na hakura suka zuba mata ido
kafin abba yace haka ne kuma nima na kyale ta
ta zaba abinda tafiso dan hankalinta ya kwanta
sai dai tun lokacin na sani dole wannan kudirin
na ta ya tashi domin bani da wani buri da ya
wuce in cika maka alkawarin dana daukar maka
to Alhamdulilahi,138.tunda itama ta gane
gaskia,nakuma tabbatar batada wanda takeso
face kai.saboda haka duk lokacin daka shirya
kazo adaura auren dafatan bazaka samu matsala
da iyalinka dake gidaba.yayi murmushi yace ai
babu iyalin abba banganeba.ta rasu abba
shekara daya da rabi kenan.yace ayya Allah
yamata rahma yasa duk musulmi suna
kyakkyawar matsayi.yace amin abba.kowa yayi
masa gaisuwa,,,,,suna suka ci gaba da
tattaunawa.mama tace abba bakaga
yaronsaba.yakusa tsawona.al'amee n yasaki baki
yana kallonta,,yayinda abba ke fadin ah lalle ba
shakka,su nawa ne?tace su biyu ne,abdulrasheed
da ruqayya.sunan mamanta aka samata.abin
tausayi abba tana haihuwarta ta rasu.tausayi
yakama kowa sunata mata addu'a.al'ameen na
amsawa haka suka wuni hira salloli kawai ke
tadasu.dare yayi aka kai al'ameen masauqi.farin
ciki kamar ya kashesa.shine mutumin dazai iya
sharewa mama hawayenta.cikakken labarin
abinda yasameta dayaji ya qara masa tsantsar
sonta.bashida wani buri daya wuce ya mallaketa
ta hanyar sunna.don ya tabbatar mata da cewa
Allah baya zalunci kuma bayason mai
yinsa.washegari qarfe tara suka bar abuja dauke
da albarka mai tarin yawa daga wajen abba.suna
shigowa suleja mama ta tunada waleeda.tadan
dafa qirji Allah sarki waleeda kamar mu koma
mu daukota.yace kinsan rigimar waleeda kuwa?
bazaki iyaba nake gayamiki kukanta sai
hajiya.139.Tace haka kake gani,badon karatu ba
dana daukota.Allah taban sha'awa,jiya saidanayi
mafarkinta.kukan da take lokacin dazamu
tafi.yace ba waleeda kika gani ba ameera ce.ta
ballo masa harara yasan hararar yakesha
shiyasa yaqi waigowa ya rinqa yar dariya.ya
qirqiro waka.yana rerawa idan da rai da
rabo!.......al'ameen zaisamu ameer da ameera!
mai harararsa yadena!...takada kai tana dariya
Allah ya shiryeka!yace ameen.sannan yace na
fahimci kinfison waleeda akan waleed,lalle
zakuyi rigima dashi dan kishiyarsa ce.tace naga
alama komai saiya tambaya yaji ko anyi mata
shi ba a yimasaba? tace ba komai nasan yadda
zanbi dasu yace ko? kana shakk ne?uwace fa!
yayi murmushi yace uhm....naqosa inganki
mama.tace bari gatse dama sunan kenan! yace
godiya nake!dai dai lokacin daya dauki hanyar
minna.idanuwa waje tace yaya haka?yace haka
dinne.dan Allah ina zamu?yace yanda kika nuna
ni suprise haka zan nuna ki mamakiyos!ta
langume kai amma bakada kirki mesa zakamin
haka?yace mesa? tambaya kike?any
way....kinma riga kinba kanki amsa tunda kikace
banda kirki.rashin kirkin ne yasa zan nunawa
kowa cewa alqawarin Allah baya tashi.fuska
yamutse tace wayyo Allah na!yace ke yasu!?ta
numfasa bata bashi amsaba.yafara mata dariya
yana karawa don a gaskia tanajin kunyan su
mami balle kuma dady. Ganin abin yadameta
sosai yace to miye abun damuwar keda zaku
zauna nan bada dadewa ba.kinsan cewa ko
bajima ko ba dade zaku zauna tare.tace ai da sai
a bari na dolen yazo saboda Allah fa! Yace
gaskia bazan iyaba kiyi haquri kawai muje kisha
kunyar a yau.kinji ko bebina?tace naji sir! yayi
dan murmushi yace thank you mah!suka ci gaba
da hira kala kala.har suka isa minna.kai tsaye
yadauki hanyar anguwarsu.tace tsaya bansaya
wa mami komai ba.gayamin abinda tafi so?yace
idan kinaso ki burge mami kisaya mata
carrot.cucumba,da kankana.to muje insaya
mata.yace karki damu munayin kwanar can
akwai masu fruit.yana maganar suna shiga
kwanar sai gasu birjik!yayi parking duk suka fito
mama ta kwasa kamar banxa gaba daya akace
dubu daya.alameen yazaro zai miqa tace anyi ba
ayiba kenan.nice zansaya mata bakaiba kokai
kace?yakama kunnuwansa tuba nake wannan jan
idon?tayi murmushi harmai fruits na tayata.ta
zaro dari biyar biyar sabbi dal ta miqa masa
akasa a boot.suka wuce alameen na tsokanarta
hajiya mama kenan kinfara raina min wayau!tun
jiya kike kashe min kudi,karfa ki maidani mijin
hajia?tace sai me? yace sai ni baban ameer da
ameera.tayi dan tsaki ta kyaleshi yana mata
dariya.sunyi fakin harabar ajiye motoci,suka fito
shima ya ajeta waje kamar yadda
tamasa.yashiga ciki tare da sallama.maminsa na
dakin dady.daga can ta amsa sallamarsa.ya
qarasa ciki da fara'a maraba da bokan turai!.inji
mami yace mamina!ya tsugunna gabanta yadafa
guiwowinta.ta dafashi tace ya aiki?yace
mungode Allah mamina!141,ya juya kan dady
dadina!yace nidai ansaba min son kai.ai de ba
haka akeyi ba!yadawo gunsa yana dariya yace
dadina albishirinka?yace goro fari yace to duk ku
taso muje falo in nuna muku wani abu.meye shi?
mami ta tambaya.dady yace miye naki na
tambaya taso muje kawai.suka nufi falo.yauwa!
to ku rufe idanuwanku!kuma dai?inji mami.kedai
rufe dadi yafada suka rufe ido suna dariya.yace
minti daya yakoma waje da sauri ya kamo
hannunta tana fisgewa yashigo da ita.ya tsaidata
gabansu.kunya kamar ta nutse qasa yace kuna
iya budewa yanxu..alokaci guda suka bude duk
sukayi mutuwar tsaye.dadi yafara fadin sakeena!
taja mayafi ta rufe kai.mami kuwa da saurinta ta
rungumeta.Allah sarki sakeena! ashe Allah zai
hada fuskokinmu?kwalla suka cika idon
mami.mama kuwa ta goce da kuka.mami ta
dagota hannu biyu menene abin kuka sakeena?
don Allah ki dena.wannan ranar farinciki ce.dan
na tabbata dan tilon dana zaisamu farinciki data
dade dayin qaura daga jikinsa.karki damu da
komai kisaki jikinki kamar da kinji ko?ta
durqusa qasa baba ina yininku? haryanxu yana
mamaki lafiya qalau sakeena.haka shima
alameen idanu suka dauki kwalla.yace ashe har
umma ta rasu.mami ta kamota sukazauna a 2
sitter,tana rungume da kafadarta tace munji
rasuwar ummanki amma rashin jin dadin abinda
kikayiwa alameen shiya hanamu zuwa
gaisuwa.kuma bamu gaya masaba.karkiga
laifinmu sakeena.Allah kadi yasan wahalar da
mukasha kafin musamu mu ceto ransa. Allah
kadai yasan yan kudaden da muka batar dan
neman taimakon addu'ar Allah ya cire mishi
sonki.muka samu son yasuma.dan kuwa suma
yayi tunda gashi daga ganinki ya farfado.kiyi
haquri sakeena wannan al'amari duk cikin rashin
sani akayi.ta silale qasa tasake durqusawa wlh
babu komai mamii.idan kuwa dame laifi ni
yakamata nabada haquri dan angayamin dakanki
kikazo rokona.kina bani haquri amma naqi
sauraronki nima ku yafemin,,,,,ta jawota ta
rungumeta karki damu sakeena.wannan wani
qaddararren al'amarine daga Allah.babu mai iya
kauda shi.amma dayake bakida hakki gashi
ubangiji yabayyana komai....shikuma yaga
makomarsa.to Allah ya jiqan hajiya
halima.kidage dayi mata addu'a ita kadai ce
ribarki gareta.kinji?ta dago tana amsawa dakai
tana share kwalla!dady ya numfasa munyi farin
ciki da ganin wannan rana.muna masu tsananta
godiya ga Allah ta'ala mafificin dukkan
komai.saboda haka muke roqonsa ya karemu
daga dukkan sharri.yakuma jikan hajia halima
ya yafe mata dukkan kurakurenta.143Suka amsa
amin summa amin, bayan dadi ya gama
addu'oinsa alameen ya dubi mami yace ina
iyata?tace suna can bayan gida suna hira.ya
miqe yana fadin barin kirasu suga sakeena ta.ta
dawo mami tace yakamata.yashige kicin kofar
dazata sada shi da waje.mami ta dubi mama
tace inaa fata komai ya dai daita?biki kawai
zamu shako?ta sunkuyar dakai dadi yace kema
kinsan bazata iya fadaba.ki bari ya shigo muji
daga bakinsa,,,,sai ga hayaniyarsu dasu iya suka
shiga tafa hannu suna sallami lalle matar mutum
kabarinsa.suka zauna gefe suka gaisa.iya tace
ubangiji yanuna mana ranar auren nan.suka ce
amin.al'ameen yazarce da fadin musha rawa ko
iyata?baki har kunne tace sosai kuwa dan
iya.Allah dai yanuna mana lokacin lafiya.anata
raha suka bar falon.ladi ta tafi takawo musu
ruwa da abinci.mami ta gyara zama tace yadai?
ya ake ciki? nafa kosa..yayi yar dariya yace
komai dai dai mami.kinga tun jiya muka baro
zariya muka tsaya kaduna makarantar su
waleed.mukaje suleja gun waleeda yar
rigima.muka wuce abuja gidan abba.bakuga
yadda ya karbeni ba murna da farin ciki ba a
bayani.ya rungumeni yana kwalla.yanxu
maganarku muke jira yace ko yaushe nashirya
nazo adaura mana aure ai baza a bata lokaciba
ko dady? bakin mami har kunne tana fadin
masha Allah! dady yace me za a jira?Mu ai a
shirye muke in sha Allahu gobe zan tafi abujar
mu sasanta dole in durkusa in nemi afuwa zan
karbi lambarsa da adres kafin ku tafi Allah ya
shige mana gaba ya kore dukkan fitina suka
amsa amin al- ameen ya zarce da fadin amma
dadi karya wuce sati uku ayi komai a gama
kowa
BAKIN CIKI 3******11 kunga kuma zan sami wata
shida anan abin zai yi daidai suka yi dariya
mami tace gaskiya ne sati uku ai sun wa duk
shirin da za'ayi kai Allah ka nuna mana lfy,
murna cike da zukatansu bata misaltuwa mami
kamar ta hadiye mama ta tasa ta a daki suka ci
abanici tare bayan sallar azahar sukayi shirin
tafiya haka ta baza mata kaya kala kala tun
daga sutura zuwa kayan shafe shafe tace ta zafi
duk wadanda ta keso ta cire kunya ta zabi yan
tsiraru Al-ameen na taya ta shine ma ya jido
mata kayayyaki masu yawa dadi ya kwala wa
mami kira ta tashi ta fita mama ta dubi al-
ameen tace wai ka manta da tsarabata ne yace
ina sane kyale ki naiy in gani komawa zakiyi
dasu ta dan shagwabe fuska kai dokta saboda
Allaj baka san kunya ba maimakon ka taimake
ni, ya zuba mata ido maimakon ka taimakeni ya
maimaita a shagwabe tayi yar dariya tace don
Allah in ta shigo ka gaya mata gani ma na
shigon me za'agaya min mama ta sunkuyar da
kai ya fara dariya yana fadin wai tsaraba tayo
miki shine ta bari a mota tana jira ni in gaya
miki wanda ya siyo abu ba shi yake daukowa ya
bada ba? Mami ta dafa ta tace Allah sarki
sakeena kyale shi karya gadi din so yake ya
manna miki laifi dame dame kika kawo min cike
da kunya tace fruit ne kawai mami tace Allah
yasa da karot ciki suka kalli juna suna dariya
akwai mami ta ce to shine ki ka ki gaya min
abinda na ke ta marmari kwana biyu ban ciba ta
yunkura da sauri tacr bari a kwaso miki shi ma
ya mike yabi bayanta mami ta bisu da kallo tana
dan murmushin jin dadi jim kadan suka dawo
daddauke da ledojin guda uku manyan gaske
mami taji dadi sosai tana sa albarka sannan ta
mika wa mama rafar kudi dubu ashirin tace
wannan dadinku yace in baki tasa hannu ta
karba tana kada kai haka da yawa mami to
nagade Allah ya saka da alkairi tace amin
sakeena al-ameen yace mun gode mami bari inje
wajen dadin mu za mu wuce ya wuce suka zauna
jiran fitowarsa basu dade ba suka fito tare mama
ta zamo daga kujera ta tsunna tayi godiya yace
ba wani abu Allah ya sauke ku lafiya tace amin
suka rankayo waje al-ameen ya daga murya yace
iya ta na wuce suka fito tare da ladi sukayi masa
sallama sannan suka karasa wajen mota sai da
suka bar get suka koma cikin gida suna masu
addu'ar sauka lafiya ,, lafiyar kuwa suka sauka
cikin yarda ubangiji ya sauketa gida ya taimaka
kwaso mata kaya zainab ta fito ta tarbe su
bakinta har kunne tace ga amarya ga oga shirin
yayi yace kin ci ziro zainab kuma baki da sa'a
da kin fada daidai Allah kadai ya san yawan
ladarki tace sir zan gyara ga amarya ga
ango....yace kin makara". Zai wuce ta karbi
kayan hannunsa no sir ai ba wani sai ogan mu
yana yar dariya yace kinyi gaskiya zainab kina
damaki ashirin tace"thank yau sir mama tasa
musu baki har wata godiya ki ke yi ki na kware
baki kar kiyi karatu yarinya ki jira bonus" ta
bude kofa suna dariya dr al-ameen ya ce ina
ruwanta zainab ta amsa nima shi na gani ke ko
tukuicin baki bani ba amma kina sawa oga ido
suna tsaye tsakar daki ya laluba aljihunsa ya
zaro dubu biyar ya mika mata karbi wannan ki
kyaleta kawai sai mun hadu gobe -tana dan
murmushin jin dadi jim kadan suka dawo
daddauke da ledojin guda uku manyan gaske
mami taji dadi sosai tana sa albarka sannan ta
mika wa mama rafar kudi dubu ashirin tace
wannan dadinku yace in baki tasa hannu ta
karba tana kada kai haka da yawa mami to
nagade Allah ya saka da alkairi tace amin
sakeena al-ameen yace mun gode mami bari inje
wajen dadin mu za mu wuce ya wuce suka zauna
jiran fitowarsa basu dade ba suka fito tare mama
ta zamo daga kujera ta tsunna tayi godiya yace
ba wani abu Allah ya sauke ku lafiya tace amin
suka rankayo waje al-ameen ya daga murya yace
iya ta na wuce suka fito tare da ladi sukayi masa
sallama sannan suka karasa wajen mota sai da
suka bar get suka koma cikin gida suna masu
addu'ar sauka lafiya ,, lafiyar kuwa suka sauka
cikin yarda ubangiji ya sauketa gida ya taimaka
kwaso mata kaya zainab ta fito ta tarbe su
bakinta har kunne tace ga amarya ga oga shirin
yayi yace kin ci ziro zainab kuma baki da sa'a
da kin fada daidai Allah kadai ya san yawan
ladarki tace sir zan gyara ga amarya ga
ango....yace kin makara". Zai wuce ta karbi
kayan hannunsa no sir ai ba wani sai ogan mu
yana yar dariya yace kinyi gaskiya zainab kina
damaki ashirin tace"thank yau sir mama tasa
musu baki har wata godiya ki ke yi ki na kware
baki kar kiyi karatu yarinya ki jira bonus" ta
bude kofa suna dariya dr al-ameen ya ce ina
ruwanta zainab ta amsa nima shi na gani ke ko
tukuicin baki bani ba amma kina sawa oga ido
suna tsaye tsakar daki ya laluba aljihunsa ya
zaro dubu biyar ya mika mata karbi wannan ki
kyaleta kawai sai mun hadu gobe.............. -
Takarba mama na fadin ok mun gane dama da
mun ganki da manyan maki mun san na coge ne
yace eh ba komai zainab tayi dariya tace na gode
sir sai ka fito ta wuce tanayi wa mama dariya
yayi mika yana salati sannan ya zauna a kujera
ta ware ido tace zama naga kayi kar in zauna
tace gida ya kamata kaje yace korata ma kike yi
ta kada kai ba haka bane zai fi kyau kowanne
mu ya samu yay wanka ya huta kafin magariba
ta karasa ya munfasa yace haka ne yi hakuri don
Allah sai ina ganin kamar an daura ne unguwa
muka je muka dawo ta ware ido iye eh wallahi
kiris ya rage in fada katifar nan in kwanta fuska
yamutse tace wasa ka ke kin san Allah bada
wasa nakeyi ba a dai bar kaza cikin gashinta
miko min ruwa in sha in gudu,,Tace sai dai in
karbo maka wajen zainab ka sha na firij dina
babu sanyi yace to barshi kawai bari in tafi ya
zubo mata ido suka kalli juna yai dan murmushi
tace mene ne ya mike yana fadin nothing sai
munyi waya ko ta kada kai a ranta race dokta ke
nan ya wuce tanataka masa tana fadin ina
sauraronka tara kashi har mota suka y irin
sallamar sa suka saba yaja mota ya wuce ta
tako a hankali daki irin son da ala- ameen yake
mata shi yasa take jin kanta ita wata ce ta shige
wankanta ta fito ta sauya kaya ta kwaso
littatafanta ta baye a kasa ta fara karatu tana yi
tana zuba hamma barci ne sosai yake son
kamata gashi yamma tayi babu kyau yin barci a
wannan lokacin don haka ta aje littafinta
yunkura zata tashi da nufin fita wajen zainab
suyi hira ko barcin ya fita idonta, wani sauti mai
dadi ya fito wayarta alamun sakon ya shigo ta
dubi wayar kawai ranta ya kwao mata zakin
zuciyar tane tasa hannu ta dauko tana dan
murmushi ta bude sako amma sai taga sunan
yaya ali dake rubuce kamar haka, Assalamu
alaiki ya kanwata sai yau nayi saranda na sauke
hannayena daga rokon soyayyarki a yau na yarda
na amince kin sami gwarzo jarumin da nake da
yakinnin zai shaer miki hawaye tamkar yadda
nake zaton zan miki shine nake da tabbacin zai
rike ki babu gori balle mugun kallo ko zargin kin
taba yin wata mummunar rayuwa a. Baya amma
ina so ki aje a ranki wallahy wallahi!!! Wallahi!!!
Al-ameen bai fini sonkiba sai dai zanyi hakuri ne
saboda ke shi kika fi so a gunsa duk farin cikin
ki yake to nima ina son farin cikin ki mama shi
yasa na ke son abinda kike so ina muku fatan
alkari tare da tayaku murnar sake haduwa da
juna,,Yanyaki aliyu!! Hawaye kawai taji ya goce
mata saboda. Tausayin yaya ali to doka tagumi
tana kalubalantar kanta me yasa nake zama
butulu akan son da yaya ali ke nuna min laifi na
ne meyasa ban yarda. Na aure shi ba tun kafin
mu sake haduwa da dokta ta goge kwalla ta
kada kai abin ya dame ta kwari ta rasa inda
zata sa ranta taji sanyi sai kawai ta nemo
lambobin sa ta kira bugun farko taji muryarsa
yana mata sallama murya na rawa take fadin don
girman Allaj yaya ali kayi hakuri ka yafe min..
148-yace mama kuka ki keyi me yasa tace dole
inyi kuka yaya ali don ban taba sanin ni butulu
bace sai yau komai ya faru laifina ne kamar
yaya laifinki komai bana Allah bane tace laifina
ne me yasa ban aure ka ba tun kafin mu sake
haduwa da al-ameen kuma ni nasan kana sona
fiye da tuna ni na me yasa na zama butulu akan
soyayyar da kake nuna min ya numfasa ya dan
kada kai yace saura reni da kyau mama ai yanzu
mu ba yara bane dai dai gwargwado mun yi
hankali gane komai shirin Allah ne ni nayi imani
sabo dani ba mijin ki bane shi yasa aurenmu bai
yuwuba alkawari ne sai kin auri al-ameen shi
yasa Allah ya sake hada ku wallahi bana BAKIN
CIKIN auren ki da shi illa iyaka ina ciwon rasa
abinda ni nake so.. Abinda na rubuto miki a
sakona har cikin zuciyata haka yake Allah ne
shaida na saboda haka ki manta komai ke
yar'uwata ce ta jini abar alfaharina a ko'ina kar
ki sake zubda hawayenki idan har kin yarda kin
amince da abinda nake fadi kin yarda? Ta sauke
munfashi wasu kwallar suka sauko bisa kuncinta
tace na yarda da kai yaya ali ya ce to share
hawayenki tasa bayan hannu tana sharewa kafin
tace na share ya yi dan murmushi yace zamanin
kuka ya wuce har abada da yardar Allah farin
ciki muka fuskanta babu waiwaye yanzu gaya
min ranar da kuka fara ganin juna duk a sume
kuka fadi ko yasa dariya ta kubce mata ta cw
wane irin suma yaya ali ah ya baza ku suma ba
saboda murna ai so ba karya bane kanwata,,, ,
149-tace hakane amma ina mai tabbatar maka
shi din ma Allah ne yayi dole sai na aure shi
wallahi da da gaske nake bazanyi aure ba sati
uku muna dauki. Ba dadi har na bar makaranta
saboda shi daga baya muka sasanta saboda
abokinsa ya cika min ido yace baki kyauta ba
kuma da kin zalunci kanki akan aikin banza don
nayi rantsuwa kina son al-ameen to
alhamdulilahi tunda Allah ya gyara komai
sauranmu shan biki ko? Yayi dan murmushi ta
sunkuyar da kai kin yi shiru. Tace me kake so in
ce ki gaya min ranar shan shagali mu fara shirye
shirye tace kaji yaya ali baku. Ne masu sanyawa
ba yace eh gaskiya ne dama abba ya gayawa su
baba za'a zo asa rana da zarar sun turo ni zan
bada shawara kar asa da tsawo yaci gaba da
dariya yaya ali ke nan yace ba dai kunya ki ke ji
ba na sani to shi ke nan bari in kyaleki ki huta
sai mun hadu a gida ko to shi ke nan Allah ya
kai mu lafiya.. Yace amin suka danyi shiru jim
sannan tace yaya ali ya amsa ina jinki ta
sanyaya murya tace indan na gaya maka wata
magana zaka yarda yace me zai hana tace ina
sonka yaya ali ya yi jim shiru kana ya numfasa
yayi dan murmushi yace to na gode ki gaida min
angonki tace zai ji...bata karasa amsawa ba taji
ya kashe wayar ta runtse ido tana mai da
numfashi kwalla suka tsatso mata tayi sauri ta
goge su ta jawo filo ta jin gina shiru tsawon
lokaci sannan ta kada kai tace a fili Allah sarki
yaya ali Allah ya kara maka dan gana haka
zalika yaya alin jikinsa ya yi mugun mutuwa ya
dade yana sakar zuciya sai dai kalmar da mama
ta furta. Masa tayi masa dadi kuma ya tabbata
duk lokacin daya tuna zaiji sanyi a ransa, 150-
TABBATACCEN ALKAWARI duk inda ka duba
kofar gidan uban dawaki jama'a ne kwatsam
babu masa ka tsinke motoci kuwa sun tasar ma
bakin babban titi zan so mai karatu ya tsamo
mutum daya cikin wadannan daruruwan mutanen
ku kwatanta irin FARIN CIKIN da yake ciki a
halin yanzu kuma a wannan rana mai dimbin
tarihi cikin rayuwarsu sanye yake cikin wani
farin lallausan yadi yar ciki da wando hadi da
mulun malun hula fara da farin takalmi. Fari
hakan zai tabbatar da yanayin da yake ciki koba
ka kalli fuskarsa ba,idan ka kalleta kuwa kai
kace gonar auduga ne a haske da walwaki da
annuri wajen kwatance,Ayi kurum ke nan tabbas
shirun shine zaifi domin kwatancen bazai yuwu
ba tsaye yake jikin wata makekiyar jeep yayin da
wasu rukuni na manyan lokitici daga ko ina gida
da wajr suka zazzagaye shi domin dai akwai
wasu jajjayen kunnuwa su uku gab da za'a daura
auren dr lawal ya sake ketowa da wasu tawagar
bakin likitocin a matsayinsa na mai tarbar baki
al-ameen ya tarbesu kusan dama sune kawai dr
al-ameen yake zaton basu iso ba tawagar likitoci
ne da wasu ma'aikatan jinya daga sakkwato ana
ta musabaha baki yaki rufuwa kowa ka kalla ka
san yana cike da farin ciki daga ciki kuwa
waliyyai ne ke ta shirye shiryen gabatar da
daurin auran cikin dan kankanin lokaci alhaji
basiru ya mika amanar sakeena a hannun alhaji
nuhu waliyyin dr al-ameen akan sadaki dubu
hamsin... -nan da nan masu. Shela suka hau
aikin su wasu tsofafin mata suka fara rangada
guda makada da mabusan marafan lafai suka
dirfafi ango rerawa suke yi abin sai wanda ya
gani kwarai suka birge bakin turawan da ke tare
da ango shiyasa suka zaro wayoyinsu suka fara
dauka baya ga haka ga makadan nufawa nan
birjik kowa na gwada basirarsa da kwarewar sa
duk inda ango yake takawa kuwa kudi ne kawai
yake zubdawa marokan da mawakan na
kwashewa daga nan ma'aikatan hotel din da a
ka kwaso daga minna da kaduna suka fara raba
wasu manyan fararen ledoji guda biyu ake
mikawa kawanne mahaluki dake wajan koda
almajiri ne al-ameen ya bada umarnin a basji
kamar yadda akaba kowa leda daya kayan
kwalama ne dangin abubuwan da ake yi da
fulawa watau (snacks) nama kala kala akwai na
kaza rago da shanu jus iri iri da robar ruwa,
dayar ledar kuma abinda rabonka ya tsaga
domin dai babu abinda ba 'a raba ba,, Agogon
bango da na hannu da wayoyin hannu dardumar
sallah kai harda takalma da huluna turare masu
zafi banda kana nan abubuwa irin su tawul
hankici birorin rubutu da littafan addini da
sauran abubuwa zaiyi wuya ka bude jakar ka ka
sami kyauta kasa da iri bakwai can kuma sai ga
wasu kananan yara suna raba wata yar karamar
jaka mai ban sha'awa bakin jakar a tsuke take
in ka bude ka sha dariya domin babu komai
cikinta face SACET SACET NA PARACETAMOL
nan. da nan abokai suka kaiwa ango don ya
ganewa idanuwansa lallai yau shagalin na
likitoci ne yana karba ya kwashe da dariya
turawan wajrn na taya shi su kansu. Abin ya
basu al'ajabi har daya daga cikinsu yace lallai
wanda yayi kyautar nan yana da basira hakan
yasa al-ameen ya duba sunan take nan yaga
(CUT CEE BARAKA) ya kada kai yana yar dariya
yace best friend din ta ce aka ci gaba da dariya
tare da annashuwa mai yawa...... .idan muka
shiga daga cikin gida kuwa ita uwar gayyar
kusan can ake kankat.wajen ado tayi canji sama
da talatin tun kwanaki uku dafara shagalin
bikin.dole tasa domin angonta yasa mata kaya
akwati goma sha biyu.ita kanta dataga kayan
ciki saida suka girgizata.musamman kit din na
kayan karas.mai karatu nabarka da tunanin ya
suke?kusan yanxu abubuwa sun kawo
karshe.tunda anfara neman amarya ana zagawa
da ita gun manya dan su samata albarka.inna
saude ke riqe da mayafinta.sasan gidan aka
zaga da ita.iyaye suka tofa albarkacin
bakinsu.daga qarshe akajata falon abbanta.inda
gabadaya yayunta suke zaune shi.suna shigowa
ta wuce jikinsa,yawan shekarunta bai hanata
gaucewa da kukaba.shikuwa abban farin ciki!
yasanya shi zubda hawaye.yau autarsa zata tafi
gidan mijinta hartakai ga bai iya cewa
komaiba.sai yayunta ke mata fada tareda sawa
auren albarka.kamar wasa sai yazama dakyar
aka banbareta daga jikin abba.takoma dakin
ummanta takifa kai ciki.kukan rashin ummanta
takeyi.jitayi anzauna kusa da ita muryar yaya ali
taji yana fadin kiyi haquri kitaso mama!kowa
yashiga mota ke kadai angonki ke jira!nanda nan
tadago ta dubeshi duk idanuwa sun kode jajir!sun
qara fitowa waje. 153.yasake fadin pls.ki kwantar
da hankalinki ki taso a fita dake,,kin san hanya
ba kyau ko?batace komaiba.ta tashi zaune ya
miqa mata hankici yace share hawayenki!ta
karba ta share ya gyara zaman mayafinta ya rufe
mata fuska.sannan yakamo bakin mayafin
yajawo ta falo.inda su anty amina ke tsaye cirko
cirko.yace gatanan na fiddo da ita.ku muje nizan
sata a mota.ya wuce anata musu dariya.wasu na
guda.makekiyar jeep din sabuwa fil!itace angon
ya tanada don amaryarsa.yaya ali yasanya ta
aciki.inna saude da baraka tare da zainab da
anty amina suka take mata baya cikin
motar.gabadaya motoci suka tashi aka jera
kamar an rako shugaban qasa.sun iso minna
karfe biyar da rabi na yamma.akwai wasu
kosassun dawakai guda goma dake jiran
isowarsu.akan mahadar dazata shiga dasu
anguwarsu..amarya da zainab suka hau
biyu.sauran takwas din kuwa ango da abokansa
cikinsu harda turawan da sukazo daga
rasha.gaba daya sun daura alkyabba da rawani
na alfarma.musamman alkyabbar amarya tafi
kowacce ado.sai wanda ya gani suka tankaya
makada da mabusan sarakunan lafai na gaba da
bayansu suna qayata sha'anin.motoci na biye
dasu ga jama'a suna tafiyar qasaita anata dauka
da kamarori kala kala.tafiyar minti talatin
takaisu get din gidansu.mami ta fito ta tarbi
amarya da turarenta mai shegen qamshi.tana
fesa mata anata rangada guda.sannan takamo
hannunta suka wuce gida sauran ayari suka take
musu baya.sashi na musamman aka warewa
amarya da yan uwanta.babu abinda babu na
nau'in abinci dasu kala kalar kayan sha.sun cika
wani dan matsakai cin sito.sai abinda kake
sha'awa zaka debo kaci.
BAKIN CIKI 3***12 bayan anci abinci sallar
la'asar aka gabatar data riskesu a hanya.bayan
magrib da isha'i motoci suka sake kwashesu sai
gidan amarya.wanda layi biyu kacal ne a
tsakaninsu.dukiya taji jiki.irin dukiyar da aka
zubawa mama agidan sai ka rantse da Allah
baza a kwanta a kabariba.shikansa tsarin gidan
abin kallo ne.bayan yan rakiya sungama bawa
idonsu abinci.motoci suka sake dibansu suka
maida wajen mami.amarya kawai aka bari dan
bawa ango damar hutawa da amaryarsa.ganin
basuda isashen lokaci suma gobe lahadi zasu
koma zariya.karfe tara ya raka bakinsa hotel
dindaya kama musu.shikuma yadawo gida cike
da zumudi maras misaltawa..ita kuwa amarya
tuni tayi wanka saboda zafin datakeji.tasake
caba ado ta qame tana ta zuba qamshi.kawai
sallamarsa taji cikin dakin gabanta yayi mugun
faduwa.ta amsa masa tanajan mayafi.yatako a
hankali yazo gaban gadon ya zuba mata
ido.tsawon lokaci sannan ya sauqe
numfashi..yazauna gefenta ya duqa sosai.yaleqo
fuskarta suka hada ido.tayi murmushi tasadda
kanta qasa yayi dariya yace amarya
kenan.yadauke mayafin ya zura mata ido.yayin
da yake juyo fuskarta gareshi.ta dubeshi tana
murmushi kafin tace sannu da zuwa!yace
kezanyiwa sannu kin iso lafiya?tadan murmusa
lafiya lau.yace to alhamdulillahi.dukkan godiya
ta tabbata ga Allah.daya nuna mana wannan
rana dabamu taba mafarkin zatazoba.155.ya
lalubo yatsanta ya runtse cikin nasa ya nisa
sannan yaci gaba abinda nakeso dake shine ki
kwantar da hankalinki muyi zama na amana
wannan zama dazamuyi bana soyayya bane zalla
a'a harda ibada.mudauka hanyar aljanna muke
nema.ina fatan zaki zama mai bani hadin kai
har qarshen rayuwarmu.ta dubeshi ido taf
kwalla.tace insha Allahu zaka sameni mai
sadauqar da rayuwata a gareka.tareda bin
umarninka muddin bai sabawa shari'ah ba.kwalla
suka sauqa bisa kuncinta ya zura mata ido
sosai.yadan kada kai.meya kawo hawayen? yayi
sauri yajawota jikinsa.no pls bansan dalilin
wannan kukanba.murya shaqe tace farin ciki
dokta! bantaba tsammanin zansamu nutsuwa
kamar daba.azatona rayuwata tagama
rushewa.amma sai gashi kanata hidima dani
tamkar zaka auri.......yayi wuf ya rufe
bakinta.bana sonji.kawai kiyi shiru idan bazaki
fadi alheri ba.ta zuba mishi ido shima nasa sun
fara kadawa.ya share mata hawaye.kinga tashi
muje muyi alwala muyi sallah shine zaifi mana
kyau.yaja hannunta yakai bayi fara yi ki fito.tayi
ta fito.shida ya shiga sanda ya watsa ruwa tukun
yayi alwar ya fito.ya jagoranci sallar raka'a biyu
tareda miqa godiya ga Allah........ya juyo gareta
tana miqe kafafunta saboda gajiya.yace in
kwanta? tace kwanta mana waya hanaka?nazaci
za a min irin na rannan ne a koreni inaji ina
ganin abinda nakeso.tayi yar dariya.mesa baka
mantuwa?yayi lum da ido!yace sharp brain.!ya
qara bata dariya tace ai yanxu ban isaba,,,kayi
kwanciyarka mai gida... .kawai taga ya yada kai
bisa cinyoyinta kunya ta kamaata.ta kauda kai
daga kallonsa.yasa yatsansa yamaida
fuskarta.yace kalleni mana.mekike nufi da kauda
kai?ta yamutsa fuska tace ina na kai shi? yayi
dariya.wai naga har paracetamol kuka raba wai
ku doctors ko?tace babu ruwana aikin baraka
ne.tace alqawari ta dauka sama da shekaru biyar
dole ta cika.gashi nima tasaka min ajaka dazu
dazasu koma.yace kuma wlh ta birge har dr
begas yasarawa basirarta.sai dai kun mance
baku rubuta dose ba yakamata agayamana nawa
nawa zamu sha?tayi dariya ai yawuce
dokta.in,miqo maka kasha?.kawo min.tace to
dagani.ya manne ido daya yace nanfa daya.ta
watso masa harara.yayi murmushi.yace kinajin
yunwa ko?takada kai.yace aikuwa ko bakiji
yunwa dole kici tsarabata..tace dole?yace
yazama wajibi ne yau inshayar dake madara inji
manzon Allah.kinga kuwa dolene tayi shiru tana
kallonsa kamar yadda ya zubamata ido.karfe
biyar na asuba da kwata taji ana bubbugata a
hankali tabude ido taga fuskarsa dafda tata.yasa
mata ido za a iya tashi koda sauran gajiya?taja
mayafi ta rufe fuskarta yayi dariya.yasa hannu
ya yaye rufuwar.ta mulmula ta dirqa tadayan
side din tafada bayi.yanata dariya sannan yanufi
sallaya yatada kabbarar sallah.157.yayi nafila
kana yakawo farali.kafin ya kammala tafito ta
kintsa ta daura hijab.ta fara sallah.sai da ta
kammala tsaf harda azkar din safe.sannan ta
juyo ta dubi inda yake.yana kwance bisa
shimfida.yasa hannu yayi kiranta.ta miqe ta nufi
gunsa ta zauna gefe sannan tace ina kwana?
yatashi zaune yabita da kallo yace qalau na
kauna kefa?tace nima yace da kyau!kinsan wani
abu?ta girgiza kai.to rufe idonki.tayi murmushi
ta rufe.cike da annuri.ya tura hannu qasan filo
ya zaro dan mukulli.yakamo hannun damarta ya
damqa mata.bude ki gani.ta bude ta bishi da
kallo dan mukulli nagani.yace hausawa sunce
yaba kyauta tukuici.wannan shine tukwaicin
kyautar kanki daki ban jiya.wata yar mota ce
kiyi maneji.kanta yayi gingiri gin dokta
shine......ya nuna mata alamun tayi shiru banson
ji ok?ta wuce jikinsa ta qnqame.ban cancanci
wannan ba dokta!don Allah kadaina wahalar da
kanka akan......ya daka mata tsawa akanme?
nace akanme? ta gigice cikin kuka ta kasa
magana yace wallahi! wallahi!!wallahi!!!idan
kikasake aibanta kanki ayau zan barmiki
qasarnan.sai ranar da kikayi hankali
zandawo.kina jina?haba!jiya jiya fa kika min
alqawari? kina nufin abaki ne kawai?to wlh
bazan dauka ba.bazan jure jin lBAKIN CIKIN
Lafazinki susa min hawan jini ba.kin gane?
tafada jikinsa ta qanqamesa sautin kukanta na
ratsa kunnuwansa.shiyasa zuciyarsa taci gaba da
tafarfasa..don baison jin kukanta sam.haka
kuma bayaso taci gaba da aibata kanta.abinda
yafii tsana da kyama kenan.dan haka ya kyaleta
taci gaba da zubda hawayen.amma yadda ta qara
qanqamesa kamar zata shige jikinsa.shiya
tabbatar masa da lalle haquri take bashi dukda
bata furta da bakintaba. hakan yasa fushinsa
yadinga sauqa harya rabu da zuciyarsa.yabar
masa tausayin amaryarsa kawai..ya tallafo kanta
yasauqe numfashi ya sassauta murya.tun ranan
da Allah ya hada ni dake ya manna min
matsanancin sonki a zuciyata har rana mai
kamar yau. Banji sassauci ba.duk wani abu
dakikaga nayi a halin yanxu dama shiryayye
ne.tunda mafarki nane kawai yazama
gaskia.karkiyi mamakin irin tarairayar da
zanmiki cikin zaman da zamuyi.kiga kamar
shekaruna sun wuce hakan.ni a wajena dole
inyiKARA'IN Soyayyarki.duk abinda na shirya
mana a farko sai na nuna miki.tunda ubangiji ya
nufeni da mallakarki.idan kuwa shekaru basu
hanani dawowa yaroba.banga dalilin dazai
hanani aiwatar da abunda nayi niyyaba.don
faranta ran wacce ta faranta mini,,,,,ya dago
fuskarta idanuwa sunyo jajuz.yaci gaba pls
kidena kona zuciyata da zafin hawayenki.ta zura
masa ido na tuba dokta!yayo dan murmushi
amarya bata lefi. Kota kashe dan masu gida.tace
gara da kace wai.ya goge hawayenta baki yarda
ba? yanxu ki kamo waleed ki yanka ai babu
abinda zanyi.illa in miqo miki waleeda itama ki
yanka duk cikin nishadin amarci ne.159.tace
Allah ya tsareni nazaama mahaukaciya kenan!ba
amaryaba.karka sake min irin wannan misalin ya
lakucr hancinta nima karki sake min asaran
hawayenki.tace idan bakason hawayena kadaina
min hidima..ya dubeta yace uhmm....to shikenan
nadena.tamiqa masa yatsanta promise? yace
bawani promise.karkiyi mini wayau maman
waleen.ta watso masa harara.yafara dariya ai
gaskia kisan nanda watanni tara zuwa goma zaki
haifi ameer ko ameera.kinga kuwa hidima
takama babab waleed da waleeda uba awajen
ameer da ameera.ta shagwabe fuska takai masa
duka a kirji.ya kece da dariya yakwanta a filo
yana kallon shagwabar datake masa.zaka dace
da roqo tace masa wannan irin kirari?yace eh
bandeji haushiba..tayi dariya ta lallabo jikinsa
nagode dokta Allah qara budi na halas!ya
tallafota ameen bebina.abinda kawai nakeso ki
rinqa fadi kenan kinji?tayi far da ido insha
Allahu.good sai gari yawaye muje kiganta tana
motor park.ta dada shigewa jikinsa double thank
sir!sir sis!?babu sir a wannan gidan daga darling
sai cweethrt sai honey. Sai sugar da
mazarkwaila.ta fashe da dariya tana kada
kai.yaci gaba da nishadantar da ita tuntana ji
har bacci mai dadi ya saceta.shikuwa farin ciki
ya hanashi bacci gani yake tamkar a mafarki.wai
yau shine tare da sakeena?kana ya aje numfashi
yace Allah nagode maka. I60.qarfe takwas da
rabi wayarsa dake silent take hasko wa alamun
ana kiransa.yasa hannu yadauka mami ce take
kiransa..yayi sauri ya amsa sannan tagayamasa
direba nanan zuwa da abinci safe.yayi godiya
suka kashe wayar.ya dubi mama dake kokarin
tashi zaune na tasheki koh?tayi lum da ido
takada kai dama yakamata intashi.kiyi me?tace
inyi wanka inshirya.kafin baqi su fara zuwa.yace
gaskia ne mami ne takkira waya wai direba
nanan zuwa da abinci kafin ya iso jekiyi wankan
tace to.ta sauqa tashiga bayi ta tsalo wanka
tadawo baya dakin.taci gaba da shirinta.kafin
wani lokaci tahade kanar sarauniya.tafar a
gyaran gado kenan taji sallamarsa shima
yahade.da jar shadda mai duhu suka zubawa
juna ido sannan tayi murmushi tajuya taci gaba
da aikinta.ya matso yakama yana tayata.yana
fadin kinkalleni ki dauke kai.banyi kyau bane?
tace aidama kai mai kyau ne dokta!rudewa nayi
nakasa magana.ko?kamar yadda nima na gigice?
aida kika waigo kiris ya rage na zube qasa.sai
kuma kika dauke kanki.tace ashe na taima
keka?yayi yar dariya kintaimaki kanki dai.kamar
yaya?idan nazube.a sume zaki iya kwasata?
tafara dariya Allah yashiryeka dokta!wayarsa
taqara haskawa daga can inda take yashe .yasa
ta miqo masa tana fadin mami ne kuwa.yakarba
da sauri yadanna ok. Hello mami!tace wai ina
kake ne tun dazu?naketa kira?yace ayya yi
haquri mamina wanka nashiga.tace to direba na
waje fiyeda minti talatin wai baku fitoba.ai baiyi
maganaba mami mai makon yataba kararrawa?
sun ciki shirme mutanen nan wlh. yakashe wayar
yayo waje mama ta biyoshi harwaje.yana zaune
yatasa kuloli gaba sunata zuba hirada mai
gadi.ganin dokto yasa duk suka miqe sukanufosa
sukayi gaisuwa bai amsaba yafarafada.meyasa
kuke haka?donme aka manna waccarqararrawar?
kudaina maida kanku yan qauye gaku a
birni..suka ce tuba muke dokta!yayi guntun
tsakiyakama hannun mama suka wuce ma'ajiyar
motoci.Da ita direba ya lallaba ya kwashi kayan
abincin.maigadi yataimaka suka shigar falo suka
fito.mama tadubeshi bansan dokta na da fishiba!
shima ya dubetahaushi yabani wlh.ni banso
mutum yarinqa qasqantar da kansa saboda
wani.kawai yazo ya latsa kararrawako bacci
nake zan sauraresa.ko uzurin kansa balle
namami amma sun tasa kuloli gaba kuma hadda
magajiya biye masa..ta qara matse yatsunsa
Allah hucizuciyar wakilin marafan lafai.ya zura
mata ido yanasoyayi dariya.yaushe kuma kika
ban wannan rawanin.? tace dama can haka kake
bawani sai kai babanwaleed da waleed ameer da
ameera.ya bushe dadariya dai dai lokacin
dasuka tsaya gaban motaranrufeta da
tamfol,yace badan karki sake kukabadana qara
wata kyautar motar.!tayi dariya wannan mata
isa.tunda fushin dokta ya sauqa.buqata ta biya
danshine farin cikina.yabita da kallo yarasa me
zaicesaboda dadin kalamanta.yajawo ta jikinsa
Allahyayimiki albarka.tace amin.toga motarki.ta
ware idotace oh my god.!yasa hannu ya kwashe
tampoldin.idonta ya nuna wata tsaleliyar farar
mota.akallakudinta zai kai miliyon
biyar.162.hannayenta bibbiyu ta rufe bakinta da
wasa kakekoh?yace duk yadda kikace.tayi kwal
kwal daido.kwalla na neman zubowa.ya murtuke
fuska idankika bari hawayen nan ya zubo Allah
zanyitafiyata.kinji na rantse.batasan lokacin
datarungumeshi ba amma takasa magana tasan
tanayi zatayi kuka.sai shi ke fadin zanso kice
wani abubebina.don kalamanki nasanyani
nishadi.tadago tadubeshi bayan ta tabbatar ta
shanye hawayenta.banida kalaman godiya dokta!
wlh na rasa mezance.kagayamin me zance dan
Allah.?yakamohannunta yace zo muje kici abinci
wata qila inkin qoshi ki tina me zakice.ta kwace
hannunta tanazagaya motar kamar yar
qauye..tasa bakinta tasumbaci motar.yakawo
kuncinsa saura ni.shima tasakar masa babu
wani noke noke.tace ngd ngd.ngddokta. Iluv u
soo much iluv u yace nima haka murnarta isa
haka yar shagwaba nafara jin yunwafa.tayi
murmushi Allah ya temaki wakili muje kaci
abinci yagirgiza kai yace wannan nadi yamin
kina fasa min kaigaskia.tafigi hannunsa suka
wuce tana waiwayarmotarta.yace kina tafe kina
waige idan kikaci da bakiAllah bazan dagaki
ba.a shagwabe tabe Allah motarne tacika kyau.!
shima ya maimaita a shagwabe.ta fara dariya
jitayi ya ciccibota ya sure ya na bari kigani kada
kijamin ina tsakiyar angwanci.gabadayakunya ta
kamata. yakashe wayar yayo waje mama ta
biyoshi harwaje.yana zaune yatasa kuloli gaba
sunata zuba hirada mai gadi.ganin dokto yasa
duk suka miqe sukanufosa sukayi gaisuwa bai
amsaba yafarafada.meyasa kuke haka?donme
aka manna waccarqararrawar?kudaina maida
kanku yan qauye gaku a birni..suka ce tuba
muke dokta!yayi guntun tsakiyakama hannun
mama suka wuce ma'ajiyar motoci.Da ita direba
ya lallaba ya kwashi kayan abincin.maigadi
yataimaka suka shigar falo suka fito.mama
tadubeshi bansan dokta na da fishiba!shima ya
dubetahaushi yabani wlh.ni banso mutum yarinqa
qasqantar da kansa saboda wani.kawai yazo ya
latsa kararrawako bacci nake zan sauraresa.ko
uzurin kansa balle namami amma sun tasa kuloli
gaba kuma hadda magajiya biye masa..ta qara
matse yatsunsa Allah hucizuciyar wakilin
marafan lafai.ya zura mata ido yanasoyayi
dariya.yaushe kuma kika ban wannan rawanin.?
tace dama can haka kake bawani sai kai
babanwaleed da waleed ameer da ameera.ya
bushe dadariya dai dai lokacin dasuka tsaya
gaban motaranrufeta da tamfol,yace badan karki
sake kukabadana qara wata kyautar motar.!tayi
dariya wannan mata isa.tunda fushin dokta ya
sauqa.buqata ta biya danshine farin cikina.yabita
da kallo yarasa me zaicesaboda dadin
kalamanta.yajawo ta jikinsa Allahyayimiki
albarka.tace amin.toga motarki.ta ware idotace
oh my god.!yasa hannu ya kwashe
tampoldin.idonta ya nuna wata tsaleliyar farar
mota.akallakudinta zai kai miliyon
biyar.162.hannayenta bibbiyu ta rufe bakinta da
wasa kakekoh?yace duk yadda kikace.tayi kwal
kwal daido.kwalla na neman zubowa.ya murtuke
fuska idankika bari hawayen nan ya zubo Allah
zanyitafiyata.kinji na rantse.batasan lokacin
datarungumeshi ba amma takasa magana tasan
tanayi zatayi kuka.sai shi ke fadin zanso kice
wani abubebina.don kalamanki nasanyani
nishadi.tadago tadubeshi bayan ta tabbatar ta
shanye hawayenta.banida kalaman godiya dokta!
wlh na rasa mezance.kagayamin me zance dan
Allah.?yakamohannunta yace zo muje kici abinci
wata qila inkin qoshi ki tina me zakice.ta kwace
hannunta tanazagaya motar kamar yar
qauye..tasa bakinta tasumbaci motar.yakawo
kuncinsa saura ni.shima tasakar masa babu
wani noke noke.tace ngd ngd.ngddokta. Iluv u
soo much iluv u yace nima haka murnarta isa
haka yar shagwaba nafara jin yunwafa.tayi
murmushi Allah ya temaki wakili muje kaci
abinci yagirgiza kai yace wannan nadi yamin
kina fasa min kaigaskia.tafigi hannunsa suka
wuce tana waiwayarmotarta.yace kina tafe kina
waige idan kikaci da bakiAllah bazan dagaki
ba.a shagwabe tabe Allah motarne tacika kyau.!
shima ya maimaita a shagwabe.ta fara dariya
jitayi ya ciccibota ya sure ya na bari kigani kada
kijamin ina tsakiyar angwanci.gabadayakunya ta
kamata. ta rufe fuska da hannayenta tana
salati.ya diretaa falon.ko nauyi batadashi ashe
fafa lolo ce..ta watsomasa harara tace gemai
gemai dakai dokta?yace tome akayi?ai na
gayamiki sai anyi kara'i.ta girgiza kaihakane?to
saura kara'in cin abinci.bismillah zaunasuka
ciyar da juna cikin annashuwa.qarfe goma da
rabi suka koma daki ya tsinci missed cal goma
cikinwayarsa.yadanna yaga gabadaya dr lawal.ya
dafe kaina shiga uku! ta dafe kirji da akayi me?
yace missedcal goma sakeena yau na mutu
wajen drlawal..tawangame baki maza kira karya
sake kira.yakwashi sauri yana kiran layin yaqi
dauka shima saidaya kira sau uku yana tuqi
sannan ya dauka.danAllah malam karka dami
mutane!ya kashe wayarsayabar dr alameen da
salati.ya take mota dan kankaninlokaci yakaishi
hotel din.yana shiga dakin yakamakunnuwansa
yana i'am very sorry.! very sorry!!verysory!!!
Suka fara masa dariya.dr will dake malami ne
agaresa yataso ya riqesa manta dasu sun
mantaangwanci kakeyi.yace thank you sir!ya
bubbugakafadarsa bawani abu ya amarya?ya
amsa lafiya lautake.yace dakyau.zamuje mu
gaisheta daga can saimu wuce dan karmu rasa
jirgi.yace yes sir!ina fatankunci abinci?yace
munci yabi sauran duk suka gaisa.yana zuwa
wajen dr lawal ya ballo masaharara.sai ya
tsugunna yace ina kwana baba lawal?Dariya ta
kubce masa.sauran ma dabasu san meyaceba
suka kama dariyar ganin dr lawal yakai
masaduka.yace masa bafa kai kadai ne mai
mataba.mumamunaso muje mugansu.sannan
soyayyar nan ba afi mu iyawa ba. yayi dariya
yace nayarda na amsa laifinaamin haquri.yayi
shiru yana kallonsa murmushi yayiyana fadin
kun shirya mutafi? munshirya ango.ya juyaya
tambayi sauran da turanci duk sun shirya
sukafirfito da jakukunansu.suka rankaya wajen
amarya.tasawo hijabi ta fito suka gaisa.minti
goma kacal sukayi cikin gidan suka fito dr lawal
da dr alameen sukakaisu filin jirgi suka tashi
zuwa legos.inda zasu tashizuwa rasha.shikadai
yadawo gida domin dr lawalyadau hanyan
zariya.gidansu yaja birki ya tsayaharsuka gaisa
da baki haryana tsokanar baraka inafata kema
kin kora paracetamol din.?tace ai wannan dole
ne over dose ma nayi saboda inada
likitoci.yafitoyana dariya suna tayashi.ya wuce
shashin mami sukagaisa yazarce na dadi suka
gaisa daga nan yaketambayarsa yaushe zasu
wuce?yace bayan sallarla'asar.tare suka bar
gidan a motar dadin yamasarakiya wasu
harkokinsa.sukuwa yan rakiyar amarya mami
tasa aka maida su wajen mama don
kammalawasu al'adu.bayan sallar azahar dadi
yadawo da doktalokacin baki sungama shiryawa
komawagidajensu.godiya maiyawa da
kyaututtuka suka samugun mami da dadi.haka
dokta yanuna farin cikin saakan karamcinsu.bus
din kamfanin dady mai daukar mutum talatin ita
ta kwashesu suka bar mama nakwall.
BAKIN CIKI 3***13 Yasa mata ido ko yanzu din
ma idanuwan na ta tamsuke da kwalla ya girgiza
kai yace karki dami. Kankinasan kina da
masaniyar ajali sauka yake kodasababi ko babu
da zarar kwanakin suka kare shi kenan an gama
magana fatan mu kullum Allah yasatana cikin
hasken kabari tace amin yasa yatsansa ya goge
kwallar daya sauka kucinta please ya wuce
ina.Fatan kin shirya zuwan ameera kafin in koma
da saurita dube shi har da zame hannunsa a
kafadarta yakece da dariya harda tureni tace me
ka sani dole intoreka yace to ai ba ni na fara
fadiba mami ce ta kosaitama ta sami takwara ita
din ma bata sani ba kam!bai taba ganin irin
wannan hararar ba yasa yake ci gabada kwasar
dariya -mai da wukar mai jego duk ni kadai
wannankallon please rage in sami na gobe ta
make shi tanadariya ko tausayina ma babu abin
don bakaga yaddajini ke zuba a jiki na bane take
nan jikinsa kuma yayila'asar ya sake kamota
yace Allah sarki bebina toAllah ya kara miki
lafiya ina ganin ya kamata mu binciko dalilin
yawan zubar jinin idan akwai yuwuwarmagance
matsalar sai a tareta da gaggawa kogaskiya ne
kara a bincika yace sha kurumin kiwannan dole
ne tsakani da Allah ina son Ameera takada kai
tana kallon sa ai na san baza ka daina fadiba
yace "Thanks God da kika san haka yabi bebinsa
da kallo sannan ya sumbace shi yace ko dadina
Allahda ikonsa yayi yar hamma cike da fara'a
yace"yausee" shi ma ya amsa ya kara sumbatar
sa yace "whata sweet dady! Ta tabe baki tana
kallon sa sun shararihira har mami ta dawo ciki
tayi kwanciyar ta tabarsusuka kwana hira Washe
gari aka sallameta bayan ya gama tattaunawada
likitocin mata watau(gynea doctors) akan
matsalarta wanda suka tabbatar masa akwai
yuwuwartaimakon da za'a bata amma sai wani
cikin ya samusun koma gida baki suka ci gaba
da zuwa daga ko'inasuna ganin bebi yayin da
angon karni ke ta shirye shiryen walimar suna
adalilin bai fara aiba tukyna yasami damar zirga
zirgarsa yadda yake so har zuwagobe suna kafin
yamma gida yayi tankam da bakitundaga lagos
har arewacin mu nan tun daga lokacinhidima ta
kankam zuwa washe gari da ya kasancecikar
suna hajiyar ruqayya mata sami zuwa a ranar
dauke da alkairi mai yawa anci an sha a
sunansaifullah an bar arziki inda yake Rana ta
biyu sai da aka gyarewama jego ko ina sannan
baki sukafara tafiya rukuni rukuni anti rabice
kadai ta kwana hudu ta warwaregajiya sosai
kana ta koma innasaude ke kula da wankan
jegontahartayi arba'in tana je tana katatuta
kwashi alheri mai yawa sukakoma tare da mami
aka bar mamada dan bebinta maryam ta
samomata yarinya zata kai shekara shabiyar tare
suke zuwa makaranta tazauna mata da ameer a
motasaboda ya ruka samu yana shannono
isasshe to Allah ya raya shiya kwao Ameerar da
ke ta fatansamu nan gaba -BAYAN. SHEKARU
BIYAR. Satinda ya wuce ne akayi shagalin
bikinnadin wakilin marafan lafai wandaakayi a
fadar mai martaba sarkinlafai wannan yana daya
daga cikinabubuwan da suka kawo shi
wakilinmarafan kasar nan watau DR AL- AMEEN
dalili na biyu don tafiya daiyalansa sakamakon
makarantardaya samo wa mama taci gaba
dazurfafa iliminta shi yasa bayanbikin nadin
suke ziyarar bankwanatare da ban gajiya ga
wadan dasuka sami halartar bikin nadin tunsha
biyun rana suke garinfandogari da yaran su Allah
daikonsa mama ta iske yan uwantada yawa
suma sun zazzo ganin gidairinsu danlami dake
sakkwato gakuma yaya ali da iyalansa shi
yasafarin cikinta ya karu sukayi ta hirabar bayan
sallar la'asar abubuwadangin abinci da kudade
ta kawowa kawun nan ta da matansu Ta fito
suna tasa mata albarka yayaali na dauke da
karima(ameera)yar shekara daya da rabi dokta
yabude mota yaran suka zauna gidanbaya da
hafastu mai kula dasu yayaali ya mika mata
ameera ya rufekofar yayin da mama ke shiga
gabata zauna itama yaya ali ne ya rufemata
kofar ta dubi shi tanamurmushi na gode yace
Allah yatsare tace amin gaba daya
sukayisallama da al-ameen sannan yashiga
mazauninsa ya tada motasuka wuce ta dube shi
tun kafinsubar layin tace ranka ya dade
zakakaini wani gida nan bayan tashayace kina
so muyi dare dai yau Aawallahi bazama zanyiba
kawaigaisawa zamuyi in fito mantawanayi da
muka fito wajen inna damun wuce yace ok amma
donAllah sharp sharp kin san yanayinhanyar tace
Allah shi taimakimarafa ya dan dubeta
Dungurugunkuma? -tace me ya rage gaba
kadanmurabus zai yi ya bar maka gadonyace har
naji sanyi da kikacemurabus tsoran bakin ki
nakejikinsan wakilin ma ke ki ka faranada min
kawai naji dadi yace waiza'a min sarautar
wakilin marabatayi murmushi tace bakawai
baneakwai cancanta shima yaga dacewara
tattare da kai yace uhm..kinsabafasa min kai
wakiliyar marafanlafai ta dubi shi tana yar dariya
daidai yana tsayuwa kan mahada indashagon
danliti yake da Ameeara tafasa kara ta firgita
kowa duk sukajuya suna tambaya lafiya
hafsatutace ameer ne ya ja mata gashi Mama ta
nuna shi kafara ko waime ya hadaka da gashinta
nekullun sai kaja mata dadinsu yayidariya yace
baki ganin shi baya dashi al'ajabi abin ke bashi
ya ganshizalau zalau yana lilo ko dadina taceba
wani muguntace da wasuidanuwansa kamar na
agolannufawa, dokta ya saki baki suwaleeda
nata masa dariya jim yanakallonta kafin yace ke
maimaitaabinda ki kace kamar wa? Ta faradariya
ai kaji abinda nace tace okdama idan bana nan
zama ki kekina yankar min dadi akan wannanyar
rigimar yar taki ko to dadinabin idon nufawan
aka gani akarude ta tabe baki Allah shi
kyautameye a idon zai bata amsa ke nanwani.
Tsoho ya dauki hankalinsa dayake buga glass
din tagarsa kumada alamun taimako yake nema
nanda nan tausayi ya. Kamashi ya zuge glass
dinyace sannu baba kaitsaye yace ataimaka min
da kudi inci abincitake nan yasa hannu aljihu ya
zarodari biyar ya mika masa ya wuceda sauri ko
godiya babu tabbatuwarbabu hankali ke nan ya
kada kai yamaida glass sama yana fadinALLAHU
AKBAR ALLAH mungodemaka ki wannan
kyakkyawanmutumin da gani yana da zubi
dafulani ko ina yan'uwansa suke sukabarshi ya
lalace haka yanzu hakaidan kika bibiya matsalar
karamaceamma saboda rashin kulawa yasata
girma shiru bai. Ji tabashi amsaba fuskarta na
can tana kallon indatsohon yabi ya taba ta ta
waigo anatse ta dube si ta ina zamu bitace ka
hau titi kabi dama ya hautiti yana mamakin
yadda jikinta yamace haka shi yasa bai gama
hawatitinba ya tambaya yanaga kamarbaki tare
damu Tayi dan yake ta kada kai kaga tsohon
nan... Ya katseta bashi nake gaya miki ba abin
gwanin ban tausayi ko ina yanuwansa suka
barshi yana yawo tsirara? Gaba daya kayan
jikinsa ba su rufe al'aurarsa ba mtsw.. Ya ja
tsaki ta kara kada kai. Tace hummm..... A
zatonka tshone ko?da kyar in zai girme ka tsabar
rashin tsoran Allah ya maida shi haka banganeba
tace a takaice shine DANLITI... Yayi shiru yana
dawo da tsohon cikin kwakwalwarsa nan kwanar
zaka shiga yaji tana fadi yasaki siginal ya fada
har suka ja birki kofar gidan maman fati ba
wanda yace wani abu game da danliti ta kalli
gidan yana nan yadda yake sai dai akwai mutane
a. cikinsa ta dubeshi tace kaga wancan gidan
ciki ya ajeni ya rinka cin zarafina ya murtuke
fuska yace donme kikace in kawoki nan tace zan
gaida maman fati ne matar da ta rinka taimaka
min da abinci da sutura harma da kudi.yace ina
ne gdan -ta nuna na wanda zuke tsayegabansa
yace maza ki shiga nimakice ina gaisheta ta
wuce da sauricikin gidan ta bar dokta
zuciyarsana tafasa baya son ganin gidanamma
idonsa yaki daina nunamasa shi yan mintoti
kalilan mamata fito tare da maman fafi
cikinmurna har kunne tana fadin inayaran suke,
gasu nan a mota tadan duka suka gaisa da al-
ameensannan mama ta bude mota ta gayara duk
suka gaisheta ke mamahar kinyi uku tace ga
sunan kumakina gani lallai ba shakka Allah
yaamfana miki su tace amin nagodetace nike da
godiya wannan irinhidima Allah yasa bata gama
rufebaki ba al-ameen ya miko wasukudade yace
ki kara mata ta amsata mika mata zasu kai
dubu gomabaki sake ta karba tana godiyamama
ta shige mota tana fadin tosai wani lokaci Allah
ya sauke kulafiya na gode da zumunci
mamaAlhaji nagode yace ah muke dagodiya yaja
mota tana daga masuhannu Sun hau titi sosai
bakin al-ameen amace yake mama ta dube shi
tacekana mamaki ko ya numfasa yaceke dai bari
lallai Allah yayi gaskiyabaya zalunci baya son
mai zalunci"anyway"mu koma can inda kikaraina
min wayau ki kace ido kamaragolan nufawa ko?
Tace na shigauku yau yace sosai kuwa tunda
kintaba dadina tace ayi min afuwa abari idan na
samu abba na sai karama kace ido kamar agolan
fulaniyace ke ki kasan wannan idan ma Agolan
KATSINAWA ne "idon't care" tace wayyo Allah
tubanake yi Allah ya taimaki wakilinmarafa
Baban waleed da waleedauban Ameer da Ameera'
yayai yardariya yace ga tsoro ga neman fadaeh
ba komai muje a hakan yacekin san wani abu
gaskiya nextweek zamu tafi tace ayya na
zacizamu jira waleed kaga sati nasama za suyi
hutu kuma hutunkarshen shekara ne yana da
tsawozaiji dadi idan ya kasance taredamu ya
dubeta yana murmushinaji maman yara ina fatan
rokonaya karbu ya kamo yatsunta yamatse yace
babu wani rokon ki daba zai karbu ba a waje na
muddinnafi karfinsa karki manta kina gabada
dukkan abinda na mallaka hakakuma idan kin
dake iyayena dukduniya bani da abinda na fi
sokamarki raina yana kaunarkisakeena babu
abinda zaki nema awajena in hana ki insan
karshenmagana? Daya yau na zama Drsakeena
kawai ta tuntsire da dariyakai dokta na wannan
shinebanbarakwai yace namiji da sunansakeena
ai duk cikin so ne tace nayarda domin nima na
shagala dayawa kaga idan na dubi abba nayana
tafiya da kansa na tuna iringagarummar
gudummawar da kabayar Allah ya taimake mu
sai injikamar in mika wuyana ince kayanka
kullum gani nake ayyukanasunyi kadan ya
dubeta ya yimurmushi ya kara matse
yatsuntayace kiyi shiru kawai karki sanirusa
kuka tayi yar dariya yajahannun bakinsa ya
sumbata yace "ILOVE YOU" tace ME TOO ya
dubetaSO MUCH ta kai hannu zata turahular sa
ido waje tace kai na turerawanin wakilin yace
aikaji dadi yahadani da aiki dole sai na
nadafarin. Nan bisa kai idan zan shigajama'a -
tace kuma yayi gaskiya fa shirawani ai
musulunci ne kuma yanakara kima da kamala
dadin dadawayana yiwa dokta na kyau yace
banson zakin baki tura shi kawai kigaya min inji
dadi tasa hannu tatura hular goshi tace SO
MUCH shike nan? Yaran suka ji sun daukidariya
a bayan mota waleeda hardatafi ameer ya mike
ya ziro kansaya kama hular dadi gyara
hularkakaji suna ta dariya yace gyara mindadina
momin nan bata ji ko yagyara masa yana fadin
ido kamaragolan nufawa suka kece da dariyatace
oho dai dara taci gida yacedadina kayi shuka a
idonmakwarkwa bai dai gane karinmaganar ba
dariya kawai yake yi azatonsa dadinsa ya rama
ne shiyasa mama ke ci gaba dayi masudariya
motarsu na cilla gudu a titi.ALHAMDULILLAHI
sai muce Allahya sauke su lafiya a wannan
tafiyada wacce zasuyi zuwa rasha sati nasama
haka nima ina godiya gaAllah daya bani ikon
kammalawannan fararren labari zanyiamfani da
wannan dama in rokiaddu'a wajen bayin Allah
mutaimaka da addu'a ga yan'uwanmumusulmi
wadanda suka tsinci kansucikin irin wannan
musiba damakamatansu, TAKU HAR KULLUM
YAR MUTAN KAGARA KARSHE ALLAH HADAMU
A WANI LITTAFI.