Complete Hausa Novels

Baqin Ciki Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Baqin Ciki Part 1 Complete Hausa Novel.txt

Chapter 2 of 9

BAKIN CIKI 1***6 Karfe bakwai da rabi na safiya
wayar tebur ke ta bugawa a babban faln.
Dawowar anti rabi kenan daga rakiyar mai gidan
da yara da zai aje makrnta, kfn ya wuce wajn
aiki. Can gefn wayar ta nufa ta dauka tare da
sallama. Bai mance muryar da ya fara ji jiya
tawaya ba, don haka ya zarce da fadn, "ina
kwana anti?" tace, "lfya kalau, wa ke magana?"
"al'ameen ne'. Take ta fara fara'a, "au Allah
sarki, ya aiki?" "Alhamdu lillahi" "madalla, bari
in kira ta" "to na gode". Ta aje kan wayar gefe ta
wuce da sauri tana kira, "mama! Mama ki aje
girkn nan kizo, mutumin naki ya bugo!". Ta fito
daga kicn da sauri, suka hade a kofa. "wannan
likita naki da naci yake" "kai anti!" ta fadi cike
da fara'a. "ke dai jeki da sauri". Ta wuce tana
drya, ta dauki wayar, daddadar muryarta a
sanyaye tace, "hello!". Ya runtse ido yace, "hello
'yan mata ya aka yi?" tace, "kalau, an kwana
lfya?" "sosai ma, har da miyan barci". Tayi 'yar
drya, "kaji dadnka" yace, "har na kai ki? Nasan
barci kike yi aka taso ki". "haba, kamar wata
raguwa?" "ita ce mana. Kowa ya ganki ai yaga
kalalatu" "kai kuma kalala ba" Yayi drya yace,
"tun asuba nake tsaye ina shirn ofis. Na rataya
neck tie, shine nace bari in kira madam ta daura
min" Ta dan rufe fuska da hannu daya tana
murmushi. Yace, "baki ce komai ba" tace, "to me
zance?" "au ba zaki daura min ba?" tace, "na
daura!" yace, "ga abu a wuyana yana lilo kice kin
daura, don Allah ki daura min" Ya fada a
shagwabe. Tace, "yau na bani! To rufe idnka". Ya
kuwa runtse yace "na rufe" "me ka gani?". Ya
danne kan wayar a gefn wuynsa ckn tunaninsa
yake magana ido ruee, hannaynsa na aikin daura
neck tie din. Yace, "ga ki nan kin fito daga dakn
barci, kin zuba kwalliya da wani farin less, kin yi
kyau bebyna. Sai murmushi kike min, kin kama
neck tie din kina daura min........ "Wash!" ya
bude ido firgigi, jin ya shake wuyansa.
"menene?" Ta tambaya ido waje, ji tayi ya
shagwabe, "Gaskiya ba haka ake yi ba, ba haka
ake yi ba sakeena. Ai dai ba'a shake wuya". Drya
sosai ta kubce mata, "ni na shake ka?". Yana
sassauta daurn wuyn yana fadin, "da kyar fa
nake numfashi, so kike in suma?" tace, "kaga
zaka makara wlh, idan suka ma bulala babu
ruwana". Yace, "ya zaki ce in tafi? Kin bani
brkfst ne? Ga kofn tea nan a gabana, yi sauri ki
ban insha in wuce". Tace, "oya, dauki kofi kayi
bismilla". Ya dauka ya rufe ido yana kurba, yana
ganinta ckn idanuwnsa, itace ke bashi. "ka
shnye?" "minti daya, na kusa saura kadan". Ya
kwalkwale ya aje kofn, "yauwa, na koshi". Tace,
"good boy. To sai ka dawo ko?" "to me zan cewa
zobenki?" "ina gaishe shi". Ya zura wa zoben
ido, sannan ya sumbace shi yace, "wai yana
amsawa". Tayi murmushi, "shikenan, tek care,
ok?". Murya sanyaye ya amsa, "i will......." yayi
dan jim, tace, "ina jinka!" ya rada mata, "I love
u!". Ta dan numfasa tace, "me too!". Tayi saurn
kife kan wayar. Da baya da baya ta tafi har ta
jingina da kujera, ta wuce a natse ta zauna
shiru, hannunta na gugar zoben yatsnta. A lokaci
guda shi kuma al'ameen ya rataye kot dinsa, ya
suri makullai da jaka ckn kuzari ya fito ya kulle
gida, ya fada motarsa. Mai gadin rukunin
gidajen ya bude masa get. Bayn sun gaisa ya
mika masa dubu daya ya wuce. Mai gadi na ta
murna tare da sa albarka. Shi kam kullm ckn
sawa Dr. Al'ameen albarka yake, domin shi kadai
yake masa alkhairi duk safiya, yace yaci abnci.
Da ka dubi fuskar al'ameen zaka tabbatar yana
tattare da farn ciki ba karami ba. Tamkar ynda
mama ta kasnce babu sukuni sbd tsabar kewar
al'ameen dnta. Bayn ta gama ayyuknta tayi
wnka ta kimtsa, sai ta kwnta bisa gado ita
kadai, bata aikn komai sai tunaninsa. Al'amarn
kamar zai zautar da ita, domin da zarar ta tuna
shagwabar sa, "GASKIYA BA HAKA AKE YI BA!
Ba haka ake yi ba SAKEENA!! AI DAI BA'A
SHAKE WUYA!". Ta kan yi kamar zata mutu da
drya. Idan ta rufe ido shi take gani yana mata
yawo tare da yin abnda yake fadi a aikace. Kai a
hakikanin gaskiya al'ameen ya gigita zcyr
mama, ita kanta ba zata iya fayyace ynda take ji
ba game da so da kaunarsa. Duk ta kosa ya
dawo ofis, don tabbatar zai sake bugowa taji
muryar sa. Ilai kuwa yana shigowa gida biyar da
rabi na yamma a gajiye, kai tsaye wayar ya dosa
ya kira. Sai da yaji muryarta tsawn minti talatin,
sannan ya daina jin kasala. Har ya sami
natsuwar yin wnka, ya dan kwanta ya huta
kamar ynda ita gimbiyar ta umurce shi. Haka
suka kasnce suna renon jaririyar soyayyar su
gwanin ban sha'awa. Ita knta anti rabi abin na
birgeta har ta kan yiwa mama addu'ar Allah
yasa ynda al'ameen ke ji da ita abin ya dore har
ckn rayuwar aurnsu. Sun saba sosa, ba da mama
kadai ba, da kowa na ckn gidan babba da yaro
yasan al'ameen ta waya, kuma gaba daynsu
babu wnda bai kosa sati ya kare ba, don
al'ameen yazo su ganshi. Sai dai kash! Yanayn
aiki bai shigo minna ba sai karfe takwas da rabi
na safiyar asabar. Lallai ba karamin asubnci yayi
ba, sbd tsabar kosawa kai tsaye gidnsu ya wuce.
Kamar koda yaushe haka aka shrya masa tarba,
amma sammaknsa yai matukar ba maminra
mamaki, bata dai tmbaya bane don tasan daliln
ba zai wuce na sakeena ba, sbd gaba daya
wannan satin ita knta ta tabbata danta ya kusan
zautuwa, duk wayar da zai bugo labarin sakeena
yake bata. Suna gama gaisawa ya nufi kan
waya, tayi zuru tana kallnsa tare da saurarn da
wa zaiyi waya daga isowrsa? Tsammaninta ya
zama gaskiya, iabin ran nasa ya kira ya shaida
mata ya iso, kuma karfe goma insha Allahu yana
nan karasowa. Dadi kasheta mana! Ta kamo su
ameera abokn hirarta ta zayyane musu yaya zai
iso anjima kadan, duk suka dauki murna da
tsalle. Gagarumin shiri ya kankama, ta tsala ado
na fita tsara. Kai mama akwai kyau, yarnya
kamar aljana. Yaynta da anti rabi kansu kallnta
suke yi, duk da cewar sun saba ganin ta, kuma
sunsan mai kyau ce. Motsi kadan ta duba agogo,
karfe goma taki yi mata sauri.!! Dan alkawarn
kuwa goma daidai yana fakin a harabar gidan,
abnka da dan gari adireshn da ta gaya masa
tiryn-tiryn ya kawoshi gidn ba wata matsala. Ya
fito yayi tsaye jikn motrsa,ba tare da yasan
gimbiyr tasa na kallnsa ta tagar daknsu ba. Da
alama bai san ynda zaiyi bane asan ya iso.
Murya kawai taji a baynta ana fadin, "au leknsa
ma kike yi?". Ta juyo a firgice, duk kunya ta
rufeta, domin dai yaynta ne mai maganar. Tana
murmushi tare da boye fuska a jikn labule tace,
"a'a yaya". Yace, "zai fi kyau kije ki shigo dashi,
ba leknsa ta taga ba". Tace, to, ta wuce simi-
simi, yabi baynta da kallo yan 'yar drya. Ta
kama hannayn yaran suka fito tare. Kiris ya rage
al'ameen ya zube kasa, amma ilahirn jiknsa
babu inda baya rawa. Da sauri ya tokare jiknsa
damota ya zubo mata ido. Ita kuma sanyn gurin
ne ya bugeta, ya ratsha ckn fatarta har ya
tilasta wa tsigar jiknta tashi, sannan ta gane
ashe bata dauko mayafi ba sbd daburcewar da
tayi lokacn da yaynta ya kamata tana leke. Sbd
haka ta duka ta dauki ameera, suka karasa
gunsa. Fara'ar dole take yi a zahiri, amma gaba
daya ta tsargu, sam bata ji dadn fitowrta haka
ba. "oyoyo!" tace dashi. Ya sauke wawan
numfashi, murxa a dishe ya amsa, "kema
oyoyo!". Ya maida kallnsa kan yaran. Ya ci gaba,
"ga abokina ameer, ga kawata ameera. Zo
mana". Ya mika mata hannu. Da sauri taje gunsa
tana drya. Ya mama ta iya? Haka nan ta dake
tana jinsa da yaran, "wu! Kawata kina da nauyi
sosai. Shekarnki nawa?" tace, "4" tana nunawa
da yatnta. Yace, "kai kai kai! Gskya kin girme ni,
amma don gata har daukarki ake yi. Antnki na
sonki ko?". Mama ta watso masa harara, nufnsa
ya ganota ne? Ko kuwa duk tsabar tsarguwar ce?
Ita kuwa ameera drya kawai take yi. Ameer ya
tmbaya, "dama kai ne yaya al'ameen din?" yace,
"ni ne. Kana sona kaima?" ya makale a jiknsa
yace, "ina sonka". Ya rungumo kafadarsa, "to
Allah ya barmu tare". Yaynda ameera ita ma take
faman fadin, "nima ina sonka yaya". Ya zura
mata ido, yanaynta kamar sakeenarsa, nan da
nan ya sumbaceta yace, "nima haka ameera ta!"
Mama tace, "ya kamata mushiga daga ciki,
surutn yarn nan ba zai kare ba". Ya zura mata
ido baice komai ba. Tace, "muje mana" yace, "ai
ke muke jira". Bata so ta wuce gaba, shi yasa
tace, "Bismilla muje". Ya sauke ameera yana
fadin, "bari in dauko muku tsarabarku ko?". Ya
bude gidan baya ya kwaso ledoji 2 manya, ya
mika wa ameera 1 yace, "to muje ckn gida".
Yara suka yi gaba suka bar mama na ta nuku-
nuknta.! Suna shiga falon kafin ya gama
sallamar yaran ta sukake tabar falon, shi dai ya
dagi kai ne bai ganta ba yaran suka wuce da
ledar tsarabarsu. Ya aje ta hannunsa gefe ya
nemi waje ya zauna yana maida numfashi domin
har yanzu kirjinsa bugawa yakeyi shiyasa yana
zama kasala ta rufeshi. Jim kadan Ya
AbdulKadeer ya shigo tare da sallama Al-Ameen
yayi wuf ya mike dauke da fara'a ya mika masa
hannu suka gaisa suka tambayi juna aiki. Ya AK
yace kuma harda dawainiya? Yace ahaba ba
wani abu. Madalla an gode, zauna mana nizan
dan fita ne saina dawo yace to a dawo lfy. Baiyi
sakwan uku da zama ba Sakeena ta shigo jikinta
rufe da mayafi hannunta dauke da tire cike da
abubuwan sha gabansa ta aje, shi kuwa bai
daina kallonta ba ta dago ta dubeshi suka hada
ido tayi dan murmushi ta kauda kai, jikinsa ya
kara mutuwa, Sakeena! Ya kirata a sanyaye. Ta
kalleshi a nutse ido cikin ido suke kallon juna
wucewar some seconds kafin yace "nayi rantsuwa
zan iya rasa raina duk ranar da kikace ba kya
sona" ta sunkuyar da kai shiru batace komai ba.
Rayuwa zata yi min wuya muddin ban tare dake.
Don naga misali within these 7days. Ba don
inajin muyraki ba da bansan yanda zan kasance
ba. Idanuwanta suka ciki taf da kwalla ta zura
masa su tace sai ina gani kamar baka yarda
dani ba dokta, meyasa? Kwallarta dake neman
zubowa su yake kallo hankalinsa yayi tashin
gwauron zabi ya kada kai. Yace ba haka nake
nufi ba don girman Allah kar kiji min ciwo a
zucia hawayenki daya na digowa zai zama
tamkar tafasasshiyar dalma cikin raina. Nayi
rantsuwa Sakeena tsananin sonki ke zautar dani
yana sanyani sambatu ba tare dana sani ba. Kiyi
min uzuri bayin kaina bane kuma bazan iya
jurewa ba kin yarda dani? Take ta hadiye
hawayen tace na yarda da kai da duk abnd kakeji
nima ina jinsa. Kaga kuwa abnd yace doma ba
zai bar awai ba. Ya danyi lum da ido ya bude
tace rufe idonki. Ta danyi jim tana kallonsa kafin
ta rufe idon. Gashin girarta baki wulik!
Hakazalika na idanuwanta. Tasbihi Al- Ameen
kewa Allah mafificin halitta wanda ya zana surar
Sakeenar sa kafin yace bani labarin abnd kika
gani. Tayi wug ta bude idon tace ni ban iya wann
imagination din na ka ba. Nan da nan ya
shagwabe fuska gsky ba haka akeyi ba! Ba haka
akeyi ba sakeenan! Dariya sosai ta kubuce mata
ya bita da kallo komai kara mata kyau yake yace
gsky sai kin bani lbr kawai. Ta gyara zama tace
to shikenan, ta rufe ido ya zura mata nasa
idanun menene labarin? Tace wani busasshen
likita zaune bisa kujera kaga gemunsa.......?
Yayi saurin katseta bani bane sake wani! Ta bude
ido tana yar dariya. Pls kabar maganar lbrn nan,
kinsan Allah saikin bani lbr come on close Ur
eyes! Ta dan numfasa ta dafe kirji, Oh ni ya su!
Ta sake rufe ido tayi dan shiru yana kallonta
meye lbrn? Tace duk inda ka duba tsaf yake
cikin gidan haka dakin amaryar yake. Bansan
yanda zan bayyana kyaun ta ba, daga nin wanda
ya shigo ango ne adonsa ya bayyanar da kyaun
surarsa. Gefenta ya zauna ya dauke mayafin
kanta sannan yayi kiran sunan Sakeena! firgigi
ta bude ido kamar an kira sunana? Ya kada kai a
hnkli cigaba da lbrnki ba wanda ya kira ki. Tace
ai nagama. Ya rumtse ido ya dafe goshi Ya
Salam! Kin katsewa angon nan jin dadi gsky ba
haka akeyi ba. Tayi murmushi ta matso gaban
tire ta tsiyaya masa juice din ta bashi Ungo ka
sha zahiri. Ya dan ware ido kina nufin nine
angon? Sosai ma" yasa hannu ya karba yana
fadin amazing watau nine angon? Ya kurbi juice
yaci gaba "Hakika ban taba jin lbr mai dadin na
yau ba" ko? Gsky ina ganin ma shiyasa Mami
tace in kawo miki wadannan kayayyakin. Ya turo
mata jakar ledar katuwar gaske tabita da kallo
tace kai Mami harda dawainiya haka? Yace dan
Mami ya zama ango kinga dole ta kawo kayan
siyen baki koba haka ba? Ta dan rufe fuska ta
bude tace hakane to nagode Allah ya saka da
alhairi. Ya amsa da amin. "Amma kinsan wani
abu? Nifa ban yarda labarnki ya kare ba, sbd
haka ina binki bashi, duk ranar da na nema dole
ki biyani". Tace, "Allah ko?" "ba sai na rantse
ba, wannan dole ne". Ckn zolaya tace, "na'am?".
Yayi 'yar drya yana kallnta. Shi yasa tana dago
ido suka hada, tace, "ka ga yayana?" "naga
yaya, har mun gaisa. Kunyi kama sosai, haka
ma saurn suke?" tace, "haka suke". Yace,
"bambancnku ido, naki kamar na agolan
nufawa!" Fuska kumbure take harararsa. Ya
kylkayle da drya, haushi ya isheta, bata san
lokacn da ta figi filon kujera ta jefa masa ba. Ya
ko cafe filon ya rungume a kirjnsa yace, "ni kika
jefa?". Ta juya idanuwatana ci gaba da
harararsa. Kai! Kamar ya zare yake ji. "ba komai,
nima zan rama" ya fadi yana mata duban kauna.
Sun kwarari hira kamar ba gobe, kawai basu
ankara ba suka ji azahar tayi. Ko wannensu yayi
sallah, ta kawo masa abnci da saurn kayan
tande tande. Shi yasa ta kira masa su ameera
suka ci abncn tare suna ba juna labari. Tabbas
mama ta yarda al'ameen na son yara. Nama har
na hannun ameera ci yake wnda ta tattauna ta
gutsira ta sanya masa a baki, yaran na tare dasu
har karfe 3. Anti rabi tayi sallama falon suka
gaisa da al'ameen, sannan ta kada yaran don
shirin islamiyya. Jimawa kadan suka fito,
ameera sanye da hijabi. Tace, "yaya sai mun
dawo!" yace, "daga ina? Come on kuzo nan".
Suka ruga gunsa. Ya mika musu kunci, "oya kiss
me". Kowannensu ya sumbace shi, shima ya
sumbace su yace, "to a dawo lfy" suka ce, "nty
bye-bye. Tana murmurhi ta daga musu hannu,
ita ma tace, "sai kun dawo". Suka ruga suka bar
falon. A lokaci guda mama da al'ameen suka
kalli juna, suka yi murmushi mai isar da sako
iri-iri. Mama tayi zugum! Tunaninta lallai idan
al'ameen ya zama uban 'ya'ynta, tabbas za su
sami kulawa. Saukar filo taji gum! A jiknta, kai
ba karamin firgitata yayi ba. Ta dubeshi yana
mata drya, "ai na gaya miki zan rama, me kike
tunani?". Ta kara sakan masa harara, sannan ta
dauke kai. Yace, "nasan tunani iri daya muke yi,
ko ba tunanin 'ya'yanmu kike yi ba?". Ta sha
mamaki, ta ynda take kallnsa kawai ya gane ya
canki abnda take tunani.! Ya amsa da amin.
"Amma kinsan wani abu? Nifa ban yarda
labarnki ya kare ba, sbd haka ina binki bashi,
duk ranar da na nema dole ki biyani". Tace,
"Allah ko?" "ba sai na rantse ba, wannan dole
ne". Ckn zolaya tace, "na'am?". Yayi 'yar drya
yana kallnta. Shi yasa tana dago ido suka hada,
tace, "ka ga yayana?" "naga yaya, har mun
gaisa. Kunyi kama sosai, haka ma saurn suke?"
tace, "haka suke". Yace, "bambancnku ido, naki
kamar na agolan nufawa!" Fuska kumbure take
harararsa. Ya kylkayle da drya, haushi ya isheta,
bata san lokacn da ta figi filon kujera ta jefa
masa ba. Ya ko cafe filon ya rungume a kirjnsa
yace, "ni kika jefa?". Ta juya idanuwatana ci
gaba da harararsa. Kai! Kamar ya zare yake ji.
"ba komai, nima zan rama" ya fadi yana mata
duban kauna. Sun kwarari hira kamar ba gobe,
kawai basu ankara ba suka ji azahar tayi. Ko
wannensu yayi sallah, ta kawo masa abnci da
saurn kayan tande tande. Shi yasa ta kira masa
su ameera suka ci abncn tare suna ba juna
labari. Tabbas mama ta yarda al'ameen na son
yara. Nama har na hannun ameera ci yake wnda
ta tattauna ta gutsira ta sanya masa a baki,
yaran na tare dasu har karfe 3. Anti rabi tayi
sallama falon suka gaisa da al'ameen, sannan ta
kada yaran don shirin islamiyya. Jimawa kadan
suka fito, ameera sanye da hijabi. Tace, "yaya
sai mun dawo!" yace, "daga ina? Come on kuzo
nan". Suka ruga gunsa. Ya mika musu kunci,
"oya kiss me". Kowannensu ya sumbace shi,
shima ya sumbace su yace, "to a dawo lfy" suka
ce, "nty bye-bye. Tana murmurhi ta daga musu
hannu, ita ma tace, "sai kun dawo". Suka ruga
suka bar falon. A lokaci guda mama da al'ameen
suka kalli juna, suka yi murmushi mai isar da
sako iri-iri. Mama tayi zugum! Tunaninta lallai
idan al'ameen ya zama uban 'ya'ynta, tabbas za
su sami kulawa. Saukar filo taji gum! A jiknta,
kai ba karamin firgitata yayi ba. Ta dubeshi yana
mata drya, "ai na gaya miki zan rama, me kike
tunani?". Ta kara sakan masa harara, sannan ta
dauke kai. Yace, "nasan tunani iri daya muke yi,
ko ba tunanin 'ya'yanmu kike yi ba?". Ta sha
mamaki, ta ynda take kallnsa kawai ya gane ya
canki abnda take tunani.! Ya kada kai yana dan
murmushi, "haka zaki haifa min su, nima in
sanya sunan dady da mamyna ko?". Ta dauke
kai don ya bata kunya. Yace, "no ba maganar
kunya bace, ai daga ni sai ke ne anan, Allah
shine shaida, shine kuma zai bamu muna zaune,
tnda yasan muna so, muna kuma bukata.
Ubangiji kasa hakan ya tabbata, kice min
amin!". Ta kara kasa da kai, amma ckn randa da
manyan baki tace AMIN.! Yace, "shikenan, ai
nasan kin amsa, mata da irin nasu salon? Wanne
ne al'ameen bai sani ba? Kice in rufe ido in baki
labari". Tace, "bana son ji". "yarnya da kinsha
labari, don sunaynsu kaf! Sai na gaya miki". A
karkace ta kalle shi, bata dai ce komai ba. Zai
kara magana tasa yatsnta 2 ta toshe kunnuwnta.
Ya kece da drya, "baki son ji ko? Ai nima na
fasa fadi, sai ranar tazo, da kaina zan yiwa
idanuwan nan tiyata in cire kunyar". Ta mike
tana 'yar drya, tace, "kaje kayi sallah, lokaci
yayi". Yace, "yes madam!". Al'ameen kenan, tare
da gimbiyarsa ya wuni zungur! Amma ganinta
bai ginshe shi ba. Har abuja yasa ta kira waya
suka gaisa da ya A-kadir da matarsa amina.
Yarnsu daya mai sunan kakansu Isma'il, shi
yasa ma suke kiransa Malami. Hnkaln al'ameen
bai kwnta ba sai da ya amsa gaisuwar karamin
yaya, watau A-rahman, ya gabatar da kansa, ya
tabbatar da kowa na maraba da shi. Sannan ya
kara samun natsuwa. Gab da kiran magriba da
kyar da jibin goshi yayi ta maza, yayi sallama da
kowa ya koma gida. Duk da haka sai da ya sake
kirnta a waya da daddare. Tsoro mama ta rika ji,
irn wannan sabo da al'ameen yayi da ita! Tabbas
zai sha wuya idan ta koma makrnta. Tausaynsa
ya zauna a ranta, don ba shi kadai ba har ita
kanta zata ji jiki, domin kuwa dai al'ameen ya
riga ya zama bargo da jini, kashi da tsoka, jijiya
da fatar da suka hade suka zama SAKEENAH!
BAKIN CIKI 1***7 Washegari ma kamar jiya karfe
goma zuwa bayan sallar azahar. Tayo masa raki
tare da su ameera, haka ya zura mata ido ya
rasa inda zai tsoma tsumman ransa. Gajiya tayi
da tsayuwar ta kada yaran tace, "ku wuce muje".
"sakeena!" ya kirata, ta tsaya cak! Sannan ta
dawo baya ta tsaya saitinsa. Bata kalle shi ba
sai da yace, "pls ki dubeni sakeena" Ta dago su
raurau da kwalla ta kalle shi. Yace, "ki
taimakeni ko fasfot ne na hotnki ki bani na wuce
dashi". Tace, "sai dai in duba maka wajn anti".
"hnzarta don Allah ko na iya tfya". Da sauri ta
wuce ta barshi da yaran. A daki ta sami anti rabi
tace, "ki taimakeni anti, Dr. yaki tfya wai sai na
kawo masa hotona". Tayi dan murmushi, "ai
wannan likita naki sai a hnkali, je ki dauko
album ki duba masa". Ta kwaso manyan album
guda 4 ta darzar masa guda 2, daya nata, daya
suna tare da su ameera. Ta nemo ambulan ckn
takardn yayanta ta saka su ciki, tayi waje. Tana
mika masa ya bude ya zaro su ya duba, yayi
jim! Kafn ya sumbaci hoton, 'yar kunya ta
kamata, ta kauda kai. "Sakeena!". Ta dube shi,
yace, "na gode, kinga na sami abokiyar hira ko?
Ga kuma abokina da babbar kawata". Tayi shiru,
ya sake cewa, "kinyi shiru, are u jelous?" Da
mamaknta tace, "na me?" "zan wuce da madam
dina, kuma a gabnki na fara nuna mata love".
Tayi dan murmushi, "lokaci na wucewa Dr. ban
son dare yayi maka" Ya lumshe ido, ya bude
yace, "zan tafi sakeena, sai munyi waya ko?" ta
amsa da kai. Ya juya kan yaran, "to ameera, sai
wani satin ko?" tace, "zaka kira waya?" "sosai
ma. Ameer sai na kira ko?" suka yi musabaha ya
tafi yana fadin, "to yaya?". Ya shige mota suka
rufe masa, "Safe journey! Allah ya tsaye". Ya
amsa, "amin SAKEENA TA! I love u". Tace, "me
too". Ya yiwa mota key, ta janye yaran gida.
Yayi kwana ya bar harabar gidan, suna yi wa
juna bye-bye! Al'amura sunci gaba irn haka,
kullm son sakeena kara zama yake wani wuri na
musamman ckn zcyar al'ameen, tamkar ynda
mama ke jin rayuwarta ba zata taba tfya daidai
ba, ian bata jin ko da muryar Dr. nata ba. A haka
ta kammala hutnta na sati 3, duk sati yake zuwa
suga juna. Yau shine satin karshe da mama zata
koma gida, daga can sai makrnta. Akwai
alkawarn zata je gaida maminsa kfn ta koma,
sbd haka tana zaune ckn shiri tare da 'ya'ynta
'yan rakiya. Karfe goma na safiya yana kofar
gidan. Babu bata lokaci ya kwashesu ya aje
katafaran gidan mahaifnsa. Suna ckn mota basu
fito ba yake fadin, "saura ki shiga kina min
kauyanci, sai nai miki allura a gaban mamin,
inga tsiya" . Ta watso masa harara, kunyar me
zanji? Muje ckn ka gani". Yace, "kamar da
gaske" "uhm.... Bari ka gani". Ta bude murfn
mota ta fito tana fadin, "ameer ku fito mu je". Ya
fito yana drya, ya budewa su ameera kofa suka
fito, ya kamo hannaynsu ya dubeta, "to muje
ko?". Tace, "muje mana". Yana murmushi yana
fadin, "ha! Ha!! Yarnya yau zanga ynda zaki yi a
gaban surika". Ta yamutsa fuska tace, "kasan
Allah zan koma". "to shikenan!" "wlh baki isa ba,
idan na rika kururuwa ina ihu, duk sai na tara
miki jama'ar unguwar nan". Ta bishi da kallo
yana mata drya, ita kuma tana wani irin
murmushi mai sace zcya. A zahiri ya ganota
kunya take ji, shi yasa take 'yan kame- kame.
Kawai fitowar mami suka gani, "oyoyo sakeenar
mu!". Nan da nan ta daburce, kasa zata shige ko
sama? Da sauri ta durkusa, "sannu mami!" ta
mika hannaynta ta dago ta, "taso, taso muje".
Ta rungumeta jiknta, "yan yarori sannunku da
zuwa". Ta fadi tana kallnsu ameer. "shigo dasu
mana". Ta wuce rike da mama, ya bisu da kallo
kamar ya zubda kwalla sbd murna da farin cikn
da ya lullube shi. Ya sauke numfashi, ya ja
hannunsu ameera ya bi bayansu mami. Har dakn
barci ta shige da mama, ta nuna mata kujera,
"zauna nan!". Ta zauna kai a sunkuye, ya shigo
da yaran, yaynda mami ke fadin, "ki saki jiknki
sakeena, nan gdnku ne, kuma ni bana surukar,
'yata ce ke. Kinji?". Ta kara rufe fuska da mayafi
tana dan murmushi, ta silalo ta kwashi gaisuwa,
mami na amsawa baknta kamar gonar auduga.
Yaran ma suka gaisheta, ta tambayi sunaynsu,
kowannensu ya gaya mata. Kusa da mama
al'ameen ya zauna baknsa har kunne, "mami ya
kika ganmu? Munyi matchn ko?" tace, "ai kana
zama kawai naji na kosa ta shigo gidan nan,
yanda kasan in boyeta". Yace, "kinsan ynda za'a
yi? Mu kulleta a wani daki, muce bamu ganta
ba". Dariyar mama ta karu, ta kara sunke kai
tana jan mayafi. Mami tace, "idan ma muka yi
hakuri dan lokaci kankani ne, Ubangiji dai ya
bamu aron rai da lfya. Kuma Allah yayi muku
albarka, na gode kwarai da gaske sakeena. Duk
mai son tilon dana gaskiya nima bani da kamar
sa. Sbd haka ku rike amanar junanku, kinji
sakeena?". Ta amsa da kai. Yace, "ina su Iya?
Basu san amaryata ta iso bane?" tace, "suna
kicin tun safe suke shirya mata abncin tarba".
Ya mike, "bari in kirasu, ai ko ladi bata zo ba ya
kamata Iya tazo taga amaryar dan Iya.!" tace,
"maza jeka". Ya fice. Mami na masa drya,
wannan amarya ana ji da ita. 'Yar dattijuwar na
zaune tana yankar ganyen latas, ya fado yana
kira, "ina Iya ta ne?" tace, "gani nan dan Iya". Ya
tsugunna baynta ya yada kansa a kafadar ta, a
shagwabe yake magana, "baki san amaryar dan
Iya ta iso bane?". Ta kara fadada fara'arta, ta
aje wuka, "ina na sani? Ynzu tana nan ciki?"
"tana dakin mami, taso muje. Iya yau mu 2 zaki
goya". Tace, "ya zama dole". Ta yunkura ta tashi
tana kiran Ladi, "maza kizo amarya ta iso!". Tayi
gaba ya biyota suka shigo dakin, yayi azama ya
koma kusa da mama. "ya kika ganmu?". Ta
rangada guda, daidai ladi na kawo kai, "lallai iya
harda guda?". Tace, "abnda yafi guda ma zanyi
ladi, wannan amarya zubin larabawa? Gskya dan
iya kayi sabe, Allah ya tabbatar da alkhairi".
Gaba daya suka amsa, amin. Shi kuwa ji yake
tamkar yau yake angwanci, bai san lokacin da ya
kai hannu ya rungumo kafadarta ba yace, "Iya
kenan, mai raino na". Da sauri ta zame ta sulale
kasa ta makure. Mami tace, "hayaniyar ta isa
haka, aje a kawo musu abin sha" Kafn kace
kwabo tsakar dakin mami ya cika da kayn lashe-
lashe da jus kala-kala. Al'ameen ya zuzzuba
musu, ya mikawa yaran. Sannan ya juya kan
gimbiyar ya miko mata, taki karba. "nifa ban son
kauynci, kinsan Allah zan miki dure!". Mami
tace, "wai tsaya, bakuwarka ce ko tawa?" yace,
"taki ce maminmu". Tace, "to tashi ka bamu
wuri. Don me zaka dameta? Duk ka kanainaye
min ita, maza tashi ka tafi harkoknka". Ya
marairaice, "baki tausayina mami? Daga yau fa
bazan sake ganinta ba sai karshn watan da zamu
shiga, sannan ba waya ba komai? Pls mami ki
barni in zauna". Ta tafa hannu, "ya Rasulu, ni
indo! To bari in tashi, watakila ni take jin
kunya". Ta yunkura zata tashi, "don Allah kar ki
daka ta tashi, ki dauki komai ki ci, ki sha lemu
kinji? Sai kinci kin koshi a gidan nan zan
tabbatar kina son dan Aminu na". Ta fice,
al'ameen din yana drya. Ya kara matsowa, "kinji
abnda tace ko? Nima yau zan gani, kina sona ko
a'a". Ya jawo tiran soyayyen naman kaji, meat
pie, donat, lafiyayyen cincin da samosa, yace,
"to Bismillah, iya cinki iya son da kike min". Ta
dubeshi tace, "wannan wayau ne, a wane ckn zan
zura tulin kayan nan?" yace, "oho! Ni dai na kare
magana, kuma kina jin abnda mami tace". Tayi
shiru tana kalln tire, kafn ta dubeshi, "don Allah
ka tayani ci". Yayi 'yar drya, ya dauki samosa ya
kakkara wa yaran. Ya sake daukar daya ya kai
baknsa, "mu tayaki, kema fara ci". Duk kunya ta
isheta, da kyar tasa hannu ta dauki meat pie, ta
juya gefe ta gutsira. Ya zura mata ido jim!
Sannan ya dauki kofin lemun ya miko mata, "sha
in kara ganin ynda kike so na". Ta karba ta dan
kurba. Ya jawo ameera jiknsa ya rungume,
"kinga ynda antinki ke so na?". Oho! Ina ruwan
ameera, me ma ta sani banda drya, tana amsawa
da kai. Sai ga ladi dauke da wani tiren ta aje
wani dan matsaikaicn kek da duminsa. Yace, "a
gaida ladi". Tace, "likita irin wannan zaman da
kake yi kyanshi a buga muku hoto". Yace, "ko
ladi?" "gaskiya". Ya fice suna masa drya, jimawa
kadan ya dawo da 'yar karamar kyamara a
hannunsa. "ai kema zaki iya daukar mu ladi, ba
wuya. Duba nan ki gani, saman nan kawai zaki
latsa". Yana saitawa ya fara bada misali, sai dai
kawai mama taji wal! Haske ya wuce. "ai kin
gane ko ladi?" "na gane likita". Ya mika mata.
Mama kuwa sai kalln ikn Allah take yi, ya dawo
gefnta ya zauna, ya taro su ameera, ladi tayi ta
yi musu hotuna. Wasu tare da yaran, wasu su
kadai. Ladin ya tura ta kira mami, itama ta
zauna suka yi hotunan tare, fadi take, "wannan
shagali yayi kyau". Mama kuma bata sake ba sai
da al'ameen ya tafi sallah. Sunci sun sha, sun
bar gara birjik! Kamar ma basu taba ba. Kafn ya
dawo ta gama shirin tafya. Ga ledoji tuli,
kayayyakin da mami ta bata. "ban gane ba?" Ya
tambaya, har da kama kugu hannu 2. Tace, "gida
mana". Ya langabe kai, "gaskya ba haka ake yi
ba, ba haka ake yi ba sakeena. Ai dai sai la'asar
ya kamata ko?'. Tuni take ta drya zancnsa, kafn
tace, 'ka manta yaya na jirana ne?'. Ya runtse
ido tamau! "oh my God!". Ya bude ya kara
matsota, ya zura mata ido, "kamar ki ta zama a
gidn nan sakeena, bana so ki tafi". Ta sauke
numfashi, "kayi hakuri". Yace, "yaya zanyi
sakeena? Ya zama dole, amma ki bari zuwa
karfe 3 sai mu tafi" "Allah yaya zai yi fada, kana
so ya bata min rai ne?" ya kada kai, "bana son
kowa ya bata miki rai sakeena, kin gama
shiryawa?". Ta amsa, "na gama. Ka ga kayan da
mami ta ba ni? Sunyi yawa Dr, kace ta rage".
Yace, "me yasa ke baki ce ta rage ba?" "kunya
nake ji" "oh, nine mara kunya kenan?". Tayi dan
murmushi, "ba haka nake nufi ba yallabai". "to ai
mami tasan kinfi karfn wadannan tarkacen ne,
shi yasa ta baki su. Gaba daya shopping din
makarnta ne. Bari in zuba miki a mota ko?".
Tace, "na gode!". Sai ga mami ta shigo. "mami
barin in maidata gida, yaynta na jiranta zasu
wuce". Tace, "yana da kyau! Sakeena na gode, a
gaida min mutan gidan. Insha Allahu duk ranar
da na shigo fandagorin zanje mu gaisa da
umman taki". Tace to. Ya kwashe kaya ledoji
hudu, mami ta riko hannayen yaran suka fito,
tayi sallama da su iya. Har mota mami ta raka
su, tana tsaye suka fice. Suna tafe a mota suna
hirar Mami, zcyar mama gwanin dadi, surikarta
na sonta, kuma ta nuna mata kauna. Yayanta na
waje yana ta faman duban agogo. Al'ameen yayi
fakin suka fito. Yaran suka ruga gunsa, take nan
suka fara bashi labarin ina da ina suka je, kamar
shi ma bai sani ba. Bayan sun gaisa. Yace mama
tayi sauri ta fito da kaynta, don shi a shirye
yake, ita kadai yake jira. Ta shiga ciki da sauri
dauke da kayan da ta samo, sbd tana so ta nuna
wa anti Rabi, kuma ta dibarwa su ameer wani
abu. Haka kuwa aka yi, anti rabi na ta sa
albarka, ita kanta ta samu mayuka masu tsadar
gaske, da turare guda 2. Mama da yara suka fhto
da kaya suka zuba. Hankalnsa a tashe yake.
Ganin suna satar kalln juna, shi yasa yaya yace,
"ina zuwa". Ya shiga daga ciki don ya basu guri
suyi sallama. Ya zura mata ido yace, "sai nazo
visting, Ok?"tace, "shikenan, ina saurarnka".
"zanzo miki da pictures din da muka dauka ki
gani". "to". Suka yi shiru sai kalln-kalln suke yi.
Idanuwnsa tam da kwalla yace, "gskiya gobe ba
don da wuri zaku wuce ba, zuwa zanyi. Ban
ganki ba, banji muryarki ba. Anya kuwa zan
jure?". Haka nan nata idanuwn suka yi ja, ta
bishi da kallo, amma ta kasa cewa wani abu.
Motsin fitowar yayanta yasa tayi firgigi, ta wuce
da sauri ta bude mota ta fada. Muryar anti rabi
taji bisa kanta tana fadin, "to matar likita a
sauka lfya, ace ina gaida umma da kyau da
kyau". Tace, "zata ji". Ameera kuwa kuka take yi
zata bi ta. Hnkaln mama ya kara tashi, tace,
"yaya mu tafi dasu mana" yace, "islamiyya ce
bana son suyi missing, kyale su kawai sai wani
lokaci". Ya ja murfin mota ya rufe, yayi mata
key. Al'ameen ne ya dauke ta, "yi hakuri kawata,
anjima kadan muma zamu bi su". Bata yi shiru
ba, amma ta rage sautin kukan. Suna kalln
motar ta bar harabar gidan, ameera kuwa ta
kara wage baki. Al'ameen ya jefata a kafadarsa
ya rungune, kirjnsa shima sai bugawa yake. Shi
kansa yana bukatar rarrashin, shi yasa yayi
tsaye jiki ba kwari. Tsawn lokaci sannan ya
dagota ya share mata hawaye. "Manta da anti,
ba ma yi da ita, tnda ta tafi ta barmu. Yi shiru,
yi shiru. To jeki wajen momi, sai na dawo ko?".
Tace, "yaushe zaka dawo?" "duk lokacn da nazo
garin nan zanzo insha Allahu". Ya ajeta gaban
mominsu, yace, "anti zan wuce, sai wani lokaci".
Tace, "to mun gode kwarai da gaske. A gaida
mutan gidan". "zasu ji". Ya wuce yana dagawa
yaran hannu. har suka iso fandogari mama bata
cikin sukuni ranta bace yake kwarai. Ganin
Ummanta yasa ta saki jikinta. Kowane sassa
umma ta turata, tace taje ta gaishesu kuma ta
gaya mata an sulhunta. Gab da sallar magrib
uban dwk ya dawo daga Kd gaba 1 siyayyar skul
yai mata bayan isha' suka taru a falo suna cin
abnc. Umma ta baje masa kayan data sami a
gidansu al-ameen yasa abarka,sann yace ta aje
su tukunna. Umma tace a'a Alh naga akwai
abubuwan ci wadanda zasu iya lalacewa, yace
banason amsar kayayyakin nan amma bakomai
ki bata wadanda kike ganin zasu iya lalacewa
kibar sauran. Tayi murmushi Alh ho!
Abdulkareem yace danAllah kubar mata kayanta
tayi amfani dasu. Menene? Aiba fata akeyi ba
kuma sani kanka ne Abba babu abnd zai gagara
koda an sami akasi karka da mu Abba. Nasan
surutai sunyi yawa akan mama cikin gidannan
haka bazai hana ta amsar kyauta daga
masoyinta ba. Yace Allah ya shige mana gaba
suka amsa da amin. Yayan yaci gaba da fadin
gsky yaron nan yana son mama kullum waya sau
2 sau 3 wkend kuwa idan yazo tun safe sai
yamma. Umma tace ai ta kare kuma tunda ba a
waya a makaranta Abba yace baki tausayinsu
kenan? Tace ina ruwana? Suka fara dariya mama
ta hada rai. Abba yace ni inaji kyaleta kinji yar
Abba? Ta kara matsawa gunsa ta lafe. Yaya yai
yar dariya yace abin harda shagwaba? Ido kamar
an matse kwado ba inji Umma. Duk suka fashe
da dariya ita kuwa kukan shagwaba takeyi.
Washe gari da sassafe karfe 8am tare da yayanta
suka iso gidansu baraka sbd shima yanason ya
gaida innarsu. Ta kuwa ji dadin zuwansa ita da
megidanta su kuwa kawayen suna can kebe lbr
ya tsunke kamar kurna na zuba. Ita dai baraka
wangame baki kawai tayi tana mamakin wann
kasaitacciyar soyayya data kullu cikin kankanin
lokaci. Tabbas ta shaida domin itama na tattalin
kayan skul da mama ta kawo mata sun ishe ta
tafiya skul. Jaka inna tasa albarka banda
alhairin da AK yai mata da megidan. Kafin ya
gama sallama dasu inna mama da baraka sun
sulale sun tafi gidan goggo wato kakar alameen.
Harda manya goro guda 10 suka satowa inna
cikin wanda take siyarwa Goggo ta nuna nata
murnar taga kishiya suka bata goro ta amsa ta
jujjuyashi tace na toshiyar bakine wann? Lallai
kinsa in bar miki mijin. To naki wayon kenan?
Suna ta dariya suka fito ta rakosu har zaure tana
sa musu albarka. Suna fitowa suka hangi yaya
tsaye yana jira suka karasa da sauri, yi hakuri
yaya. Ina kukaje masu yawon tsiya? Baraka tace
mun danje wajen wata kawarmu ce. Yace I see..
Daga zaure inna ke fadin kaji karya ko? Ni
nasan gidan goggo Hausi sukaje kakar alameen.
Ya kama baki yace Allah ya shiryeku. Inna sai
wani lokaci. Ya bude mota ya shiga inna na
fadin Allah ya tsare agaida Rabi da yara. Mama
da baraka suka rungume juna sannan ta shiga
mota tana yiwa inna sallama yaja suka wuce.
BAKIN CIKI 1***8 Suna isowa gida, me mama
zata gani? Motar al'ameen aje gefe guda. Gabnta
ya yanke ya fadi, haka ma yayanta ke mamaki,
"wannan ba motar al'ameen bace?" "ita ce yaya".
"mama biyoki yayi?". Tayi shiru tana 'yar drya.
Yana fakin yabe fadin, "kai wannan mutum yana
damun kansa da yawa. Pls ki gaya masa ya rage
sonkh, kaq ya zame masa illa". Ta sauke ido
kasa tana murmushi, tana kuma murzar zobensa
da ke yatsanta". Yace, "je ki mana, tnda ba zaki
iya gaya masa ba". Tace, "yaya kenan". Ta fito
yaynda yayan ke fadin, "nayi laifi ko?". Ta kada
kai, "a'a wlh". Ba shi ckn motar, sbd haka ta
tabbatar yana falo. Don haka ta wuce ckn gida.
Ido waje tana magana, "umma sai naga motar
al'ameen a waje?" tace, "nima haka abbankuya
gaya min. Yana can falo tare da alhajin"". Ta
nemi waje ta zauna har da tagumi. "au zama
kuma zaki yi?" "ummi kince suna tare da abba,
sai kuma imje?" tace, "to zauna. Amma kinsan
dama ku yake jira ku dawo ya maida ki makrnta
ko?". Tayi shiru. "saura kije ki shantake da
surutu. Sannan ki gaya masa don Allah ya rage
sonki, zai iya zame masa damuwa". Tuni take
kallon umma ido waje, har ta wuce ta bata wuri.
Ta zabga tagumi hannu biyu zugum! Tunaninta
yaya zata yi ta dumfari al'ameen da wannan
maganar? Tabbas ita kanta tasan al'ameen ya
makance a sonta, da zai rage din da zata so
hakan, don bata son duk wani abnda zai raunana
mata shi. "Mama!" taji an kwala mata kira, ta
dawo daga duniyar tunani firgigi, ta dubesu tsaye
bisa kanta. Abba yace, "tunanin me kike yi?"
tace, "ba komai abba". "to yana falo, kiyi sauri
ki ganshi muce. Wai rokona yake in barshi ya
kaiki, tnda duk hanyar daya ce. Nace masa a'a,
ya barshi yaje gun aiknsa". Jiknta ya kara
mutuwa, ta juya salalau-salalau. Yayanta na
fadin, "ni dai nace ta gaya masa ya rage sonta.
Dis is 2 much!". Abba yace, "duk wannan ma bai
taso ba, amma a ganshi tare da ita a mota, ai
zan shiga bakin duniya, kuma daga ckn gdn nan
maganar zata fara. Ba ni a ckn wannan tsarin,
ba wai kuma don ban yarda dashi bane. Je kayi
wanka kayi shirn komawa". Ya wuce, shi kuma
ya wuce sashn da ya kwana don yin wanka.
Kwalla ta tsaya take sharewa a kofar falon,
zallar tausayn al'ameen ne ya tilasta mata zubar
su. So ba zai taba zama laifi ba, amma ya
kamata al'ameen ya rika bi a hnkali, kar son da
yake nuna mata ya zama laifi a wajn iyaynta.
Sai da ta natsu sosai ckn ranta, sannan ta tura
kofar ta shi shiga tare da sallama. Ya amsa yana
kallnta, ta wuce ta zauna rai bace. Da sauri ya
matso gunta ya tsuguna, "da inga irhn wannan
fuskar taki gara na kwanta gadn asibiti sakeena.
Gaya min waye ya taba min rayuwa ta?". Gaba
daya tsigar jiknta sun tashi, ta dan numfasa
tace, "kai da kanka ka tabani Dr." "ni? Me nayi?"
"nasan kana sona Dr, ni kaina zan iya dafa
Kur'ani in rantse. Wlh yadda kake ji haka nima
nake ji. Bana son kana tsananta damuwa ckn son
da kake min, domin ina jin tsorn kar wani abu ya
illata min kai. Ganinka da nayi yau ya fadar min
da gaba ba kadan ba. Wnda ya tabbatar min
cewa zaiyi wuya jiya in kayi barcin kirki, sbd ba
muyi waya ba. Me yasa? Kar ka mance makrnta
zan koma, inda ba waya, sai fa in kazo visiting.
Kana nufin ba zaka yi sukuni ba tsawn wannan
lokacin? Rashn sukuni ba shi zai tara maka
damuwa ba? Kai fa likita ne. Ka gaya min me
yawan sa damuwa a rai yake haifarwa?" Yayi
zuru yana kalln ynda idanuwnta suka kawo
kwalla. Ta kara fadin, "tmbayarka nake, ka gaya
min?". Ckn sanyin murya yace, "abubuwa masu
dama da kan iya nakasa lafyar mutum. Amma
kar kiga laifina sakeena, sonki nake yi". Kwalla
suka malalo bisa kuncnta, lebe na rawa tace,
"yayi yawa Dr.! Ka rage don Allah, bana son na
rasa lfyrka". Tasa hannaynta da sauri ta rufe
fuska, ta ja numfashi mai sarke da kuka mai
tsuma rai. Wani kululu ya tokare masa wuya,
kansa ya dau zafi, zcyrsa na zugi tare da tashn
hnkali. Da kyar ya kalato miya a baknsa, ya iya
fadin, "SA... SAKEENA!". Ta dago ido jajur! ta
dubeshi. Ya mika mata hankicif, "don girman
Allah ki gnge hawayn nan Sakeena. Kin kuwa san
ciwon da kika dasa min yazu? Komai zai iya
faruwa dani, muddin hawaynki ya ci gaba da
zuba". Tasa hannu ta karba ta goge kwallan ta
numfasa ta dubeshi a hnkl alkawarin da mukayi
wa juna Allah zai tabbtr mana dashi nima ina
sonka Dr. Ya koma dirshan ya zauna farin ciki
ya mamaye zuciyarsa yace duk jawabin ki na
yarda dasu sakeena. Kuma zan kiyaye
shawarwarin da kika bani, tare da yin adduar
Allah ya sanyaya min zuciyata duk lokacin da
ciwon son ganinki ya kamani, rokona gareki
shine ki taimakeni ki daina zubda hawayen ki ko
alama banason ganinsu. Tace daga yau bazan
sake ba, muddin ina ganin ka cikin nutsuwa.
Yayi dan murmushi an gama my princess. Tace
to yanzu ka tashi in rakaka ka kama hanya ka
isa wajen aiki da wuri. Yace a'a kar muyi haka
dake kije ki shirya ku fito kina gaba a motar
Abba ni kuma ina take miki baya. Kash! Saidai
babu jiniya dana makala kowa yaji ya kauce
hanya gimbiyata zata koma skul. Ko ba haka
ba? Ta dan shagwabe gsky ba haka akeyi ba, ba
haka akeyi ba Dr! Aidai zaka sa Abba yayi min
fada. Ya zura mata idanu yana dariya to
shikenan bari inyi gaba tunda kin amince min.....
Ka zama prince ba ta tari numfashinsa. Ya kara
rausaya kai ah! Lallai ngd. Ya mike to muje ki
rakani. Ta tashi suka jero na shiga na gaida
goggo. Ah haba yaushe? Dazu da mukaje gidan
Inna ta da yaya. Amma kin kyauta naji dadi
nima idan nabar nan zan shiga in kai mata cfane
karfa kiyi kishi. Tayi yar dariya aini bana kishi
da goggo, sbd me? Ya tambayeta yana kallonta
ido cikin ido ta bashi amsa sbd aronka na bata!
Ya fashe da dariya zan kuwa gaya mata idan ta
zauneki ba ruwana. Sukaci gaba da dariya har
gaban mota ya bude ya shiga ta rufe nasa "take
care" Allah ya tsare. Ameen kikace arona kika ba
goggo ko? Ta tura masa hula gaban goshi ta
ruga cikin gida yabita da kallo duk kasala ta
rufeshi. Ya sauke wawan numfashi ya gyara
zaman hular yana kada kai fuskarsa dauke da
murmushin kauna. Yayiwa motar key yayi ribas
zai wuce kamar walkiya ta bullo ta daga masa
hannu da sauri ya dago nasa fara'arsa ta karu.
Hanklinsa ya kwanta yaga abar sonsa. Bayan ya
gama da goggo da kanta ta kaishi ya gaida inna
daga nan ya tambayi baraka don ya sha jin
lbrnta a bakin mama. Ta fito suka gaisa babu
wanda baiyiwa hasafi ba musamman baraka da
yake ganin zuwa wajenta shine silar haduwarsa
da mama yarinyar da yakeji tamkar itace ransa.
yana fitowa ya shige mota ya doshi babban titi
yana kawo kai motar Uban dwk na hayewa
kwalta. Abba bai sahida shi ba Amma ita mama
tuni suka hada ido sukaiwa juna murmushin
mmki nan da nan ya takewa motarsu baya wann
sa'a da yawa take (dan anace saida ya bitan
kuwa). Cikin kuzari yake tukinsa suna tafe yana
biye dasu a hnkl har zariya daidai shataletalen
kofar doka take cewa Abba ko kasan Al-ameen
na binmu a baya? Ya dan dubeta kadan ya juya
bansani ba ina yake? Tace gashi can bayanmu ai
tun daga fandogari tare muke. Yace oho! Nidai
ina ganin mota tana bina a baya- baya ban
ganeshi ba. Kofar get din asibitin (A.B.U.T.H
ZARIA) daura da kamfanin maizar nan sukayi
fakin kowa ya fito. Ashe kai ke bina a baya? Ya
dan sunkuyar da kai yace ai ina fitowa gidan
kakata na ganku. Yace yayi kyau to bari mu
wuce aikai ka iso gida ya amsa eh yana satar
kalllon mama. To shikenan mama mu wuce . Ya
koma cikin mota itama ta shige yayi azama ya
rufe yana fadin a sauka lfy Abba. Ya amsa amin.
Idanusa na kan mama sukaja suka tafi. Alameen
ya kama aiki kamr yanda mma ta maida kai ga
karatunta amma zukatan suna cike da tunanin
junansu. 43 days cif da komawarsu kasancewar
sun koma a tsakiyar mnth shiyasa ba ai musu
visiting ba sai nxt mnth ending. Kai sun sha
wuya musamman dr da yake ganin kamr 43yrs
sukayi ya kosa sosai yazo domin lahadin ce yake
rawar jikin zuwa yaganta. Isowarsa kenan da safe
ogansu na sashin Doctors ya kirashi ya mika
masa takarda tare da cewa zai representing
dinsa a taron fida na arewa wanda za*ayi a
bauchi. Nan take hnklinsa ya fita daga jikinsa a
kasalance ya dawo office dinsa ya cilla paper din
on table ya dora hannu aka kamar ya kurma ihu
sai innalillahi kawai yake furtawa! Wayyo Allah
na shiga 3! Tamkar ya mutu. Jiyayi anyi
knocking table dinsa ya dago ido jajur! Ya dubi
mutumin dake tsaye yaya dai? Yayi guntun tsaki
yace dr lawan yaushe ka shigo? Yace jst nw
menene? Yace noting kawai banson zuwa
bauchin nan ne gsky ina da abinyi wkend dinnan
kuma idan ta raya min zanki zuwa saidai mu
kwashi yan kallo da prof! Tofah. Ya ware ido
sosai yace kai lallai kana neman barin kujerarka!
To don me? Yace ba damuwata bace..... Ya
katseshi look Alameen ban taba jin haka a
bakinka bana tabbata uzurinka me karfine amma
karka bata 10 1 bata gyaru ba. Kayi hakuri
kawai! Kai tsaye yace bazan iya ba! I want to see
her! Raina namin ciwo sosai konaje seminar nan
oga bazai sami bayanin da yake bukata ba. Ya
bude baki yace mutumina kace U re in luff
kawai! To menene prob din? Nxt wk basai kaje
ba. Yace bazai yiwu ba boarding skul take
sunday za'ai musu visiting day idan ya wuce sai
nxt mnth, mundade bamuga juna ba. Cool dwn dr
naga ka harzuko dayawa amma shawarata kawai
kayi hakuri. Itama bazata so taji ka sami prob
da aikinka sbd ita ba, I believe she wl understand
ur excuse duk ranar daka gaya mata.n Yaysi
shiru yana nazarinmaganganun hakika yace wani
abu daya tuna irin nasihar da sakeena take masa
akan ya daina matsantawa akansa akan
soyayyarsu somin sun amince da juna. Ya
numfasa yace na hakura dr lawal, sky da hnklina
yayi mugun tashi ina bukatar ganita dr. Aikai
kana da mata kasan sirrin abun. Yayi yar dariya
ya buga kafadarsa mutumina ka tashi daga dr ka
koma mr lover-lover tunda dai ka amince bari na
koma office. Yaushe zaka tafi? Idan mun tashi
I.S.A. To a dawo lfy ya amsa ameen. Ya wuce
yana me lover-lover! Yayi dan tsaki yace kp
quite my frnd! Yayi dariya ya fice. Ranar lahadi
cikin skul kowacce kagani tana cike da farin ciki
sbd yau zasu ga mutanen gida wuri ya rincabe da
baki kala kala sun zauna ana hira da ciye ciye
kusan mama ce kadai ke kaiwa da komowa tana
bilayin neman ta inda dr zai bullo. Wanda dalilin
zuwansa ne yasa ba wanda yazo mata daga
gida. Amma har la'asar ta bada baya ba lbrnsa.
Tun tana fitowa har tay zamanta cikin hostel.
Tunaninta meya hana shi zuwa? Babu amsar data
fara zuwa ma ranta sai wata gagarumar matsala
ce ta rashin lfy. Anya kuwa rashin lfy zata iya
hanashi zuwa yau? Kai babu makawa yana
kwance ranga ranga baisan hakin da yake ciki ba
nan take hawaye suka tsnike mata harda na zuci
kanta yayi dum! Har cikin idonta takejin ciwon
har dare tana kudundune a gado duk iya
rarrashin da frnds dinta sukayi a banza. Bata iya
cin komi ba sai jiri ke dibarta idan ta tashi
sallah ba bacci jikin yaci gaba da dumamewa
kafin safiya ta kwana a skul clinic. Wasa wasa
fa mama jiki yaki dadi. Kwananta 2 a asibitn
makarnta, amma abu kullm kara gaba yake.
Zazzabi, ga rashn cin abnci. Ko an matsa mata
amayar dashi take yi, duk ta galabaita ta fita
hayyacnta. Ganin haka yasa shugabar makrnta ta
tura babban asibtin koyarwa dake zariya don ta
sami kulawa sosai. Nan take aka bata gado,
metiro din hostel ke jinyarta. A wannan ranar
biyar na yamma Dr. Al'ameen da Dr. Lawal suka
hadu a ma'ajiyar motoci, kowanne yayi fakin ya
fito, "Ah! Mr. Lover!". Fuska ba walwala yace,
"Don Allah ka daina, kar ka ynka min sabn
suna". Ya matso yana masa drya. Suka tafa, "to
ya aka yi? U look very weak, me ke faruwa ne?"
"menene ma bai faru ba? In gaya maka tnda na
dawo Bauci bani da lfya, kawai bankadar
magunguna nake yi kar in kwnta warwas!". Ya
nuna shi yana masa drya, "bebinka ko? Come on
kar ka damu, zaka ganta da zarar wata ya kare.
Zaka rnd ne?" "no, kawai na fito ne sbd bana
son kwnciya a gida, tunani ke damuna" "ok, to
zo ka raki ni female ward in duba wata yarnya da
na kwntar dazu da safe. Na barta uncncios, ban
sani ba ko ynzu ta fara gane mutane". Yace, "ba
matsala, muje". Suka wuce yana fadin, "ai naji
oga yana ta fada, wai report din nan kamar ba
kai ka rubuta shi ba". Yace, "kyale dan rainin
wayau, nima ina jinsa tn jiya ya fara conplain.
"Dr. Lafai ka kuwa zauna wajn seminar nan? Naji
kana kame-kame ne?". A raina nace, "ai sai
kayi, wa yace kaki zuwa da kanka? Ai kadan ma
ka gani ckn aikn magudi". Dr. Lawal ya kama
drya, "bansn ka da haka ba mutumina, gskya
wannan baby ana ji da ita" "sosai ma". Suka
fada dakin ckn natsuwa. Kai tsaye wajn gadn
sabuwai mai jinyarsa ya dosa, al'ameen na biye
dashi. Tana kwnce rabin jiknta na rufe, gaba
daya ta rame, fuskarta ta tsuke kwarai. Alameen
bai gasgata idonsa ba shiyasa ya runtse ya sake
budewa yayin da dr lawal ke tambayar mai
jinyarta yaya dai mama? Ta kuwa tashi? Tace
har yanzu dr amma da aka yi mata allurar dazu
ta motsa. Dokta lawal bai kara fadin komi ba
sbd mamakin yadda Alameen ke zare ido yana
takawa a hnkl bakinsa na ambatar Sakeena! Jnkl
tashe ya kalli dr lawal yaushe aka kawota? Yace
dazu da safe kasanta ne? Sakeena ce. Yace yes
sunanta kenan. To ai itace nake baka lbr. Baki
sake yace kai danAllah? Ya dubi mama kamar
yayi kuka meya faru da ita mama? Tace
kawayenta dai sunce tun ranar lahadi wai ko
babu wanda yazo wajenta visiting shine take ta
kuka taki cin abnci har abin ya zame mata ciwo.
Ina ganin ma principal ta aika aka gayawa
iyayenta don suzo suga halin da take ciki. Tuni
ya nemi kujera ya zauna yana fadin
Innalillahi......! Kaga irnta ko dr lawal? Yace be a
man karka manta acikin ward muke ido jajur
yake dubansa dame-dame ka shirya mata? Yace
karka damu duk abnd ya dace na riga na bata
duba folder din kagani. Ya karba hannunsa na
rawa ya karanta abnd ke rubuce dole tasa ya
gamsu da abubuwan da dr lawal ya shirya mata
don yasan abnd yake. Amma da son samu ne a
bata maganin da zata warke yanzu yanzun nan
shi yake so. Ya mika masa folder yace is this ur
only plan? Yace zomuje daga waje... Hodijan! To
nima zanyi daga wajen office sai kuma naje gida
In Shaa Allah! Al'ameen yace, "no! I cnt go any
where. Dr. Lawal je ka gama aiknka ka koma
gida". Maman mkrnta bata gane ba, don haka ta
tambaya, "haka dai kasn sakeena ne?" Dr. Lawal
ya bata amsa, "shine wnda zata aura, kuma
likitnmu ne a nan asibitn". Da mamaknta tace,
"ba shakka! Lallai baiga ta tfya ba, sai yaga
mata ta mike. To Allah ya taimake mu, ya kawo
sauki da gaggawa". Suka amsa da amin. Ya kai
hannunsa ya dafa saman goshnta, ya zuqa mata
ido, ckn zcyrsa kuwa tambaya yake, "why? Why
Sakeena?". Ya kada kai yayi dan tsaki ya sauke
numfashi mai dauke da hucin zafi. Anan Dr.
Lawal ya bar shi, haka maman makrnta ta bashi
wuri, ta fito ta baza tabarma tayi kwnciyarta
tana hutawa. Ya maida kallnsa bisa ledar ruwan
da ake kara mata, kamar yasa hannu ya kara
gudnsa ko zaisa sakeenarsa ta mike. Ya rike kai
hannu 2-2, zufa yaci gaba da kwarara ckn
jiknsa. Ya dago kai a hnkali ya ci gaba da
kallnta, yana hadiye hawayn idanuwnsa. Ji yayi
an dafa shi, muryar Dr. Lawal ke magana, "an
kira sallah Dr." ya dube shi gwanin tausayi yace,
"har ynzu fa bata farfado ba". Dr. Lawal yace,
"come on al'ameen, ka barwa Allah komai mana.
Taso muje muyi sallah mu dawo" ya mike yana
ajiyar zcya, suka fice yana waignta. Cikn sujada
ya dade yana addu'ar neman agaji wajn Allah.
Tare da Dr. Lwl suka sake dawowa. Tun daga
shigowarsu suka hngo maman mkrnta dafe da
hannun da ake kara mata ruwa, kamar baknta
motsi yake? Al'ameen ya kwaso sauri iya dire
gabnta. Dr. Lwl na biye da shi, fadi yake,
"matsa! Matsa mama." maman makrnta ta kauce
da sauri. Ya zauna ya kamo hannun sakeena,
yana kira. Ita kuwa sai zare ido take tana dube-
dube. Bata gane inda take ba. "yaya dai?" Dr.
Lwl ya tambaya. "she is back!" ya bashi amsa,
jiknsa na rawa. Gaba daya suka dauke hnkaln
masu jinyar dakin zuwa gare su. Kowa sai kallo
yake yana Wa kansa tambayoyi. Alameen kuwa
kira yake sakeena! Sakeena! Ta zura masa ido
sannu a hnkli brain dinta ta ta dawo aiki
idanuwanta suka fara washewa face din da
takeson gani ta bayyana a idonta shiyasa ta rage
kallon da take masa yace nine sakena! Kiyi
magana naji hawaye suka tsinke mata shar!
Shar! Ya zaro hankici ya shige share mata. No
pls karkiyi kuka my Queen! Dr lawal ya yafito
maman skul da hannu ya juya suka fice ita kuwa
sakena kallonsa takeyi har yanzu bata gasganta
abnd take gani ba. Nace ki daina kuka nine
Alameen dinki. Kwallar basu daina sauka ba tace
a ina nake? Ya hadiye hawayen da suka cika
masa ido yace asibiti ne sakena me yasa zaki
kwanta ciwo? Tace dama lfyrka kalau ka kasa
cika min alkawari? Ba haka bane sakena ogana
ne ya turani seminar bauchi ba yadda zanyi ne
kinsan yanayin aikin kuma dole nayiwa
shugabana biyayya. Ta runtse ido ta matse
hawaye sannan ta bude tana kalllon sama tace
Allah nagode maka daka sa tunani na ba gsky
bane. Ta maido kallonta gareshi taci gaba, gaba
1 tunanina ya tsayane ga rashin lfy ce kadai zata
iya hanaka zuwa guna na yarda na amince da
hakan kuma zuciata tana kara tabbatr min
kwance kake magashiyan. Bansan ciwon nan ya
kamani ba dr amma nasan yawan tunanina da
tsananin da zuciata ta shiga.jikinsa ya kara
mutuwa tausayinta ya kara lullubeshi ki yafe min
sakena ISA bazan sake ba ni kaina naji ajikina
na tsananin rashinki, tace ba laifinka bane Allah
na yarda daka kai farin ciki nakeyi da Allah ya
nuna min kai cikin koshin lfy. Yadan numfasa
yace ngd sakenata zaki sami sauki a hnkl dr
lawal ya shirya miki magaunguna masu kyau da
zasu taimaka ki samu sauki kuma ga Alameen
dinki a kusa dake.
Go to Home
BAKIN CIKI 1***9 Ta dauke kai tana murmushi.
Ya bita da kallo yana jin kamar ya tsaga zcyrsa
ya saka ta. "sakeena!" yayi kirnta, ta juyo ta
dube shi, "ya zaki juya baki ce min komai ba?"
ta lumshe ido. "ko ganina ba zaisa ki warke
ba?". Bata bude idon ba ta amsa, "sai dai in
jikaka likita in sha". Yayi 'yar drya, "ko? To in
shiga bokitin can kenan?" "Um" "zan shiga fa!
Da gske nake yi. Kin wani rufe ido, ko labari zaki
bani" "uhm...." ta sake fadi. Ya gyara zama
yace, "to ina jinki, bani in sha". Tayi shiru, "ko
barci kike ji?" ta bude ido ta kalleshi, idanuwn
ta sun dan kada. Ya kura mata ido, "yaya dai?"
ba komai" "a'a sakeena. Me ke miki ciwo?" "kar
ka damu" Ya kara matsowa, "ba zaki gaya min
ba? To wa kike so ki gaya wa wnda ya fi ni? Ki
gaya min shi in kira miki shi" tace, "cikina ne
kawai ba wani sosai bane. Dr. Nasan zai daina".
Rai bace yace, "ya aka yi kika sani?" tace, "sbd
ina ganinka Dr. Allah kar ka damu, ba sosai
bane". Ya dafe goshi tare da sauke numfashi, "da
akwai maganin da yafi wannan da na baki
sakeena!". Ta yunkura tana kokarn tashi, "ina
zaki?" "zan tashi zaune ne, don in nuna maka na
ma warke" "no, ki kwnta na yarda kin warke". Ya
sa hannu ya maida ta, ya kara ja mata mayafi,
"kinsan abnda nake so da ke?" ta kada kai. "duk
snda aka sami mishkila baki ganni ba, don Allah
ki daina mummunan tunani a kaina. Kin ji?".
Tace, "insha Allahu bazan sake ba". "kinga haka
ake yi, idan ban ganki ba inyi hakuri, haka kema
in baki ganni ba kiyi hakuri. Shikenan baza muyi
ciwo ba ko?" "gskya ne. To bani labarin Bauchi.
Ya garin yake?" "bansan komai ba game da
garin, domin nima a yamutse na shige shi.
Bansan ko'ina ba, daga dakin taso sai dakin
barci na......." "gaskya ba haka ake yi ba, ba
haka ake yi ba Dr.". Ya dan murmusa, "ya ake yi
sakeena?" "ni dai ka bani labari" "ok labari? To
saurara kiji". Ya lumshe eyes ya zazzage mata
halin da ya shiga, kaf a bauchi. Ya bude idon a
hnkali, suka kura wa juna eyes, "kinji labarin?"
"naji, amma wane bayani ka rubuta a wannan
shiriritar?" "me kuwa banda shiriritar. Kinga shi
bai sami abnda yake so ba, nima ban samu ba"
"magudi ko?" "ba shi bane. Allah haushi ya bani"
"nima haka" "Allah ko?" "ah! To bambance min
zukatan" yayi drya ya lakuce mata hanci, "kin
kureni". Ta kauda kai tana murmushi. Hira fa ta
tsinke, sun ma mance inda suke. Dr. Lwl ne ke
tsaye hannaye ckn aljihu, sannan al'ameen ya
dago ya dube shi. Yayi murmushi, "mr. Lover
lover, kace ba haka ba, ynzu sbd Allah bayn
likita, kai wanene?" yace, "al'ameen ofcourse! Ko
my princess?" "ahaf! Ita tana ma da bakn
magana ne? Ta dare min gadn patient, ashe duk
karya ne lfyrta lau". Suna drya yace, "banda
sharri" "tsakani da Allah haka mai ciwo yake?
Well ku dai kuka sani. Ni zan wuce gida" "da
wuri haka?" "da wuri? Lallai ne. To duba
agognka ka gani". Ya dubi agogo cike da
mamaki, "12 saura kwata?" "kana tmbaya ne?
Baka yarda ba kenan". Yayi shiru yana kalln
mama. Dr. Lwl ya kara matsawa yana duba ta
yana fadin, "ina fatan dai kayi issha'i?" "ina fa!
Shi yasa nake mamakn gudun lokacin". Yayi
rubuce2 ckn file din, ya rufe "ina zaka san lokaci
na gudu, kana kalln mai kyau. Nan zaka
kwana?" "yes, amma bari muje nayi sallah.
Sakeena inje inyi sallah ko?" tace, "maza
hnzrta". Suka yi sallama da Dr. Lwl yana ta yi
mata tsiya, sai da taja mayafi ta rufe fuska sbd
kunyar maganganunsa. Sun fito dr lawal ke
tambyrsa donAllah ina ka samo wann sarauniyar
kyau haka? Yana murmushi yace itama yar niger
state ce iyayenta yan fandogari, yace gsky
yarinyar tayi ko kasan na kusayin barmbabama?
Kamr yaya? Yace aini nan na dage ne iya karfina
in samu ta warke saina gabatr da kaima. Yaja ya
tsaya ya watso masa harara me kake nufi? Ya
kamoshi yana dariya a'a dr maida wukar pls!
Aini an wuce nan wajen tunda dara taci gida.
Trust me wllh tuni na janye kudurina kasan ni
banda rufi ya fizgoshi come on mu tafi mana ai
ya wuce. Yace bakikkirin nake ganinka bazan iya
jerawa dakai ba in banda iskanci ma last year
kayi aure hange-hangen me kakeyi? Ya kyalkyale
da dariya karkayi zato ba daina son matata nayi
ba nikaina bansan abnd ya rikitani ba amma ina
baka shawara ka gayawa sakena ta rika sa nikab
kyaunta is too mcuh gsky! Ya murtuke duk kishi
ya cikashi ya dunkule hannu ya nunashi "kayi
sa'a kaine wllh dana farfasa maka baki!" Yace
fasa mana nima nasan I deserve it but is nt my
fault. Alameen yace u noe wat? Ka kyalemin ita
ni zan dinga duba kayata. Kaga kuma inda baka
isa ba kenan, ya zura masa ido yace I noe wat to
do! Ya wuceshi da sauri yana kwafa. Dr lawal ya
bishi da gudu yana fadin do ur best my frnd ina
maka fatar Allah yasa sakeena matarka ce. Suka
jeru suna kaoon juna ya amsa ameen ameen
kuma ya isheka haka! Ya fashe da dariya suka
tafa mr lover lover! Suna tafe yana tsokanarsa. A
taikace Alameen nan ya kwana duk da mama ta
roke shi akan ya koma gida abinsa amma ya
kafe don yasan ko ya koma gidan hankalinsa
bazai taba kwanciya ba balle ya samu yin bacci.
Kafin a sallameta sai da iyaynta suka samu
labari, suka isa asibitin. Bayan taji garas aka
sallameta, principal da kanta tazo da mota aka
wuce da ita makrnta, suna ta kewar juna da Dr.
****** Karshn wannan watan Allah ya yarda ya
sami zuwa mkrnta ganin sakeenarsa. Wuri na
musamman ta tanadar musu, shoppn kuwa har
maman da tayi jiyyarta sai da ta samu. Sun
tsunduma ckn hirar dnya ckn jin dadi da
farntawa juna rai. Har gaba da azahar yaya
Abdl-kareem da yarnsa suka iso. Kawai ji tayi
nana kirnta wai tayi baki. Tana isowa ta hngo su
ameer, ta kwaso gudu ta rungume su, suna ta
murna. Ta koma gun yaynta tayi masa sannu da
zuwa tare da tmbayar anti Rabi. Yace, ita ma
taso zuwa, amma bata jin dadi ne, tana kwnce.
Tana drya tace, "Uhmmm.... Nasan maganar"
"ban gane kin san maganar ba?""ai da kaji anti
na ciwo to ta kamu ne". Yayi murmushi,
"gidanku! Ashe baki da kunya?" "wayyo yayana,
ba haka bane. Allah ya bata lfya". Du koma gun
su ameer, "kuzo muje, yaya al'ameen na nan
yazo". Suka rankaya gaba daya wajnsa. Yaran na
hango al'ameen, ameera ta kwala masa kira,
"yaya!" ya juyo cike da mamak ya tarbe su.
Sama yayi da ameera, bakinsu yaxi rufuwa. Bayn
sun natsa, al'ameen ya gaida yayan, sannan ya
koma kan yarn yana ta biyewa shirmensu. Mama
ta fiddo kayayyakn da suka kawo mata, harda
lafiyayyn abinci da soyayyar miyar kaji, ga drnks
masu sanyi. Ta zuba wa kowa suka ci, ga ice
cream din da al'ameen ya kawo manyn robobi,
su kai ta sha. Suna yn azahar suka juya, yarn
basu so hakn ba, dadynsu ne ya takura musu,
domin suna son hira da yaya al'ameen. Shi kuwa
dan gogan bai baro bakori ba sai shida na
yamma ckn kewa da tunanin juna mai yawa.
Haka al'amura suka kasnce, duk kashn wata ya
samun kai mata ziyar. Idan suka samu hutu bata
zama a fandogari, tana minni ko abj sbd
al'ameen yafi samun saukn zuwa ganinta duk
sati. Rantsatssiyar soyayyarsu mai ban
sha'awace, domin tana da tsafta, basu da burin
da ya wuce na aurn juna. Sannu a hnkali mama
ta fada zangn karatu na karshe, jarabawa kawai
suka fusknta. Kowa ya zage damtse yana neman
ya tsallake kalubalen da ke gabnsa, ranar kawai
suke jira. Yaynda iyaye da 'yan uwa da abokn
arziki suka dukufa taya su addu'a, Al'ameen na
gaba-gaba. Kwatsam! Sakamakn takardn da
suka tuwa wata jami'ar binciken cututtukan
kwakwalwa da ke Rasha ya fito, bayan shekara 1
wa wata 2 da aika takardun. Su 3 ne suka yi
nasara, 1 daga ibadan, 1 daga Legas sai
al'ameen daga nan arewa. Wayyo Allah! Wannan
tfya tayi masa bazata, ynda ya kosa mama ta
gama makrnta a sa musu rana! Ga kuma tfya ta
fado masa na watanni har 9. Yaya kenan?
Hakika al'ameen na farn cikn wannan nasara,
tare da godewa Allah. Amma wani bangare na
zcyarsa cike yake da damuwar nisan da zai yi,
wnda zai kara tsawn lokacn aurnsu. A tunaninsa
da zarar ta gama mkrnta za'a saka ranar aurnsu,
wnda ba zai wuce wata 2 ba don kammala
shirye2. Ynzu mecece mafita? Sati 3 cur! Yana
kai kawo don kammala takardun da suka kamata
tun daga 9ja har Rashan. Duk da haka damuwr
da yake kaynta na ckn zcyrsa tana wahalar dashi
kwarai da gaske. Yau komai ya kammalu a
hannunsa, kuma ana sa ran saura kwana 8
jirgnsu ya daga zuwa kasar Rasha. Yau din ne ya
iso gida, amma don ya kawo kuknsa wajn
mahaifnsa tare da neman mafita. Yana zaune
cknsu, da ka dubi ynda yake maida jawabn zaka
gane yana ckn damuwa. "ba wai bana farn ckn
wannan ci gabn bane, matsalata sakeena. Dole
za'a ce sai ta dawo za'a sa biknmu". Mami ta
fara magana, "wannan wajibi ne, kaima ka
sani......" "bana son haka mami, ya kamata kuyi
wani abu. Ko da ranar a sanya kafn in bar kasar
nan". Dady yace, "saurn me kake yi na neman
asa ranar kafn ka tafi? Yarnyar nan bakina da na
babnta yace min an baka ita, bana jin akwai
wani abnda zaisa ya sauya baki. Uban dawaki
dattijo ne na kwarai, kuma sakeena na sonka,
tamkar ynda kake son ta. Insha Allahu zaka
dawo ka sameta a matsaynda ka barta, watau
matar da zaka aura". Kwalla suka cika masa
idanu,yace, "na fahmci duk abnda kuke nufi
dady, sai dai zanfi samun natsuwa idan da zaka
taimaka min ka koma wajn abba ka kai masa
kuka na. Pls dady ka taimaka min". Gaba daya
jiknsu yayi sanyi, barin mami. Ta dubi marafa
ckn taushn murya, "ka taimaka masa alh. Ko ya
sami natsuwar karatun. Allah ne ya jarabe shi da
tsananin son yarnyar nan. Babu ynda muka iya
da al'amarn Ubangiji, illa taya shi da addu'ar
fatan alkhairi". Ya sauke numfashi, "kema knsan
dole in je, don bani da wani farin ckn da ya wuce
na al'ameen. Kawai nauyn uban dawaki nake ji,
sbd tun farko ba haka muka yi dashi ba". Taceh
"ai muna da kwakkwaran dalili, nasan shima zai
fahimci uzurnmu"."haka ne, karka damu
Al'ameen, ina tashi daga nan Fandogarn zan
wuce. Allah ya shige mana gaba". Sai a lokacn
ya saki fuska, murmushnsa ya bayyana sirrin
zcyrsa. Ya rarrafo ya aje kansa jikn marafa, "na
godo sosai Abbana". Ya dafa kansa yana sa
masa albarka. Kamar yanda marafa yayi
alkawari bai bata tym ba fandogari ya nufa shi
kadai yayi sa'ar samun uban dwk a gida. Bayn
sun nutsa ya kwashe abnd ke tafe dashi kaf ya
gaya masa nan take Abba yace ni kaina nayi
wann tunanin tun randa na sami lbrn taiyarsa.
Amma ban furta ba tunda baku bukata ba sbd
haka Alamen yayi tunani, yaushe ne zai tafin?
Cikin fara'a ya amsa saura kwana 8, yace to
kuna iya kawo komai konan da jibine sai asa
ranar. Bakinsa har kunne yace mashaa Allah kai
mungode Alh Allah yasaka da alhairi. Yace kai
haba ai duk meson naka ya gama maka komi.
Ya kara godiya sukai sallama cikin nishadi. Ba
karamin farin ciki Alameen yayi ba kowa nata
murna. Ranar litinin tawagar mata da manyan
maza 2 daga lafai dauke da kayan sa rana suka
sauka gidan goggo hausi tasawa kaya albrk sann
suka wuce gidan uban dwk harda innar baraka,
sbd kara sassan Alh Basiru aka saukesu bayan
an gaisa matan suka gabatar da kayayyaki komi
12, sann ga wani akwatin kaya suttura zalla da
takalma kamar wani lefe. Mazan kuwa suna tare
da iyaye maza a falo ba bata tym suka yanke
10mnths, bayan sun dan taba kayan abincin da
aka kawo musu suka tafi suna godia suma
sunayi. Alameen na kwance yaji shigowarsu ya
makale a falo yana jin yadda suke yabon yan
gidansu mama da sauri ya shige dakin iya yace.
Ki goyani ansa min rana tace har sun dawo ne?
Sun dawo iya wata 10 aka sa, ta rangada guda
tace Allah ya nuna mana lfy yace zaki goyani a
ranar ko iya? Dadi ya lullubeshi ya kankame iya
yana murna. Can ma sun tarar da mata'yan tarba
cikin su harda Innasaude watau Innar Baraka.
Sabodakara, asasan Alh. Basiru aka sauke
su,bayan an gaisa,matan suka gabatae da
kayayyakikomai doxin.Sannan ga wani akwatin
kayasutturu ne zallah datakalma kai kace kafe
aka hado.Yayin da mata da kesa albarka, su
kuma maza sun tareda 'yan uwansu maza a falo.
Babubata lokaci su yanke watanni gomamasu
xuwa, in Allah ya kaimu.Daga nan aka
wadatabaki da abinci kala-kala da ababensha.
Kai! Kowannebangare sun ga karamci, don
hakabaki sun wucesuna xuba godiya suma 'yan
gidansuna yi. Al-ameenna kwance a gida yana
jirandawowar 'yan kai kaya, yanamakale gefe
cikin falon, yana jiyadda sukemaida bayani, har
da kyakkyawartarbar da akayimusu. Da sauri ya
tashi ya sulaleya fada dakun Iyabakinsa kamar
gonar aduga, yatsugunna a bayanta,ya kwantar
da kansa, Iya ki goyani, an samin rana.Tace, har
sun dawo ne? Sun dawoiya, wata god,a aka sa,
ina dawowaxaku sha biki. Ta ramgada gudakafin
tace, Allah ya nuna manalokacun lfya.
Yaceameen, amma dai zaki goyaniranar ko iya!
Dadinxancenta yasa ya kara kankame tayace,
haka nanne iya, yanxu me ya rage? Tacebabu,
sai fatan Allahya tabbatr da alkhairi. Yace
AminIya ta. Yace laluba aljihunsa ya ciro
goronfari kalda shi ya mika mata, tasa hannu
taansa, ta bishi dakallo yace, xan xo ki gutsiri
goronnan, ki taunasaboda mahimmancinsa. Kai
tsayeta ba shi amsagaskiyya baxan gutsira ba,
ka fadilabarinka kawaiinaji, ya wuce shikenan.
Yayi kyarda ido yana kallonta sannan yace,jiya
iyaye na sun kia wasuabba kaya an sa mana
rana. Kaibata yarda da abindataji ba, shi ya sa
ta xura masa ido,ba ake yi ba Dr. Aidai be
kamata ka xolayeni ba.Alhalin kasan halin
danake ciki. Yayi mumrmushin jindadi yace, ba
xolayabane my Princess. Magana hakatake kuma
ni na nace sai aka sakamana ranar, dan in samu
sukuninda nutsuwa idan na tafi. Ta
saukegwauron numfashiyana kallo ta gutsiri
goron, shiyasa tana dagowasuka hada ido.
Dariya ya kubcemata, ta rufe fuskatanayi. Sanyi
ya kwarara cikinransa, ya dafe kirji yasauke
numfsahi alhmdlh! Nagodema Allah daka nufi
xan yi tafiyarnan cikin farinciki. Bakin
Mamayakirufuwa, duk iya yinta, don ta katseshi,
abin yagagara, hakan ya hana wata kalmafitowa
dagabakinta, shi kuwa so yake yajitabakinta,
bazaki cedani komai bane? Tace me xan ce?Ya
kamata kitayani murna. Tace, to ina
tayakamurna. Allah ya nuna mana lokacinlfya.
Yace ameen my Princess.Toki kwantar da
hankalini, sabodaxams dinki kinsabamu da wani
buri a halain yanxunda ya wuceabubuwa guda
biyu, kicijarabawarki, sannan Allah yanuna mana
ranar auranmu. Kingawadannan abubuwaguda
biyu, su nake so ki aje acikin ranki a waje na
musamman.Bayan haka ki sance mai
yawanaddu'atare da neman biyan bukatunkiwajen
Allah. Kifahimce ni? Tace, sosai na fahimceka
dr. Kuma ISAxan nutsu, bisa hanyar dakadorani,
ina fatan baza'ayo min kishiya a Rasha ba.Kyar
yake kallontayace, me ake nufi da kishiya?
Tana'yar dariya tace, baka ma santa ba?Yace
gaskiya ban taba jin wannankalmar ba, ko za
kimin bayani? Kinga sai in karu.Tace abar
maganar tunda baka saniba, ni kuma induk
jikina hankaline , baxan tabayarda ba. Ya
maidahularsa kansa, dariya sosai yakeyi,ni kinga
nayi kalarmatan turawa? Ni wlh mace ta cikafari
ma bata birgeni. Amma kigakalar ki? Ke ba fara
ke ba wankantarwada ba, kina gigita ni ba
kadanba. Gabadaya kinhada abubuwan da
nakeso, banjinakwai 'ya macen daxata tsokane
min ido, ballewadannan kaxaman masuwarin
najasa...... Ta katse shi, yaisa haka
dadinbakin.... Baki yarda ba kenan?Tace, ai ba
anan take ba, mkrntarba ko ina daga kasashen
duniyaakexuwa ba? kasani ko wata mai iriinkalar
da kake sozata bayyana? Loacin da xakagigice.
Sakeena na Yayi xugum! Yana kallon ta takare,
ya dankada kai yace, Ina fatan dukkalamn nan
wasa nekike min, idan kuwa da gaske nasai ince
kaico na niAl'ameen da xan iya cin
amanarsakeena. Xanso kifayyace min gaskiyar
dakexuciyarki, don ki fiddanidaga kokwanto.
Jikinta yayi sanyi,ganin tsabar gaskiyya cikin
kwayaridonsa. Murya sanyaye tace,Allah wasa
nake yi dr. Har cikinraina, na hakikanceka amsa
sunan ka. Ya xura mataido, haka itamatake
kallonsa. Kamar bai gamsu dabayaninta ba.Tayi
dan murmushi da sake fadin,wlh, kaji
rantsuwarmusulmi? Dari bisa dari na yardadakai,
na amince cewar babuabinda xai faru da xoben
alkwarina. Yamaida kallonsa bisa xoben, yayidan
murmushi yace,sai na mutu xa'a raba ni dashi.
Yadubeta, kinsanwani abu! Ban taba yi wata
fargabaa game dake ba,me yasa ke kika samu
shakkuakaina? Tacetambayar ka na ta nuna min
bakauarda wasa nakeyi ba, yacenayarda, amma
ina mamaki ne,baka yardanbakenan, to kar ka
ga laifina kishine, yayi 'ya dariya,naga alama,
sai dai naji dadi,domin sai ana sonmutum ake
kishinsa ko? Ka ganekenan. Yace, Iya!To ni ya
aka yi na boye nawakishin? Tace oho.Watakila
kuma naka sikelin yayikasa nan, me kike nufi?
Tayi shirubata son ta bayyana. Yace kinsnAllah
karya kikeyi. Ta dubeshi,tana dariya tacekarya?
To fiddo xuciyarka a gwada.Yace. Na yarda,kema
fiddo taki. Tun yaushe ni nafiddo? Kaine
kamakara, shi yasa nace sikelin ya yikasa. Dole
kayarda. Ban yarda ba! Dole kayarda, ban yarda
ba! Dole kayarda! Ta Marairaice, gaskiyya
bahaka akeyi ba! Ba haka ake yi ba sakeena,zaki
yi min wayau?Tuni take masa dariya, ganin
yaddayayi turus! Doleya sha kaye, kallonta kawai
yakeyi,dadi ya karakamshi. Sun nannagihira har
xuwagabatowar la'asar.Dole yayi harama, a
zahiri ma harya makara, yaushe ya kai minna,ya
gama shrinsa, ya wuce abuja? Koaahalin yanxun
din ma xaune yakeshiru, gabadayansu ido ya
raina fata. Shirunyayi yawa. Mamace tayi ta
maza ta mike tace, mujena rakaka. Yakunkuwa
ya tashi da kuar, ya wuceya bi bayanta,babu mai
magana har jikinmotarsa. Ya jingina rungume
dahannayen sa ya xubi mata ido, dongirman
Allah kuna bari mkrntar,karki bata lokaci
afandogori ki koma Minna ko abuja.Zan cigaba
da kirahar xuwa ranar da zanyi dacensamunku.
Idanuwan tasuka fara tara kwalla tace, kar
kadamu, ko kwanabaxanyi ba, xan wuce,
ISA.Shikenan, in tafi? Tace, xansohakan, don kar
kai dare. Ya budemota yashiga ta rufe masa. A
sauka lfya,ina gaida Mami daIya. Yace zasu ji,
don Allah ki kulamin da kanki,kinji? Tace ISA
zaka sameni yaddaka barni.Promise? Promise
Dr. Yayi danmurmushin damuwayace, I love u!
Tace me too! Yakara fadin so much? Ta juya
dagudu tayi cikin makaranta..... bita da kallon
kirjin sa na bugawa,ji yake kamar ganin karshe
yayimata a duniya. Nan taje idanuwasasuka
kawo kwalla, cikin tashinhakalin yayiwa mota
key, ya maida hular sakeya, sannan yaja mota.
Can tamadubi yahango ta tsaye rungume
dahannayenta, babu alamun laka ajikinta.
Tausayintaya kama shi, nan da na hawayen
samasu dumi suka soma kwarara.Yayi sauriya
jawo hankacif, yana sharewa harya fice daga
gate din sch din. Hakamama ta ke ta xubda
hawaye,daren nan bata iya cin abincin kirkiba. A
gurguje, ya tsayazariya yayi sallama da
jama'arsa,musamman mutuminsa Dr. Lwal.Daga
nanyayi wa minna tsinke, kai tsayeyana shiga
Minna gidan Yaabdulkareem ya nufayayi musu
sallama. Sai alokacin yalura aunty Rabi na
kayan tsohonciki. Yashare minti goma tare da
suAmeera, sannan ya rarrashe shu yatafi. Yaya
natayimasa fatan alkhairi. Ya karaso gidayayi
sallolin dake kansa, ya dawofalo inda su dady ke
jiransa. Ladita baibaaye shi da abinshi
daabubuwan sha, amma baicina kirki ba, wai don
ma Mami tasabaki ne, shi yasa yayyafita.
Sunraba dare daiyayen sa suna ta hira, kafin
kowaya fada makwancinsa. Al-ameen
baisamibarcin ba domin da xarar ya runtsaido.
Mama yake hangiwa tsaye tamadubinmotarsa
kamar marainiya. Bayason ganinta a wannan
yanayinkuma ya kasasauya wani tunanin. Tabbas
yasan,tana cikin damuwa, ya kan jikwallah sun
kawo masa dauki cikinidanuwansa. Washegari
tare daDadynsa suka wuce.Abuja inda suka hadu
da sauranlikitocin guda biyu abokan tafiyasa,a
harabarwani hotel inda su sauran likitocinsuka
kwana. Daga can sukadunguma filinjirgin inda
aka gama tantance su.Karfe sha biyu daidai
jirginsu, yatashi ya nausaRasha. A wannan rana
mama tawuni add'ar Allah ya saukar matada su
al-ameenlfya. Sannu a hankali kuazarin ta
yadawo jikinta, ta maida hankalintaakan karatun
jarabwa kamar yaddaya umarceta. Satin da ya
zagayosuka fara cinkwakwa, jarabawa a aikace,
watau(pratical). Wasa-wasa sun
kwashekwanakiashirin da bakwai suna
jarabawa,daga nan suka shiga shirye-shiryeyaye
su tareda abada kyaututtuka. A wannanrana
makarantar. Babu masakatsinke dajama'a. Mama
ta sha mamaki data ga Mami a cikin
tawagarbakinta. Ta kwasoda gudu ta xube ta
gaishe ta. Ta sahannu ta dago ta, ta
rungume,Allah sarki sakeena. Al-ameen yacein
gaisheki da kyau, kuma in gayamiki
Congratulation!Ta sadda kai tana murmushi,
Abbaya ce baki amsawa? Taruga BayanUmma
taboye, kowa na mata dariya. Tajatawagar ta
xuwa babban dakintaron, ta nemamasu kujerun
xama, wuri daya,mai daukar bidiyon da suka zo
shiyana ta daukarkai da kawowarsu da na
sauranjama'a. Ba'a jima ba, shirye-shiryesu
kakankama. Dalibai sahu-sahu,yarurruka kasar
nan nata fitowasuna nuna al- adunsu. Bayan
angama shkawata aka fara gabatar dajawabai. A
ciki har da na tshuwar (Headgirl). Mama ta
turance baki dakalamaimasu dadi da ma'ana.
Daga bisanita mika dan kwalin ta ga
sabuwarshugabar'yan mata wacce ta gaje ta.
Badakyaututtuka suka biyo baya.Sakeena
UwaisMalami tasha kira, don karbarkyauttuttuka
inda tayi nsa dagafannoni daban-daban na
darussan aji da gasa kalauku da ta shiga,
musammandebate a sci.Bayan an kammala,
shugabarmkrnta ta sallami baki, sai
daukarhotuna ya balle. Kowa ya mikakyautarsa,
sai dauke su hoto. Abbada Umma suka bata,
mami tata dauko nata xungureriyar tace
amadadin Al-ameen ne, ta batakyautar, dominshi
ya umarce ta da ta kawo. Anyimusu hoto, mai
bidiyo na dauka.Duk yayyintasun sami halarta,
banda soja, yanabakin aiki, amma matarsa tazo,
dadansumalami. Ali da sa'aeed duk sunsami
halarta kuma kowa yaxo daabin mikawa.Daga
nan suka baje wa ni fili, sukaci abinci yayin da
sauran 'yanmakaranta basu bar mama sukuniba,
kowa yana xuwa suyi hotuna daita har da wasu
bakin dabata taba gani ba, kawai ta burgesu ne
suka kirata yin hoto. Basubar makrntaba, sai
bayan la'asar, kayan mamatuli a bayan motaci.
Tana farinciki,sai daitana jinsa kalilan ne idan ta
hangataron nan babu liktanta. Ammaalhmdlh!
Dagayau maraici ya kare, xa su ke jinjuna a
waya. Abinda ke kara matakuzari kenantare da
kosawa su isa gida. Kaitsaye direban Mami
wucewa yayimdon yamma tayi sosai. Gida fah
yacika makil! Ana sha'ani, wannantaro bai tashi
ba, sai daabdul- rahman ya gabatr da
xancenauransa da yarinyar da yake nemaa
cankaduna. Kuma iyayenta sun bukacidaya turo
magabatan sa. Farin cikiya karalullube kowa,
saboda haka washegari, bayan kowa ya kama
hanyargida. Ubandawki da 'yan uwansa suka
shiryaranar da za suje kai gaisuwa. Ba abar
Mama afandagori ba, kamar yadda tayi waAl-
ameen alkawari. Kwanan ma yazama dole ne,
saboda dare yayi,amma ko baraka bata tsaya jira
ba,tabi yayanta minna,duk da cewar Anty Amina
ta sotfya da ita abuja, sai dai sabodatshon
cikinAunty Rabi, kowa yafi bada karfinda ta fi
minna kawai. Sun iso lfya,ita kantaAunty Rabi
tana ta murnar xuwanMama. A wannan ranar
bayansallah isha'i sunabaje a falo, suna kallon
kaset dinbidiyo da aka yi bikin makrnta.Aunty
Rabi na tasanti tana fadin, gaskiyya kallo
yawuce ni. Suna tayi mata dariya,lokci guda
waya ta dauki ruri.Falon yayi tsit! Gaba daya
hankulansu suka koma wayar.Kafin kowa ya
motsa, ameera taruga wajen ta dauka Hello! Ta
fadada karfi,yayin da ddynta ke kokarin
tashi.Daga bangaren aka amsa, hello myfriend!
Ameera,Ya Al-ameen ne, Kawai tasai ta saki kan
wayar tana fadin,Hah! AuntyYayane; walhi yaya
ne!

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.