Rashin Sani Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: Rashin Sani Part 1 Complete Hausa Novel.txt
Chapter 7 of 7
*Cigaba....*
Idonshi kan Hanash yace " to kaji yadda akayi na samu diary da wayar Papu,
bayyi magana ba da ido kawai yake bin Sir Moli,
cikin nutsuwa Sir Moli ya juya yayi connecting system d'inshi da micro led tv dake parlor'n,
take videon da Papu ya d'auka a hospital lokacin da aka haifi Sultan ya bayyana,
dai-dai inda Papu yace " masha Allah kamarshi d'aya sak da ubanshi,
sai dai yafi Hanash fari ya biyo su Abbu, amma bakinshi irin na Sanah ne,
Sultan Papu ya mik'awa Sanah ta amshe shi hawaye na zubo mata,
duk maganganun da sukayi a lokacin tsakanin Papu, Sanah da Khulud sai da ya bayyana,
har zuwa lokacin da Sanah ta dank'awa Khulud kyautar Sultan,
da maganar suka fad'awa junansu,
duk sai da kowa ya gani,
*(Wanda ya manta abinda ya faru a lokacin ya duba page 53)*,
yana k'arewa Sir Moli ya kuma connecting system d'inshi da camera،
video da Sanah taje gidan Khulud ya bayyana tun daga farko har k'arshe،
har zuwa wajen da Sanah tayiwa Khulud tambayoyi tana bata amsa.
Gaba d'aya parlor'n gaurayewa yayi da maganganun mutane wasu na salati,
wasu na jimami da tafa hannu,
Hanash ko dashi da babu duk d'aya ne,
dan kwata-kwata bai ma san a duniyar da yake ba,
Khulud ji tayi yadda kasan an zare mata ranta da rayuwarta gaba d'aya,
lokacin d'aya komai nata ya tsaya cak,
harta jinta da ganinta d'aukewa yayi,
bata tab'a tsammanin wannan bak'ar kuma mummunar ranar tana zuwa ba,
shiyasa koda wasa bata tanaje ta ba,
duk inda kake tsammanin tsantsar tashin hankali to Khulud tana cikin shi,
shiru kawai tayi tana tunanin ta inda zata b'ullowa al'amarin,
jikinta ba b'ari ta rarrafa taje gaban Sanah,
muryarta k'asa-k'asa yadda babu mai jin abinda zata ce...!
ta soma yiwa Sanah rad'a " kin cuce ni kin tarwatsa min yau da gobe ta,
amma ki sani kema bazan tab'a barinki ki rayu cikin salama da kwanciyar hankali ba,
kamar yadda kika kunya ta ni,
kema sai na kunya ta ki....
kamar yadda kika tozarata ni cikin jama'a,
bazan tab'a mutuwa batare danaga ke kema kin tozarta ba,
kin wulak'anta ni kin ci min mutunci sannan kin tona min asiri,
wallahi tallahi ko zan mutu kema saina wulak'anta rayuwarki,
gobenki da duniyarki.....!
cikin zallar bak'in ciki da takaici hawaye suka soma suntirin zubowa daga idanuwan Sanah,
tace " dama alkhairi ya kan iya izama sharri....!?
"Dama taimako yana iya komawa butulci....!?
" Dama soyayya da k'auna suna iya rikid'ewa lokaci d'aya su koma zallar k'iyayya...!?
"Dama kana iya bawa mutum farin ciki ka sanya rayuwarki cikin farin ciki da walwala shi kuma ya rink'a k'ok'arin jefaka a bala'i, da bak'in ciki....!?
" Dama kana iya k'untata rayuwarka da duniyarka dan ka haskaka ta wani, shi kuma ya butulce maka ya jefa ka cikin uk'uba da rad'ad'in rayuwa....!?
"Duk so da k'aunar dana yi miki da abinda zaki saka min dashi kenan Khulud.....!?
" Ki tuna a kanki fa na lalata rayuwata da gobe na,
na kuma ci amanar iyaye na da masoyi na,
a kanki ke d'aya tak na jefa dubban mutane cikin k'unci da azabar rayuwa,
a kanki babu abinda banyi ba Khulud,
amma ni kike nema da sharri kike bibiyar rayuwa ta da mugun nufi da bala'i.....!?
"Me nayi miki a rayuwa, why Khulud....!?
" Soyayya fa kad'ai na nuna miki,
na kuma nuna ina san farin cikin ki fiye da nawa,
daga haka me nayi kuma.......!?
"A kanki na maida kaina sakarai shasha sannan hotiho,
na maida kaina tamkar wacce bata san abinda take yi ba,
wacce bata san ciwon kanta da zafin rayuwarta ba,
na mayar da kai na mahaukaciya dabba kuma jahila mara wayo,
duk fa dan kiyi farin ciki,
saboda baki da cikekkiyar lafiya,
murmushi Khulud tayi tace " waya ce miki bani da lafiya.....!?
" A gaba na nurse tace baki je amsar magani ba,
daga baya dana tambaye ta tace min kina da hawan jini da ciwon zuciya,
idon Khulud kan Sanah tana murmushi,
tace " kin san wani abu.....!?
Da ido kad'ai Sanah ke bin Khulud,
tana murmushi tace " wannan ma k'arya ne, setup ne,
ni na bawa nurse d'in kud'i na kuma fad'a mata haka nace ta fad'a miki.....!
bakin Sanah na rawa tace " meyasa......!?
"Saboda na rink'a juya ki san raina,
ta yadda duk abinda nace kiyi ko na sakaki zakiyi babu musu,
batare da gardama ba, haka ma maganar dana fad'a a labour room lokacin da kina labour'n Sultan itama k'arya ne,
setup ne, na fad'a ne danna tabbatar kina ji na, maganar kuma zatayi tasiri a zuciyarki,
saboda nasan kina so na, sannan......!
" dakata ya isa please....! Sanah ta fad'a tana kuka,
" idan na fahimce ki da soyayyar da nake yi miki kika yi amfani wajen cimma burinki ko.....!?
"Wow so brilliant girl shiyasa nake sanki saboda kina da kwakwalwa,
da saurin gane wasu abubuwan,
to kusan hakan d'inne, but never trust anybody in life kodan gaba,
continue play the game bari muga waye loser waye kuma winner,
sa ido kiga wani sabon salon nawa,
ta fad'a tana mik'ewa, kasancewar maganganun da akeyi a parlor'n ya d'auke hankali da idon kowa,
dan haka babu wanda ya lura da abinda ke wakana tsakanin Sanah da Khulud,
cikin makirci Khulud ta d'ora hannu a ka gami da kurma ihuuuuun kuka,
" wayyyo na shiga uku yau naga tuggu da makirci,
way.......!
a hankali Sanah ta mik'e idonta d'auke da hawaye ta nufi Hansh dake zaune k'asa ya d'ora kanshi saman cinyar Mimmee,
duk ilahirin jikinshi na kerrrrma da tsuma,
hak'oranshi na kafffff-kafffff,
a hankali ta durk'usa a gabanshi had'i da jefa idonta cikin nashi,
suna had'a take gaba d'aya tsikar jikinshi ta mik'e,
yaji wani yarrrrr tun daga cikin kwakwalwarshi har zuwa tafin k'afarshi,
gaba d'aya parlor'n tsit akayi kowa ya zuba musu ido yana jiran abinda zai biyo baya,
har ita kanta Khulud d'in shiru tayi tsaye hannunta aka, tana kallansu,
cikin nutsuwa da muryar kuka Sanah ta soma magana ,
*MAN....!* kanshi ya dafe da duka hannayenshi biyu، saboda barazanar tarwatsewa daya soma yi,
ta cigaba da magana " ka tuna daren farkon mu.....!?
"Kai da bakinka kace abinda ya faru a lokacin yayi kama da kayi disvirgin mace،
kace abinda ya faru a wancan lokacin yayi kama da ka cirewa cikekkiyar budurwa burcinta ka tuka......!?
" Ka tuna ihunnnnn kuka da dana rink'a yi a lokacin da maganganun dana rink'a fad'a maka......!?
"Kai da kanka a lokacin cewa kayi impossible،
ka tuna kace tabbas ka karb'i budurcin mace a ranar.....!?
" Ka tuna kace kayi abinda babu wani d'a namiji daya tab'a yi a rayuwarshi، kayi disvigin mace d'aya sau biyu.....!?
"Ka tuna lokacin dakake cewa ka jiyo shashshekar kuka daga cikin bathroom har kake k'ok'arin shiga.....!?
" Idan baka manta ba a ranar kuka je dubo ni a hospital bani da lafiya,
Hanash k'addara ta riga fata,
k'addara mace ce mara tabbas da a koyaushe tana iya canjawa,
Destiny....! Lots of folks confuse of bad management with destiny,
destiny is no matter of chance it's matter of choice's،
It's not a thing to be waiting for, it's a thing to be achieved،
our destiny change with our though,
ka tuna munyi wannan maganar da kai Man......!?
" Ka tuna sanda nace maka rabuwa ta zama dole a tsakanin mu, ko kana so ko baka ko, saboda ni matafiya ce , ba madauwamiya bace, dole akwai ranar rabuwa ta har abada......!?
" Zaka iya tuna lokacin da Jaddah taje gidan nake ce maka ina da gadon gidan dan nafi iko da gidanka akan gidan uba na.....!?
"Farin ciki kai ne baiwa zuciya,
bak'in ciki in tai ka saka ta dariya,
dana gane ka sai inji nazam sarauniya aure da kai ba wanda zai san dashi,
ka manta kana k'arasa min da koda baki nan kina nan zuciyaaaaa....!,
na kulle ido na akan so da k'auna kuma bar kira na ni ita kad'ai na gano,
dake zani zauna in morewa rai na,
ka tuna wannan wak'ar.....!?
Ido Sir Moli ya lumshe hawaye na zubo mishi,
ganin irin kallan da Sanah ke yiwa Hanash,
shi kad'ai ya san me gani cikin kwayar idanta,
da irin kallon da suke jefan junansu dashi,
wanda shi yasan ya rasa Sanah kenan har abada,
" Ka tuna ranar daka je gidan mu ni da kai muka kasance a parlor'n har tsakiyar dare......!?
"Ka tuna sanda kaje gidan mu Yaya Ziyad ya biyo ni da gudu nayo wajenka ina kiran sunanka Man.......!?
" Ka tuna iya yawan ce maka kayi min alk'awarin zaka kula da abinda ke cikina, zaka rik'e shi bazaka tab'a bari yayi kukan maraici da kewar mahaifiyarshi ba, zaka bashi ingantacciyar tarbiyya......!?
"Nace maka ka zame mishi uwa kuma uba, danni bazan rayu dashi ba,
nace maka ka kula dashi sosai ka zame mishi garkuwarshi......!?
Man! ka tuna.......! cikin rud'u da kerrrrma jiki Hanash ya mik'e yana dafe da kanshi,
idanuwanshi sun kad'a sunyi jajir kamar gauta,
yayinda gaba d'aya ilahirin jikinshi ke rawa yana tsuma da b'ari,
while yana jin zuciyarshi kamar zata fasa k'irjinshi ta fito,
mak'ogwaranshi ya bushe, yawon bakinshi ya koma mishi tamkar mad'aci,
a hankali ya sanya hannunshi d'aya ya dafe k'irjinshi,
gaba d'aya gumi ya gama jik'a mishi jiki,
yace " stop....! please ya isa haka,
na yarda....! na kuma amince cewar ke MATATA CE........!
ssakamakon mahaukacin ihuuuuun da Khulud ta fasa yasa Hanash yin shiru,
while yana tsayen ya d'an rankwafa,
hannunshi na dafe da k'irjinshi,
cikin ihuuuuun kuka Khulud tace " wallahi Allah k'arya take makirci Sanah ta shirya danta raba ni dakai,
Sir Moli tsaye yayi yana kallan Khulud cike da tsantsar mamaki da al'ajabi,
dan tunda yake bai tab'a ganin mutum irin Khulud ba,
duk da halin dayake cikin na hango wani abu cikin kwayar idon Sanah,
bai hana Sir Moli taraddabi ba,
kai Hanash ya shiga girgizawa " a'a Khulud kece ke k'arya kuma kece ke shirya makirci,
please let the game over here,
wasan ya isa haka please,
idan k'arya Sanah take ya akayi tasan abubuwan dake baki san su ba......!?
"Idan karya take ya akayi tasan wasu sirrika na.....!?
" Ya akai tasan abubuwa da dama a kaina.....!?
"Ya akayi ke ko sau d'aya baki tab'a kira na da Man ba....?
" Wallahi k'arya take yi Hanash ka saurare ni please,
murmushin takaici da bak'in ciki yayi yace " tsakanin ku wacece ta rarrashi ni lokacin mutuwar Papu.....!?
"Ni ce, Sanah ta bashi amsa, kallanshi ya mayar ga Khulud yace " naji Sanah k'arya take yi,
amma ko zaki iya fad'a min maganganun da mukayi dake ranar......!?
"Good...! Sir Moli yace yana murmushi,
" uhunnnn hummmm am....am...am,
hannu ya d'aga mata yace " ya isa Khulud,
cikin nutsuwa Sanah tace " ka fad'a min cewa " Papu ya baka amanar su Mimmee da Jaddah,
ya kuma yi maka nasiha sosai akan ka kula da ahalinshi,
sannan na baka hak'uri na tunatar dakai k'addara, ko ba haka bane.....!?
Khulud na k'ok'arin yin magana Ziyad ya mik'e a fusace ya kifa mata gigitattun marika,
kamar suna jira Zarfan, Aarib da Idrak duk suka mik'e suka shiga dukanta yadda kasan sun samu jaka,
kafin kace me sun had'a mata jini da majina sunyi mata laga-laga,
fata-fata kanta da bakinta suka fashe sai jini suke zubarwa,
Abbu, Dide, Mamu, Juju, Hamraz, Nisah, Erum, Gahez, Halan, Jaddah, Mimmee, Zohal da Wajnah da sauran jama'ar dake parlor'n duk suka yi shiru cikin jimami da al'ajabi kowa yana cike da tsantsar mamaki,
saboda yadda k'attin maza har gudu hud'u suke dukanta yasa cikin k'ank'anin lokaci suka sab'ata mata kamanninta,
lokaci d'aya ta canja, tun Khulud na ihuuuuun kuka tana neman ceto harta ta daina iya koda d'aga hannunta,
cak numfashinta ya d'auke ta sume a wajen,
amma saboda tsabar bala'i maimakon su zuba mata ruwa ta farfad'o,
sai suka cigaba da dukanta, kamar yadda duka ya sumar da ita,
haka duka ne ya farfad'o da ita,
duk cikin parlor'n babu wanda yayi k'ok'arin dakatar dasu,
sai da suka kaji dan kansu suka kyale ta,
cikin rawar murya Dide ya kira sunanta,
Khulud.....! ko motsa kasawa tayi saboda tsabar wuya,
bai damu da halin datake ciki ba,
ya cigaba da magana " idan har nine mahaifinki, wanda ya haife ki, a yau a yanzu yanzun nan na baki umarnin ki fad'i gaskiya,
matuk'ar kika b'oye dai-dai da kwayar zarra daga gaskiya Allah ya isa ban yafe miki ba,
kuma wallahi tallahi saina tsine miki anan take a gaban kowa,
Juju na kuka sosai tace " wallahi nima idan baki fad'i gaskiya ba,
Allah ya isa tsakani na dake kuma ban yafe miki shayarwar danayi miki ba...........!
Cikin matsanancin kuka da bak'ar wuya Khulud ta rarrafa ta rik'e kafafun Dide,
cikin zafin rai yayi ball da BAIWA
zaki fad'a ko saina tsine miki, cikin kuka Khulud ta soma basu labarin duk abunda ya faru tun daga farko har k'arshe,
ta kwashe komai kaf ta fad'a musu batare data rage komai ba,
Dide na k'ok'arin yin magana aka ji timmmmm.....! juyawar da zasu sukaga Hanash ya fad'i k'asa,
a sume wani irin barin abu yana fitowa daga bakinshi (dafarar mutuwa),
idanuwanshi suka kakkafe, cikin tashin hankali Sanah tayi kanshi,
ta soma girgiza shi tana kiran sunanshi a haukace "HANASH.............!
MOMYN ZARAH 'YAR BAIWA
_*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
6⃣3⃣
Tsaye Sir Moli yayi yana kallan yadda Sanah ta rud'e lokaci d'aya ta birkice,
gaba d'aya parlor'n kasa mik'ewa kowa yayi,
dan babu mai wani gwarin jiki،
har Mimmee da Jaddah kasa motsawa sukayi,
cikin tsantsar tashin hankali Khulud ta rarrafa ta isa gareshi,
ta shiga jijjiga shi tana ihuuuun kuka,
" Hanash...! dan Allah ka tashi,
ta fad'a cike da tsantsar tsoro,
ganin bai motsi yasa Abbu da Dide mik'ewa cikin mutuwar jiki suka nufeshe,
ganin suna shirin sungumarshi,
yasa su Ziyad saurin mik'ewa suka d'auke shi,
jikin Sanah na kerrrrma ta mik'e tana rik'e da hannunshi gam cikin nata,
cikin mota aka sanya shi itama tayi saurin shiga akayi hospital dashi،
Doctors sun kai 3hrs a kanshi suna k'ok'arin ceto rayuwarshi،
dakyar suka samu numfashinshi ya dawo amma bai farfad'o ba,
suna ganin Doctors sun fito daga cikin emergency room sukayi saurin mik'ewa،
jikin Sanah na tsuma tace " ya jikin nashi Doctor....!?
"Alhamdulillah munyi nasarar ceton numfashi sai dai bai farfad'o ba،
amma in sha Allah ba zai jima ba zai farfad'o،
cikin muryar kuka Khulud tace " meke damunshi......!?
"Shock ya samu sosai har yakai ga zuciyarshi ta tsaya da aiki،
" yana ina....!?
"Yanzu za'a fito dashi a kaishi d'akin da za'a kwantar dashi,
Doctor yana gama rufe bakinshi aka fito da Hanash kwance kan gadon tura mara lafiya,
hancinshi sanye da oxygen, da sauri Khulud ta mik'e ta nufe shi,
ta dafa gadon tana kuka, cikin sanyin jiki gaba d'aya suka bi bayansu zuwa d'akin da aka kwantar dashi,
dudduba shi Doctor ya k'arayi sosai, gami da juna mishi drip kana ya fita,
kowa ka kalla zaga ganshi cikin jimami da sanyin jiki,
jikin kowa yayi mugun yin la'asar,
Khulud na zaune gefenshi a kan gadon, su Abbu na zaune saman sofa,
yayinda Sanah ke tsaye ta jingina da bango,
a hankali su Jaddah suka turo k'ofar d'akin suka shiga bakinsu d'auke da sallama,
cikin nutsuwa Zohal ta ajiye food basket a gefe,
basu jima da shigowa ba, su Mamu da Juju suka shigo،
suma d'auke da abinci,
ganin mutane cike da wajen yasa Mimmee jin kunya,
dan haka ta mik'e gami da kallan Sanah,
tace " zo mu tafi gida kije kiyi sallah kici abinci ko......!?
D'an shiru Sanah tayi batare data motsa ba,
Mimmee tace " ko bazaki tafi ba.....!?
Kallan da Mamu tayi mata ne yasata mik'ewa ba shiri tabi bayan Mimmee,
basu dad'e da fita ba Hanash ya farka,
a hankali ya soma magana, " Sanah.....!,
jikin Khulud na kerrrrma ta mik'e ta nufe shi bako kunyar families dake tsaye,
" Sanah.....! ya kuma fad'a cikin sanyin murya, cak....! Khulud ta k'ame a inda take tsaye,
take wani irin tuk'uk'in bak'in ciki da tsagwaran kishi ya tukare mata mak'ogwaro,
"Sanah.....! ya fad'a cikin muryar marasa lafiya,
" please ku bani Sanah, yayi maganar yana jujjuya kanshi،
idonshi rufe dan har lokacin bai bud'e idonshi ba,
Sanah.......! ya fad'a da k'arfi,
fuskar Halan d'auke da murmushi tace " good inzaka gina ramin mugunta ginashi gajere,
tayi maganar yadda babu mai jinta,
cikin k'araji Hanash yace " SANAH.......!,
ya fad'a gami da mik'ewa zaune,
"please ku bani Sanah.....!
ya fad'a a haukace,
da sauri Khulud taje gabanshi ta sunkuyar da fuskarta saiti tashi,
" Hanash nice Khulud, " ina Sanah....!?
Shine abinda ya fito daga bakinshi,
zatayi magana ya daka mata gigitacciyar tsawa " nace ina Sanah ko....!?
Ganin babu wanda ya kula shi yasa shi soma k'ok'arin cire k'arin ruwan dake jikinshi,
gami da k'arajin kiran Sanah.....!
a haukace Khulud tafashe da mahaukacin kuka saboda tsabar kishi,
ta rik'e hannunshi gammmm cikin nata,
" Hanash nice fa Khulud baka gane ni ba.....!?
Cikin zafin rai yayi jifa da ita gefe,
had'i da mik'ewa tsaye, yana huci yace " ban san ki ba Sanah kawai na sani,
ganin haka yasa Jaddah isa gare shi ta rik'e hannunshi ta zaunar dashi a hankali,
"kayi hak'uri ka zauna ka kwantar da hankalin ka,
kaci abinci kaji Hanash......!?
Kanshi ya girgiza yana kallanta kamar wani dolo yace " a'a Jaddah bazan iya cin komai ba sai naga Sanah,
dan Allah tana ina....!?
"Ina kuka KAI MIN SANAH TA......!?
Cikin tsantsar tashin hankali Khulud tayi saurin d'ago kanta ta kalle shi batare data sani ba tace " Sanarka.....!?
" Eh...! Sanah ta kin ganta....!?
" Ko kin san inda take....!?
"Dan Allah idan kin san inda take fad'a min,
yayi maganar tamkar mahaukaci,
murmushi irin na dattawa Jaddah tayi, tare da cewa " zo ki bashi abincin yaci,
jikin Khulud na tsuma ta zuba abincin cikin plate ta isa gareshi duk ilahirin jikinta na rawa,
ta nufe shi, tana zubar da hawaye ta d'ebo abincin zata kai bakinshi,
yayi saurin rik'e hannunta had'i da cewa " ina Sanah.....!?
Ido ta k'ura mishi batare datace komai ba,
" dan Allah ku kaini wajen Sanah please,
" kaci abincin tukunna sai a kaika,
Jaddah ta fad'a mishi,
" a'a bazan iya cin komai ba sai na ganta,
babu irin rarrashi da lallamin da ba'ayiwa Hanash kan ya kwantar da hankali yaci abinci ba,
amma fafur yak'iya, kan dole Jaddah ta kira wayar Mimmee ta shaida mata a kawo Sanah yanzu,
jin an kiran sallah yasa su Abbu da Ziyad gaba d'aya suka fita,
aka bar Hakan, Mamu, Juju dasu Seemah,
suna idar da sallar Ziyad ya shigo kiran su Mamu zasu koma gida,
kowa ya mik'e ya fita amma banda Halan,
" ke fa...!?
Ziyad yace,
" ba yanzu zan tafi ba, ta bashi amsa,
cikin mamaki yace " kamar yaya ba yanzu zaki tafi ba....!?
"Eh...! zan tsaya jiran Sanah idan ta gama mu tafi tare,
" ina ruwanki da zuwanta da tafiyarta ba wajen mijinta zata zo ba....!?
"Amma dai kasan bazai yiyu a barsu daga su sai su ba wani babba a wajen ba ko....!?
" Amma ai ga Jaddah nan kuma nasan tare da Mimmee zasu zo,
"A'a ni dai zan tsaya,
Batare da yayi magana ba ya juya ta fita,
Jaddah da Khulud nata fama dashi yaci abinci amma fur ya k'iya ya kafe sayya ga Sanah.
D'akin su Zohal Mimmee takai Sanah tayi wanka ta canja kaya,
kana ta d'anci abinci shima dole ce ta saka ta saboda yadda cikinta ke azalzalar tane yasa ta ci،
har lokacin babu wanda yasan cikin da Khulud tace tana dashi k'arya ne،
Sanah ce ke da cikin, tana kwance idanuwanta rufe Mimmee ta shigo,
cikin nutsuwa ta bud'e idonta ta kalli Mimmee،
murmushi ta sakar mata had'i da cewa " ko har kin soma bacci....!?
"A'a tace cikin girmamawa،
" yauwa daga asibiti ne Jaddah ta kira waya tace kije yanzu,
Ido ta zaro a tsorace tace " lafiya dai ko....!?
"Eh...! lafiya lau Alhamdulillah, wai Hanash keta rigama sai an kaiki,
cike da jin kunya ta sunyar da kanta tace " bana jin dad'i baya na ke ciwo,
ido Mimmee ta zuba mata na wani d'an lokaci kana tace " ayya sannu kinji....!?
"Ki kwanta ki huta wata k'ila saboda yanayin da ake ciki ne,
" to nagode, fita Mimmee tayi gami da ja mata k'ofar,
cikin sanyin jiki Mimmee ta kira Jaddah, tace Sanah bata da lafiya dan haka bata iya zuwa,
tasan yadda zatayi tayi mishi wayo ta gudu,
cikin wayo da dabara Jaddah da Halan suka zame suka gudu,
itama Halan direct gidan Mimmee ta nufa, bayan sun kuma gaisawa ta shiga wajen Sanah,
cikin sanyin jiki Halan ta zauna kusa da Sanah,
fuskarta d'auke da murmushi ta tashi zaune " lah Aunty Halan kece sannu da zuwa....!?
Cike da tsantsar tausayawa Halan ta kalli Sanah tace " ni ce,
tayi maganar kwalla na zubo mata,
" kai Aunty Halan kuka kuma wanne iri....!?
"Ko so kike ki karya min zuciya ta.....!?
Kanta ta girgiza had'i da goge hawayen dake zubo mata tace " meyasa baki fad'a min kafin kiyi ba.....!?
"Meyasa ko sau d'aya baki nemi shawarata ba....!?
" Ko baki d'auke ni matsayin 'yar uwa abokiyar shawara ba....!?
" Wallahi ko d'aya Aunty Halan ba haka bane,
tsautsayi da k'addara ne suka jawo,
amma ai na tab'a k'ok'arin sanar dake,
" yaushe....!?
" Ranar danaje gidan Khulud har kike tambaya lafiya meya faru na dawo yanayi na ya canja,
a lokacin nayi niyyar sanar dake sai kuma na fasa,
dan ban tab'a zaton hakan zai iya faruwa ba,
" amma meya hana ki nemi shawarar kowa koda wani daban,
ba daga cikin family ba....!?
"Allah ya riga ya tsaya dole lalle sai hakan ta faru,
Allah yayi akwai rabon aure da haihuwa a tsakani da Hanash,
mu godewa Allah dayasa ta hanyar aure aka samu rabon,
mu godewa Allah dayasa rabon bai zama sanadiyyar mutuwar Khulud ba,
rabon Sultan da cikin dake jiki na ne yasa hakan ta faru,
idon Halan waje cike da tsantsar tsoro tace " ciki kuma wanne iri....!?
"Eh...! ina da ciki na wata hud'u,
idon Halan waje tace " dama ke keda ciki ba Khulud ba....!?
"Eh....!
" wai kina nufin cikin da Khulud tace tana dashi k'arya ne dama kece keda cikin.....!?
"Eh....! nice, ai da cikin muka had'a mata gadar zare ,
" oh....! innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
ni Halan naga abinda yafi zare tsayi,
Halan ta fad'a hannunta a ka,
dariya Sanah tayi tace " kina mamaki ko...!?
"Wallahi sosai ma Sanah, kai mutum shege ne koya mutu sai an d'aure shi,
mutum mugun ice, mutum ba tabbas jama'a muji tsoron rayuwa da duniya da mutanen cikinta,
shiyasa akace mutum yafi aljani ibilisanci,
yafi shaid'an shaid'anci,
hmmmm ashe dama haka Khulud take.....!?
" Aunty Halan na fiki mamaki da al'ajabin wannan abu,
wallahi ko'a mafarki akace min Khulud zata iya yiwa wani haka ban yarda balle ni،
ke kin ma san maganganun data fad'a min d'azu ana wannan meeting,
da wanda ta fad'a min ranar dana fara fad'ar gaskiya....!?
"A'a Halan tace cikin taraddabi,
labarin duk maganganun da Khulud ta fad'a mata Sanah ta bawa Halan,
Halan tace " au wai har yanzu bata surusina ba....!?
"Ina fa Aunty Halan,
" kin san meya faru a hospital yanzu....!?
"A'a Sanah tace, duk abinda Hanash yayi Halan ta kwashe tasss ta fad'awa Sanah,
" au dama shiyasa akace inje hospital d'in....!?
"Eh....! yana can ya tada balle kanki,
hmmmm su dai suka sani، Sanah tace tana murmushi,
" Allah ya kyauta ya rufa amana asiri,
"Amin ya Allah,
yau kowa cikin mamaki, al'ajabi da sanyin jiki ya kwana,
a hankali Abbu ya gyara kwanciyarshi gami da sauke numfashi yace " hummmmm!
Mamu ta kalle shi tare da cewa " tun d'azu sai sauke numfashi kake kak'i cewa komai lafiya dai ko....!?
Numfashin ya kuma saukewa yace " hummm bari ke dai kawai,
rayuwa ce take matuk'ar bani mamaki,
da yadda duniya ta lalace, wani lokacin idan kaji abinda yaro yayi sai kaji kamar tatsuniya,
yanzu ji abinda Sanah da Khulud sukayi fisabilillahi fa,
wallahi idan fad'a min akayi ban tab'a yarda,
shima Hanash d'in dayake soko ne wai harya kasa ganewa,
" humm Abbu kenan ai ba Hanash ne kad'ai soko ba wallahi harda mu,
mu mun ma fishi sokonci tunda har muka kasa ganewa da tantance 'yar mu,
lokacin fa data dawo gida da sunan hutu tana da cikin Sultan harna wata hud'u ya shiga wata biyar,
amma muka kasa ganewa, sannan tana level 3 tace mana zataje bautar k'asa,
amma duk muka kasa ganewa,
idan Hanash, Khulud da Sanah suna da laifi mune manya-manyan masu laifi,
" haka ne gaskiya amma yarda da aminta da mukayi da ita shine babban abinda ya jawo hakan,
wannan kad'ai ya ishe iyaye su sanya ido kan yaransu su kula da duk wani mutsinsu suna lura da subgoginsu,
da inda suka sanya gaba, da k'awayensu da mutanen da suke mu'amula,
"Allah yasa mu dace Ubangiji ya shirya mana zuri'a ya amfani bayammu,
" amin ya Allah.
"Ni fa gaba d'aya kaina ya kunce,
wallahi Khulud ta bani mamaki da tsoro tunda harta iya cutar da Sanah gani nake ko mu tana iya cutarwa,
Juju ta fad'a cikin sanyin jiki, Dide ya sauke ajiyar zuciya had'i da cewa " ni kuma ba wannan nake tsoro ba,
wallahi tsoro na d'aya zumuncin mu,
dan ina tsoron kar wannan abun ya kawo matsala ga zumuncin mu,
"haba dai hakan ma bazata tab'a fayuwa fa,
ba sai mu yafe shegiya ba tunda itace k'asurgumar munafukar,
" hummm Khulud....! Khulud....! kinga dama kalli mutum mai shuru-shuru kawai ki rabu dashi inda kika ganshi,
wallahi yawancin mutane masu shuru-shuru mugaye ne kwata-kwata basu da dad'in mu'amula,
gwara kayi mu'amula da mutum faran-faran kan mai shuru-shuru,
saboda ko fad'a kukayi kai za'ayi tsammanin baka da gaskiya,
daga k'arshe ma ace kana zalumtarshi,
"ni fa na rasa meye abinyi,
Dide ya fad'a cike da jimami,
" meeting za'a sake yi sabo zuwa jibi akawo k'arshen abun,
"haka ne kam bari gobe nayiwa Abbu magana,
sai dai wallahi ina jin kunyarshi akan abinda Khulud tayiwa Sanah,
"karka damu Hard'o family's bamu da wannan matsalar in sha Allah.
A hospital kuwa sai da Doctor sukayi yiwa Hanash allurar bacci kana hankalin kowa ya kwanta,
washe gari da safe yana farfad'owa da sunan Sanah ya farka,
ganin bata nan yasa shi fisge k'arin ruwan ya fita,
Khulud da Doctor na biye dashi suna kira yayi musu banza yayi tafiyarshi,
da sauri Khulud tayi saurin bin bayan shi,
ikon Allah ne kad'ai yakai Hanash gida,
tun kan Khulud tayi parking ya fito daga cikin motar yana kwalawa Sanah,
tana zaune a parlor ta jiyo shi, da sauri ta mik'e ta shige bedroom ta rufe k'ofa,
murmushi Mimmee tayi batare datace komai ba,
" Mimmee ina Sanah.....!?
Ya fad'a yana shigowa parlor'n,
" ban sani ba, marairaice fuska yayi yace " please Mimmee,
fuska ta tsuke had'i da cewa " ta tafi koyar sallama,
da sauri yace " au sorry , Assalamu Alaikum,
murmushi tayi tace " amin wa'alaikissalam, ya jikin naka.....!?
"Da sauk'i, Mimmee ina Sanah.....!?
Yayi maganar a gaggauce, shiru Khulud tayi tana jin kamar ta shak'e shi ta huta saboda tsabar takaici,
" tana gidan Abbu Mimmee ta bashi amsa,
ai tun kan ta rufe bakinta yayi waje,
da sauri Khulud tace " please Mimmee karki bashi ya tafi yayi wanka ya ci abinci tukunna,
tun jiya baici komai ba, kafin Mimmee tayi wani yunk'uri har yayi waje da mota,
can yaje ya sanya Dide gaba akan lalle yana san ganin Sanah,
yakai wajen 3hr sai da aka sha fama da dakyar suka lallab'a shi ya tafi gida,
ganin haka yasa Dide kallan Abbu yace " ka kira Aryan ka sanar dashi gobe akwai meeting,
sannan a sanar da kowa ma gobe akwai meeting anan gidan kowa ya hallara anan,
batare da b'ata lokaci ba aka sanar da kowa cewar gobe akwai meeting a Hard'o family House.
_Meeting room.......!_
Kowa da kowa ya hallara ciki harda Hanash da Sir Moli,
Sanah ce kad'ai bata shiru ba,
a hankali cikin nutsuwa ta shigo bakinta d'auke da sallama,
da sauri Hanash ya zabura yana k'ok'arin mik'ewa Mimmee tayi saurin mayar dashi ta zaunar gami da zuba mishi uwar harara,
kallan Sir Moli tayi had'i da sakar mishi sassanyan murmushi mai kwantar da hankalin ma'abocin kallanshi,
martanin murmushi ya mayar mata shima,
duk abinda suke yi akan idon Hanash ji yayi tamkar an watsa mishi wuta a k'irjinshi,
da k'arfi ya lumshe idonshi,
direct wajen Halan ta nufa ta zauna,
addu'a aka fara yi don bud'e taron as usual,
kana Dide yayi gyara murya gami da cewa " kowa dake nan yasan abinda ke faruwa koma ince abinda ya riga da ya faru,
dan haka abinda ya faru ya riga ya faru,
sai dai a guji gaba a kuma yi addu'a,
a hankali ya mayar da kallanshi ga Khulud hawaye na k'ok'arin gangarowa Dide,
yace " kin bani mamaki Khulud, idan wani ne ya fad'a min cewa zaki iya yiwa Sanah haka wallahi ban tab'a yarda,
tunda har kika iya cutar da Sanah babu wanda bazaki iya cutarwa fad'in duniya ba,
duk irin soyayyar da yarinyar nan ta nuna miki,
amma saboda ke zuciyarki babu d'igon imani kwata-kwata shine kika saka mata da sharri,
kika ci amanar ta kika iya yi mata butulci,
bayan ke ta rufa miki asiri ta sadaukar da komai nata akanki da farin cikin ki,
amma bakomai kanki kikayiwa indai duniya ce gaki nan gata,
rayuwa ce dai yanzu kuka fara ta,
wanda ya shuka abin alkhairi ma a wannan zamanin ya yak'are balle kuma ka shuka tsiya,
bakomai kanki kikayiwa ba ita kikayiwa ba,
daga yau na cire ki daga cikin zuri'ar mu har abada,
babu mu babu ke har a tashi duniya,
babu wani d'a daga cikin zuri'ar Hard'o family da zai k'ara yin alak'a dake har abada Khulud,
kuma ni da mahaigiyarki bazamu tab'a yafe miki ba har sai Sanah ta yafe miki,
yafewarta itace tamu, matuk'ar bata yafe miki ba muma bamu yafe miki ba,
daga yau duk ranar da k'afarki ta kuskura ta kuma taka k'ofar gidan nan ban yafe miki ba.
Cikin tsantsar tashin hankali, kid'ima da ranaza Sanah da Khulud suka d'ago lokaci d'aya suka kalli,
kana suka mayar da kallansu ga Dide,
suka fasa gigitaccen kuka, Khulud ta d'ora hannu aka tana ihuuuun kuka tana cewa " wayyyo ni Allah kaco na,
na shiga uku, dan Allah ku yafe min wallahi sharrin shaid'an ne,
ta fad'a tana rik'e k'afar Abbu,
cikin tashin hankali kowa da kowa ya d'ago kai yana kallan Dide dake hawaye,
Abbu yace " Rawan.....! wannan wanne irin hukunci ne mai tsauri ka yanke haka.....!?
"Kuma ai gaba d'ayansu ne suka yi laifin ba ita kad'ai ba,
Danish yayi saurin d'agawa Abbu hannu yace " ka bari a tauna tsakuwa dan aya taji tsoro,
a kullum zuri'armu k'ara yad'uwa take tana hab'aka idan tun yanzu ana samun b'araka ba'a d'inke ta,
mai kuke tunanin gaba zata haifa.....!?
"Idan wani yana yin laifi ana saurarawa me kuke tsammanin wani zayyi gaba....!?
" Dan haka daga yau duk wanda yayi mummunan laifi zamu cire shi daga cikin ahalinmu har abada,
kamar yadda ake zame gashi daga cikin nono,
haka zamu rink'a cire fasa gurbin ahalinmu dan karya b'ata mana sauran,
kana ya kalli Idrak yace " karb'o min Sultan,
shima daga yau ya bar hannunta,
an kwace shi tunda ahalinmu ne shima, gigitaccen ihuuuuuu Khulud ta sanya tana k'ank'ame shi a jikinta,
saboda yadda ta matse shi har Sultan ya tsorata ya sanya kuka,
" dan Allah karku raba ni da Sultan,
duk hukuncin da zaku yanke kaina na yarda na amince amma banda rabuwa da Sultan,
wallahi mutuwa zanyi idan aka raba ni dashi, dan Allah ku tausaya min,
ta fad'a cikin kukan mutuwa tana k'ara k'ank'ame shi,
"baki san mahaifiyarshi amma shi kina sanshi,
ai duk mai son d'a yaso uwarshi,
Idrak ya fad'a yana fisgeshi daga hannunta,
mik'ewa tayi tana kuka tana ihuuuu taje gaban Abbu tana cewa " dan Allah Abbu karku raba ni dashi please,
wallahi mutuwa zanyi, ina matuk'ar sonshi sosai,
zayyi magana Ganez ya zuba mishi uwar harara,
dole tasa Abbu yin shiru, Danish yace " bawa uwarshi d'anta,
mik'a mata shi Idrak yayi, ta girgiza kanta tana kuka tace " na riga da nayi mata alk'awarin na bar mata shi har abada,
na bata shi kyauta dan Allah ku bar mata shi,
kuma ai Dide yace idan na yafe mata kuma kun yafe mata,
to ni wallahi na yafe mata duniya da lahira, dama ni ban tab'a rik'e ta cikin raina ba,
na dad'e da yafe mata.
Tsawa Danish ya buga mata " ba cewa akayi ki karb'i d'anki ba,
jikinta ta rawa ta mik'e hannunshi amsheshi,
tace " aini bani da abinda zan bashi,
"kamar ya.....!?
Sanah na k'ok'arin yin magana Halan tayi saurin cewa " tana da ciki na wata hud'u,
a zabure Hanash ya mik'e tsaye cikin kid'ima yace " what.....!?
"Da sauri Mimmee ta kamashi ta zaunar kusa da isa,
Ganez yace " bamu fahimce ki ba Halan,
kanta ta sunkuyar k'asa kana tace " eh...! tana da ciki na wata hud'u,
bayan haihuwa Sultan da wata d'aya ta kuma samun wani cikin,
shine cikin da Khulud tace tana dashi,
Dide yace " kina nufin cikin da Khulud tace tana dashi last week ma k'arya ne .....!?
"Eh....! k'arya ne ba ita keda cikin ba,
Sanah ce keda cikin, kai kowa ya shiga jijjigawa ,
Sir Moli yace " ai shine dalilin yin wannan video record d'in,
Abbu yace " ai bamu fahimta sosai ba,
munyi tsammanin Khulud ke da cikin saboda ranar muna cikin rud'ewa da tashin hankali,
Sir Moli yace " Sanah ke da cikin ba Khulud ba,
a hankali Hanash ya jingina kanshi gami da lumshe idonshi,
Abbu yace " Juju karb'e shi to, Halan tayi saurin cewa " zan rik'e shi,
Danish yace " to ba damuwa, kana ya mayar da kallanshi ga Sir Moli yace " kayi hak'uri zuwa nan da haihuwarta sai mu san abinyi,
kanshi k'asa yace " bakomai, Dide yace " Sanah ki zauna nan gidan kema kafin ki haihu,
da sauri Hanash yace " a'a ta koma gidan Mimmee part d'ina na da ,
Sanah zatayi magana Mamu ta harare ta,
dole tasa tayi shiru, Mimmee tace " nima ina ganin a barta a nan d'in shi yafi,
tunda ga part d'in mijinta can babu kowa inya so idan ta haihu sai san mafita,
ba damuwa Danish yace, a hankali Sanah ta d'aga kanta ta kalli Sir Moli tana hawaye,
kanshi ya girgiza mata had'i da yi mata alamar ta bar kukan,
ta goge hawayenta, Hanash ko ranshi kwal Sanah zata zauna nan,
yayinda Khulud keta faman ihuuun kuka tamkar ranta zai fita,
tana rok'on kar a rabata da Sultan,
babu wanda ya kulata akayi addu'a,
Sir Moli ya mik'e cikin nutsuwa yayi musu sallama ya fita,
da sauri Sanah ta mik'e tabi bayanshi,
akan idon Hanash Sanah ta fita tabi bayan Sir Moli,
yana k'ok'arin tashi Mimmee ta danne mishi hannunshi alamar karya tashi.
Jingina yayi da jikin motarshi hannunshi hard'e a k'irjinshi,
while tana tsaye gabanshi, tana murmushi tace " nagode maka sosai Allah ya saka maka da maficin alkhairi,
murmushi Sir Moli yayi yana k'ok'arin yin magana Hanash ya k'araso wajen,
fuskarshi murtuk yadda kasan an saukar mishi da sammacin mutuwa,
yace " ke baki san ke matar wani bace yanzu....!?
"Ko baki san nauyin aure da hakk'ok'in aure bane....!?
" Hummm su aure manya, yanzu harka samu abin tak'ama da gadara,
ko yanzu ma zaka kuma ce mana mazinatan ne.....!?
"Ka kira ni da KARUWA.....!,
murmushi yayi kana yace " kamar yadda *_RASHIN SANI...!_* ke sani yin abubuwa a baya,
ke ma *_RASHIN SANI...!_* ke neman saki yi,
amma ki sani duk abinda nayi akanki nayi su Sanah,
" ba gaskiya kake fad'a ba Hanash, duk duniya babu mahalunk'in daka tsana sama dani,
sai yanzu daka tabbatar baka da hujjar tsana ta,
ka tsane ni ne akan kana zargin mu da da Sir Moli,
to yanzu kafi kowa sanin ni ba MAZINACIYA bace kamar yadda ka saba kira na dashi,
saboda kaine wanda ya karb'i budurci na,
sannan ka tsane ni ne akan na takawa Khulud ciki,
na fasa mata mahaifa, in wannan ne danayi na BIYA KU,
tunda na raini cikinka har tsawon wata tara a cikin mahaifa ta,
na haifi d'an ba baku, fatar cikin Khulud dana taka naji mata ciwo kuma,
ni ciki na aka yanka aka tsaga aka ciro muku d'a,
na kuma d'auki budurci na shima na baka dan haka na biya ka duk wani bashi da kuke bina,
yanzu babu saurin wani bashi tsakanin mu,
dai-dai lokacin 'yan meeting suka soma fitowa,
kowa tsayawa yayi cak dan ganin abinda ke faruwa,
a hankali ta juya ga Sir Moli dake tsaye yana kallansu,
ta jefa idonta cikin nashi fuskarta d'auke da murmushi.
"Na shiga duhu a rayuwata na rasa wanda zai bani haske ya kuma fahimce ni sai kai,
kai ka zame min garkuwa a rayuwata ta duniya,
kai ba k'aramin haske bane ba ga duniya ta,
Allah ya aiko min kai ne cikin rayuwata danka taikame ni,
Allah ya had'a ni dakai ne danka zame min gatana a rayuwata,
duk duniya babu wanda yake fuskantata sai kai a yayinda kowa ya juya min baya kai ka fuskance ni gaba da gaba,
a yayinda kowa ya sani kuka kai ka sani dariya,
a yayinda kowa ya guje ni kaine wanda ya fuskance ni,
a yayinda duk duniya zasu kasa fahimta ta kaine kad'ai kake fuskanta ka yarda dani,
kaine ka zame min garkuwa da haske maganin duhu ga rayuwata,
kai ne ka zame min farin ciki mai kore min bak'in ciki،
a yayinda na shekara cikin sahara ina bulayen neman d'igon ruwan dazai jik'a min mak'oshi ne,
kaine wanda ya zame min daddad'a kuma sassanyan ruwan daya kure min shekararriyar k'ishiryar ruwa ta,
a duk lokacin dana shiga k'unci, matsala da uk'ubar rayuwa kai Ubangiji yake aiko mun danya kare ni,
kai gatanga ne gare ni wanda yake tukare ni duk yayinda nazo fad'uwa,
kai inuwata ne mai yaye min zazzafar rana,
kai daban ne Aryan....! zuciyarka, halayanka da d'abi'unka sun sha bam-bam daga na irin mutanen wannan zamanin,
da basa tab'a son mutum da zuciya d'aya kuma dan Allah,
ruhinka tsarkakke ne Aryan....!
kana iya sadaukar da farin cikinka da komai domin ni,
bani da tamkar ka Aryan....!,
a hankali Sir Moli ya jingina kanshi da jikin motarshi had'i da lumshe idonshi yana jin kalaman Sanah suna ratsa gabb'an jikinshi,
suna bin duk wata magunar jini da jijiya dake jikinshi,
yayinda Hanash ke jin tamkar ana zuba mishi ruwan wuta,
ana watsa mishi ruwar tafashashshiyar dalma akan zuciyarshi,
wani k'ululun bak'in cikin ya tokare mishi k'irjinshi,
ya rink'a jin tuk'uk'in zafi tamkar wuta a mak'ogwaronshi,
lokaci d'aya duk ilahirin jikinshi ya d'auki tsuma kamar mazari,
cigaba da magana Sanah tayi " kaika zame min takalmi maganin bak'ar k'ayar dake soke min k'afa,
ahalina sun kasa gaskata ni balle su yarda dani su nema min mafita,
amma kaika yarda dani ka taimake ni a lokacin da nake buk'atar taimako,
duk duniya babu wanda yakai uwa mahaifiya kusanci da mutum da sanin halayenshi,
amma ni duk juya min baya suka yi,
kai kad'ai ka juya ka fuskance ni,
ka kasance mai imani da duk abinda zan fad'a maka, ko sau d'aya baka tab'a k'in yarda da abinda zan fad'a maka ba.
"Duk da kasancewar cikin jikina ba naka bane, amma ka rene mu ka rik'e mu hannu bibbiyu,
tunda nake ban tab'a neman wani abu na rasa ba, tamkar kai kayi cikin,
ka tattali lafiya ta da raina cikin amana ka bamu kulawa dani da abinda ke ciki na,
fad'ar yanayin da Hanash ya shiga b'ata lokaci ne,
gaba d'aya jijiyoyin kanshi sun fito rud'u-rud'u idonshi yayi jajir kamar wuta,
ganin matarshi ta sunna tsaye gaban wani tana yabonshi a gaban idonshi tana kuma kusheshi,
k'irji Hanash ya dafe gami da duk'awa ya d'aga mata hannu had'i da cewa " ya isa....! ya isa....! ya isa Sanah.....! ya fad'a a matuk'ar tsawace,
ita kanta sai da ta tsorata da ganin yanayinshi,
yana daga duk'en yace " *_RASHIN SANI...!_* yafi dare duhu....!
gaba d'aya kowa yana ganin abinda ke faruwa babu wanda yayi magana,
hannunshi dafe da k'irjinshi ya kuma yin murmushi yace " hak'ik'a *_RASHIN SANI...!_* yafi dare duhu Sanah,
dan na tabbatar kema *_RASHIN SANI....!_* ke saki fad'ar haka,
hak'ik'a kina cikin tsakiyar _*RASHIN SANI...!*_
cikin tsiwa tace " ko kuma kai da da kake cikin *_RASHIN SANI...!_* ba,
kallan cikin kwayar idonta yayi yana murmushi mai sauti,
kana ya mayar ga kallanshi ga Sir Moli yace " nasan kai kaga abinda na gani cikin kwayar idonta,
nasan kai ka fahimci abinda ita ta kasa fahimta,
ta kasa tsaida tunaninta ta saurari bugun zuciyarta ta fahimci gaskiya al'amarinta,
" what do you mean....!?
Tace cikin masifa, kai tsaye Hanash yace " you madly love me Sanah, you fell in love with me, but you don't know,
wata irin razananniya fad'uwa gaban Sanah yayi, yayinda Sir Moli yaji tamkar saukar aradu da rugugin ruwan sama cikin zuciyarshi da kanshi,
" God forbid na so ka Hanash,
murmushi ya kuma yace " k'arya kike yi, wallahi kina mahaukacin so na,
" totally ma ni I hate you so much,
" haka kika ce....!?
Ya fad'a idonshi kanta, " yes I hate you,
ta fad'a cikin tsiwa, cikin bak'in ciki yayi kan Sir Moli gadan-gadan,
yana isa ya cakumi wuyan rigarshi gami da cewa " idan ka cika d'an halak ka tab'a ni,
cikin tafasar zuciya Sir Moli ya kifa mishi mari,
da sauri Sanah ta runtse idonta gam,
Hanash yayi dariya yana kallanta,
don't dare you stop bating me idan har ka cika d'an halak ba shege ba,
idan uwarka ta haife da jini karka daina duka har saita ce ka daina,
idan harta ce ka daina ya tabbata tana so na,
ya fad'a yadda babu mai jinshi sai Sir Moli,
ita kanta Sanah bata ji ba,
cikin zafin rai Sir Moli ya kuma makawa Hanash mari, a hankali Hanash yace " ashe uwarka bata haife ka da jini ba,
kodai ubanka lusari ne.....!?
Take ran Sir Moli yayi mugun b'aci zuciyarshi ta shiga tafasa tana k'una,
abinka dama da wanda ke cikin tsagwaran bak'in ciki,
a haukace ya shiga naushin Hanash ta ko'ina,
kwata-kwata Hanash bayyi k'ok'arin kare kanshi koya rama ba,
asalima yayi hakan ne saboda Sanah
idonshi nakan Sanah, while Sir Moli yana dukanshi, saboda yadda Hanash ke k'ara zaginshi yana fad'a mishi magana,
take kan Hanash ya fashe jini ya soma zuba ,
zabura Ziyad yayi yana k'ok'arin zuwa Zafran yayi saurin rik'e shi,
yana murmushi yace " tsaya shi Hanash yasan danme yayi hakan,
bari muga hakan da yayi zayyi aiki,
yadda Sir Moli ke dukan Hanash yasa lokaci d'aya Hanash ya fita daga hayyacinshi ya galabaita matuk'a,
a hankali ya zube k'asa gami da rufe idonshi, while jini na zubowa daga hancinshi, bakinshi da kanshi,
d'ago shi Sir Moli yayi ya d'aga hannu da niyyar nausar Hanash,
a haukace Sanah tace " NO ARYAN.........!
kana hauka ne da zaka rink'a dukanshi haka.....!?
Ta fad'a cikin matsanancin b'acin rai,
cak Sir Moli ya tsaida hannunshi, gami sandarewa a wajen,
jikinta na rawa ta nufi Hanash...............!
MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
_*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
6⃣4⃣
Tana gaf da isa gareshi ya mik'e yana murmushi had'i da goge jinin dake zubo mishi,
ya kalli Sir Moli yace " kayi hak'uri da zagin iyayen mu da nayi،
ba nayi hakan bane dan cin fuska da muzantaka ba,
nayi ne dan nemawa kai na mafita,
kana ya juya ga Sanah gami da sakar mata shu'umin murmushi,
yace " na fad'a miki kina so na kince k'arya ne, idan har baki so na meyasa dan duka na kikayi magana......!?
"Meyasa kika kasa daurewa ganina cikin mawuyacin hali.....!?
"Meyasa kika tausaya min.....!?
" Meyasa hawayenki zubowa.....!?
Ya fad'a idonshi cikin nata, Sanah dake tsaye sororo tana kallan Hanash,
tayi saurin sanya hannu a fuskarta ta shafa dan ita bama tasan tana kukan ba,
" hummm kina tsammanin k'arya ne.....!?
Takawa yayi kusa fa ita gaf da gaf har suna jiyo numfashin juna,
yace " ki yarda ko karki yarda kina sona, dan haka ki saki jiki da ranki,
ki bud'e zuciyarki mu more rayuwa da duniyarmu,
na baje miki......! ya kanne mata ido d'aya ya shige cikin mota yana murmushi,
Jaddah da Mimmee suka bi bayanshi,
Zohal da Wajnah ma haka,
babu wanda yayi magana cikin mutanen dake tsaye kowa ya tafi،ya bar wajen
Sir Moli yana k'ok'arin shiga mota tayi saurin rik'o bayan rigarshi,
cikin nutsuwa ya juyo ya kalle ta kana ya kalli inda ta rik'e shin,
cikin jin kunya tayi saurin sakin shi،
" kayi hak'uri please....!
"me kikayi min kike bani hak'uri......!?
" Ni dai dan Allah kayi hak'uri, wallahi bada sani na nayi hakan ba,
ido ya d'an k'ura mata kana ya d'auke kanshi daga kanta,
yace " no karki damu nasan mata kuna da raunin zuciya ai,
yayi maganar yana murmushi, zatayi magana yayi saurin shegewa cikin motarshi yabar harabar gidan,
ta dad'e tsaye anan kafin ta taka zuwa inda Khulud keta faman bori tana hauka,
batare datayi mata magana ba ta sanya hannu ta d'ago ta،
ta danna gaban motar Hanash gami da rufewa,
Jaddah tace " irin haihuwa ai nan gurin zamanki ne ba nata ba,
" a'a kuje ni da su Zohal zamu taho a wancan motar,
ta fad'a tana rik'o Wajnah,
a tak'aice Hanash yace " shiga mu tafi..! bata kalle shi ba, taja hannun su Wajnah tayi gaba,
" kuje ku shiga wancan motar ina zuwa,
ta fad'a tana nufar Aarib dake tsaye,
tace " please bani key d'in motarka, batare da yayi magana ba ya mik'a mata,
ta amsa, ganin ta zauna kujerar driver yasa Hanash k'ok'arin fita daga motar,
da sauri tayiwa motar key ta fice,
batare da yayi magana ba ya koma ya shiga motar yaja,
tana yin parking ta fito cikin sanyin jiki ta shiga part d'in Mimmee,
direct bedroom d'in Zohal ta shige ta rufe k'ofa ta fad'a saman bed gami sanya rikitaccen kuka,,
bata fito ba sai gab da magrib ta iske Mimmee zaune a parlor,
cikin sanyin jiki ta zauna saman sofa (kujera),
" nasan masu aiki su gyara miki part d'inshi,
idan sun gama zaki shiga ki duba duk abinda babu sai kuje ku siyo,
in kuma canjawa za'ayi sai a canja,
Mimmee ta fad'a cikin fara'a,
jikin Sanah a sanyaye tace " Mimmee please ki barni na zauna nan part d'inki،
" kin tab'a ganin anyi haka.....!?
Hanash dake shigowa ya fad'a,
bata kalle shi tace " please Mimmee ban san komawa can tsoro nake ji,
" kina tare dani ai karki ji tsoron komai,
zatayi magana Khulud ta shigo hannunta aka tana rusa kuka muryarta harta dishe saboda tsabar kuka،
" yanzu saboda Allah Khulud bazaki daina kukan nan ba.....!?
Mimmee ta fad'a cikin tausaya mata,
batayi magana ba ta zauna a k'asa dirshen tana cigaba da rusgar kukanta,
Mimmee na k'ok'arin yin magana masu aiki shigo,
cikin ladabi suka zube a gaban Mimmee,
" Hajiya mun gama gyarawa,
a mitunce Mimmee tace " yauwa nagode sosai,
" ki tashi kije ki duba abinda babu sai kuje ku siyo,
fuska ta kwab'e zatayi kuka tace " please Mimmee ki barni nan ban son komawa can,
" ba ruwa na ki tambayi mijinki idan ya barki shikenan,
batare data kalle shi ba ta mik'e tace " bari naje zan zauna can d'in haka,
dan data tambayi Hanash alfama a matsayin mijinta ta gwammace ko cikin wuta ne ta shiga ta zauna,
tana k'ok'arin mik'ewa Jaddah ta shigo, fuskarta d'auke da fara'a tace " a'a irin haihuwa ina zuwa.....!?
Murmushi tayi had'i da cewa " part d'in can zani,
Jaddah tace " wanne part d'in.....!?
Shiru Sanah danko sunanshi bata san ambata,
jin kukan Khulud yasa Jaddah juyawa a fusace tace " rufe mana baki bak'ar munafuka,
annamimiya makira ta fad'a tana watsa mata harara,
"Jaddah....! Sanah ta kira sunanta,
" na bari, Jaddah tace tana murmushi,
" muje na raka ki abinda babu sai mu siyo,
ta fad'a tana rik'e hannun Sanah,
da suka xo xasu wuce Jaddah ta sanya k'afa ta take k'afar Khulud,
gami da juya tace shegiya juya, babu abinda aka iya sai aci ayi kashi,
amma kinga irin haihuwa cikin shekara d'aya har za'ayi haihuwa biyu,
"Jaddah....., " yi hak'uri irin haihuwa na bari, muje,
part d'in tsaf-tsaf a gyare tasss babu abinda yake buk'ata,
3 bedrooms duk akwai gadaje cikinsu, had'add'u,
sai babban parlor dasha kayan alatu sai kitchen da dinning area manne da juna,
kayan kitchen ne kawai babu, da bathroom & toilet,
Jaddah tace " kayan kitchen kawai za'a siyo da kayan abinci،
batayi magana ba dan tasan yunwar dare na tashinta a k'alla wajen sau biyu ko sau uku,
Jaddah tace " wanne bedroom d'in kika zab'a.....!?
"Wannan da aka shirya min kaya ma is ok,
" shirya kizo muje muyi siyayya, Jaddah ta fad'a tana fita,
da sauri Sanah tace " bacci nake ji dan Allah kuje kawai,
" to ke baki buk'atar komai.....!?
"Bana buk'atar komai, duk abinda kuka siyo yayi min،
" tom kwanta ki huta d'in,
duk abinda ake buk'ata na kayan kitchen da abinci sun siyo mata,
harda kayan ciye-ciye da suka san masu ciki suna iya buk'atarsu,
babu abinda ba'a siyo mata ba harda kayan bacci, kud'i Hanash ya kashe su sosai kamar me,
duk yadda kake tunanin mutum zai shiga cikin bak'in cikin da damuwa Khulud ta shiga,
bata da aikinyi sai kuka, tunda aka kwace Sultan ta shiga matsanancin hali.
Bayan sati d'aya Sir Moli yazo kawowa Sanah sauran kayanta,
sanye cikin hijab ta fito fuskarta d'auke da murmushi,
tace " Allah nayi fushi shine baka zo ba sai yau ko....!?
"Ayi min afuwa aiki ne yayi min yawa,
" aikin ne ya hanaka zuwa ka gammu.....!?
"Ayi hak'uri ni dai please,
" ai baka laifi tun kan kayi ma ake yafe maka,
yayi murmushi gami da mik'a mata kayan yace " ga kayan nan,
amsa kayar tayi tayi mishi godiya,
" to ni zan wuce, kina da buk'atar wani abu ne.....!?
"Macen dake gidan mijinta kuma take tare da mijinta kake tambaya tana buk'atar wani abu.....!?
Hanash ya fad'a gami da rungume Sanah ta baya،
ido ta zaro had'i da kalli Sir Moli،
kanshi ya d'ora saman kafad'arta, gami da zura hannunshi cikin hijab d'in jikinta,
yana yawo da hannun cikin jikinta,
cak Sanah ta tsaya ta kasa yin koda kwakkwaran motsi,
idonta suka cicciko da kwallah tana kallan Sir Moli,
yayinda shima Hanash idonshi na kan Sir Moli yana murmushi,
yace " mu shiga daga ciki inasan hakk'i na, na kuma bawa baby ma abinci,
kanta ta shiga girgizawa hawaye ya soma zubo mata tace " wallahi babu abinda ke shiga tsakani na dashi....!
" ta yaya aka samu cikin Sultan da wanda ke jikinki.....!?
Ya fad'a idonshi rufe yana kai fuskar shi a kumatunta,
idonta ta runtse da k'arfi hawaye na zubo mata,
tace " Aryan.....! sai kuma tayi shiru,
" I'm so sorry Aryan.....! ta fad'a muryarta na cracking,
" but I promise you ban tab'a yin rayuwa da wani d'a namiji bayan kai in sha Allah,
saboda kai kad'ai ne a zuciya ta, kai kad'ai nake so, nayi alk'awarin dakai kad'ai zan rayu,
wallahi ko bak'ar k'addarar bazata kuma nasarar raba mu ba,
"ki daina fad'ar haka Sanah, saboda da aure bisa kanki bana san ki fad'a cikin fushin Ubangiji,
dan Allah karki k'ara fad'a haka, MU JIRA LOKACI.....!,
jikinshi na kerrrrma yayi saurin shigewa motarshi ya fige da k'arfi yayi waje,
kiss Hanash yayi mata kana ya sake ta yana murmushi,
" Allah ya isa na, ta fad'a tana barin wajen da gudu,
bayanta yabi da kallo yana murmushi had'i da shafa kanshi.
Sosai Sultan yayi b'ul-b'ul dan sosai Halan ke matuk'ar kula dashi,
tana jinshi tamkar d'an data durk'usa ta haifa da cikinta don haka take mugun sonshi take kuma bashi kulawa sosai,
yayinda Sanah kullum tana part d'in Mimmee sai dare take komawa part d'in ta,
yauma kamar kullum bayan sun gama cin abinci sunsha hira ta mik'e hannunta cikin na Wajnah,
tace " to Mimmee sai da safe " Allah ya bamu alkhairi,
kana ta mayar da kallanta ga Zohal tace " yau baki zuwa ne naga baki tashi ba....!?
"Kuje idan na gama zan taho, batare sunyi magana ba suka fita,
zama Wajnah tayi a parlor tare da cewa " sai da safe idan Zohal ta shigo sai ku kwanta,
kasancewar nan suke kwana amma ba bedroom d'aya ba yasata yi mata murmushi tace " sai da safe,
ta shiga bedroom d'inta gami da rufe k'ofa,
kanta tsaye ta cire kayan jikinta tana k'ok'arin shiga bathroom,
taji an wartota ta baya, a tsorace ta bud'e baki zatayi ihuuun yayi had'e bakinsu,
sosai ta soma k'ok'arin kwace amma ta kasa dan yayi mata mugun rigo,
sai da tsotsi bakinta dan kanshi ya sake ta,
tayi sauk'in mik'ewa tana nishi, gami da kunna fitilar d'akin,
ido ta zaro ganin Hanash zaune babu kaya jikinshi daga shi sai boxer,
cikin tsoro rawar muryar tace " me....me.....ya ......ka....wo ka....d'akina....,
tayi maganar a rarrabe, kai tsaye yace " hak'ikk'ina nazo karb'a,
wata irin ranazananniyar fad'uwa gaban ta yayi,
amma ta dake tace " dama kana da hak'k'inka cikin d'akin nan......!?
"Ni ko ke da hak'k'i a d'akin nan,
tace " wanne hakk'in naka kenan....!?
Ta idanuwanta duk waje,
shiru bai bata amsa ba, cikin rawar murya tace " dakai nake, ko baka da abin cewa....!?
Still shiru bai bata amsa ba,
"please in baka da abin cewa ka fita wanka zanyi,
kwata-kwata Hanash bai ma san tana magana ba danya shagaltu da kallanta,
gaba d'aya hankalinshi da tunaninshi gami da nutsuwarshi basa tare dashi,
ya fita daga hayyacinshi ya zubawa naked surar jikinta ido,
bin idonshi tayi da nata idon zuwa inda yake kallo,
ganin ita yake kallo tayi saurin sanya hannu ta kare jikinta,
Santa manta bata da kaya daga ita sai pant ko bra babu jikinta,
" please ka fita wanka nake sonyi,
a hankali ya mik'e while idonshi cikin nata ya nufe ta,
" muyi wankan tare mana,
yayi magana yana k'ara nufarta,
a hankali ta soma ja da baya jikinta yana kerrrrma tace " wai.....Meye ....haka ..ne Malam.....?
Bayyi mata magana ba ya cigaba da nufarta, itama tana ja baya harta kai bango,
" ni fa ban son iskanci, idan wani abu ya kawo kayi ka fita..!
"eh....! wani abu ya kawo ni, nima so nake nayi na fitan ai,
ya fad'a yana isa gareta, k'irjinshi ya sanya yayi mata rufeta ruf,
hannu ta sanya ta fara k'ok'arin ture shi gami da cewa " me...ye ha....ka.....!?
"Meya ka..wo ka d'a...ki na....!?
Ta fad'a cikin rawar murya, bayyi mata magana ba ya sanya hannu ya d'auke ta cak,
da k'arfi ta sanya ihuuuuu tana kiran sunan " Wajnah.....! please kizo mi cece ni zai kashe ni,
a tsorace Wajnah ta nufo k'ofar ta shiga bubbuga da k'arfi tana cewa " meke faruwa....!?
Kwantar da ita yayi saman bed yabi ya danne had'i da sanya bakinshi kan boobs d'inta,
sosai Sanah take kuka tana ihuuun gami da kokowar kwatar kanta,
" meke faruwa Aunty Sanah....!?
Wajnah ta fad'a cikin tashin hankali,
" zaki bar bakin k'ofar nan ko sai nazo nayi miki jahilin duka.....!?
Jin muryar Hanash yasa Wajnah yin shiru batare data bar bakin k'ofar ba,
" dan Allah karki tafi ki tsaya fyad'e zayyi m......!
da sauri ya kuma had'e bakinsu,
" wai meke faruwa dan Allah....!?
Wajnah ta kuma tambaya tana bugun k'ofar,
" a fusace Hanash yace " wallahi idan baki bar bakin k'ofar nan na fito sai na lahira ya fiki jin dad'i,
jin yadda muryarshi ta canja da yadda yayi maganar a zafafe yasata,
juyawa ta nufi part d'in Mimmee da gudu,
hankalinta tashe ta shiga parlor'n,
tana hakki tace " Mimmee.....! Mimmee.....! ta fad'a tana nuna k'ofar,
cikin tashin hankali Mimmee da Zohal suka mik'e a tare,
" lafiya.....!?
Kasa magana Wajnah tayi sai hakki datake ta famanyi,
"meke faruwa....!?
Zohal ta tambaye ta,
still shiru Wajnah tayi, cikin bak'in cikin Mimmee tace " wai ba magana nake yi miki ba....?
"Dama.....! Ya..ya Hanash...ne ya shiga bedroom d'in Aunty ya kulle ita kuma take ta faman kuka,
tsoki Mimmee taja gami da cewa " to sai akayi me....!?
"Ko dodo ne shi.....!?
Zatayi magana Mimmee tace " dalla ku wuce d'akinku ku kwanta,
daga yau ma babu wanda zai k'ara kwana part d'in nata,
sumi-sumi suka wuce, tana ganin sun shige Mimmee tace " shi kuma shege zai zo ya sami ne, dayake neman lalata min yara,
Sanah kuwa ana ta faman cin uban dambe iya k'arfinta dan kwatar kanta,
amma dayake k'arfin namiji dana mace ba d'aya bane, ga kuma ciki yasa ta saurin gajiya,
hannunta ya had'e duka biyun ya rik'e da hannunshi d'aya,
ya kafa bakinshi a boobs d'inta ya soma tsots idanuwanshi lumshe,
while d'aya hannun yana kan d'aya boobs d'inta yana murza kan nipples d'inta,
a gaggauce ya cire bakinshi daga kan boobs d'inta ya mayar k'asanta ya soma sucking d'inta,
yana kuma murza kan nipples d'inta,
kwata-kwata Sanah bata kwantar da hankalinta ba balle taji dad'i,
in banda kuka babu abinda yake yi,
sai da ya gama romancing d'inta kana ya shige ta,
sai da ya samu nutsuwa kana ya sassauta mata,
ya koma gefe ya kwanta yana k'ok'arin jawota jikinshi ta fisge da k'arfi,
" please kiyi hak'uri dan Allah,
bata kulashi ba mik'e ta shige bathroom,
ya dad'e sosai a bakin k'ofar yana ta faman bata hak'uri tayi mishi banza,
sai da ya gaji dan kanshi kana ya fita ya shiga d'ayan bedroom d'in ya shiga wanka,
tana jin ya fita ta fito har lokacin bata bar kukan ba, ranar haka Sanah tayi kwanan bak'in ciki da takaici.
" Yanzu idan Sanah ta haihuwa ya za'ayi....!?
"Da me fa.....!?
Abbu ya tambaye ta, ajiyar zuciya Mamu ta sauke kana tace " da Aryan mana,
d'an shiru Abbu yayi kana yace " nima na rasa abinyi gashi bamu da wata 'ya mace bari mu bashi ita,
" yaron yana matuk'ar bani tausayi wallahi,
dan kallo d'aya zakayi mishi ka hango tsagwaran son da yake yiwa Sanah,
" nima yana bani tausayi sosai, ina kuma sonshi kamar yadda nake son yaran da muka haifa,
saboda yana da hankali, nutsuwa da sanin ya kamata,
amma ina ganin a bari ta haihun sannan zamu fi sanin abinda ya dace ya kuma kamata ayi ko....!?
"Eh...! nima haka nake tunani,
Allah ya kai mu lokacin ya kuma sauketa lafiya,
" Amin ya Rabbi.
Duk inda kake tsammanin mutum zai shiga cikin matsananciyar damuwa da masifa a rayuwarshi Khulud ta shiga fiye da haka,
tayi muguwar rama tayi bak'i wulik sosai,
duk ta koje ta rame sai 'yar fuska fiyot da ita,
yayinda Sultan yake cikin kwanciyar kwanli na a cikin soyayyar dangi da 'yan uwa,
kasancewar yaron yana farin jini yasa yau yana nan gobe yana nan,
daga hannun kakanninshi sai hannun iyayenshi da yayyanshi,
sosai ya sake jiki yayi wayo ya girma sosai,
yayinda kowa ya kawar da hankalinshi daga kan Khulud kwata-kwata babu mai kula ta balle a saurare ta,
daga b'angaren Sanah kuwa tunda Hanash ya kwanta da ita bata k'ara gigin barin k'ofa a bud'e ba,
balle ya shigo yayi mata fyad'e inji ta,
wajen k'arfe hud'u na yamma Hanash ya shigo gidan,
direct part d'in Sanah ya nufa ganin bata parlor yasashi zama kan sofa,
d'an kishingid'a yayi gami da lumshe idonshi،
bai jima da shigowa ba Zohal ta shigo part d'in babu ko sallama,
"Aunty Sanah kizo inji Aryan....!
wata irin muguwar zabura Hanash yayi ya bud'e idonshi da sauri,
zato yayi ko kunnenshi ne bai jiye mishi gaskiya ba,
dan haka ya kalli Zohal yace " baki da hankali zaki shigowa mutane kai tsaye haka....!?
Kanta k'asa tace " yi hak'uri,
" me kika zo da....!?
"Kiran Aunty Sanah...!
" waya aiko ki kiranta....! ?
"Aryan ta bashi amsa dai-dai lokacin da Sanah ke fitowa,
" idan shi bashi da hankali kema baki da hankali ne da zai aiko ki kiran matar aure kuma kije......!?
Jikin Sanah na rawa ta k'araso wajen bata ko kalli inda yake ba ta kalli Zohal tace " wake kira na kikace.....!?
"Aryan...! ta bata amsa bakinta na rawa,
jikinta na tsuma ta koma a gaggauce ta shiga sanya kaya,
" daga yau ya sake zuwa kika kuma kwaso k'afa kika zo kiranta saina ci ubanki,
shegiya munafuka....! dallah fice min da gani,
sumi-sumi Zohal ta fita, ya koma ya zauna yanata faman huci,
ta ga banshi tazo zata wuce batare data kalli inda yake ba,
yace " Sanah.....! bata juya ba balle ta amsa ta cigaba da tafiya,
"karki sake ki fita Sanah....!
still k'ofa ta cigaba da nufa,
idonshi ya runtse kana ya bud'e tana gaf da fita,
yace " idan kika k'ara step d'aya ban yake miki ba,
ko taku daya kika k'ara bada yawo na ba,
fuuuuu ya juya fice tamkar zai tashi sama yayi waje...............
MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
_*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
6⃣5⃣
Cak ta tsaya a inda take batare data k'ara d'aga k'afarta ba,
tabi bayanshi da kallo, k'ululun bak'in ciki ne yasa Sanah durk'ushewa a wajen gami da sanya kuka,
sai da ya tsaya ya saita kanshi ya nemo hankali da nutsuwarshi ya maida jikinshi,
had'i da k'ak'aro murmushin k'arfin hali ya k'arasa inda Sir Moli yake,
fuskarshi d'auke da fara'a ya mik'a mishi hannu suka gaisa,
cikin walwala da annuri Hanash yace " kwana biyu shiru dakai baka ko ziyartar mu
Allah dai yasa kana lafiya.....!?
Cikin mamaki Sir Moli ya mik'a mishi hannu gami dayin murmushi yace " lafiya lau,
Alhamdulillah, yanayin aiki ne ya b'oye ni,
yanzu ma zuwa nayi zan wuce ta unguwar shine nace bari na biyo mu gaisa,
kuma dama da sak'onta hannun na,
" ayya kayi zumunci mun gode sosai,
sai dai tana barci kasan yanayin jikin nata kuma likita yace a daina tashinta idan tana barci,
kana iya bani sak'on na bata idan ba damuwa,
" ayya Allah ya sauwak'e ba damuwa,
bari na baka dama sim card d'inta ne mukuyi magana tace dan Allah na taimaka na kawo mata,
ya k'arasa maganar yana mik'awa Hanash,
fuskar Hanash a sake ya amshi sim card d'in kana sukayi sallama ya koma gida,
Sanah na nan durk'ushe tana ta faman kukan an hanata ganin Sir Moli da kukan wulak'ancin da Hanash yayi mishi,
dan tasan yadda ya fita cikin b'acin rai Allah ne kad'ai yasan me zai faru,
ganinta kawai Hanash yana can yana ciwa Sir Moli mutunci,
yana zazzaga mishi ruwan tijara,
tsaye yayi bakin k'ofar parlor gami da jingina da k'ofar,
yana jin ranshi kamar yana cin wuta,
lokacin d'aya kamanninshi suka sauya,
k'ok'arin control kanshi yayi gami da sassauta muryarshi ya durk'usa gabanta,
yace " yanzu saboda na hana ki sab'awa Allah kike wannan kukan.....!?
"Saboda gotar dake daga fushin mahaliccinki da fad'awa halaka kike kuka haka.....!?
Cikin kuka ta ta d'ago kanta dake durkushe ta kalle shi....!
na wani lokaci kana ta mayar da kanta batare datayi mishi magana,
yace " ko ba sab'on Allah kike k'ok'arin yi yanzu ba....!?
"Aryan fa tsohon saurayinki ne kuma wanda kike so,
yazo wajenki kina a matsayin matar aure,
na tabbatar idan kika fita ya ganki sai ya k'issima abubuwa da dama cikin ranshi,
kuma kema nasan sai kin kawo wasu abubuwan a ranki,
sai kin kallenshi kinyi mishi murmushi,
shima sayya kalleki yayi miki murmushi,
kinyi mishi magana yaji muryarki shima yayi miki kinji tashi muryarshi,
yanzu dan Allah wannan ba sab'on Allah bane......!?
Batare datayi mishi magana ba ta mik'e tsaye ta soma tafiya,
cikin zafin nama yayi wuf ya rik'o ta,
cikin bala'i da masifa tace " dalla Malam sake ni,
karka kuskura ka sake gigi da gangancin tab'a ni,
jikinshi na rawa yayi saurin sake ta,
tare da cewa " naji amma dan Allah kiyi hak'uri idan na b'ata miki rai please,
yayi maganar kamar zai zubda hawaye,
tsoki taja tayi shigewarta bedroom gami da bango mishi k'ofa bammmmm,
kanshi ya girgiza yana murmushi ya fita.
"Shegiya munafuka annamimiya makira,
Jaddah ta fad'a tana rangwashin Khulud,
" wallahi kinci darajar Sanah a gidan nan,
in banda dajarajar ta ko ruwa ban sake miki kisha cikin kwanciyar hankali,
cikin Khulud tace " wai me nayi miki fisabilillahi....!?
"Au tambaya ta ma abinda kikayi min kike yi dan ubanki.....!?
Jaddah ta fad'a cikin masifa tana sunkuyowa gami da mangare Khulud,
" dan Allah ki taimaki rayuwata ki barni da halin da danake ciki da kuma abinda nake ji,
kin dame ni kin addabi rayuwata,
kin hana min sakat a gidan miji na,
hannu Jaddah ta shiga tafawa tana salati tace " ni kike gayawa haka Khulud.....!?
"Ni kike zagi kike farfad'awa bak'ak'en maganganu san ranki.....!?
Baki Khulud ta turo gami da cewa " dan Allah ki fita kiban waje,
hannu bibbiyu Jaddah ta saka ta rufe Khulud da duka tana cewa " nan gidan ubanki ne.....!?
"Wallahi kika sake kikayi min rashin kunya da fitsara yanzu zan saka Hanash yayi miki saki uku,
shegiya ja'ira 'yar Allah bani, dama wanda yayiwa iyayenshi da danginshi ma wa zai kyale.....!?
Jaddah tayi maganar tana cigaba da dukan Khulud da iya k'arfinta,
" wallahi idan kika kuma magana sai kin bar gidan nan tunda ba gidan ubanki bane,
shegiya korarriya wacce ubanta yayiwa korar kare,
sosai Khulud take kuka wiwi tana ihuuuu,
abu goma da gomiya suka taru suka had'e mata,
ga dukan fitar hankalin da Jaddah keyi mata,
ga bak'ak'en maganganun datake fad'a mata,
ga abinda yake damunta tun asali......!
sosai Khulud ke kuka tana ihuuun neman ceto,
jikin Zohal da Wajnah na rawa suka shigo d'akin Mimmee na binsu a baya,
" lafiya meke faruwa.......!?
"Wannan korarriyar ce ke zagina shegiyar munafuka,
dakyar da jib'in goshi Zohal da Wajnah suka janye Jaddah sukayi parlor da ita suna bata hak'uri,
sai faman huci take tana k'ok'arin k'ara komawa ta daki Khulud,
kwance Khulud tayi k'asan tiles tana gunjin kuka kamar ranta zai fita,
tunda akayi abun kwata-kwata Hanash ya fita subgarta da sha'aninta ya daina kulata ko inda take baya zuwa,
matuk'ar tana guri shi bai zama, yanzu ma ta tabbatar yana parlor,
ya kuma jiyo kukanta amma ya share,
kasancewar Sanah bata girki a part d'inta yasa duk sanda za'ayi girki sai an tambaye ta abinda take so,
gudun kar a dafa abinda bata so,
yauma suna zaune bayan sun gama breakfast Mimmee ta kalli Sanah tace " me kike so a dafa yau......!?
Murmushi tayi cike da jin kunya ta sunkuyar da kanta k'asa tace " komai ma aka dafa yayi,
" a'a ki fad'i abinda kike so a dafa idan kuma bamu so sai a dafa naki ke kad'ai,
kanta k'asa tana wasa da yatsun hannunta,
tace " komai akayi yayi Mimmee,
" a'a ki fad'i abinda kike so mana kinji Sanah....!?
Jaddah ta fad'a cikin sigar rarrashi,
Hanash dake zaune gefe yayi murmushi gami da cewa " hummmm....!
"Meye kai kuma...!?
Batare daya d'ago kanshi ba yace " mu ba'a tambayar mu abinda muke so......!?
" Dalla rufe mana baki, zayyi magana Jaddah tace " kull kayi magana,
cikin dariya yace " nayi shiru...!
" da dai ya fiye maka, Jaddah ta fad'a idonta kan Sanah,
" please me za'a dafa miki....!?
Zatayi magana Mimmee tace " no argument please, murmushi Sanah tayi kana tace " sakwara da miyar shuwaka..!
Hanash yace " fine dama nima abinda nake son ci kenan,
duka Jaddah ta kai mishi cikin wasa had'i da cewa " mara kunyar banza tashi ka bawa mutane waje,
gocewa yayi yana dariya batare dayace komai ba,
cikin nutsuwa ta mik'e tana k'ok'arin fita,
Mimmee tace " 'ya ta ina zuwa ko bacci za'ayi.....!?
Kanta k'asa tace " wanka zanyi na d'an kwanta kafin a kira Sallah,
" ok to maza je ki huta, batare datayi magana ba ta fita,
Hanash da yayi shiru yana jin abinda take fad'a shima ya mik'e,
Mimmee tace " ina zaka kai kuma....!?
Zayyi magana Jaddah tace " badai baccin zaka je ka hanata yi ba.....!?
"Kai...! Jaddah wai ya kike irin haka ne.....!?
"Ban sani ba, ni dai na fad'a maka karka sake kaje ka hanata bacci kaji dai na fad'a maka ko....!?
" To ni me zanyi mata da zan hana ta bacci....!?
" Abinda kayi mata ka sata take bacci yanzu take kuma fama da kanta, da amaye-amaye,
" kai Jaddah ni wallahi har kin sani jin kunya ya fad'a yana rufe fuskanshi da hannu,
"oho kai dai kai ka sani kuma, yana k'ok'arin fita Mimmee tace " koma ka zauna,
fuska ya marairaice yace " please Mimmee wallahi baccin nima nake ji,
" munafuki da can meya hanaka tashi kaje ka kwanta .....!?
"Sai da kaga ta fita shine kaima dan munafurci zaka tsiri baccin rana ko.....!?
" Haba Jaddah wai ya kike irin haka ne....!?
"Ni fa ba ita zanyi bi ba, harkar gaba na zanje nayi,
ina ni ina itama, ina ruwa na da ita...!?
"Kai dai ka sani kuma,
sai da yakai bakin k'ofar fita kana ya kalli Jaddah yace " imma naje na hanata baccin ai naga matata ce bata wani ba,
ya fad'a yana fita da gudu yana dariya,
"zaka dawo ka same ni ne ja'irin yaro, itama ta fad'a tana dariyar,
yayinda Mimmee tayi kamar bata jinsu,
a hankali Khulud ta jingina kanta da bed hawaye zubo mata،
danta tabbatar sex yabi ta suyi,
ganin da rana ne kuma yana wajen su Mimmee yasata barin k'ofar part d'in a bud'e,
haka ma data shiga wanka bata rufe k'ofar bathroom d'in ba,
cikin sand'a yayi wuf ya shige parlor,
a hankali ya mayar da k'ofar ya rufe, kana ya nufi k'ofar bedroom itama bud'e ya iske ta,
fuskarshi d'auke da murmushi ya shiga ya rufe ta da key itama,
jiyo motsinta da yayi a bathroom ya tabbatar mishi wanka take,
dan haka ya cire kayan jikinshi yayi zindir cikin sand'a ya lallab'a ya shige bathroom d'in,
ya rufe k'ofar, kasancewar ta juyawa k'ofar baya yasa bata ganshi ba,
ta baya ya rungumi softy slink skin d'inta,
ya had'a da fatar jikinshi da tata,
wata irin muguwar razana tayi, gami da zabura tana k'ok'arin kwace kanta,
tana lalube kasancewar ta sab'awa fuskarta sabulu,
a wahalce ya sauke ajiyar zuciya cikin kunnenta gami da rad'a mata mijinki ne,
jin muryarshi yasa gabanta mahaukaciyar fad'uwa danta san abinda ya kawo shi,
ta kuma tabbatar babu mai kwatarta yau, dan dama kusan kullum sai taji shi yazo yana k'ok'arin bud'e k'ofar ta,
key d'in datake bari jiki ne yake taimakonta,
idonta rufe ta soma lalube tana k'ok'arin kwacewa karaf hannunta ya sauka kan sandar girma,
ta cafko ta, da sauri ta sake ta while gabanta yana fad'uwa saboda yadda taji ta a tsaye k'em-k'em,
" meya kawo ka.....!?
Ta fad'a idonta rufe, jin yana goga mata jikinshi a nata yasa ta kuma cewa " me.....me....ye haka.....wai....!?
Still shiru yayi yana cigaba da abinda yake yi,
" me zakayi....!?
Cikin salo ya sanya hannunshi ya matsa boobs d'inta yana murza kan,
murmushi can k'asan mak'ogwaro yace " raya sunna.....!
kuka ta sanya sosai ta shiga rok'onshi tana bashi hak'uri,
kasancewar idonta rufe yake ruf bata ganin komai,
balle tayi k'ok'arin kwace kanta ko tayi kokawa dashi,
" dan Allah kayi hak'uri wallahi ban so, dan Allah ka kyale ni karkayi komai da ni....!
ganin yadda take kuka tana rok'anshi kan yayi hak'uri yasa shi,
tsayawa da abinda yake cak, jin ya sake ta yasata saurin barin wajen,
ta had'iye yawo k'utttt.....! gami da k'ok'arin bud'e idonta,
saurin mayar da idonta tayi ta rufe jin masifaffen yaji, cikin rawar jiki ta shiga lalaben ruwan da zata wanke fuska,
a hankali ya rik'o hannunta cikin nashi, a zatonta ruwan zai nuna mata,
dan haka ta saki jiki, ba zato taji hannunta kan joy stick d'inshi,
a firgice ta kuma sakin kuka tana bashi hak'uri,
cikin raunanniyar murya yace " kinji dai yadda take a tsaye k'em-k'em ko....!?
"Yanzu ya kike san nayi da ita.....!?
" Ina kike son naje nakai buk'ata ta dan Allah.....!?
Cikin kuka tace " ai ba ni d'aya ce matarka ba, kaje gurin Khulud dan Allah....!
" yauwa ashe kema kin san bake kad'ai ce mata ta ba amma kike shiga hakk'in mu....!?
"Ai Allah cewa yayi ayi rabon kwana na tsaida adalci a tsakaninku,
amma ke tunda kika dawo gidan nan sau d'aya na kusance ki fa,
ita kin san sau nawa na kusanci ta....!?
" Ni wallahi na yafe duniya da lahira,
"to idan ke kin yafe ni ban yafe ba,
cikin kuka tace " ni dai ban so please ka rabu dani,
" ni ina so, yace yana had'e bakinsu,
had'i da sanya hannu yana murza nipples d'inta, yayinda da d'aya ke yawo a sassan jikinta,
a rud'e Sanah ta soma k'ok'arin ture shi tana kuka, amma bai bata damar hakan ba,
sai da gaji da tsotsar bakinta kana ya zame bakinshi daga cikin nata,
ya mayar kunenta ya shiga lasar kunnen yana hura mata iska ciki,
yace " na rok'e ki da girman Allah ki ban hakk'i na,
ki kwantar da hankalinki muji dad'i tare,
wallahi ban san yadda zanyi da buk'atata ba,
ban kuma san inda zan kaita ba,
dan girman Allah ki tausaya min please, ya fad'a so calm,
while yana tsotsar duk inda yaci karo dashi,
cikin salo ya gangaro k'asa zuwa wuyanta, yana lasa while hannunshi na murza nipples d'inta,
a hankali ya kuma yin k'asa ya mayar da bakinshi kan boobs d'inta,
ya soma tsotsarsu yana lasa, ganin har lokacin bata bar kuka tana k'ok'arin kwacewa ba,
yasa shi d'aukarta cak yayi bedroom da ita, yana rarrashinta gami da lallab'a ta,
a hankali ya kwantar da ita saman bed,
har lokacin bakinshi na aikin tsotsar boobs d'inta, a hankali ya wara legs d'inta,
ya tura hannunshi ya soma fingering,
gaba d'aya jikinshi kerrrrma yake yana tsuma, ya kai k'ololuwa wajen buk'atuwa,
dan haka ya burkitata ya haye samanta,
ya shiga kashe arna yana raya sunna, bai sarara ba sai da ya biya buk'atarshi.
BATAN WATA HUD'U
Kwanci tashi ba wuya wajen Allah, gashi dai cikin Sanah ya tsufa sosai har ya wuce wata tara da sati d'aya,
yayinda Mimmee da Jaddah suke bata kyakkyawar kulawa,
suke nunu mata tsantsar so da k'auna,
haka ma Zohal da Wajnah suna bala'in tausaya mata shiyasa datace wash zasuyi wuf su taso,
hankalin kowa gaba d'aya dangi da 'yan uwa yana kan Sanah,
kwata-kwata ba'a bari tayi komai da kanta,
ko exercise da Doctors sukace ta rink'a yi basu barinta tayi,
saboda tausayawa, haka ma Hanash ya tattara komai ya aje yana bata ingantacciyar kulawa,
duk da har zuwa lokacin bata yi mishi magana, bata kuma sakar mishi fuska,
duk abinda zayyi mata baya yi mata gwaninta balle taji ya burgeta,
sai ma wani irin masifaffen haushinshi datake bala'in ji,
kwata-kwata ko ganinshi bata k'aunar yi,
while bai tab'a sarara mata ba, sai da cikinta ya shiga wata tara,
duk sanda yaji shawa'a zai neme ta,
cikin rarrashi da kwantar da hankali idan ta hanashi yayi tayi mata wa'azi yana kawo mata Hadith's da ayoyin Al'kur'an,
har sai ya samu ya shawo kan ta sannan,
tun tana k'i tana zagewa suyi kokowa tuburan harta hak'ura,
take kwanciya ta kyale shi yayi yadda yake so ya sauka,
tunda yaga cikinta ya tsufa yayi girma sosai ya kyale ta,
kwata-kwata ma ya daina nemanta,
yake kuma lallab'a ta tamkar ranshi da rayuwarshi ,
idan da abinda yafi tsana yaga b'acin ranta ko damuwarta,
tunda ya fuskanci tana son shawarma bai tab'a fashin kawo shawarma, pizza, bugger da ice cream ba.
Khulud ko tana cikin tsantsar bala'in da masifa, dan babu wanda ya kula da ita balle ya damu da ita,
tun-tuni ta fara nadama da danasanin abinda ta aikata,
duk ta rame ta k'ek'ashi ta lalace tayi masifar yin bak'i,
duk ta lalace ta zama kamar ba ita ba,
babu wanda ya damu da damuwarta, babu wanda ya damu da cinta ko shanta,
babu wanya kula da matsalarta,
tunda abun ya faru shi kanshi Hanash ya daina kula ta ya daina shiga subgarta,
ko san ganinta baya yi, muddin tana waje bai zama ko nemanta bai k'ara yi ba tun faruwar abun,
ko keb'ewa bai bari suyi, sun zama kamar Annabi da kafiri,
bama ya sakar mata fuskar da zatayi mishi magana,
idan ya ganta yadda kasan an saukar mishi da bala'i ko masifa haka yake ji,
take zai nemi gaba d'aya annuri, farin ciki da walwalarshi ya rasa,
ya tsinci kanshi da zuciyarshi cikin zunzurutun bak'in ciki,
ga takura da matsawar Jaddah,
ta dameta ta addabi rayuwarta da hantara da kyara ga gori,
ta hanata sakat da sakewa idan tana zaune haka nan Jaddah zatazo ta take mata k'afa kota rankwashe ta,
idan takaitakawo ma harda duka,
ga ta hanata komawa gidanta, shima Hanash d'in ya dawo nan gidan gaba d'aya ya tare saboda Sanah,
dan haka ta daina zama cikin mutane kullum tana cikin bedroom tana rusgar kukan nadama da danasani,
dan matuk'ar tayi gangancin zama cikinsu Jaddah ta sakata gaba da habaice-habaice kenan,
har saita gaji ta tashi tabar wajen,
gaba d'aya TV da receiver d'akin Khulud Jaddah ta saka an ciresu,
duk wani abu najin dad'i da more rayuwa Jaddah tasa an kwashe su kaf daga bedroom d'inta,
dan kwai ta sanya ta cikin bak'in ciki,
hakan kuma ko kad'an bai damu Hanash ba, dan bai ma kula ba,
ga ba hali taje gidansu Dide yace muddin k'afarta ta sake ta taka gidan bai yafe mata ba,
har masu aikin gidan Jaddah ta hana suyi mata magana dan karta ji dad'i,
kai duk yadda kuke tunanin rayuwar k'unci da masifa Khulud tana yin fiye da ita.
A b'angaren Sultan kuwa sosai yayi girma yayi wayu idan ka ganshi sai ka rantse yafi 1yrs nesa na kusa ba,
dan harya fara tafiya, ya fara kiran Mami da Dady,
ya iya kiran Dide da Abbu da Mimmee da Juju ma,
yana da wayou sosai yayi kub'ul-kub'ul dashi kamar d'an indiyawa,
duk k'inka da yara idan kaga Sultan sai ya shiga ranka sai kaji kamar ka sace shi ka gudu,
kullum Hanash sai ya zo gidan, wani lokacin ma yana d'aukarshi ya tafi dashi ya kwana biyu,
kana ya dawo dashi, da Jaddah ta fuskanci Khulud tana shiga farin ciki idan taga Sultan harta mance da tarin damuwar da take ciki,
yasa idan aka kawo shi Jaddah bata bari ko hanyar d'akin Khulud yabi,
balle ta ganshi taji sanyi cikin ranta,
duk yadda Sanah tayi wajen k'ok'arin shawo kan Jaddah tayi harta gaji ta hak'ura ta bar Jaddah ta zubawa sarautar Allah ido,
yayinda Sultan yana k'ara girma tsananin kamarshi da Sanah na k'ara fituwa,
dan kallo d'aya zakayi mishi ko ba'a fad'a maka ba kasan d'anta ne,
itace mahaifiyarshi, Halan kam an rik'e amana dan ta rik'e Sultan fiye da 'ya'yan cikinta,
tana nuna mishi so da k'auna gami da kulawa gaban kowa,
fiye da 'ya'yan data haifa da cikinta,
hakan yayi masifar k'ara mata mutunci ya d'aga martabarta a idon Hard'o family's sosai.
Sir Moli kuwa yana nan kamar jiya har lokacin bayyi k'ok'arin cire Sanah a ranshi ba,
cikin sanda yake mata babu abinda ya ragu sai ma abinda ya k'aru dan har yau bai tab'a cire ranshi da zai auri Sanah ba,
bai tab'a cire ranshi Sanah zata zama matarshi mallakinshi kuma halalinshi ba,
iyayenshi da 'yan uwanshi sunyi sun gaji sun zuba mishi ido,
yayinda kowa yake tunanin wannan wanne irin mahaukacin makahon so Aryan ke yiwa Sanah,
d'aya makantar dashi, ya kurmantar dashi, ya zama baya ji,
baya gani, baya magana a kanta gaba d'aya idonshi ya gama rufewa ruf,
saboda abinda yake ji kanta tana matsayin matar aure kuma matar wani yasa yake yawaita istigfari kullum yana cikin salllah da salatin Annabi yana rok'on Allah sassauci amma kullum abun babu rangwame sai ma abinda yayi gaba.
Tun daga wannan zuwan da yayi Hanash yace mishi tana bacci bai k'ara zuwa ba,
dan dama bai tab'a zuwa haka nan ba, sai da dalili,
cikin nutsuwa yayi parking motarshi ya fito cikin nutsuwa ya soma takawa zuwa cikin asibitin ganin Doctor,
sai da yayi knocking aka bashi izinin shiga kana ya shiga bakinshi d'auke da sallama,
jikin likitan na rawa ya mik'e gami da mik'a mishi hannu suka gaisa,
cikin murmushi Doctor yace " kai ne da kanka ai da ka kira ni nazo da kai na.....!?
"Eh...! na fito daga government house ne shine nace bari na biyo kawai,
" Allah sarki, Doctor yace yana murmushi,
" badai yauma baka da lafiya ba....!?
Tsadaddan murmushin shi Sir Aryan Moli yayi yace " wallahi kai na ke min masifaffan cewo,
cike da tausayawa Doctor yace " na gaya maka ka rage damuwa kodan kiwon lafiyarka dan Allah,
tun last year jininka ya hau har yau kuma bai dawo normal ba,
ga zuciyarka na neman kamuwa dan Allah ka ragewa kanka tension please,
badan ni ba kodan Moli's family please,
murmushi yayi gami cewa " to ya za'ayi ai dama haka rayuwar take,
yau kayi dariya, gobe kayi kuka, yau kaga fari gobe kaga bak'i,
" haka ne kam, amma paracetamol kawai zan baka nazan k'ara baka wani magani daban ba,
dan ban son ka zama adopted,
murmushi yayi yace " bakomai bani koma meye,
bayan Doctor ya bashi maganin ya kuma bashi shawarwari kana sukayi sallama.
Ganin har wajen 9:00pm na dare Sanah bata fito cin abinci ba yasa Mimmee mik'ewa ta zuba abincin a plate da kanta ta nufi part d'inta,
Sanah ko na can tun yamma aka soma nak'uda sama-sama,
zuwa lokacin daurewa kawai take tana basarwa amma Allah kad'ai yasan abinda take ji,
tana duk'e Mimmee tayi knocking dakyar Sanah ta d'aga kanta tace " shigo...! da sauri Mimmee ta shigo jin yanayin mauryata,
saman table ta ajiye acincin ta nufe ta jikinta na rawa,
" lafiya dai Sanah.....!?
Dakyar Sanah tace " bakomai Mimmee,
" amma na ganki haka kodai haihuwarce Sanah....!?
Ta fad'a tana tallafo ta,
murmushin k'arfin hali tayi tace " a'a babu komai Mimmee,
" a'a Sanah kodai mu tafi hospital....!?
"Bakomai Mimmee karki damu,
tambayar duniya Mimmee tayiwa Sanah amma Sanah tace babu komai,
kan dole Mimmee ta hak'ura ta kyale ta,
" dama abinci na kawo miki tashi kici,
cikin sanyin murya tace " zanci daga baya idan nayi sallah,
" ki fad'a min gaskiya Sanah idan kina jin wani abu,
"bana jin komai, " shikenan tunda kince baki jin komai idan kin fara jin wani abu ki kira kiyiwa Hanash magana,
_( dayake tunda cikinta ya shiga wata tara ya dawo kwana part d'in duk da yake ta tak'i yarda su rink'a kwana bedroom d'aya)_
" to in sha Allah, sai da Mimmee ta kuma kallanta kana ta fita,
kota kan abincin Sanah bata bi ba ta mayar da kanta ta kifa,
dan dama dakyar take bawa Mimmee amsa, dauriya da k'arfin hali ne kawai,
kuma kunyarta take ji shiyasa tace mata bata jin komai.
Cikin dare wajen k'arfe biyu na dare dataji bala'i zai kashe ta,
ta rarrafa dakyar inda Hanash yake kwana ta tura k'ofar ta shiga,
dakyar tace " Hanash.....! shiru bai amsa ba,
cikin rashin kwarin jiki ta sanya hannu ta soma jijjiga shi tana kira sunanshi muryarta na rawa " Hanash....!
idonshi ya bud'e a hankali yana tsammanin ko mafarki ne,
" Hanash....! ta kuma kiran sunanshi,
a zubure yayi wata irin hantsuluwa ya dito daga saman bed,
idonshi waje cikin tsoro ya tallafe ta, jikinshi sai rawa yake yana tsuma,
" sannu...! jikinshi na kerrrrma ya sake ta ya zura jallabiya,
ya kalle ta yace " ina kwatin kayan haihuwar suke....!?
Ganin bata iya magana ta soma lumshe ido yasashi sungumarta yayi waje da ita da gudu,
duk ilahirin jikinshi na tsuma,
bai tsaya yiwa kowa magana ba ya sanya ta a mota yaja ya fita,
wani irin masifaffen gudu yake tsalawa,
idonshi na kanta sai faman sannu yake jera mata,
d'aya hannunshi na kanta yana goge mata gumi har suka k'arasa hospital,
bai tsaya jiran nurses ba ya d'auke yayi ciki da ita,
kasancewar private hospital ne yasa ba'a tsaya bata lokaci ba aka karb'e aka shigar da ita labour room,
sintiri ya soma yi a k'ofar labour room yana addu'a,
yakai 30 minutes yana ta faman safa da marwa a k'ofar,
kana ya tuno dako kayan haihuwa basu zo dashi ba,
dan tun cikin yana da wata biyar ake siyayya sai da aka cika tank'amemen bedroom taf da kayan baby,
jikinshi na rawa ya soma lalburen wayarshi,
jin bata jikinshi yasan ya barta a gida,
ji yayi bazai tab'a iya koda taku d'aya bane balle ya bar wajen,
" dan Allah taimakamin da aron waya zan kira gida,
ya fad'awa wata nurse dake wucewa,
"ok, tace, tana murmushi ta bud'e jakarta ta ciyo wayar ta bashi,
wayar Mimmee ya kira ya shaida mata suna hospital kuma basu d'auko kayan haihuwa ba,
jikinta na rawa tace " kuna wanne asibitin.....!?
"Standard...! ya bata amsa a tak'aice,
bata bashi amsa ba ta kashe wayar,
godiya yayiwa nurse d'in mai yawa had'i da bata wayar,
jikinta na rawa taje ta tashi Jaddah ta shaida mata su Hanash suna asibiti,
cikin tsuma ta mik'e kamar ba wacce ke bacci ba,
tace " to abun yazo Allah ya raba lafiya, maza jeki shirya kizo mu tafi,
" wacce shiryawa ai ni a shirye nake, kayan haihuwar kawai zan d'auko mu tafi,
"to...! to....! Jaddah tace,
a k'ofar hospital suka iske Hanash yana ta suntiri da sauri suka k'arasa,
" tana ina, ta haihuwa.....!?
"Tana ciki, kawai yace, jiki a sanyaye Mimmee ta aje akwatin kayan haihuwa duk sukayi jugum-jugum,
har akayi sallar asuba Sanah bata haihu ba,
ta gama galabaita matuk'a, jikin Doctor a sanyaye ya fito ,
Hanash na ganinshi yayi saurin taryar gabanshi yana cewa ta " sauka....!?
Cikin sanyin jiki Doctor yace " a'a muma abinda muke ta k'ok'ari gani kenan,
amma shiru, gaskiya sai dai ayi mata CS,
in ba haka ba komai yana iya faruwa a koyaushe......!
" stop...! don't say it...! Hanash ya fad'a a zafafe, shiru Doctor yayi bai k'ara magana ba,
cikin sanyin murya Mimmee tace " yanzu ya za'ayi.....!?
"CS, Doctor yace , " ok ba damuwa ayi mata kawai, Mimmee ta bada amsa,
komawa ciki Doctor yayi aka soma shirye-shiryen CS,
wani Doctor d'in ya k'ara fitowa ya mik'awa Hanash paper yace " ka saka hannu,
jikin Hanash na rawa ya sanya,
ganin har 2hrs da shigar da Sanah theater room amma shiru,
yasa Hanash durk'ushewa gami da sanya rikitaccen kuka wiwi kamar wanda akayiwa mutuwa,
sosai Hanash ya zage iya k'arfinshi yana rusga kuka wiwi,
yayinda Mimmee da Jaddah suka shiga rarrashin shi,
cikin sanyin jiki Mimmee ta kira Hard'o family ta shaida musu abinda ke faruwa,
ba'afi 30 minutes ba Halan, Sultan, Ziyad, Zafaran, Aarib, Idrak, Abbu, Dide da Juju da Mamu,
suka zo lokaci d'aya gaba d'ayansu,
a tak'aice Mimmee tayi musu bayanin abinda ke faruwa,
Hanash yana ganin Sultan ya mik'a hannu ya fad'a jikinshi babu kunya Hanash ya tungume shi tsam yana cigaba da rusa kuka,
babu wand bai bawa Hanash hak'uri kan yayi shiru ba,
amma fir yak'i gaba d'aya ya fita daga hayyacinshi,
" dama sai da nace muku ku bari mu fita waje (Dubai) amma kuka hana,
inba dole ba mai zai sa in bar ta, ta haihu a Nigeria ya fad'a cikin matsanancin kuka,
" Allah da yake Dubai shike nan d'in ai Hanash....!
fuskar nurse d'auke da murmushi ta fito,
ta kalle su tace " albishirin ku....!?
Da sauri kuwan dukkansu suka ce goro,
murmushi tayi tana mik'a musu Baby's tace " an samu 'yan biyu mace da namiji،
hannu na rawa Dide ya amshi d'aya Abbu ya amshi d'aya fuskokinsu cike da annuri,
" ina take....!?
Ya fad'a muryarshi na rawa,
nurse d'in tace " wa....!?
"Mahaifiyarsu, yayi maganar muryarshi na sark'ewa,
tana lafiya yanzu za'a fito da ita,
ko gama rufe bakinta batayi ba aka fito da Sanah jikin Hanash na tsuma ya mik'e,
har yana k'ok'arin yarda Sultan,
Halan tayi saurin tare shi tana dariya tace " ah daga samun sababbi shine za'a wulak'anta tsoho,
bani abu na ni ina san kayana,
bai kulata ba yabi gadon da Sanah ke kwance gami da dafa gadon idonshi kanta,
yana murmushi while hawaye na zubo mishi yace " Alhamdulillah,
Alhamdulillah ala kulli halin ya rabbi,
Allah na gode maka, ya fad'a hannunshi cikin nata har suka isa d'akin da za'a kwantar da ita,
sai da Doctor ya gama komai kana ya fita,
"thank you...! thank you so much Sanah,
kin bani dukkan farin cikin duniya kin bani budurcinki kin bani yara har uku a sheraka d'aya,
bani da abinda zan biyaki dashi, bani da abinda zan saka miki dashi,
ya fad'a yana shafa fuskarta,
" wallahi ko duniya da abinda ke cikinta zasu taru ko zan mutu babu wanda ya isa ya raba ni dake,
har mu mutu kina matsayin matata auren mu MUTU KA RABA takalmin kaza ne,
yayi maganar hawaye na gangaro mishi,
cikin farin ciki gaba d'ayansu suka shigo Jaddah da Juju suna rik'e da yaran,
duk wanda ka kalla cikin farin cikin yake,
Dide yace " Hanash bakaga yaran ba......!?
Murmushi yayi gami mik'ewa cike da jin kunya yana shafa kanshi,
dan shi ta Sanah yake baima bi takan yaran ba,
cikin fara'a aka mik'a mishi macen ya amsa yana murmushi,
Jaddah ta mik'a mishi namijin ya amsa cikin tsantsar farin ciki,
gaba d'aya Babyn babu wanda ya biyo Sanah kamarsu d'aya sak da Hanash tamakar an tsaga kara,
addu'a yayi musu cikin kunnensu,
gabanshi Sultan yazo yana gwaranci irin na yara gaba d'aya akayi dariya harda Hanash d'in,
Hanash ya nuna mishi Baby's d'in yace " kaga brother & sister yanzu ka zama big bro ko....!?
Sultan yayi gwaranci yana kai hannun jikinsu, ganin suna motsi yasashi tsorata haf'i da ja baya,
Dide yace " matsoraci a haka zakayi sojan....!?
Kamar had'i baki Baby's d'in suka sanya kuka lokaci d'aya jikin Sultan na rawa ya k'ank'ame Dide gami da tsandara kuka,
Dide yana dariya yana d'aga shi sama yana cewa " soko mai tsoran k'annenshi,
a hankali Sanah ta dafe kanta gami da yamutsa fuskarta,
muryarta can k'asa tace " HUB....!,
kanta ta juya ta kuma cewa " ARYAN.....!,
jin tana magana yasa gaba d'aya kowa yayi shiru gami da maida hankali kanta,
babu kunya Hanash ya nufe ta,
"ARYAN....! ta kuma fad'a, cak Hanash ya tsaya batare da yayi gaba ko baya ba,
a hankali ta soma k'ok'arin mik'ewa da sauri Halan ta k'arasa ta taimaka mata ta tashi zaune,
a hankali a hankali idonta ya soma bud'ewa tana ganin dishi-dishi,
kafin ya washe tas idonta ya sauka akan Hanash dake tsaye kamar an dasashi,
a hankali ta mik'a mishi hannu, jikinshi na rawa fuskarshi d'auke da murmushi ya nufe ta,
yana isa gareta tace " bani...! ta fad'a still bata janye hannunta ba,
murmushi yayi yace " me Babyn....!?
" 'Yan biyu Allah ya azurta mu dasu mace da namiji ya fad'a yana nuna mata macen dake hannunshi,
batare data kalle Babyn dayake nuna mata ba tace " basu nake nufi ba,
TAKARDAR SAKI......!!! nake nufi............!
MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
_*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
6⃣6⃣
"TAKARDAR SAKI.......!!! nake nufi......!
cikin mahaukaciyar fad'uwa gaba Hanash ya tsaya cak a durk'ushen dayake,
had'i da zuba mata dara-daran idanuwanshi,
jugum-jugum kowa yayi yana kallan Sanah cike tsantsar mamaki,
da al'ajabin k'iyayyar da Sanah ke yiwa Hanash da har takai haka,
" baka ji me nace bane.....!?
Sanah ta fad'a idonta waje,
cikin rawar murya yace " me....me ki...ke nufi.....!?
"Abinda kaji nace nake nu...!
" ban gane abinda kike nufi ba.....!?
"Takardar saki na nake buk'ata ka bani,
ta fad'a tana ciji hak'oranta,
take duk ilahirin jikinshi ya d'auki rawa da kerrrrma yana tsuma,
cikin tashin hankali ya mik'e tsaye gami da cusa hannunshi cikin sumar kanshi,
tare cije lips d'inshi da k'arfi ya runtse idonshi da k'arfi,
cikin masifa Sanah tace " wai baka ji na ne....!?
Ta fad'a tana k'ok'arin mik'ewa da sauri ta koma ta zauna,
" wayyo Allah na.....! tayi maganar tana dafe kanta, saurin bud'e idonshi yayi tare da nufarta jikinshi yana rawa,
"karka sake ka k'araso inda nake....!
ta fad'a tana nishi, " wai meye haka kike yi Sanah.....!?
Jin muryar Halan yasata sauri waro idonta tana kallan mutanen dake cikin d'akin,
dan harga Allah kwata-kwata Sanah bata son akwai mutane cikin d'akin ba,
cikin sanyin murya tace " Aunty Halan dama kuna nan....!?
"Dama yaushe zaki san muna ciki marar mutunci.....!!
" Daga haihuwa ko abinda kika haifa baki bari kin gani ba,
baki tambayi lafiyarki da lafiyar yaran ba sai maganar banza,
saboda tsabar rashin mutunci,
Dide ya fad'a yana kallanta, kanta ta sunkuyar k'asa cike da jin kunya,
a hankali ta d'an d'ago kanta ta saci kallan Abbu da Mamu a tare suka watsa mata uwar harara,
wacce ta sata saurin mayar da kanta k'asa,
cikin sanyin murya Mimmee tace " please ku kyale ta haka,
murmushi Halan tayi gami da amsar yaran taje kusa da Sanah ta zauna,
tare da d'ora mata yaran a jikinta,
baki ta turo gami da cewa " Aunty Halan meye haka please.....!?
Ta fad'a cikin shagwab'a, " ban sani ba, Sanah zatayi magana yaran suka sanya kuka lokaci d'aya,
Sanah ta tsuke fuska tace " please kwashe su daga jiki na dan Allah,
" ban gane in kwashe su ba....! idan na kwashe su na kai su ina bayan kina jin suna kuka.....!?
"To ni me zanyi musu dan suna kuka.....!?
" Naji babu abinda zakiyi musu amma ko ganinsu kyayi ko,
a hankali Sanah ta d'aga kanta ta zubawa yaran ido,
daga k'ark'ashin zuciyarta taji so da tsantsar tausayinsu ya kamata,,
a hankali Sultan ya taka gaban ta ya rik'e ta yana murmushi tare da gwarancinshi,
shima ido ta zuba mishi na tsayin lokaci kana ta sauke ajiyar zuciya da k'arfi,
tana bin kowa da kallo ganin Khulud bata nan yasa ta cewa " ina Khulud.....!?
Shiru kowa yayi babu wanda yayi magana,
dan haka ta k'ara cewa " ina Khulud.....!?
"Tana gida, ko kina san ganinta ne....!?
Mimmee ta fad'a, " eh...! dan Allah a taimaka a kawo min ita yanzu please,
d'an kallan Hanash Mimmee tayi taga kwata-kwata baya cikin hayyacinshi,
dan haka ta kira driver tace mishi ya kawo Khulud yanzu,
Mimmee na gama waya Aroos da kakaninsu suka shigo,
cikin fara'a suka d'auki yaran suna yaba kyansu da tsananin kamarsu da Hanash,
a hankali Juju ta mik'e ta zuba abinci a plate ta nufi Sanah tana cewa " kowa ta Baby's yake,
babu wanda yake ta yarinyata,
" zo kici abinci kinji, a baki ma zan bak'i murmushi tayi had'i da cewa " ruwan tea kawai zan sha Juju na,
" idan baki samu kinci abinci ba ta yaya ruwan nono zai zo ki shayar da yaran.....!?
Murmushi Sanah tayi tare da cewa " ai ba yara na bane,
"kamar yaya ban gane ba....!?
Sanah zatayi magana Khulud ta shigo,
cikin matsanancin kuka ta nufi Sanah dake kan gadon marasa lafiya,
ta zube gabanta " please dan Allah ki yafe min my Sanah,
a hankali hawaye suka zubowa Sanah ta mik'awa Khulud hannu tana cewa " ni na dad'e da yafe miki Khulud,
Khulud zatayi magana Sanah tayi saurin sanya hannu ta rufe mata baki,
had'i da cewa " shhhhhhhh! ta kamu hannunta ta zaunar kusa da ita,
kana ta d'auki macen dake ta faman tsotsar hannunta tana wawure-wawure ta mik'awa Khulud,
hannun Khulud na rawa ta amshe ta,
while hawaye na gangaro mata tace "masha Allah mace muka samu,
'yan biyu ne, Sanah ta fad'a tana mik'a mata namijin,
baki Khulud ta kuma washewa tana amsarshi,
ido Sanah ta k'ura mata ganin yadda jikinta yake rawa,
ta kafe yaran da ido hawaye na zubo mata,
cikin sanyin murya Sanah tace " kinga abinda Allah ya kuma baki ko.....!?
Kwata-kwata Khulud bata fahimci maganar Sanah ba, tayi murmushi had'i da cewa " yes....! masu kama da Babansu ba,
kuka namijin ya tsandara yana neman nono,
Khulud tayi dariya tare da mik'awa Sanah shi tace " to goga yana buk'atar tallafi,
hannu Sanah ta d'ora kan hannun Khulud ta turawa Khulud yaron,
fuskarta d'auke da murmushi tace " kin tab'a ganin wani ya shayar da d'an wani......!?
Cikin rashin fahimta Khulud tace " kamar yaya ban gane ba....!?
Murmushi Sanah ta kuma tana kamo hannun Sultan tace " kamar yadda na mallaka miki Sultan duniya da lahira,
haka yanzu ma na mallaka miki su duniya da lahira,
na baki dukansu ukun kyauta halak malak duniya da lahira,
gaba d'ayansu kowa ya zubawa Sanah ido cike da tsantsar mamaki,
" wad'annan yaranki ne my Khulud,
Jaddah tayi wuf tace " uban me zata su.....!?
Batare da Sanah ta kalli inda take ba, tace " da me ta bawa Sultan ya rayu.....!?
Jaddah zatayi magana Sanah ta cigaba da magana " abinda tabawa Sultan yasha ya rayu shi zatawa k'annanshi sushasu rayu,
kana ta mayar da kallanta ga,
tace " gasu nan yaranki ne na baki su kuma ko su kansu yaran bana son su san bake ce kika haifesu ba,
sosai Khulud ta fashe da matsanancin kuka tama rasa me zata cewa Sanah,
" nagode sosai, nagode miki matuk'a da gaske,
Allah ya saka miki da alkhairi Ubangiji ya biyaki da gidan aljanna,
yayi miki kyakkyawan sakamako,
thank you....! thank you so much bani da bakin yi miki godiya,
bani da kalanaman da zanyi amfani dasu wajen gode miki,
kin koyar dani idan mutum yayi maka sharri ka saka mishi da khairan,
kin koyar dani dasurusa da dama a rayuwa ta,
cikin nutsuwa ta mayar da kallanta ga iyayensu da kakaninsu dake tsaye tace " kuyi hak'uri na yanke hukunci batare dana nemi izini daga gare ku ba,
cikin zafin rai Dide ya bud'e baki zayyi magana Abbu yayi saurin dakatar dashi,
tare dayi mishi alamar yayi shiru,
" abinda kika yi dai-dai ne Sanah,
Sanah ta cigaba da magana " ina rok'onku da girman Allah ku yafewa my Khulud,
ku sani ko Allah Ubangijin daya halicce mu,
yaba mu rai da lafiya muna sab'a mishi ya yafe mana,
dukkannin mu nan masu laifi ne, ma'abota kuskure,
kuma mu ma muna son Allah ya yafe mana, Allah da kanshi yace " ان الله مع الصابرين,
Allah yana san mutane masu yafiya da hak'uri, duk lokacin da wani bawa yayi yafiya ga wani bawan,
sai Allah ya yafe mishi manyan zunubanshi,
dan Allah ku yafewa my Khulud ni tayiwa laifi na yafe mata duniya da lahira,
Dide dama kace idan na yafe mata kuma kun yafe mata yafiya ta itace taku,
Sanah ta fad'a cikin kuka,
cikin matsanancin kuka Khulud ta zube k'asa gabansu,
Abbu da Dide da Ganez da Danish tana rikitaccen kuka ta shiga basu hak'uri tana rok'onsu,
" dan Allah kuyi hak'uri ku yafe min wallahi nayi matuk'ar gane kuskure na, nayi nadama sosai,
na gare rayuwa ba'a cikin gida da ahali ba, ba k'aramin bala'i da masifa bane,
a hankali Ganez ya d'agota gami da rungume ta yana shafa kanta yace " mun yafe miki duniya da lahira,
sosai ta kuma sanya kuka yana shafa kanta,
shima Danish ya rungume ta yana murmushi yace " haka ake so dama mutum yayi laifi ya kuma gane kuskurenshi,
a hankali ta zame jikinta ta koma jikin Abbu ta rungume shi,
" yi shiru kinji daughter mun yafe miki Sanah ma har tayi tunanin sanin abinda ya kamata balle mu.....!?
Cikin kuka sosai ta kuma k'ank'ame Abbu, kanta ya shiga shafawa hawaye na k'ok'arin zubo mishi,
ta dad'e jikin Abbu kana ta zame jikinta ta nufi Dide ta tsaya gabanshi,
kafad'arshi Abbu ya dafa gami da d'aga mishi kai,
murmushi Dide yayi had'i da wara mata hannunshi ta fad'a jikinshi tana kuka,
ya mayar hannu ya rungume ta,
" daina kuka na yafe miki you're among us now,
murmushi tayi tana goge hawayenta kana ta nufi gaban Mamu,
tana dariya ta rungume ta, haka ma Juju ta yafe mata, d'ayan bayan d'aya sai da tabi kowa ya yafe mata, har Mimmee da su zohal,
Jaddah ko sama-sama ta amsa mata kawai,
direct wajen Hanash taje daga k'arshe tana k'ok'arin zubewa gabanshi,
yayi saurin tareta had'i da girgiza mata kanshi yana murmushi,
yace " bakiyi min komai ba, nasan duk kinyi hakan ne danni da kuma sanya ni ciki farin ciki,
nagode sosai saboda KIN CIKA MIN BABBAN BURI NA....!,
kin bani farin cikin dana dad'e da fidda ran samun shi,
kin mayar min da mafarkina ya zama gaskiya, thank you so much for making my heart shinning,
cikin rashin fahimta ta kalle shi tace " me ban gane ba.....!?
Murmushi yayi gami da kawar da maganar yace " nima na yafe miki,
cikin murna tayi niyyar fad'awa jikinshi,
ido ya zaro gami dayi mata alamar da mutane cike da jin kunya ta kalli bayanta,
gaban Sanah ta koma ta rik'e hannayenta cikin nata suna fuskantar juna,
tace " me yasa kike damuwa da damuwar azzalumai iri na, masu san kansu.......!?
Murmushi Sanah tayi tare da cewa " ko dabba idan aka cutar da ita kuka take yi,
mutum na asali shine wanda idan aka cutar da d'an adam yake kuka,
doka ce ta zubin rayuwa in kayi za'ayi maka, abinda yake k'asa wataran yakanyi sama, yadda akayi dare haka gari yake wayewa,
rungume ta Khulud tayi tana kuka,
kowa ya shiga cikin farin ciki banda Sanah da yak'e kawai take,
amma burinta bai wuce su keb'e da Hanash ya sake ta,
macen na hannun Dide ya kalli Hanash yace " ya kamata ayi musu hud'uba ko....!?
"Eh...! Hanash yace yana shafa kanshi,
Dide yace " wanne suna za'a saka mata....!?
Kai tsaye Hanash yace " a mayar mata da sunan mahaifiyarta,
Dide yace " wa....!?
"SANAH....! ya bashi amsa, " ba ni ce mahaifiyarta ba, Khulud ce mahaifiyarta,
Sanah ta bashi amsa, batare data kalle shi,
Dide bayyi magana ba yayi mata hud'uba da sunan Jaddah,
ya d'ago kanshi ya kalli Hanash yace " na sanya mata sunan Jaddah HAJAARAH,
baki Jaddah ta washe cike da murna tace " Alhamdulillah na samu takwara,
Khulud tace " a rink'a kiranta da HAJEER...!,
Abbu ya kalli Hanash yace " to shi wannan wanne sunan za'a saka mishi.....!?
Hanash yace " a saka mishi sunan Dide,
sosai Abbu yaji dad'i dan dama haka yayi niyyar sawa yaron sai kuma ya tambayi ubanshi ko yana da zab'inshi,
Abbu yayi mishi hud'uba da RAWAN....!?
Hanash yace " a rink'a kiranshi da ZOLTAN,
cikin farin cikin kowa yabar hospital d'in,
Mimmee da Jaddah Khulud suka tafi gida da yaran danyi musu wanka,
Halan ce kad'ai ta zauna sai Hanash,
ai Sanah tana ganin kowa ya fita ta sake kallan Hanash tace " baka bani ba,
ya yayi tamkar bai san abinda take magana akai ba yace " me....!?
Kai tsaye tace " takardar saki,
yace " saki kuma wanne iri....!?
"Sakin aure nake nufi, dan Allah Hanash ka sake ni, duk abinda zanyi muku nayi muku,
nima ku barni na samu salama da farin ciki cikin duniya ta dan Allah,
" amma kin san ai Allah baya san sakin aure ko....!?
"Eh...! amma ai ba'a haramta ba, dan haka ka sake ni yanzu,
murmushi yayi mai sauti yace " kina tunanin akwai saki ko mutuwar aure tsakanin mu....!?
Kallanshi take yi cike da mamaki tace " kamar yaya ban gane ba....!?
" Idan ma kina tunanin ni Hanash zan sake ki to tun wuri ma ki janye wannan tunanin daga cikin ranki,
auren mu ni da ke mutu ka rana ne takalmin kaza,
ko auren kowa zai mutu a duniya banda namu,
cikin matsanancin kuka tace " wallahi sai ka sake ni ban sonka ban k'aunarka ban kuma zama dakai,
ni ARYAN....! nake so, dashi kuma zan rayu,
danne abinda ya taso mishi yayi,
yayi murmushi yace " wallahi kome za'ayi bazan tab'a iya sakin ki ba Sanah,
" wallahi sai ka sake ni tunda dai ba'a aure dole,
ganin ta tada hankalinta sosai yasashi fita.
Bayan Sati Uku
Sosai Sanah ta saka Hanash gaba da bala'i kan sayya sake ta, kullum tana cikin kuka ko abinci bata iya ci,
ganin haka yasa ya daina barin su keb'e daga shi sai ita,
kwata-kwata ba'ayi taron suna ba, saboda su Abbu sun hana,
walima kawai akayi cikin gidansu,
kasancewar ta warke sumul yasa Doctor ya rubuta musu sallama yau,
koda Hanash zai zo d'aukarta k'in zuwa shi kad'ai yayi sai da ya sako Jaddah gaba,
kana yazo ya d'auke ta, fuskar nan tata a tsuke kamar an saukar mata da bala'i,
dakyar Jaddah ta sata ta shiga gaban mota,
ganin sun d'auki hanyar gidan Mimmee yasata kallanshi tace " ina zaka kai ni....!?
"Gidanki mana....!
" ina ne kuma gida na, ni ai bani da wani gida daya wuce gidan iyayen na,
dan baka can zaka kaini, murmushi yace " har gidan mijinki.....!?
Ji tayi kamar ya watsa mata wuta amma kasancewar da Jaddah tayi shiru dole,
koda suka isa gida k'in fitowa daga cikin motar tayi,
Jaddah batayi musu magana ba ta fita tayi shigewarta cikin gida ta barsu nan,
cikin sanyin murya da rarrashi Hanash yace " dan Allah tashi mu shiga cikin gida,
a zafafe tace " dan girman Allah Hanash ka sake ni wallahi ban sanka,
duk abinda zanyi muku nayi muku,
" wallahi ban iya rabuwa dake Sanah ko da za'a d'ora bakin bingina akai na,
wallahi bazan iya sakin ki ba,
" nace bana sanka ko.....!?
"Ni kuma INA MUTUWAR SANKI fiye da yadda nake san rayuwa ta,
wallahi numfashi na bai tab'a fita batare da tunaninki ba,
KE CE HASKE NA, KECE MACEN DANAKE SO a rayuwa ta,
ke kad'ai na tab'a so Sanah bayan ke ban tab'a sanin yadda so yake ba,
cike da tsantsar mamaki da al'ajabi Sanah ke kallan Hanash bakinta bud'e,
ta jima tana kallanshi ido cikin ido kana tayi murmushi gami da cewa,
" hummmm NAMIJI..... kenan maza sai a barku, yawancinku kunya bata ishe ku ba,
yau ni Sanah kake cewa kana so Hanash.....!?
" Ni kake cewa baka tab'a san wata mace bayan ni ba....!?
"Har ka manta duk abubuwan da suka faru a baya....!?
" Ka manta yadda ka rink'a kira na KARUWA.....! MAZINACIYA FASIK'A.....!?
"Ka manta maganganun daka rink'a jifa na dasu......!?
" Yanzu dayake ka tabbatar ni ba karuwar bace, kasan ka karb'i budurci na shine zaka lallab'o kayi min dad'in baki.....!?
"Ka gaggaya min maganganu akan k'addarar Khulud ka manta cewar Allah ne meyin yadda yaso,
yanzu dana haifa na baku na biya ku shine zaka ce kana so na....!?
" Ba haka bane Sanah Wallahi ina san ki, kece rayuwata,
ke kad'ai na tab'a so bayan ke ban tab'a son wata 'ya mace ba,
dan Allah ki tausaya min please,
Hanash ya fad'a hawaye na zubo mishi,
kanta ta shiga girgizawa tare da cewa " k'arya kake yi Hanash,
ba gaskiya kake fad'a ba kana fad'ar san ranka ne kawai,
ni yanzu bani da sauran alak'a dakai duk wani bashi na biya ku,
na baku yara har uku na kuma baka abu mafi muhimmanci ga rayuwar mace,
budurci na, cikin sanyin murya yace " Allah da gaske nake miki,
cikin masifa tace " k'arya kake wallahi na riga da na biya ku,
shine zaka lallab'a kace kana so na ko kunya baka ji ba....!?
"Bayan ka tabbatar zargin da kake yi a kaina ba haka yake ba,
to tallahi ko zaka mutu sai ka sake sani,
dan ban sanka ina da wanda nake so dashi kad'ai zan rayu,
tana kaiwa nan ta bud'e motar ta fita,
sai da Hanash ya tsaya yaci kuka ya godewa Allah kana ya fita.
Bayan sati d'aya
" Wallahi Allah sai ka sake ni Hanash,
Sanah ta fad'a cikin kuka tana rik'e da rigar Hanash,
murmushi yayi had'i da rausaya kanshi,
yace " ni da ke mutu ka raba takalmin kaza,
auren mu auren zobe ne ba saki ba yaji har abada, ko mutuwa nayi bazaki aure wani namiji ba,
ya fad'a gami da kashe mata ido yana dariya,
" Allah sai ka sake ni, tunda ba'a aure dole,
ni ban sanka ban k'aunarka ban kuma zama dakai,
wannan ma k'addara da rabon 'ya'ya ne,
" to yanzu ma kika sani ko da wasu rabon 'ya'yan kinga idan na kuma d'ura miki cikin sai ki haifu min 'yan uku,
yayi maganar yana rungumo ta,
gami da goga sajenshi saman fuskarta yace " kwanta na kuma buga miki iska,
da k'arfi ta hankad'a shi baya tace " wallahi danayi zaman aure tare dakai na gwammaci mutuwa ta,
ido ya kashe mata yana murmushi yace " MUTU KA RABA....! SANAH & HANASH for ever & ever,
yawu ta tofar a k'asa tace " Allah ya tsare ni da zama dakai,
" ni kuma Allah ya tabbatar min zama dake har gaban abada,
" ai na biya ku komai da kuke bina haka zargin da kake min shima na cire shi,
dan haka sai ka sake ni.
Sosai Sanah ta sanya Hanash a gaba ta kunna mishi wutar bala'i kan sai ya sake ta,
hakan ya haifar mishi da muguwar rama sosai ya fita daga hayyacinshi,
lokaci d'aya ya canja ya shiga mawuyacin hali duk tsananin k'iyayyar ka dashi idan ka ganshi sai ka tausaya mishi,
dan ko abinci bai iya ci kullum yana cikin rok'o da rarrashinta kan ta taimake shi tayi hak'uri,
amma fafur tak'i ta zubawa idonta toka ta buga k'asa tace sai ya sake ta,
itama sosai ta lalace ta rame ta koje,
yana k'ok'arin fita tayi saurin shan gabanshi had'i da kama k'ugunta,
cikin rarrashi tana kuka tace " dan girman Allah ka tausaya min ka tausayawa rayuwa ta,
Hanash idan har soyayar da kake ik'irarin kana yi min da gaske ne ai a soyayya akwai sadaukarwa,
kuma zaka so abinda nake so please ka sauwak'e min,
" wallahi ban iya sakin ki koda za'a sanya gaba na gabas a yanka,
sadaukarwa kuma nayi ta farko ban iya sadaukarwa ta biyu,
nima ya kamata a tausaya min,
" wallahi ina sanki sosai dan Allah ki zauna dani kodan yaran mu please,
ya fad'a hawaye na gangaro mishi,
matsanancin kuka Sanah ta sanya tana cewa " wallahi ban iyawa, nafi son Aryan akan su,
nafi son na rayu dashi fiye dasu, shine kad'ai farin ciki na dan Allah ka tausayawa rayuwa ta,
wallahi ina sonshi dayawa idan kak'i saki na mutuwa zanyi,
a hankali ya zub'e k'asa bisa gwiwoyinshi a gabanta gami da rik'o hannayenta,
cikin matsanancin kuka Hanash yace " wallahi nima idan kika rabu dani mutuwa zanyi,
kece kad'ai wacce nake so kece rayuwa ta,
dan Allah ki zauna dani karki rabu dani,
" bazan iyaba Hanash ban iyawa nima shi nake so shine rayuwa ta,
dashi kad'ai zan rayu nasa mu farin ci please,
sosai Hanash yake kuka wiwi yana rok'anta tayi hak'uri kan ta zauna amma ina tayi nisa.
Wasa-wasa magana ta zama babba tun Sanah na b'oyewa tana yiwa su Mimmee da Jaddah kara,
batayi mishi magana gabansu har ta gaji ta fara k'ok'arin fito da maganar,
ta kunna mishi wutar masifa ta sanya shi gaba da zalzala,
kullum cikin zazzaga mishi bala'i take, yayinda shi kuma yake ta rok'onta yana bata hak'uri gami da lallab'a ta,
cikin nutsuwa ta shiga parlor'n Mimmee ta iske Khulud zaune rungume da Hajeer tana bata nono,
(dan tun ranar da aka haife su Doctor ya bata magani tasha ruwan nono yazo)
Jaddah na gefe, cikin matsanancin kuka Sanah ta zube gaban Mimmee,
a rud'e Mimmee ta d'ago ta tana cewa " lafiya.....!?
Kukan ta cigaba dayi batare datace komai ba,
Jaddah dake rik'e da Zotal tace " subhanallah meke damunki.....!?
Cikin kuka Sanah tace " dan girman Allah Mimmee ki sanya Hanash ya sake ni,
dan Allah wallahi ban iya zama dashi na had'a kishi da my Khulud,
mu had'a miji d'aya dan Allah Mimmee ki taimaka ki ceci rayuwa ta ki saka shi ya sake ni,
ta b'oye mata cewar bata sanshi saboda ko mutuwa tana tsoran idon mahaifi,
duk rashin kunyarta bazata iya kallan tsabar idon Mimmee tace bata san Hanash ba,
Mimmee ta kalli Jaddah suka had'a ido,
Mimmee na k'ok'arin yin magana Jaddah tayi saurin cewa " wani abun yayi miki.....!?
Cikin kuka tace " a'a ni dai kawai ban zama dashi nayi kishi da Khulud,
" wallahi koda zan rasa rai na ban tab'a sakinki Sanah,
Hanash ya fad'a yana shigowa,
cikin masifa da tsiwa ta mik'e tsaye tace " wallahi nima koda zan rasa rai na ban zama dakai sai ka sake ni,
" ina sanki Sanah ko shi wanda kike son ina da tabbacin bai kai ni sanki ba,
balle ya fi ni, shi meya sani akan sanki....!?
"Ni da na bada rayuwata, farin ciki na, da komai nawa dominki,
wallahi duk duniya babu wani d'a namiji da zai bugi k'irji yace ya fini sanki,
" hummmm namiji kenan yanzu kai har zaka bud'i baki kace kana so na,
har zakayi tak'ama da kambabar kana so....!?
"Kana son nawa ka rink'a ci min mutunci kana tuzarta ni....!?
" Duk masoyi na hak'ik'a bai tab'a yiwa masoyiyarshi abinda kayi min,
" ina sanki fiye da komai Sanah,
ina sanki fiye da rayuwata dan haka kima daina kawo maganar saki tsakanin mu,
dan babu shi a auren mu,
takawa tayi har zuwa gabanshi ta yadda suna jiyo numfashin juna,
ta jefa idonta cikin nashi, tana kallanshi tarrrr,
tace " yanzu dayake ka tabbatar ni fa mazinaciya bace ko.....!?
"Saboda na haihu dakai na baka yara shiyasa kake so na...!?
" Saboda ha had'a jiki dani ka samu abinda kake so, ka d'and'ani zuma ta,
ina kuma biya maka buk'atarka......!
Take gaba d'aya jijiyoyin kanshi suka fito sukayi rad'o-rad'o,
idanuwanshi suka yi jajir kamar gauta,
cikin huci ya rik'e gashin kanta yace " turrrr dake da tunaninki daya saki tsammanin jiki ko sex yasa nake sanki,
Allah ya wadaran wannan tunanin naki dake baki hakan,
sakinta yayi, ya ja baya a fusace ya daki bango kana ya tako zuwa gabanta da sauri,
yana huci yace " baki gane waye ni ba ko....!?
" Kin manta ni ko....!?
"Ni kin san waye ni....!?
" TUN KAFIN KI ZAMA MACE KI MALLAKI KOMAI NAKE SANKI.....!
a kid'ime Khulud ta mik'e tsaye,
har Hajeer na neman sub'uce mata
" TUN KAFIN KI MALLAKI ABINDA KIKE TUNANIN A KANSHI NAKE SANKI NA FARA SANKI,
TUN KINA YARINYA K'ARAMA NAKE D'AWAINIYA DA FAMA DA SANKI,
"Ko shi ARYAN dayake tak'amar yana sanki bayyi miki halacci da rik'e miki alk'awari da amanar da nayi ba,
idonshi kan Sanah ya nuna Khulud yace " ITA KANTA NA AURE TA NE DOMIN KE DA CIKA MIKI ALK'AWARINKI,
son da nake yi miki yasa na auri Khulud amma ba wai dan ina santa ba,
wallahi Allah ban tab'a jin koda d'igo da kwayar zarrar son Khulud cikin rai na,
a kanki na aure ta, ke nayiwa sacrificed na soyayya ta, zuciya ta da son danake yi miki,
saboda ke nayi hak'urin zama da KHULUD duk da ke kin san wacece ita akan sex,
saboda na cika miki alk'awari nake bata kulawa 100% nake bata duk abinda take nema take so,
saboda soyayyar da nake yi miki yasa ban tab'a bari Khulud ta fahimci ban san ta ba,
SABODA KE SANAH NAYI KOMAI,
AKANKI NA WATSAR DA RAYUWATA,
ya fad'a da k'arfi yana juya mata baya,
cikin tashin hankali Khulud take kallan Hanash da Sanah,
yayinda itama Sanah Hanash d'in take kallo kukanta ya tsaya cak,
juyowa yayi hawaye na gangaro mishi yace " baki gane ni ba....!?
" Har yanzu baki gane waye ni ba.....!?
Da sauri Mimmee ta mik'e tsaye tace " a'a Hanash please kabar maganar nan karka sake ka fad'a dan fad'ar yana iya haifar da wani abun,
"kiyi hak'uri Mimmee yau kan zan fad'a dan nagaji da gorin da Sanah ke yi min,
ko ba komai ta kalle ni da mutunci amatsayin wanda ya sadaukar da komai dominta,
kana ya juya ya mayar da kallanshi ga Sanah yace " bake da an tashi magana kice saboda kin ban budurcinki da yara bane yasa nake sanki ba....!?
"To ni rayuwata na baki bayan bama kisan ina yi ba, baki san ina haukan sonki ba,
lokacin baki da komai kina k'aramar yarinya,
wallahi nasan nafi ARYAN sanki, na fishi sanin k'ima da mutuncinki,
na fishi sanin darajar soyayyarki,
shi mema ya sani akanki.....!?
" Me ya sani akan so da tsantsar soyayyarki....!?
Ido Sanah da Khulud suka k'ura mishi tana k'ok'arin tuno waye shi...!,
sai yanzu suka fahimci sun sanshi since before,
cikin rawar murya Khulud da Sanah suka had'a baki wajen cewa " waye kai......!?
Murmushin bak'in ciki da takaici yayi kana yace " NI NE WANDA KIKA...........! KINA YARINKA A LOKACIN BAZAKI WUCE 9 to 10YRS BA........................!
MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
_*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
6⃣7⃣
" Ni ne Doctor d'in da kuka kawowa Khulud lokacin data samu injury a Roni,
tun a lokacin na nuna miki so da k'auna ta gare ki,
na kuma nuna sha'awar aurenki dan ke irin macen danake so ce,
amma sai kika rik'e hannu na a lokacin zan shiga emergency room,
kikace nayi miki alk'awarin zan taimaki Khulud,
nayi miki alk'awarin zan ceci rayuwarta,
zan kuma kula da ita, sannan zan bata kulawa,
kin tuna ni yanzu.....!?
Ya fad'a hawaye na zubo mishi,
tun a lokacin nasan Khulud bazata tab'a haihuwa ba, saboda haka ne na hanata zuwa hospital bayan munyi aure,
saboda kar'a sanar da ita bazata tab'a haihuwa ba,
haka duk asibitin da muke zuwa nike sawa a juya result d'in saboda Khulud,
dana fuskanci tana cikin damuwa da kokwanto shiyasa na yarda muka fita k'asar waje aka fad'a mata,
bayan kun rabu dani haka na rink'a bibiyar rayuwarku,
saboda ku na mayar da Zohal da Wajnah makarantar ku,
ranar da kuka gama secondary school muka had'u daku,
a ranar zuwa nayi na sanar miki ina sanki,
amma lokacin kin san meya hana ni fad'a miki.....!?
"Saboda a lokacin kinyi maganar data tuna min alk'awarin dana d'aukar miki,
bayan nan na cigaba da bibiyarki in baki manta ba mun kuma had'uwa har na watsa miki ruwa,
da ranar da kika mare ni, kin san meyasa na auri Khulud.....!?
Gaba d'aya jugum-jugum sukayi suna binshi da ido,
" na aure ta ne saboda cika miki alk'awarin ki,
na auri Khulud ne saboda kince baki da abinda kike so kamar Khulud,
na auri Khulud ne saboda ke da bakinki kika fad'a min duk mai sanki yaso Khulud,
kin ce min kina rok'on Allah duk abu mai dajara idan zai baki ya bawa Khulud,
kince min kin fi son Khulud ta kasance cikin farin ciki fiye da ke kanki,
amma wallahi ko sau d'aya ban tab'a son Khulud ba,
idan muna sex in har ina san nayi releasing sai na ayyana dake nake yi bada ita ba,
duk sanda na kalli Khulud fuskarki nake gani akan tata ba tata ba,
a lokacin danake yi miki wad'annan abubuwan ba wai ina yi ne dan cin mutunci ko na rabaku da Khulud ba,
ina yi ne danna nisanta ki daga gare ni,
dan duk sanda na ganki wallahi ina mantawa da ni kaina waye,
zan iya samun loosing control nayi wani abun wanda zai iya haifar da matsala a tsakanin ku,
ina yi miki hakan ne danki nisance ni, dan matuk'ar kina rab'ata komai yana iya faruwa,
ina ni santa kai na ne daga gareki gudun haifarwa da ahalinku matsala,
ba wai ina yi ne dan ina k'inki ba,
maganar Aryan kuma ki tuna sau hud'u fa Sanah ina ganin macen dana fi so a wani yasa yi na da wani daban,
ya zanji dad'i fisabilillahi,
bayan ina mutuwar sanki wallahi a kanki zan iya bada rayuwata,
dan haka dole nayi kishinki dole naji ba dad'i duk sanda nayi gamo daku,
amma ki kwatanta abun akan kanki kiji ya zajiki idan kika ga Aryan da wata a kuma yadda nake samunku.....!?
K'uri Sanah tayiwa Hanash da ido cike da tsantsar tausayawa,
kwata-kwata tama rasa wanne tunani zatayi ta rasa mema zatayi,
yayinda Khulud ke tsaye tamkar mutum mutumi,
" wallahi ke nake so Sanah ke kad'ai ce macen dana so nake kuma so,
amma danayi hak'uri Allah yaga sadaukarwar danayi akanki,
sai ya sanya kika aure ni kika kuma haihu dani......!
bamu san me Allah ya b'oye a tsakanin mu amma kije kiyi tunani,
ya k'arasa maganar had'i da barin parlor'n,
zaman dirshen Sanah tayi a k'asa gami da sanya mahaukacin kuka hannunta duka biyu aka,
yayinda Khulud ke tsaye hawaye na gangaro mata,
" yanzu dama Hanash bani yake so ba......!?
"Asalima bai tab'a so na ba, albarcin Sanah naci......!?
" Duk irin tsagwaron soyayyar danake yi mishi da wacce na nuna mishi ashe ban tab'a burge shi ba.....!?
"Akan shi naci amanar Sanah akanshi nawa Sanah mugun butulci,
akanshi idanuwa na suka rufe ruf ya zama na bana ji bana gani,
dama duk abanza nake a gurinshi.....!?
" Duk mahaukaci kuma azababba kishin danake yi akanshi ashe banza nake......!?
"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
wannan kad'ai ya ishe ni izza a gaba,
amma duk da haka Hanash ya cika cikekken d'an halak daya iya pretending true love,
bayan kwata-kwata babu son a zuciyarshi,
kuma wacce yake yi dominta ma bata sani ba,
Khulud dake tsaye hawaye na zubo mata tayi maganar a bayyane,
sai da Sanah tayi kukanta mai isarta kana ta mik'e ta koma part d'in ta,
ta zube saman bed tana sauke ajiyar zuciya,
tana tuno abubuwan da suka faru a baya,
" ashe dama Hanash shine wannan likitan...!?
" Ashe Hanash so na yake yi, ya dad'e yana mahaukacin so na amma ban sani ba......!?
"Lalle shima yayi namijin k'ok'ari ya cancanci a jinjina mishi,
na kuma tausaya mishi sosai ,
Hanash ko bedroom d'inshi ya koma ya shiga ya kulle yayi ta rusa kuka wiwi ya rasa me gare shi wanda zai sanya Sanah tsanarshi,
ya rasa abinda yayi mata da take yi mishi wanna muguwar k'iyayyar,
Khulud ma na can tana ta fama rusgar kuka kamar ranta zai fita.
Bayan kwana biyu
Duk yadda Sanah tayi iya k'ok'arin ta kanta manta da Aryan koyaya ta samawa Hanash guri a zuciyarta abun ya gagara,
dan kwata-kwata bata jin ko d'igon sanshi a ranta,
sai tausayinshi kawai datake ji da mutuncinshi da take gani,
amma fa babu batun so ko soyayya,
kwanciyarta ta gyara tana tunanin ta yadda zata iya tunkararshi,
tace ya sake ta, a fili tace " but I can't do without Aryan,
he's my heart, my soul and my happiness,
my life without him is like nothing ina sanshi sosai ina mutuwar son Aryan,
rabuwa dashi tamkar rabuwa da rayuwata ne,
a hankali ta tashi zaune gami da gyara zaninta ta d'aga kanta sama,
tana tunani ta jima haka kafin ta sauke kauta k'asa tana kallan tiles had'i da sauke ajiyar zuciya,
tace " he's my everything I really love Aryan more & more most,
cikin sanyin jiki ta mik'e ta nufi bedroom d'inshi,
a hankali ta tura k'ofar bakinta d'auke da sallama,
dakyar ya iya amsa mata cikin rawar murya,
kanta k'asa ta shiga ta tsaya daga gefenshi d'an nesa dashi,
cikin mutuwar jiki ya tashi zaune saman bed,
idonshi kanta yace " wani abun kike buk'ata.....!?
Kanta k'asa hawaye na zubo mata tana wasa da yatsun hannunta,
ta d'aga ta kalleshi, ganin yadda yayi muguwar rama yasata fashewa da kuka,
dan ita tafi kowa sanin bala'in so,
ko wani ta gani can daban cikin wahalar so dole ta tausaya mishi,
balle wanda ita yake so.....!
muryarshi na rawa yace " lafiya wani abun ke damunki.....!?
Cikin matsanancin kuka tace " kayi hak'uri.....!
I'm so sorry Hanash but I cant........!
" what.....!?
Yace idanshi kanta,
cikin kukan tace " I'm sorry but I love him,
I really love him so much I can't do without him,
please let me go......! nasan kaima kana so na,
dan naga hakan cikin kwayar idonka,
nayi-nayi na taushi zuciyata na bata hak'uri na kuma rarrasheta,
ta jure rashin Aryan Moli ta hak'ura da k'addarar da Allah ya d'ora mana,
amma na kasa Hanash nayi-nayi na cusawa zuciya ta sanka amma hakan yak'i,
please Hanash divorce me please,
a hankali ya mik'e ya isa gareta ya sanya hannunshi ya tallafo kanta,
ya d'ora goshinshi saman nata goshin,
yana kuka wiwi while itama tana kuka,
dukkansu babu wanda ya iya furta koda kalma d'aya sai kuka da suke yi,
" I'm so sorry Hanash....! wallahi mutuwa zanyi idan bana tare dashi,
cikin kuka yace " ni ma idan bana tare dake mutuwa zanyi,
kamar yadda kike jin son Aryan nima ina jin naki fiye da haka,
please don't leave me.....! idan kika barni mutuwa zanyi nima,
goshinshi saman nata tace " please ka tausayawa rayuwarmu ni da Aryan,
rungume ta yayi yana kukan sosai yace " I can't......! I cant Sanah,
" please make my heart happy & peace please Hanash,
cikin nutsuwa ya sake ta had'i da takawa yabar wajen ya juya mata baya,
yace " kije.....!
cikin kuka tace " please......!
" please leave........!
ya fad'a cikin sanyin murya, a hankali ta juya ta fita nufi bedroom d'inta da gudu ta fad'a saman bed,
tana fita ya durk'ushe k'asa yana rusa kuka tuburan muraran.
Khulud ko tafi kowa shiga tsantsar tashin hankali da damuwa jin Hanash yace bai tab'a santa ba,
sosai itama ta rame ta k'ek'ashi sauk'inta d'aya yaranta,
idan ta kalle su tana samun sauk'i da sassauci cikin ranta da zuciyarta,
wani lokacin ma harta ji ta mance damuwarta, dan Allah ya sanyawa Khulud matsanancin so da k'aunar yaran,
Allah ya jarrabe ta da sansu dan duk damuwa da bak'in cikin da take ciki,
da zarar ta kalle su ko suna kusa da ita take mantawa,
mutane da dama suna tsananin mamaki da al'ajabin son da Khulud ke yiwa su Hajeer,Zotal da Sultan,
duk inda mai karatu ke tsammani son da Khulud ke yi musu ya wuce nan.
Sanah durk'ushe gaban Mimmee tana ta kuka tana rok'onta akan ta sanya Hanash ya sake ta,
a hankali ta d'aga kanta ta kalli Sanah tana sauke ajiyar zuciya,
kamar zatayi magana sai kuma tayi shiru ta kalli Khulud tace " Hanash yana gidan nan kuwa....!?
" Gaskiya ban sani, amma bari naje na dubo,
" yauwa jeki duba min, idan yana nan kice yazo daga nan,
" to tace tana fita, bata jima ba suka dawo tare,
kallo d'aya Mimmee tayiwa Hanash ta kauda kanta saboda bazata iya jure kallanshi,
cikin mayuwacin hali irin haka ba,
cike da tsantsar tausayawa ta kuma kallanshi ta kalli Sanah,
take taji kwalla ta taru a idonta, bak'i ace sun dai-dai ta sunyi mazansu ba,
a k'asa Hanash ya zauna batare dayace komai ba,
cikin k'arfin hali Mimmee tace " Hanash kasan meke faruwa ko....!?
Kuka ya sanya wiwi harda majini, tamkar ana zare ranshi,
wanda su kansu Khulud da Sanah sunyi mamaki,
yace " dan girman Allah Mimmee karkiyi min wannan maganar,
karki ce na sake ta, wallahi idan na sake ta mutuwa zanyi,
yanzu haka ma ina gaf da rasa rayuwata,
komai nawa ya lalace komai nawa ya tsaya cak Mimmee akanta,
wallahi idan aka raba ni da ita mutuwa zanyi,
please karki yi min haka Mimmee, itace rayuwata rabuwa da ita tamkar tsinkewar numfashi na ne,
cikin kuka a matuk'ar fusace ya juya ya kalli Khulud yace,
" kin cuce ni Khulud kin lalata min rayuwata da komai nawa,
dan sai da na riga na gama fidda rai da mallakar Sanah,
ban tab'a zato ko tsammanin zan same ta ba, balle har na aure ta,
saboda nasan babu yadda za'ayi na had'u na aura,
na gama sadaukarwa akanta, na cire rai na, na d'auki k'addara, na fawwalawa Allah,
amma sai gashi saboda tsabar san zuciya irin taki kika aura min ita,
kika shigo da ita cikin rayuwata da duniyata,
kika lalata min farin ciki na kika wargaza min komai,
kin cuce ni Khulud, kin cuce ni, ya fad'a cikin matsanancin kuka,
" amma ba ni kika cuta ba kanki kika cuta, ki sani shi sharri d'an aike ni,
duk nisan da zayyi sai ya dawowa mai shi,
daga ni har Sanah da Aryan kin cutar damu da rayuwar mu,
kinyi wasa da zuciyoyin mu, kin gara mu kamar ball,
to ki sani, wallahi.......! wallahi......! wallahi.......! tallahi......! billahil azim.....! na rantse miki da girman Allah muddin aka raba ni Sanah,
ke ma sai na rabu dake, muddin aka saka ni dole na saki Sanah kema sai na sake ki,
sai na azabtar da zuciyarki kamar yadda kika azabtar da tamu mu uku,
sai na gara zuciyarki nayi wasa da ita kamar yadda kikayi da tamu mu uku,
sai na sanya ki kuka kamar yadda kika sanya mu kuka mu duka......!
dan haka kima shirya dan baki ci bulus da lalai ba, bakici banza ba,
wallahi ko zan mutu koda shine kad'ai abinda zanyi sai na rama mana.
"Wallahi mutuwar aure na da Sanah tamakar mutuwar aure na dake,
rabuwa ta da Sanah kamar rabuwata ne dake ne dan haka kima shirya,
yadda muka azabtu ke ma sai kin d'and'ana kinji idan da dad'i,
inyaso su su rayu cikin farin ciki ni dake mu rayu cikin k'unci, da rashin masoyin tare,
dan bazan wahaltu ni d'aya ba,
kuma dama komai nake yi miki dan Allah da ita nake yi miki,
albarkacinta kike ci, tunda haka ne kowa ya kama gabanshi,
muguwa azzaluma kawai, ina zama na lami lafiya kina motsa min soyayyata,
kika tuna min jiya, kika tsokano zuciyata kika faman min shekararran ciwon dake cikinta,
kin cuce mu, kuma kema kin cuci kanki dan bamu kad'ai ne zamu san zafin so da k'unar rabuwa da masoyi ba........!
" ya isa haka Hanash, a gaba na kake irin wannan maganganun.....!?
"Wallahi bana cikin hayyacina Mimmee, gaba d'aya na gama zaucewa na fita hayyaci na,
kad'an ya rage a kad'amin gangi a saka ni turu,
na haukace Mimmee, wallahi na haukace ban san me nake yi ba,
a zauce nake, kwakwalwata bata aiki kwata-kwata komai ya tsaya min cak,
mutuwa zanyi, jiki na yana bani ni ba mai tsayin rai bane,
yayi maganar tamkar mahaukaci,
idonsu Mimmee ta faka ta share hawayenta,
tana k'ok'arin yin magana Jaddah tace " meke faruwa naganku haka jugum-jugum.....!?
Ta fad'a tana gyara d'aurin zaninta,
shiru Mimmee tayi tama rasa ta ina zata fara,
kallansu Jaddah tayi tace " lafiya meke faruwa kuke kuka ku dukanku......!?
Babu wanda ya kula ta saboda yadda kowanne cikinsu yake matsanancin kuka wiwi,
" ku tashi ku bamu waje, Jaddah tace danta fahimci abinda ke faruwa,
ba musu suka mik'e kowannensu cike da tsantsar bak'in ciki,
kowa ya nufi bedroom ya fad'a kan bed yana kuka, Khulud ta jawo Hajeer, Sultan da Zotal ta rungume su tsam,
tana kuka tace " zan iya d'aukar da komai, zan iya jure komai amma banda rabuwa daku.
A fannin Sir Aryan Moli har yanzu bai san wainar da ake toyawa ba,
shi baima san Sanah ta haihu ba, balle yasan abinda aka ciki,
sanye yake cikin d'anyen yadi fari k'al wanda kallo d'aya zakayi mishi ka hango tsadar dake gareshi,
duk da baya cikin walwala da farin ciki amma fuskarshi akwai annurin haske,
sannu a hankali yake tura basket d'in yana d'aukar expensive perfumes,
wata yarinya ya gani wacce bazata wuce shekara 24yrs ba,
ta k'ura mishi ido, bata ko blinking,
d'an kallanta shima yayi yaga kamar ya santa,
amma ya rasa tuna inda ya santa,
murmushi ya sakar dan tuni ya daina wulak'anci a rayuwarshi,
itama murmushi tayi tace " sannu ina wuni.....!?
" Lafiya lau, am....! kamar na sanki ko......!?
"Eh.....! ka sanni I'm your old students....!,
" yauwa ko nace, but a ina please....!?
"Roni....! ta bashi amsa tana murmushi,
baka gane ni ba ko.....!?
Sai da yaji gabanshi ya fad'i dan gani yayi kamar Seeyah,
" eh....! gaskiya kin d'an kwanta min,
yayi maganar cikin dakewa,
tana murmushi har lokacin tace " SEEYAH.....! ce,
ai ji yayi kamar yayi ihuuuu ya rasa inda zai saka ranshi,
murmushin shi ya fad'ad'a yace " ayya Seeyah, kece dama.....!?
" Dama nayi miki kallan sani....!, ya kike ya rayuwa.....!?
"Lafiya lau, Alhamdulillah, takawa yayi har gabanta yana jin fad'uwar gaba,
amma ya dake ya isa gareta yace " please forgive me,
I knew I was made mistake but a time d'in akwai k'uruciya da yarinta dake damuna ni ma,
murmushi tayi tace " lah...! ba damuwa komai ya wuce, ni ma ina da laifi a time d'in,
dan nayi tsaurin ido, kuma in banda Allah yasa kai nagari ne,
da kana iya yin amfani da wannan damar ka lalata ni ka cuci rayuwata,
na yafe maka Allah ya yafe mana baki d'aya,
& nagode sosai dan hakan yana faruwa a makarantu da dama bad relationship between students & teachers,
saboda mu mata muna da raunin zuciya, wasun mu bama iya b'oye feeling,
so hakan yakan jawo a lalata mu a cuci rayuwarmu, dan a time d'in ina 14yrs kaga me na sani,
namiji yana iya yi min wayau, dan haka nima ina da laifi da har na bari hakan ta faru,
ji yayi tamkar an sauke mishi Zuma rock akanshi da k'irjinshi,
take annurin fuskarshi ya fad'ad'a,
yace " nagode sosai, kinyi aure ne.....!?
"Hummm dakyar Abba na ya barni na gama secondary school,
dan an bashi labarin abinda ya faru a Roni,
dan haka ya tsorata sosai ina gama secondary school ko sati banyi gida ba,
yayi min aure da cousin brother na,
yarana uku mata biyu namiji d'aya, ta fad'a tana nuna mishi mijinta da yaranta,
" masha Allah, Ubangiji ya raya su,
ya albarci zuru'a, " Amin ya Rabbi,
Sir kai ma kayi aure.....!?
Batare daya sani ba, yace " eh.....!,
" kai amma nayi maka murna,
Sanah ka aura ko....!?
Ido ya zaro yace " ya akayi kika sani....!?
Tana dariya tace " karka manta a lokacin fa I'm in love,
so duk wasu love sigh na sansu,
kuma nasha ganinka kana d'aukar pictures d'inta,
dariya yayi yace " ikon Allah, sai da ta had'a shi da mijinta suka gaisa kana sukayi sallama,
haka nan yake jinshi cikin farin ciki da annushuwa,
yana cikin driven wayarshi ta soma ringing sharewa yayi yak'i yin picking,
jin an k'ara kira ya sashi kallan wayar,
ganin sunan K'ALBI....! dan har lokacin bai canja sunan ba,
jikinshi na kerrrrma yayi picking,
cikin rawar murya Hanash yace " kana ina please.....!?
Yadda Aryan yaji muryar Hanash yasa gabanshi mahaukacin fad'uwa,
cikin tashin hankali yace " lafiya Hanash badai wani abu ne ya faru ba.....!?
Ya fad'a muryarshi na cracking,
" Alhamdulillah, but please kana ina.....!?
"Gani ina fitowa daga shoprite ina hanyar gida na,
" please ina san ganinka, ina zanzo na ganka.....!?
"Kai yanzu kana ina....!?
" Ina gida, "ok to karka damu gani nan zuwa,
dropping wayar sukayi, kana Sir Moli ya k'arawa motar wuta,
dan zatonshi ko Sanah ta samu matsala wajen haihuwa,
a harabar gidan ya iske Hanash yana sintiri yana kai kawo sanye da jallabiya,
yana ganin Sir Moli ya shigo ya nufi motar da sauri jikinshi yana kerrrrma,
cikin fargaba Sir Moli ya fito while gabanshi yana fad'uwa,
batare da b'ata lokaci ba Hanash ya zube gaban Sir Moli bisa gwiwoyinshi,
had'i da sanya kuka wiwi, da k'arfi Sir Moli ya runtse idanuwanshi,
gami dayin baya taga-taga zai fad'i,
badan motarshi data kotareshi ba da babu abinda zai hana shi fad'uwa,
shima durk'ushewa k'asa yayi, yayi kneeling down,
gami da d'aga murya ya kwarara rikitaccen ihuuun kuka,
wanda gaba d'aya gidan sai da ya amsa, da gudu Jaddah, Mimmee Wajnah da Zohal,
Khulud da yaranta duka sukayi yo waje,
Sanah dake kwance tana jin ihuun gabanta yayi masifaffiyar fad'uwa,
dan ko motsin takun k'afar Sir Moli da fitar numfashinshi da bugun zuciyarshi taji zata iya ganewa,
jikinta na tsuma tajiyo waje da gudu itama,
gaba d'ayansu sukayi turus a harabar gidan, gami da zuba musu ido,
hakan yasa Hanash tsaida kukanshi cak,
ya zubawa Sir Moli ido cike da tsantsar mamaki,
tari Sir Moli ya soma yi sosai numfashin shi yana yin sama-sama,
hannunshi dafe da k'irjinshi, a hankali jini ya soma d'iga ta hancin Sir Moli,
while yana cigaba da tarin, dakyar Sir Moli yace " please karka ce min Sanah ta mutu,
wallahi kana fad'a min anan take zuciya ta zata buga na mutu,
" a'a ba mutuwa tayi ba, alfarma zan nema a wajenka please,
ka dubi girman Allah ka dubi girman Allah Aryan ka bar min Sanah,
wallahi nima ina mahaukacin santa akanta ina iyayin komai, idan aka raba ni da ita nima mutuwa zanyi,
kwata-kwata tak'i yarda dani, tak'i ta amshe ni a matsayin mijinta na sunna,
nasan duk duniya babu wanda zai iya saita zaman auran mu sai kai Aryan,
babu wanda zai cewa Sanah ta zauna dani,
ta yarda ta amince ta zauna da ni sai kai,
ka dubi girman Allah please Aryan,
Hanash ya k'arasa maganar cikin kuka yana durk'ushe gaban Sir Moli,
ya rik'e k'afafuwanshi gam kamar his life depend on it
a haukace Sanah ta sanya kuka gigitaccen kuka had'i da nufarshi tana girgiza mishi kanta,
ko d'an kwalli bata dashi, tace " no Aryan....! please karka bar mishi ni,
ni taka ce kai kad'ai, dan kai aka halicce ni, bani da wani miji a duniya bayan kai,
danayi rayuwa da wani d'a namiji ba kai ba, na gwammaci mutuwa ta,
cikin kuka Hanash ya kuma k'ank'ame k'afar Aryan kana ya shiga bashi labarin abinda ya faru,
tun farkon had'uwarsu da Sanah, har zuwa ranar, shi kanshi Sir Moli ya girgiza da jin labarin,
kana Aryan ya cigaba " please kodan yaran mu 'yan biyu ta haifa yanzu ma,
yaran mu uku biyu maza d'aya mace,
yayi maganar yana mik'ewa jikinshi na rawa ya amshi su Hajeer da Zohal daga hannun Khulud ya mik'awa Sir Moli,
kana ya dawo ya kama hannun Sultan ya kaishi gaban Sir Moli ya sashi yayi kneeling down,
ya kalli Sultan yace " bag him to leave our happiness with us,
kasancewar Sultan yana da masifaffan yawo yasa ya karkata kanshi gefe had'i da cewa " please Uncle.....!
ido Sir Moli ya runtse da k'arfi dan tunda yake bai tab'a zaton zai tsinci kanshi cikin wannan mummunan k'addarar ba,
wai yaushi ne rik'e da 'ya'yan Sanah da Hanash har da 'yan biyu,
Allah kenan mai yin yadda yaso, wato wad'annan yaran sune suka raba su,
muna tamu Allah na tashi ta Allah kuma itace dai-dai,
ko a mafarki aka fad'a mishi akwai rabon haihuwa da aure tsakanin Sanah da Hanash bai yarda.
Balle ace mishi harda 'yan biyu, iko sai Allah, yaran ya kalla yaga babu ruwansu suna ta faman wasa da hannunsu,
kallanshi ya mayar kan Sultan dake durk'ushe har lokacin,
yaga tsantsar kamarshi da Sanah kamar an tsaga kara,
amma 'yan biyun kamarsu d'aya da Hanash,
idonshi ya kuma runtsewa da k'arfi zafafan hawaye suna zubo mishi,
take yaji wata irin tsantsar so da k'aunar yaran ta shigeshi kwata-kwata bai ji wani abu kansu ba,
sai ma sansu dayake ji yana ratsa shi,
take yaji tsantsar tausayin yaran ya kama shi,
a hankali ya kama hannun Sultan ya mik'ar dashi tsaye,
ganin abinda Sir Moli yake shirin yi,
yasa Sanah soma girgiza kanta tana cewa " no....! no....! Aryan, a'a karkayi min haka,
ka tuna alk'awarirrikan da mukayiwa junanmu,
wallahi nafi sanka sau dubu akan yaran nan, nafi san na rayu da kai fiye dasu,
na fi san kasancewa ta dakai da samun farin ciki d'orarre akan su,
kayi min alk'awarin zaka bani farin ciki marar iyaka, kayi min alk'awarin zaka sanya rayuwata haske zaka yalwatamun duniya ta,
amma meyasa kake k'ok'arin bari na.....!?
"Why Aryan.....!?
Ganin bai da niyyar yin magana illa hawaye dake ta faman sintirin zubo mishi,
yasa ta mayar da kallanta ga Hanash tace " meyasa ka kasance mutum mai san kanshi Hanash.....!?
"Meyasa ka gwammaci k'untatawa zuciyar mu mu biyu akan taka kai kad'ai......!?
" Kamar yadda kake ji a ranka game da ni,
ni ina jin fiye da haka akanshi,
haka zalika yana jin fiye da hakan shima,
had'a hannayenta biyu tayi waje d'aya ta durk'usa gaban Hanash tana kuka tace " dan Allah ka barmu muma mu rayu cikin farin ciki da salama a rayuwarmu,
ka barmu muma muji dad'in duniya, da soyayyar da muke yiwa junanmu,
ka barmu mu cika buri kan mu mu mayar da mafarkan mu gaskiya please Hanash,
cikin matsanancin kuka Hanash yace " bazan iya ba Sanah, wallahi ko za'a kashe ni ban tab'a iya sakin ki,
ina sanki nima, dan Allah ko ba dan ni ba kodan yaran mu,
cikin masifa tace " yaran me....!?
"Ni basu gaba na, Aryan ne kad'ai a gaba na,
cikin rawar murya Aryan yace " no Sanah na barwa Hanash ke ki zauna da yaran mu........!
bata gama jin abinda zai fad'a ba, ta zube k'asa wanwar a sume,
SANAH.....! Sir Moli ya kira sunanta a razane, jikinshi na kerrrrma,
ya aje su Hajeer ya nufe ta, Hanash na k'ok'arin d'agata Sir Moli ya ture shi,
zubewa yayi a gabanta had'i da d'ago yana jijjigata,
yana wani irin kukan mutuwa a haukace,
tarin ne ya kuma sark'eshi sosai a karo na biyu while jini na zuba daga bakinshi,
idanuwanshi na lumshewa a hankali a hankali,
while yana cigaba da jijjigata yana kiran sunanta,
gaba d'ayansu kowa tsaye yayi yana kallan irin wannan makauniyar soyayyar wacce ko turawa, indiyawa da larabawa albarka,
abu kamar a film, take Mimmee ta soma kuka, Jaddah da Khulud ma kukan suke yi wiwi,
sai lokacin Mimmee ta fahimci ashe ba kishi ne da Khulud Sanah bata san had'awa ba,
wato Hanash ne bata so, b'oye mata tayi saboda alkunya,
shi kanshi Hanash ya tsinke da al'amarin Sanah & Aryan, dan tsaye yayi cak ya kasa motsawa daga inda yake,
yayinda ya zuba musu ido, shi kanshi yanzu ya sadak'ar da tsantsa kuma zallar soyayyar dake tsakanin Aryan da Sanah,
daga Rabbi take, wannan itace soyayyar gaskiya ita ce true love never end,
soyayyar gaskiya itace wacce ake mutuwa tare a rayu tare, a raba farin ciki tare a raba bak'in ciki tare,
ayi kuka tare ayi dariya tare, shi kanshi ya tsinke da al'amarin nasu, yasan duk wanda yayi gigi da gangancin raba soyayya da masoya irin wad'annan,
dole zaiga ba dai-dai ba, dole sai shima Allah jarrabe shi, sai yanzu ya tabbatar da Aryan Moli yafi shi so da k'aunar Sanah,
sai yanzu yasan shike k'aryar yana santa, amma Sir Moli shine wanda yake hak'ik'anin santa,
a fili yace " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, ya Allah ka yafe min amma ban iya sakin Sanah,
yayi maganar idanshi na kansu,
jikin Khulud na rawa ta shek'a musu ruwan data d'auko,
a tare suka sauke ajiyar zuciya, gami da bud'e idonsu,
Hanash na k'ok'arin yin magana Mimmee ta taka gabanshi,
ta kifa mishi gigitattun kyawawa lafiyayyun marika,
tace " wallahi ka bani kunya Hanash,
ashe dama kwata-kwata babu d'igon tausayi ko imani a ranka......!?
Zayyi magana Mimmee tayi saurin dakatar dashi ta hanyar d'aga mishi hannu tace " na baka umarnin KA SAKI SANAH YANZU YANZU UMARNI NA BAKA BA ALFARMA NAKE NEMA DAGA GAREKA BA,
wallahi idan baka sake ta yanzu ba, ni yanzu zan TSINE MAKA..................!
MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
_*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
_Ina masoya masu goyan bayanmu a da yaushe, masu san shek'e masge kwarkwatar idanunsu wajen karatun littattafan Hausa? to ku matsu kusa, dan nesa tazo kusa, ga shahararriya, hazik'a, fasihiyar marubuciyar nan da kuka sani, kuka dad'e kuna jiran sabon littafinta_ *AISHA ALIYU GARKUWA,*
_ta sake dawo muku da wani sabon salon littafinta mai k'unshe da abubuwan mamaki, al'ajabi, kala-kala, wanda zai nishad'antar daku, ya d'ebe muku kewa ya sanya masu hawan jini, sauka, masu ciwon zuciya darawa,_ *HUKUNCIN ALLAH....!* _shine sunan littafin wanda zai zo muku nan bada jimawa ba, *HUKUNCIN ALLAH....!* zai fara zuwar muku ne nan da bayan sallah in sha Allah, karku bari a baku labari,_ *HUKUNCIN ALLAH....!*
*DEDICATED TO*
_BEST FRIEND FOR EVER & EVER_
```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```
~*(UMMU AMAN)*~
6⃣8⃣
Murmushin bak'in ciki da takaici Hanash yayi gami da sunkuyar da kanshi k'asa hawaye na zubo mishi,
ya dad'e a haka kana ya d'ago kanshi ya kalli Mimmee ya kuma yin murmushi a karo na biyu,
dake nuni da tsantsar bak'in ciki.....!,
kallanshi ya mayar ga Sir Moli da Sanah da har lokacin suke zube a k'asa,
a hankali ya kawar kanshi gefe, cikin muryar kuka yace,
" Mimmee tun farko danayi k'ok'arin yin magana kika dakatar dani abinda nayi niyyar yi kenan kika dakatar dani.....!,
wanne marar san rahamar Allah da rashin tausayi gami da tawakkali ne zai shiga tsananin masoya irin wad'annan.......!?
"Ko makaho ya kalli Aryan da Sanah yasan akwai soyayya ta gaskiya a tsakanin su,
duk rashin imanin mutum dole ya tausaya musu,
idan har son da nake yiwa Sanah na gaskiya ne ai zanfi kowa san ganinta cikin farin ciki,
nafi kowa san kasancewar ta cikin walwala da annuri a rayuwar ta,
a soyayya an yarda akwai sadaukarwa,
Allah da kanshi yace duk masoyan gaskiya wad'anda suka so junansu,
bisa gaskiya da amana akan tafarkin Allah zai sanya su a aljanna,
kamar Lailah & Majanun
a hankali ya sanya hannu ya goge hawayen dake ta sunturin zubo mishi,
yadda kasan an bud'e bakin teku,
cikin nutsuwa Sir Moli da Sanah suka mik'e tsaye, cike da tsantsar murna da farin cikin abinda Hanash ke da niyyar yi,
" ka tabbatar zaka iya auranta a matsayin BAZARAWA ba BUDURWA ba, mai 'ya'ya har uku.......!?
Hanash ya fad'a idanshi kan Sir Moli,
murmushin gefen baki Sir Moli yayi gami da sunkuyar da kanshi k'asa hawaye na d'iga daga cikin idonshi,
k'ok'arin magana ya soma yi sai kuma yayi shiru,
hakan da yayi yasa gaban Sanah ya shiga dukan uku-uku,
ya dad'e a haka kana ya d'ago kanshi ya kalli Hanash cikin nutsuwa ya soma magana,
" kyawun mace kamar kyendir ne, dukda ana samun launika daban-daban,
hasken dayake bayarwa iri d'aya ne kuma zayyi ta bada hassken har sayya mutu ko ya k'are,
shima kyau kamar haka yake zayyi ta bada shek'i har sai tsufa, ko mutuwa sunzo,
saboda haka mahimmancin abu ya dogare ne ga amfaninshi,
idan budurci yana da wata daraja a duniya da Allah bai bawa Annabi Muhammad SAW Nana Khadija,
ya aura tana a matsayin bazarawa kuma wacce ta girmeshi ba,
da budurci yana da wata fa'ida da Allah bai sanya duka matan Annabi Muhammad SAW wanda akayi duniya da lahira dominsa,
akayi wuta da aljanna dominsa,
akayi su kansu matan da auran damin shi dukansu sun kasance zawarawa ba,
sai guda d'aya tak ce ta kasance budurwa a cikin matanshi gudu 11 sun kasance zawarawa,
ka sani ya auri Nana Khadija tana da shekara 40 shi kuma yana 25 ne,
sai Zainab, Habiba, Maimunat, Safiyya, Zuwaira, Hafsatu, Hindatu, Saudatu, Mariya,
Nana Aisha ce kad'ai ce aura tana a matsayin budurwa, dan haka auran bazawara ga saurayi sunna ce mai k'arfi,
ba'ad zalika,
duk duniya babu yare da k'abilar da take wulak'anta aure kamar k'abilar Malam BAHAUSHE,
babu wad'anda basu san daraja da k'imar aure ba irin HAUSAWA,
babu wad'anda basu d'auki saki da mutuwar aure komai ba kamar HAUSAWA,
babu wad'anda suke wulak'anta aure kamar HAUSAWA, babu k'abilar da ZAWARAWA sukayi yawa da mace-macen aure kamar a k'asar HAUSA,
wallahi ko rantsuwa nayi bazanyi kaffara ba, duk duniya babu inda ba'asan dajarar aure ba sai a k'asar Hausa,
kasan me yasa.....!?
Sir Moli ya tambayi Hanash.....!
da ido kawai Hanash yake binshi,
Sir Moli ya cigaba da magana,
" saboda yawancin mu musulmai ne, amma kwata-kwata bama bin dokokin Allah wajen neman aure,
bama yin abinda yace, bama nutsawa wajen zab'awa kan mu abokanan rayuwa,
tun daga waje mun gaba d'ebe albarkar auren,
mun gama janye duk wani tallafi na auren,
an gama cinye juna tun a titi,
yanzu biki idan ba'ayi bidi'a anyi free wedding pictures ba ai mutum bai waye ba,
a fito ayi bidi'a da kid'e-kid'e da raye-raye shine burgewa,
a tattaro shaid'an da jama'arshi da al'ummarshi an jajige an d'au magana shine burgewa,
dan Allah fad'a min ta yadda aure zayyi albarka....!?
"Kuma abubuwan da muka d'auka is nothing an is normal suke jefa al'ummarmu cikin masifa da bala'i,
suke jawo mana komai, suke jawo mana haihuwar gangararrun yara wad'an suka fi k'arfin mu,
wad'anda zasu zamewa al'umma fitina a doran k'asa,
saboda tun farkon alak'ar ba'a gina ta kan tushe da tafarki na gaskiya ba,
ba'ayi neman auren bisa tsarin sunna da koyarwar musulunci ba,
tun farko an bar hanyar Allah, tun kan mutum ya auri mace ya gama cinye ta a waje,
idan aka je gidan sai kaga babu zaman lafiya saboda zargi ya shiga,
an fito k'iri-k'iri an nunawa Allah bai isa ba,
yace ayi abu ank'iyi yace abar abun ank'i bari,
fad'a min ta yadda za'ayi al'umma ta gyaru.....!
" Fad'a min ta yadda za'ayi a haifi yara masu albarka.....!?
"Babbar matsalar ba'a duba tarbiyya da gida wajen aure,
KYAU & KUD'I, ake dubawa mu maza bubi kyau da uban yarinya waye,
su kuma mata kud'i kawai, koda bata hanyar Allah ake samunsu ba,
wallahi duk d'an daka ciyar da haram sayya addabeka ya addabi al'umma,
akwai wata k'issa a zamanin Annabi but bani da time dana kawo muku ita.
"Hanash ni ba sha'awar Sanah nake yi ba, ba wani abu na jikinta nake so ba,
ni ita ainahin kanta nake so,
kai kanka kasan idan dan burdurcinta ne da kai baka isa ka same shi ba,
dan haka nifa budurcinta nake so ba, ba yarintar ko surarta suke burgeni suke bani sha'awa ba,
ni ita kanta Sanahr nake so Hanash, surarta da kyanta da wani abu na jikinta baya gaba na,
wallahi zan iya auren Sanah koda bazan kusanceta ba, ko da ace bata da farji kwata-kwata,
zan iya zama da ita na kuma bata kulawa,
ko 'ya'ya duhu ta haifa, koda za'ace duka duniya 'ya'yanta ne ina santa a haka,
babu kuma abinda zai ragu daga san da nake yi mata,
babu wani abu a duniya dayake canja so da soyayyar gaskiya Hanash,
koda Sanah zata kasance tsuhuwa 'yar 100yrs ko da zata kasance tafi kowa muni da munin halitta a duniya ina santa haka,
zan iya rayuwa da ita a haka, soyayya ta ga Sanah tsantsar ta gaskiya ce Hanash,
babu algus ko san rai da zuciya,
I love her I really really love her so much,
ita kanta nake so, bana buk'atar komai nata, idan har Allah ya mallaka min ita bani da sauran buk'ata a duniya,
bani da sauran buri Allah ya riga ya gama min komai, koda Allah zai kwace komai daga gare ni,
za'a barni tik bani da komai a bani ita zan yarda,
dan haka ina murna da farin cikin auran Sanah a bazawara fiye da yadda zan aure ta a burdurwa,
saboda zan raya sunnar Annabi Muhammad tsira da aminci su tabbata a gare shi,
zan iya auran Sanah a duk halin data ciki,
wallahi koda ace zata nakasa, ta zama bata ji, bata gani, bata magana, bata tafiya zan iya zama da ita cikin farin ciki,
shiru Hanash yayi idonshi kan Sir Moli,
deep down kuma he salute him, ya riga da ya gama sarawa Sir Moli akan son dayake yiwa Sanah,
ya san Aryan ya fishi san Sanah nesa ba kusa ba, ya tabbatar zai kula da ita sosai fiye da shi,
zai bata farin ciki marar iyaka, zai bata dawwamammiyar rayuwa mai cike da alfahari,
yasan duk son da yake ikirarin yana yiwa Sanah Sir Moli ya fishi nesa ba kusa ba,
shi bama zai tab'a had'a kanshi da Aryan wajen son ta ba,
take tausayin Sir Moli yayi mugun kama Hanash ya cika mishi ranshi da zuciyarshi,
ashe ya shiga tsakanin wata soyayya ce mai d'unbun tarihi da al'ajabi,
mai cike tsantsar ban tausayi,
yaji yayi Allah wadai da halinshi,
a hankali ya d'ago kanshi yana hawaye fuskanceshi d'auke da murmushi,
ya kalli Sir Moli, kana ya mayar da kallanshi ga Sanah data zubawa Sir Moli ido tana hawaye,
deep down tana fargabar abinda zai biyo baya,
kallanshi ya mayar ga Khulud da duk ilahirin jikinta ke tsuma yana kerrrrma saboda tsabar tashin hankali.
"Khulud....! ya kira sunanta cikin wata irin murya mai wuyar fassarawa,
yadda kasan saukar aradu haka Khulud taji cikin kanta,
" Khulud.....! ya kuma kiran sunanta,
wannan karon tsugunnawa tayi dan batajin k'afafunta zasu iya d'aukar ta,
tana rungume dasu Zotal,
" Khulud......! NA SAKE KI D'AYA,
sannan ki bar min 'ya'ya na,
hannu Khulud ta d'ora aka gami da sakin wani irin tijararran kuka,
" wayyo ni kai na, wayyo Allah na na shiga uku,
na cuci kai na da rayuwata, nayiwa kai na da kai na illa,
innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
dan girman kayi hak'uri Hanash,
sosai Khulud ke kukan fitar hankali,
" dama na fad'a miki bazan tab'a bari mu kad'ai mu d'and'ani zafi da k'unar rabuwa da masoyi,
batare dake kema kin ji yadda ake ji ba,
kamar yadda kece kika zama silar faruwar komai, kece kika zama ummul aba'isin komai kiji abinda dukkan mu muke ji,
Mimmee zatayi magana Jaddah tayi saurin dakatar da ita,
" a'a ki barshi hakan da yayi shine dai-dai dan itama tayi hankali gaba,
hannunshi akan k'irjinshi ya juya ya mayar da kallanshi ga Sanah,
ya kafe ta da ido, ya dad'e yana kallanta,
wanda tsananin tsoro da tashin hankali suka nuna k'arara a fuskarta,
saboda tana tsoran kar yak'i sakinta,
deep down Sanah jira kawai take ya furta sakin,
yayinda Sir Moli zuciyarshi ke bugawa da k'arfi fat-fat jira kawai yake Hanash ya saki,
_wanda nasan 'yan team Sir Moli ma a halin yanzu jira kawai suke ya furta sakin lol.....!_ 😜🤪
Kanshi ya girgiza hawaye na zubo mishi,
murmushi ya sakar musu while yana dafe da k'irjinshi,
yace " I love you Sanah I really really really love you,
ina sanki sosai ina matuk'ar sanki, zanyi hakan ne domin ke, da samawa rayuwarki salama,
zanyi hakan ne domin saki cikin farin ciki,
yayi maganar hawaye na zubo mishi,
a hankali ya mik'awa Sanah da Sir Moli hannunshi,
jikinsu na rawa suka rik'e hannun,
yace " ka cika cikekken namiji d'an halak, ka cancanci a jinjina maka,
congratulation ina murnar kasancewa ta mutum na farko a rayuwarku da zai fara tayaku MURNAR AURARKU,
happy marriage life nayi muku murna ya fad'a hannunshi d'aya cikin na Sanah,
while d'ayan hannunshi cikin na Sir Moli,
gaba d'ayansu sandarewa sukayi babu wanda ya iya motsawa,
dukkansu a matuk'ar k'agare suke ya furta kawai kowa ya huta,
_yayinda nasan zuciyar 'yan team Hanash na can na bugawa fat-fat......!_🤣😂😅
Hannun Hanash kan k'irjinshi yana d'an tari yace " I hope idan ina raye na kasance mutum na farko da za'a fara gayyata,
kai kawai suka d'aga mishi a tare duk sun kasa magana,
a hankali ya juya baya ya fara takawa zuwa hanyar part d'inshi,
Sanah na k'ok'arin yin magana Sir Moli yayi saurin dakatar da ita,
had'i da suntse idanuwanshi gam ya dunk'ule hannunshi da k'arfi,
" please ya Rabbi help us please....!
sai da Hanash ya bud'e k'ofar ya shiga,
ya durk'ushe k'asa ya fasa mahaukacin kukan da duk wanda yaji sayya tausaya mishi,
while idon Aryan runtse yana ta nanata please....! please ya Rabbi......!,
kamar daga sama sukaji Hanash yace " NA SAKE KI SAKI D'AYA........!,
saboda tsananin farin ciki baya Sir Moli yayi ya zube k'asa wanwar had'i da fasa kuka,
a hankali itama ta zame k'asa ta sanya kuka,
kasancewar Sanah bata da idda saboda tunda cikinta ya shiga wata tara,
wani abu bai k'ara shiga tsakanin su ba, harta haihu har zuwa yau daya sake ta,
sanin bata da indar Hanash yasa ta rarrafawa ta isa gaban Sir Moli ta tallafe kanshi da fuskarshi ta d'ora goshinshi saman nata,
cikin kuka Sir Moli yace " Alhamdulillah finally zamuyi aure,
ina sanki Sanah I love you, kin san kece rayuwata,
kin san kece duniya ta, kece farin ciki na,
zan dawwama dake cikin farin ciki har rai da mutuwa,
in ina tare dake bana buk'atar komai a rayuwa ta,
da kika nisanta dani na kusa mutuwa kad'an ya rage na mutu,
saura k'adan numfashi na yabar gangar jiki na,
ni dake *MUTU KA RABA.....!* har iyakar ranmu muna tare in sha Allah,
na gama yankewa da samunki, na gama fitar da rai, na cire tsammani,
shiyasa akace ba'a tab'a cire rai daga rahamar Ubangiji,
shi kuka ita kuka sosai ,
cikin kuka tace" haka kake so na dama....!?
Ta fad'a cikin kuka, shima cikin kukan yace " fiye da haka ma, domin inga farin cikinki babu abinda bazan iya ba,
ido ta k'ura mishi had'i da cewa " babu abinda bazaka iya ba....!?
"Eh...! to...! idan kika tambaye ni zan iya ce miki babu abinda bazan iya ba,
amma dazaki tambaye ni na shinfid'a rayuwata, kona bada ita,
zan iya ce miki kiyi hak'uri ba dai rayuwa ba,
domin ni a tare dake nake san na k'are shinfid'a rayuwata,
yayi maganar yana share mata hawayenta,
a hankali Sir Moli ya mik'e tare da ita yace "jeki d'auko d'an kwalli da hijab ki zo mu tafi gida,
ba musu tayi cikin gida, a hankali Jaddah ta Mimmee suka sauke ajiyar zuciya a tare,
kana suma suka shiga cikin gidan suna hawaye cike tsantsar mamakin soyayyar su Sanah,
da kuma tausayin Hanash, jikinta na rawa ta sanya hijab d'in ta fito,
dan gani take kamar za'a rik'e ta ko'a hana ta fitowa,
da kanshi ya bud'e mata motar ta shiga suka fita,
suka bar Khulud durk'ushe anan tana kukan mutuwa,
har suka isa gida babu wanda yayiwa wani magana sai ajiyar zuciya da suke saukewa,
lokacin da suka isa gida Abbu da Dide, Aarib Ziyad da Zarfan & Idrak,
sun fito dan tafiya masallaci, cikin nutsuwa Sir Moli ya durk'usa har k'asa ya gaida su Abbu,
suka amsa fuska a sake, babu wanda ya tambaye shi meke faruwa,
Ziyad ya shigar dashi set room yayi alwala suka tafi masallaci tare,
Sanah kuma ta shige cikin gida, zaune ta iske Mamu da Juju, da Halan,
ana hira, suna ganinta kowa yayi shiru,
cikin zumud'i ta isa gaban Halan tace " Aunty Halan Hanash ya sake ni,
da sauri Halan tace " what.....! da gaske kike....!?
"Wallahi ya sake ni, kana ta shiga basu labarin duk abinda ya faru tun daga farko har k'arshe,
sakin da yayiwa Khulud ne kawai bata fad'a ba dan yanzu ta shiga hankalinta,
ta daina wannan rawar kan, ta bari itama idan tazo ta fad'a musu da bakinta,
tunda ta tabbatar dole yau itama zata zo,
har ga Allah Mamu taji dad'in sakin sosai haka ma Halan,
amma Juju bata so ba, taso Sanah ta zauna kodan taci uban Khulud ta kuma koya mata hankalin rayuwa,
yayinda shima Sir Moli yana can yanayiwa su Abbu bayanin abinda ya faru,
sosai kowa yayi farin ciki musamman su Ganez da Danish,
saboda suna masifar tausayawa Sir Moli,
Dide yace " to Alhamdulillah tunda abu yazo da sauk'i, yanzu abinda ya rage shine tayi idda,
idan ta gama sai ayi komai, kan Sir Moli k'asa cikin nutsuwa yace " ai bata da idda.....!
cikin mamaki Abbu yace " kamar yaya....! taya akayi ka sani.....!?
"Shi Hanash d'in ya fad'a da bakinshi,
shiru dukka sukayi kana Dide yace " shikenan karka damu zamu kira Hanash da Sanah mu tabbatar,
idan haka next week sai ayi auren kawai kowa ya huta,
cikin girmamawa yayi musu sallama kana ya tafi,
Sir Moli na fita Khulud ta shiga tana rusa uban kuka wiwi,
Abbu yace " to fa...! ke kuma lafiya....!?
Cikin kuka ta zube k'asa gaban su Abbu tace " wayyo Abbu na shiga uku na lalace Hanash ya sake ni ya kwace su Sultan duka,
sosai Abbu yaji babu dad'i ya daure ya rarrashi Khulud yace ta shiga ciki,
Sanah da Halan suna bedroom,
tana k'ara bata labari Khulud ta shiga parlor'n tana kuka,
Mamu tace " to ikon Allah badai sakin Sanah da akayi ya saki kuka ba.....!?
Cikin matsanancin kuka ta zube jikin Mamu tana fad'a mata abinda ya faru,
salati Mamu tayi tana tafa hannu tace " shi kuma abinda zayyi mana kenan....!?
Juju tace " me yayi muku....!?
"Wallahi abinda Hanash yayi mata shine dai-dai, dama duk wanda yace tukunyar wani bazata tafasa ba tashi ko zafi bazatayi ba,
haka duk wanda zai gina ramin mugunta ya gina shi gajere,
" wannan wacce irin magana ce kike yi Juju....!?
"Amma kin san ai bai kyauta ba fisabilillahi ya za'ayi ya sake ta ita....!?
" Saboda san kai irin naku ba, shine za'ace bai kyauta ba, amma hakan shine dai-dai tazo ta zauna ta koyi hankali a rayuwa,
kuma wallahi baki zama nan part d'in, can part d'ina zaki koma dan ubanki yadda zaki fi gane kuranki munafuka,
Juja na k'arasa maganar ta fita fuuuuuu,
Mamu tace " tashi ki shiga ciki,
Dide ya shigo ya kalli Mamu yace " kira min Sanah,
bayan Mamu ta fad'a mata suka fito tare da Halan,
bayan ta zauna k'asa ya kalleta yace " wai baki da idda....!?
Kanta k'asa saboda kunya tace " eh....!,
" kiji tsoran Allah ki dubi girman Allah karki bari san zuciyarki ya kaiki wuta,
cike da kunya tace " tunda cikin su Hajeer ya shiga wata tara wani abu bai k'ara shiga tsakanin mu dashi ba,
d'an shiru Dide yayi kana yace " ba damuwa tashi kije saura shi,
koda Dide ya tambayi Hanash cewa yayi babu idda dan rabonshi da ita tun kan ta haihu,
saboda haka Dide ya kira Sir Moli ya sanar dashi sunyi bincike kuma Sanah bata da idda dan haka ya turo magabatanshi,
murna kam ba'a magana wajen love birds,
yayinda Juju tayi tsaye ta saka Khulud gaba ta mayar da ita part d'inta dan taji dad'in gasa ta da cin uban ta,
a b'angaren Hanash ko tunda ya shiga part d'inshi ranar daya saki Sanah bai k'ara fitowa ba,
ko abinci bai iya ci, sosai ya dage da sallah yana rok'on Allah ya cire mishi santa,
sosai ya shiga damuwa yayi muguwar rama ya fige ya k'ek'ashi ya bushe,
ya zama so silent ko magana ba yayi sai ta zama dole,
har lokacin babu haushin wanda yake ji kamar Khulud,
daga b'angaren d'aya sosai Mimmee ta dage mishi da addu'a ba dare ba rana kamar yadda yake yi,
yayinda soyayyar Wajnah da Aarib tayi k'arfi sosai,
ganin ana maganar auren Sanah da Aryan, yasa Aarib yin magana ya gabatar da Wajnah a matsayin wacce yake so,
sosai hakan yayiwa su Abbu dad'i, cikin satin sukaje neman auren Wajnah,
Mimmee tace ba damuwa ta bar musu komai a hannunsu ai sune masu aurar da ita,
ko da ran Papu,
sosai hakan yayi musu dad'i ya kuma k'ara mata k'ima da mutunci a idonsu.
Sati d'aya aka so sanya bikin amma Juju ta kafe kan yayi kad'an dan tana son gyara Sanah sosai,
ta nuna mata gata kamar yadda ake yiwa kowacce 'ya, dan haka aka sanya wata d'aya,
sosai Juja ta shiga gyara Sanah, tana d'ura mata kayan gyara,
duk yadda mai karatu yake tunanin k'uncin rayuwa Khulud tana ciki,
dan sosai Juju take matsa mata ta hanata sakewa,
ko abinci bata bata sai dai ta dafa wanda zataci da kanta,
kullum tana cikin bedroom tana kukan bak'in ciki,
ga Juju ta hana Sanah ganin Khulud ko sau d'aya, kuma dama itama ba kamar da take da ita ba,
tun ranar da Sir Moli ya kawo Sanah gida, Juju ta kafa ta tsare ta hana shi ganinta,
sai dai koyaushe suna tare a waya,
sati d'aya da sanya bikin ana sauran sati uku Juju ta kwashe Sanah da Wajnah tayi India dasu gyaran jiki,
basu dawo ba sai da ana saura kwana biyar bikin.
Idan ba farin sani kayiwa Sanah ba, ba lalle ne ka gane ta ba,
tayi mugun fari tasss tayi kyau sai k'alli take tana shek'i,
magungunan mata kam ba'a magana dan Juju ta dage sosai,
har d'inki akayiwa Sanah aka banda magungunan matsi masu kyau da inganci,
da Juju ta rink'a bata, haka ma Wajnah,
tana kwance saman bed waya manne a kunnenta sai juyi take da alama tana jin dad'in wayar sosai,
idan ta lumshe, " humm ni fa gaskiya nagaji da takunkumin nan da Juju ta saka mana,
cikin shagwab'a tace " Allah nima haka ina san ganinka sosai,
" really...!?
Yace yana murmushi mai sauti,
baki ta zumb'uro kamar yana ganinta tace " not really, partially,
ta fad'a tana rolling sexy eyes d'inta,
dariya yayi sosai yace " ah ba wannan maganar, uwar gidan Aryan,
" au wato kana shirin yin amarya ko....!?
"Not yet.....! yayi maganar in funny way,
" Allah ni dai a'a , ta fad'a cikin shagwab'a,
" to naji yanzu dai sauko k'asa,
" akwai rana, ni kuma ban san rana, yanzu,
" ko mijinki zaki gani,....!?
Da sauri ta mik'e tsaye tana zaro ido tace " da gaske dan Allah Hub....!?
"Lek'o ki gani, jikinta yana rawa ta sanya riga & siket na material lace,
ta d'anyi heavy make up, sosai kyanta da k'uruciyarta suka fito,
plate shoe ta saka ta fita jikinta sai b'ari yake,
yana cikin mota, yana hango ya fito fuskokinsu d'auke da yalwataccen murmushi,
ji tayi kamar ta tafi da gudu ta fad'a jikinshi,
idonsu cikin na juna, tayi hanyar parlor'n bak'i had'i dayi mishi alama daya bita,
murmushi yayi yana bin bayan ta,
cikin nutsuwa suka zauna, idonsu sark'e cikin na juna, ta gaidashi ya amsa,
idonshi ya lumshe gami da cewa " Alhamdulillah ya Allah,
yau ni ne na sake ganin wannan rana, yau nine tsaye da Sanah a matsayin wanda zai aure ta,
ganin yana niyyar kuka yasa ta d'ora yatsa saman bakinshi,
had'i da cewa " shhhhhhhh,
a hankali ya bud'e idonshi ya zuba cikin nata, suna kallan juna eyeball to eyeball,
cikin sanyin murya yace "idanunki launin shud'i mai duhu ne,
suna da wani sirri k'unshe a cikinsu,
Ubangiji a bisa halittarki dole ya yabeshi,
murmushi tayi har simples d'inta suna lotsawa, mai cike da jin dad'i,
ta d'an kawar da idanta gefe kana ta mayar dasu cikin nashi tace " 'yan mata nawa ka tab'a fad'awa haka.....!?
"D'an basarwa yayi kana yace " eh....! idan akayi lissafi dake 244,
rolling sexy eyes d'inta tayi tana k'ok'arin mik'ewa tace " ok....!,
dariya ya sanya had'i da saurin rik'o ta, ya zaunar da ita saman cinyarshi,
yace " I'm sorry ke kad'ai ce ban tab'a fad'a kowa ba bayanke,
yayi maganar yana rik'e kunnuwanshi,
murmushi tayi had'i da kama kumatunshi tace " baka laifi,
idonshi kanta yace " teku da soyayya ko sau nawa ka tab'a ganinsu, daka gansu sabo abun yake komawa ko ya kika ce.....!?
Idonta cikin nashi tace " ya dai d'an samari kace ka shiga yanayi,
" ke...! 'yan mata ina fad'a miki ne daga gogewa ta,
murmushi tayi had'i da rausaya kanta ta d'an basar,
tace " gogewarka...!, to meyasa kana da gogewar har yanzu baka da mata...?
Tayi maganar cikin sigar tsokana,
murmushi yayi tare da shafa kwantaccen gashin kanshi zuwa sajenshi,
yace " so dangin zuciya ne, kamar iska da ruwa haka so da zuciya suke,
kowanne yana k'arfafa d'ayanshi, duk wani d'a namiji dayake san samun nasara,
to lalle yana buk'atar mace a rayuwarshi,
ya k'arasa maganar had'i da kashe mata ido d'aya,
bakinta takai saitin kunenshi muryarta can k'asa tace " na gane, amma kai wacce mace ce a rayuwarka....!?
Hannunshi ya saka ya d'ago kanta suna fuskantar juna,
yace " ni kece a rayuwata, shiyasa a koyaushe nake kasancewa cikin narasa da sa'a,
murmushi tayi had'i da yi mishi light kiss a kumatu,
tace " thanks for loving me K'albi,
" me too Hub..!, ya maganar sanadakinki ne...!?
" Kaga ni dai ka bada duk abinda Allah ya hure maka kawai,
ni inbanda ba'a yafewa da sai nace na yafe maka,
amma ka sani mu auren mu koyi zamuyi da sunnar Annabi Muhammad tsira da aminci su tabbata a gare shi,
dan haka mafi k'arancin sadaki shine mafi albarkar aure,
" shiyasa nake k'ara sanyi K'albi, but ai akwai kyautata ko....!?
"Dan haka na baki gida na, dake lamid'o crescent, a matsayin sadakinki,
zatayi magana ya d'ora hannunshi saman lips d'inta tare da cewa " no argument, just obey....!,
na baki shine saboda shine gida na farko da kuma fara kasancewa tare,
na baki shine saboda shine gidan tana fara tab'a ki cikinshi,
na baki shine saboda munyi rayuwa unforgettable life a cikinshi,
mun zauna tsayin wata d'aya,
na baki shine saboda duk gida je nafi san shi saboda wad'anda dalilan,
dan haka just accept it...!,
kiss tayi mishi tace " nagode sosai yallab'ai Allah yasaka maka da alkhairi,
Ubangiji ya bamu zuri'a ta gari ya sanyawa auranmu albarka,
Allah ya k'ara maka bud'i da azurki, Rabbi ya baka dubunshi,
ya rabaka da duniya da iyayenmu lafiya,
sosai yaji dad'in addu'arta har cikin ranshi,
yaji wani irin sassanyan dad'i na ratsa shi,
har ya fara tunanin me zai kuma bata.
_Take note:- yawan godiya da addu'a ga miji so saurayi yana k'ara mishi sanki, yana k'ara mishi ganin martabarki, yana sawa yaji idan yana da duniya zai iya mallaka miki, so duk k'ank'antar abu idan ya baki kiyi mishi godiya kamar ya baki duniya_
" Then gobe in sha Allah zanzo na amshi passport d'inki,
dan ba nan k'asar zamuyi first night ba, ya fad'a cikin tsokana,
d'an dukan love ta kai mishi ya goce yana dariya,
" tom yanzu me kika shirya mana na miki....!?
"Kamar me fa...!?
Ta fad'a idanta kanshi, kamar su dinner lunch da sauran su,
" a'a ni dai gaskiya ban san wata bidi'a,
"kam....! Aryan Rayyan Moli zai auri his fiance Sanah amma no show,
gaskiya da sake, dole Nigeria ta d'auka aradu,
cikin shagwab'a tace " amma fa ranar nan kai ka fad'awa Hanash ba kyau ko.....!?
"No ai mu a tsari zamuyi komai,
kinga da farko anan kano za'a d'aura auren, a ranar za'ayi walima,
zamuyi dinner a Lagos, zamuyi lunch a Abuja, zamuyi Arabian night a Saudi Arabia,
sau muyi love show a Landon daga nan kuma sai muyi Dubai muyi first night muci amarcin mu,
" baki ta turo tare da cewa " Allah ni dai banso,
tayi maganar cikin shagwab'a,
" tom naji baki so, mu fasa love show d'in da za'ayi a Landon,
amma gaskiya zamuyi sauran,
zatayi magana ya d'ora hannunshi a bakinta gami da cewa " shhhhhh mu komai namu cikin tsari, ilimi da wayewa zamuyi,
bazamuyi abu any how ba, zamuyi abun mu a nutse batare da munyi bid'a ko mun sab'awa Allah ba,
in sha Allah, kin ji ko.....!?
Cikin sanyin jiki ta d'aga mishi kai,
" that's my K'albi, I love you yace yana kissing d'inta,
I love you too,
" I'm sorry K'albi bazamu kawo lefe nan ba, idan kinje Dubai can zaki iske lefenki kinji,
"karka damu ba komai, Dide ya bani 1 million na had'a kayan sawa,
sun dad'e suna hira sosai kana suka rabu cike da tsantsar kewar junansu,
sosai Sir Moli ya bada oder shirya dinner a Lagos lunch a Abuja,
akayi mishi komai a tsari date kawai suke jira,
haka ma ya karb'i passport d'in 'yan gidansu gaba d'ayansu da wad'anda zasu je Arabian night Saudi Arabia,
dai-dai da kayan da da su saka ya shirya komai,
duk wannan budurin da akeyi banda Khulud dan kwata-kwata Juju ta matsa mata,
ta takure ta, ta hana ta sakewa, koda za'a bada passport hanawa tayi a bada na Khulud,
duk k'inka da Khulud idan ka ganta sai ka tausaya mata sosai,
shirye-shiryen biki komai da Halan akeyi,
yayinda hakan ya fara damun Sanah a ranta, na rashin Khulud, dan har abada tana santa,
sosai ta fara jin kewarta tana damunta, ita kad'ai a d'aki kwance saman bed,
tana tuno k'uciyarsu da yarintarsu,
a fili tace " wallahi nasan Khulud tana so, duk abinda tayi daga baya ne,
saboda yaro baya k'arya, muna yara tasha fad'a min tana so na,
but amma zan k'ara gwada ta letter, bayan komai ya lafa idan taci shikenan sai mu d'ora daga inda muka tsaya,
a hankali ta mik'e jin muryar Juju a parlor tare Mamu,
bathroom ta shiga ta cire pad d'in jikinta ta canja wata,
dan tundaa aka soma gyara ta, ta koma saka pad,
dan idan bata saka ba, ta rink'a canja pant kenan saboda ruwan ni'ima,
sosai Hard'o family suke shirin bikin yadda kasan basu tab'a aurar da 'ya ba,
dangi da 'yan uwa daga birni da k'auye sun halarta sai hidima ake,
yayinda Dide ya saki bakin aljihu yayi ta b'arin naira kamar ba nemansu ake ba,
daga Sudan aka d'auko wacce zatayiwa Sanah lalle,
aiko aka zana mata k'unshi mai 3 color red, black & golden,
kanta ko sosai yasha gyara abunka dama dame gashi,
sosai Sanah tayi kyau ta fito d'as da ita,
yadda kasan aljana saboda tsantsar kyau da had'uwa, duk inda ta juya sai wal-wal tana shek'i da d'aukar ido,
tsantsar kyanta da yarintarta suka fito k'arara,
ta zama kamar hutul'in, _(matan aljanna)_
dai-dai da farcenta kyalli yake, fatar jikinta kuwa ba'a magana dan kamar ta talwad'a saboda tsantsi, laushi da shek'i.
Sosai d'aurin auren Aryan Rayyan Moli da Sanah Hamraz Ganez ya samu halartar manyan mutane,
k'usoshin Nigeria tun daga kan manyan 'yan kasuwa, 'yan ball, governors da Senators, Rep's, har president,
da manyan shahararru a duniya, 'yan films, da manyan Barrister's, da manyan malaman addini na k'asa,
duk celebrities da wani shege daya amsa sunansa shege a Nigeria da sauran k'asashen k'etare ya halarci d'aurin auren,
k'arfe goma dai-dai na safiyar ranar lahadi, 10:00am Sunday miliyoyin mutane suka shaida d'aurin auren ARYAN RAYYAN MOLI & SANAH HAMRAZ GANEZ,
aka d'aura auren akan sadakin makeken dank'areren gida,
da zunzurutun kud'i naira miliyan goma, 10 millions naira..............!
*TEAM HANASH INA MAI BAKU HAK'URI, KUYI HAK'URI😭😭😭😭😭 KU KWANTAR DA HANKALINKU KUSHA SASSANYAN RUWA, DAZAI WANKE MUKU TAKAICI DA BAK'IN CIKINKU, I'M VERY SORRY DEARS I HEART YOU IRIN SOSAI D'IN NAN❤❤❤ KARKU DAMU KUMA ZAKUYI DARIYA IN SHA ALLAH*😍😍😍
~I LOVE YOU SO MUCH GUYS~ 😘😘😘
```ANA MUGUN TARE SOSAI DA SOSAI``` 🤝🏻🤝🏻🤝🏻
MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
[8/11, 9:21 PM] Rashmar74: _*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
_Ina masoya masu goyan bayanmu a da yaushe, masu san shek'e masge kwarkwatar idanunsu wajen karatun littattafan Hausa? to ku matsu kusa, dan nesa tazo kusa, ga shahararriya, hazik'a, fasihiyar marubuciyar nan da kuka sani, kuka dad'e kuna jiran sabon littafinta_ *AISHA ALIYU GARKUWA,*
_ta sake dawo muku da wani sabon salon littafinta mai k'unshe da abubuwan mamaki, al'ajabi, kala-kala, wanda zai nishad'antar daku, ya d'ebe muku kewa ya sanya masu hawan jini, sauka, masu ciwon zuciya darawa,_ *HUKUNCIN ALLAH....!* _shine sunan littafin wanda zai zo muku nan bada jimawa ba, *HUKUNCIN ALLAH....!* zai fara zuwar muku ne nan da bayan sallah in sha Allah, karku bari a baku labari,_ *HUKUNCIN ALLAH....!*
6⃣9⃣
Idonshi ya lumshe hawaye na gangarowa jin an d'aura auren shi da Sanah,idanshi lumshe yana ji aka d'aura auren Aarib da Wajnah,
har kowa ya watse Sir Moli yana zaune cikin masallacin idonshi lumshe,
jin an dafa kafad'arshi ya sashi bud'e idonshi a hankali ya sauke akan Hilwa da Haidar dake tsaye,
da k'aninshi dake binshi, mai suna RAYYAN suna kiranshi da Aabeed,
kai Hilwa ya girgiza mishi yana murmushi yace " no....! Son yau ba ranar kuka bace,
yau ranar cikar buri ce dan haka farin ciki ya kamata kayi,
cikin nutsuwa yace " nima farin cikin nake yi, ko hawayen dake zubo min,
hawayen farin ciki da godiya ga Allah,
kafad'arshi Aabeed ya dafa yana murmushi yace " karka damu kaji Aki....!
(sunan da suke fad'awa juna),
ka goge hawayenka ka fito jama'a nacan na jiranka،
murmushi Sir Moli yayi gami da sanya hannu ya goge hawayenshi,
yana k'ok'arin yin magana Leem ya shigo,
" friends d'in mu suna san magana dakai, ka sa na bazama nemanka,
"Gashi nan ya zauna yana kuka, kamashi ku tafi,
Haidar ya fad'a yana dariya, batare da yayi magana ba yaja hannun Sir Moli sukayi waje.
Sanah najin mai shela ya kwala sanarwar d'aurin auren su da Sir ta runtse idonta da k'arfi,
gami da kwanciya rigingine saman bed tana kuka,
" ba kuka ya kamata kiyi ba, addu'a ce ya kamata kiyi a dai-dai wannan lokacin,
cikin muryar kuka tace " da gaske Aunty Halan yau ni aka d'aurawa aure da Aryan....!?
"Yau ni ce a matsayin matar shi mallakinshi....!?
" Alhamdulillah.....! Alhamdulillah.....! Alhamdulillah.....! Ya Rabbil alamin,
Allah na gode maka, a bisa cika mana burin mu da kayi ni da Aryan,
hannunta Halan ta rik'o tana murmushi tace " yau kin zama MRS ARYAN RAYYAN MOLI.....!
komawa Sanah tayi da baya idanta lumshe ta fad'a saman bed,
" Alhamdulillah....! Allah na noge maka,
Halan na k'ok'arin yin magana aka turo kofa a hankali cikin nutsuwa,
gaba d'ayansu hankalin su suka tattara ga k'ofar,
cikin sanyin jiki Khulud ta shigo kanta k'asa,
duk shiru sukayi, Halan ta tsareta da ido,
yayinda Sanah ta mik'e tsaye bakinta bud'e,
saboda tsabar rama, da bak'in da Khulud tayi,
cikin rawar murya Sanah tace " Khulud kece haka.....!?
Hawaye Khulud ta goge kana cikin raunananniyar murya tace " ni ce my Sanah,
" innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
zo ki zauna, Sanah ta fad'a tana zaunar da ita saman bed,
jiki ba kwari ta zauna, tana kallan Sanah tace " *RABO AJALI.....!* Allah ya tsara akwai rabon aure tsakanin ku,
Allah ya baku zaman lafiya da zuri'a ta gari,
" Amin ya Allah,
d'an shiru sukayi kana Khulud tace " har abada bazan tab'a gajiya da baki hak'uri da neman yafiyarki ba,
dan Allah ina k'ara baki hak'uri ki yafe min please......!
ido Sanah ta k'ura mata tana kallanta,
kana tace " wai meyasa kike yawan neman yafiya ta bayan nace miki na yafe miki..........!?
Hawaye Khulud ta goge tace " wallahi haka nan nake ji a jiki kamar saboda amanarki danaci,
da kuma laifin danayi miki ne Allah yayi min irin wannan jarrabawar,
idon Sanah ta kalla kana tace " ko kuma dai kashe su Papu da kikayi yasa kike bani hak'uri.....!?
A kid'ime Khulud ta mik'e zambur idanuwanta duk waje tace " what...... me....!?
"Wai kina nufin ni kike zargi da mutuwar Papu.....!?
" Ni kike zaton na kashe su.....!?
A hankali Sanah ta mik'e tsaye idonta cikin na Khulud tace " idan bake bace to waye....!?
"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
Khulud ta fad'a had'i da d'ora hannunta a ka ta fasa kuka,
" wayyo Allah na shiga uku,
" yanzu my Sanah dama ni kike zargi kan mutuwar su Papu.....!?
"Yanzu ashe har kina zaton rashin imani na da son zuciya ta zai iya kaiwa ga yin haka.....!?
" Kina zaton zan iya kisan kai saboda cikar buri na kawai.....!?
"Kina zaton zan kashe Papu saboda rufawa kai na asiri.....!?
" Khulud ya za'ayi gaba d'aya shedu su mutu rana d'aya a lokacin ki kuma juya min baya kice bazanyi zargin ki ba......!?
Cikin kuka Khulud tace " shi kenan Allah bazayyi ikonshi kan wanda yaso a inda ya so ba.....!?
"Sau nawa kina jin labarin cewa gaba d'aya dangi da zuri'a sunyi had'ari ko gobara tayi sanadiyyar mutuwarsu gaba d'aya.....!?
" Sau nawa kina jin labari a duniya Allah ya kawo sanadin da dangi da ahali suke mutuwa dukkansu.....!?
"Ko kina tsammanin rabon su Zotal bazai iya sanadiyyar mutuwar su ba....!?
"Wallahi ko rabon su Hajeer da Zotal zai iya sanadin mutuwar su Papu,
saboda *RABO AJALI.......!*
haka rabo inya rantse dole sai anyi babu tsumi babu dabara,
ke ko haihuwarku da Hanash da rabon Sultan bai isheki ishara ba....!?
Ganin irin kallan rashin yardar da Sanah keyi mata ne yasata tafiya toilet ta d'auro alwala,
ta fito ta nufi wardrobe ta bud'e ta d'auro Qur'an,
Halan na ganin abinda Khulud ke niyyar yi tayi saurin mik'ewa ta amshe Qur'an d'in daga hannunta,
tana cewa " me zakiyi......!?
"Rantsuwa....!, rantsewa zanyi da Qur'an dan my Sanah ta daina yimin wannan mummunan zaton,
ta daina yi min kallo muguwa, azzaluma, mai bak'ar zuciya, marar d'igon tausayi da imani,
ta daina yi min kallan makashiya,
ta fad'a cikin matsanancin kuka,
take tausayin Khulud ya kama Sanah, cikin sanyin jiki Sanah ta taka gaban Khulud,
tsayawa tayi gabanta ta zuba mata ido tana kallanta,
ta dad'e haka kana ta rungume Khulud, tsam Khulud ta rungume Sanah a jikinta,
tana kuka tana cewa " wallahi Allah bani na kashe su ba,
sosai Khulud ke rantsuwa tana kuka tana cewa ba ita ta kashe su Papu ba,
hakan harya karya zuciyar Sanah da Halan suma suka soma hawaye,
Jin ringing d'in wayarta ya sata zame jikinta dan ringing d'in shi daban yake dana kowa,
cikin kasalalliyar murya yace " yau Allah ya cika mana burin mu,
" Alhamdulillah nima ina cikin farin ciki sosai,
"kuka kikayi ko....!?
" Eh....!, " meyasa....!?
Ya tambaye ta idanshi rufe, cikin shagwab'a tace " kai ma fa ka sani,
" niko nafi kowa sani, a daina kukan haka a tashi a shirya yanzu za'a soma walima dan yau zamu wuce Abuja,
" yau kuma....!?
"Eh...! mana, gobe kuma mu wuce Lagos, daga can sai Dubai,
" da sauk'i ma tunda Juju tace bazamu had'u ba,
dariya yayi yace " tab ai ko yanzu ma gani a parlorn Aunty Halan ina jira,
" da mutane sosai a gidan fa,
" koma yaya ne ki samu hanya ki zo,
in ba haka ba, ni nazo, da sauri tace " no....! please,
" tom sai ki hanzarta zuwa, " gani nan tace, tana kashe wayar,
Halan ta kalle ta tace " wai me....?
" Wai naje yana part d'inki, dariya Halan tayi tace " ni dai kar'aje a samunmu d'a a gida na,
ido Sanah ta zaro tace " kuma kawai dan mu mukafi kowa jaraba shikenan daga zuwa sai sex,
" sosai ma kuwa, yadda yake rawar kan nan ai da kun keb'e ne,
"to kwantar da hankalin ki bama zuwa zanyi ba.
Yadda suka tsara za'ayi haka sukayi, walima a kano, lunch a Abuja,
sunyi komai cikin tsari, ilimi da wayewa, basuyi abunsu rababau ba,
bikinsu ya tsaru sosai komai cikin tsari,
sai dan an zagi naira an tsefe ta an nuna mata ita ba komai ba,
dan sosai Sir Moli ya zage ya rink'a murd'e wuyan dollars,
dai-dai da meyi musu kwalliya daga London Sir Moli yayi oder ta,
haka kayan da zasu saka gaba d'aya daga waje yayi oder,
komai anko suke yi, abunsu d'as kamar ka sace su ka gudu,
nan da nan labarin auren su ya cika duniya kamar iska, duk gidajen radio, TV babu magana da labarin da nunawa sai auren ARYAN RAYYAN MOLI & SANAH HAMRAZ,
sosai bikin ya samu halartar manyan mutane masu ji da kansu,
bayan sun gama lunch suka wuce masaukinsu,
kwata-kwata Halan tabi ta kakkafe Sanah ta hana Sir Moli keb'ewa da ita,
ko mota tare take shiga dasu, a cewarta baza'a samar musu d'an Baba batare da an tare ba,
amma fa koyaushe suna tare a waya, soyayyarsu tana matuk'ar bawa mutane mamaki da sha'awa,
musamman yadda yake kakkareta ko'a wajen taron bikinsu
da yamma sosai suka d'aga Lagos,
nan ma anci uwar dollars, baki bai isa ya fad'i ko ya bada labarin had'uwa da tsaruwar bikin Sir Moli da Sanah amma duk yadda mai karatu zai hasaso ya wuce nan,
turawa, indiawa, larabawa, Chinese, Korean & Asian countries kai babu 'yan k'asar da babu cikin taron bakin,
sosai suka had'u sukayi masifar kyau, duk inda ya juya sai dai gaga k'alli da shek'en love birds,
wal....! wal....!, sun had'a sun zama abin sha'awa, tamkar wata daren goma sha hud'u.
Tunda asuba tayi Sanah ke faman kukan rabuwar da dangi da 'yan uwanta,
koda gari ya waye k'incin komai tayi, ko wanka ma sai da Halan ta matsa mata kana tayi,
kasancewar jirgin safe zasu bi k'arfe 10:00am yasa su shiryawa da wuri,
a trolley Halan ta shiryawa Sanah kaya, saboda Sir Moli yace basai taje da komai ba,
akwai komai can, inda anbi tasan ranshi da ko pant bazata d'auka ba,
tara suka fita suka shiga mota, suka nufi airport har suka isa airports bata daina kukan ba,
jin kukan yake har cikin k'ok'on zuciyarshi da ruhinshi dan bashi da yadda zayyi ne kawai,
saboda Halan dake tare dasu, amma Allah Allah yake su shiga jirgi,
k'arfe 9:30am aka kira sunansu, sosai ta k'ank'ame Halan tana kuka,
sai dakyar aka raba su, Halan ta juya itama tana share kwalla,
su kuma suka shige cikin jirgi,
kasancewar a b'angare na musamman suke daga su sai ransu,
yasa suna shiga Sir Moli ya kwanto da ita jikinshi ya matse ta tsam,
had'i da goge mata hawayen yana sauke ajiyar zuciya yana bubbuga mata bayanta batare dayace komai ba,
k'ank'ame ta k'arayi sosai a jikinta jin jirginsu yana d'agawa,
" I'm sorry....! yace cikin sanyin murya,
kanta ta d'aga ta kalle shi suka had'a ido, saurin mayar da kanta k'asa tayi,
saboda haka nan taji gabanta yayi muguwar fad'uwa,
tsoro ya kamata, taji wata muguwar kunyarshi ta lullub'eta,
kanta ya shafa had'i da kwantar da kujerar ta koma makeken gado,
ya kwanta tare da d'ora ta saman k'irjinshi,
yana shafa kanta, kasancewar a gajiye suke lik'is yasa bacci d'auke su.
K'arfe 9:00pm na dare jirginsu ya sauka a babban birnin United Arab kingdom Abu Dhabi,
idanshi ya bud'e jin sun iso, ganin bata farka ba, yasa shi d'an tsotsar lips d'inta,
a hankali ta bud'e idonta, ta zuba cikin nashi had'i da sakar mishi murmushi,
shima murmushin yayi mata kana yace " mun iso K'albi, cikin nutsuwa ta tashi suka jera abun sha'awa suka fita,
suna fitowa waje suka iske motoci jere reras na jiransu,
gaba d'aya drivers d'in fararan fata ne sanye cikin uniforms,
tana manne da k'irjinshi suka k'arasa wajen, da kanshi ya bud'e mata k'ofa ta shiga,
shima ya shiga aka ja su, a harabar katafaren gida matocin sukayi parking,
tsayawa fad'ar kyau da tsaruwar gidan b'ata lokaci ne,
dan irin gidajen nan ne da muke gani a fina finan k'etare,
tana k'ok'arin fitowa ya d'auke ta cak yayi cikin gidan da ita,
" wow....! Sanah tace a hankali tana bin gidan da kallo,
while tana sakkowa daga jikinshi,
" gaskiya gidan ya had'u....! tsadaddan murmushin shi yayi yace " masha Allah tunda gidan yayi miki,
hannunta ya kama yana zagayawa da ita cikin gidan,
8 bedroom's babu wanda babu arnar bed cikinshi,
sai 4 parlors & 2 kitchens 2 dinning area,
an gym room sai swimming pool & garden,
gidan ya tsara sosai babu abinda babu komai akwai ciki dai-dai da spoon akwai cikin gidan,
4 bedrooms gaba d'aya kayan mata ne ciki na shafe-shafe da make up,
dai-dai da pant & bra akwai su kamar hauka, haka kayan bacci da kayan sawa babu kalar da babu,
tun daga kan na k'asar Hausa har zuwa na English wears akwaisu,
shoe's & bags kam ba'a magana,
babban abinda yafi bawa Sanah mamaki shine komai size d'inta ne,
har pant & bra size d'inta ne, bakinta bud'e cike da tsantsar mamaki ta kalle shi,
tace " Hub....! ya akayi kasan size d'ina.....!?
Murmushi yayi had'i da jan hancinta yace " ya za'ayi ko na kasa sani,
" amma har pant da bra....!?
"Sosai ma kuwa, in ban san naki ba nawa zan sani....!?
Idonta kanshi hawaye na zuba tace " wannan duk danni d'aya kayi su.....!?
A hankali ya sanya hannu ya tallafe fuskarta shima hawayen zubo mishi yace " wallahi idan ina da ikon bada rayuwa wa ke zan iya baki,
jin abinda yace ya yasa Sanah fasa kuka,
" nagode nagode sosai Hub....!,
shima sosai yake kukan had'i da d'ora fuskarta saman tashi,
while yana tallafe da ita, suka durk'usa k'asa saman Italian carpet,
shi kuka ita kuka babu mai rarrashin wani,
yace " yau ni ne na zama mijin Sanah.....!?
"Ashe dama zanga wannan ranar mai cike da tsantsar farin ciki....!?
" Ashe dama zan mallakeki, zaki zama tawa halak malak.....!?
"Dama zamu zama d'aya mu zauna a k'ark'ashin inuwa d'aya....!?
" Wallahi ban tab'a zaton haka ba, na riga da gama cire rai ne gaba d'aya,
yayi maganar cikin matsanancin kuka, har lokacin yana tallafe da ita, while fuskarshi kan tata,
kuka kawai Sanah keyi ta kasa furta koda kalma d'aya,
sun dad'e a haka kana yayi k'ok'ari ya taushi zuciyarshi,
cikin nutsuwa ya sanya harshe yana lashe hawayen dake zubowa daga idanta,
cikin kasalalliyar murya ya soma magana " kiyi hak'uri my happiness,
please kiyi shiru my heart ya fad'a yana bubbuga bayanta,
yanayin yadda yake sanya harshe yana lasar fuskarta yasa ta yin shiru,
cikin salo ya sanya hannu yana shafa duk ilahirin jikinta,
" tashi muje muyi wanka muyi sallah, ya fad'a muryarshi na cracking, ba musu ta mik'e ganin shima ya mik'e yasata tsayawa cak had'i da kallanshi tace " ina zakaje.....!?
"Wanka zamuyi tare mana, ido ta zaro tare da cewa " wanka kai da wa....!?
"Ni da matata, ya bata amsa, cikin shagwab'a tace " ni dai a'a please,
murmushi yayi batare da yayi mata magana ba, ya cire kayan jikinshi kaf, yayi naked,
tana ganin haka yasata zaro ido gami da bud'e bakinta cikin mamaki had'i da juya mishi,
cikin nutsuwa ya tako gareta, ganin yana nufarta ya sanya ta saurin shigewa bathroom,
murmushi yayi had'i da binta cikin bathroom d'in,
tsaye ya isketa ta kasa yin komai,
bayanta ya tsaya gaf da gaf tare da ya sanya hannu cikin salo yayi k'asa da zip gown d'in dake jikinta,
bayanta ya bayyana a hankali ya cire mata rigar ta fad'i k'asa,
ya sanya hannu ya maida gashinta data zubo gadon bayanta gefe,
cikin salo ya sanya d'an yatsanshi a kwarmin bayanta ya soma yi mata tafiyar tsutsa,
idonta ta lumshe tare da sauke ajiyar zuciya da k'arfi,
idonshi kanta ya sanya hannu yana shafa tsakiyar bayanta yana yi mata salo,
wanda yasata gantserewa,
a hankali ya rungume ta ta baya gami da d'ora hab'arshi saman kafad'arta,
yana hura mata iska cikin kunne gami da zura harshenshi,
hannunshi dake saman cikinta yana shafa shafa jikinta da cibiyarta,
ya zagoyo dashi
cikin salo da dabara ya sab'ule bra d'in jikinta ta fad'i k'asa,
ya sanya hannu ya soma murza nipples d'inta yana mammatsa boobs d'inta,
da k'arfi Sanah ta fitar da numfashi, idanshi rufe shima yake fitar da numfashi,
while d'ayan hannun na tsakiyar bayanta yana yi mata tafiyar tsutsa,
k'asa yayi da hannunshi yana shafa santala-santalan cinyoyinta harya gangaro k'asa ya cire pant d'inta,
k'amshin pant d'in ya shak'a gami da lumshe idonshi,
sama ya kuma yi da hannunshi yana romancing d'inta,
gami da juyar da ita ta fuskance shi idonta rufe, ya had'e bakinsu ya tura mata harshenshi cikin bakin ta,
aiko caraf ta amshe ta shiga tsotsa kamar ta samu lollipop,
cigaba da murza nipples d'inta yayi while yana tsotsar lips d'inta, yadda zataji dad'i.
Yana shafa duk ilahirin jikinta, an softy skin d'inta,
a hankali ya sanya hannu ya kunna shower ya sakar musu ruwa,
ajiyar zuciya mai k'arfi ta sauke tare da bud'e shanyayyun idanuwanta ta zuba cikin nashi,
tana kallan cikin kwayar idonshi,
idonshi kanta ya d'auko sponge & soap ya soma shafa soap d'in saman boobs d'inta,
yana murza su gami da yi mata salon d'aukar hankali,
cikin kasalalliyar murya tace " please muyi wankan yunwa nake ji,
bai k'ara k'ok'arin romancing d'inta ba sukayi wankan ya nad'ota a towel ya fito,
sai da suka shirya kana ta zura hijab shi kuma ya sanya jallabiya,
yaja su jam'i suka gabatar da sallah, kanta ya dafa ya shiga kwararo addu'a,
ya dad'e yana addu'o'i kana ya shafa,
tana k'ok'arin mik'ewa ya d'auke ta cak yayi dinning table da ita,
ya zauna ya d'orata saman cinyar shi,
mamaki sosai Sanah tayi ganin abinci kala-kala a jere,
" mamakin me kike yi....!?
"Abinci...!, waya dafa....!?
" Kuku....! ai akwai ma'aikata a gidan,
zatayi magana ya d'ora hannu saman lips d'inta yace " shhhhhhh juts eat before complain,
a baki ya rink'a bata abincin tana ci harta k'oshi kana shima yaci,
bayan sun gama ya kuma d'aukarta sukayi another bedroom bana farkon ba,
cikin nutsuwa ya kwantar da ita saman bed ya fita, tana daga kwancen ta mayar da fitilar d'akin dum light,
kafin kace me bacci mai nauyi yayi awon gaba da ita,
cikin bacci taji zafafan sak'onninshi na shigarta, hakan yasa ta bud'e shanyayun idanuwanta masu k'unshe da bacci,
Sir Moli dake gefenta daga shi sai boxer ya cigaba da shafata ta ko'ina,
a hankali ta tashi zaune gami da cewa " please.....! ka....! bai barta ta k'arasa abinda tayi niyyar fad'a ba ya had'e bakinsu,
romancing mai kashe sansar jiki da tarwatsa kwakwalwa Sir Moli ya dinga aikawa Sanah,
cikin rawar jiki ya cire mata kayan dake jikinta ya mayar da ita tsirara,
while bakinshi na cikin nata, ya sanya hannu yana shafa cinyoyinta,
bakinta ta soma k'ok'arin zamewa Sir Moli yayi saurin k'ara zura mata harshenshi cikin bakin ta,
a hankali yakai hannunshi saman boobs d'inta ya soma matsasu yana murza su cikin salo da kwarewa,
yana murza kan nipples d'inta, ajiyar zuciya Sanah ta soma saukewa da sauri da sauri tana fitar da numfashi,
bakinshi ya zame yamayar kan boobs d'inta ya soma zagaye kan nipples d'inta da harshenshi yana karkad'awa, had'i da cizawa.
Take duk ilahirin jikinsu ya d'auki rawa, kerrrrma da tsuma,
suka fara groaning suna ihuu-ihuuuun dad'i, yadda Sir Moli keyiwa Sanah yasata jin kamar bata tab'a sanin dad'in namiji ba sai yau,
ta fara jin kamar Hanash susa kawai yake yi mata,
sai yanzu ne zata san hak'ik'a nin dad'in sex da namiji,
k'afafunta ya wara ya sanya hannu ya fara fingering,
jin yadda take fitar da ruwan ni'ima yasashi tsayawa cak numfashinshi yana sark'ewa,
cigaba da fingering d'inta yayi while hannunshi d'aya yana kan boobs & nipples d'inta,
bakinshi yana cikin nata, jikinshi na rawa ya rawa ya soma k'ok'arin shigarta,
amma sai me, kasancewar joy stick d'in Sir Moli tafi na Hanash girma da kauri yasa tak'i shiga,
ga magungunan matsi da d'inkin da akayi mata, kuma dama ba haihuwa tayi da kanta ba,
pushing yayi tayi amma kwata-kwata tak'i shiga hakan yasa daga shi har ita suka shiga cikin matsanancin mamaki,
a kunnenta ya rad'a mata " I'm sorry kiyi hak'uri, ya fad'a had'i da dannawa da k'arfi,
sanin zatayi ihu sashi sanya bakinta cikin nashi,
ido ta zaro waje kamar zasu fad'o k'asa, take gumi ya fara kanya musu duk da sanyin AC,
mantawa da komai da kowa Sir Moli yayi ya manta a takamaiman duniyar da yake,
ya zage yayi ta pumping had'i da ihuuu iya k'arfinshi,
sosai Sanah ta wahala tasha muguwar bak'ar wahala a hannun Aryan,
duk da kasancewar ta ba cikekkiyar budurwa amma har sai da ta gaji da kuka,
sai data raina kanta harta fara tunanin k'ilan dashi yayi disvirgin nata kashe ta zayyi,
sai da yayi good 3hrs akanta kamin ya samu nutsuwa,
ya koma gefe ya kwanta tare da rungume ta tsam yana mayar da numfashi,
kanta ya shiga shafawa yana yi mata godiya tamkar takawo masa budurcinta,
yadda yake yi mata godiya yasa ta fashewa da kuka tace " kayi hak'uri na gaza baka burdurci na.........!
" please kiyi shiru tunda kika mallaka min zuciyarki,
kin riga kin gama bani komai a rayuwa,
wanda yasan mahimmanci da k'imar so shine kad'ai zai gane abinda nake nufi,
yana gama fad'a ya sungumeta yayi bathroom,
da kanshi yayi mata wanka yana tarairayarta gami da lallab'a ta,
ya shirya ta tsaf ya kwantar da ita saman shi kan ruwan cikin shi yaja musu bargo,
daddad'an bacci yayi awon gaba dasu.
A fannin Aarib da Wajnah kuwa suma sunyi amarcinsu tun ranar da aka kai mishi ita ya karb'e budurcinta,
sosai suma suke nunawa juna matsananciyar soyayya da kulawa,
a b'angaren Hanash kam sai muce Alhamdulillah dan sosai komai ya wuce a gurinshi saboda addu'ar da Mimmee keyi mishi da wacce yake yi da kanshi,
hankalinshi ya kwanta ya dawo normal, sai dai babu abinda ya tsana kamar ayi mishi maganar Khulud,
hakan yasa kowa ya daina yi mishi,
haka ma Sultan da k'annanshi sun girma sosai dan har su Hajeer sun fara zama,
sosai ya maida hankalinshi ga yaranshi yana kula dasu sosai,
haka ma Mimmee, Jaddah da Zohal duk suna kula dasu sosai,
daga b'angare d'aya kuwa tuni ya fara dating da TONTO DIKEH (Nigerian & Ghanian actress),
kuma cikin ikon Allah ta yarda zata musulunta suyi aure saboda tana masifar sanshi kamar ranta,
Zohal ma ta fara soyayya da RAYYAN AABEED k'anin Sir Moli,
tunda suka had'u a wajen biki suke suka fara shan love,
while Khulud tana cikin k'uncin k'angin rayuwa da masifa,
dan sosai Juju ta matsa mata ta hanata sakewa ko fita batayi kullum tana bedroom,
sosai ta k'ek'ashe ta k'are ta bushe duk sanin da kayi mata ba lalle ne ka gane ba.
Bayan sati d'aya
Sosai rayuwa tayiwa su Sanah dad'i suna cikin kwanciyar hankali da nutsuwa,
mamaken katafaren mall Sir Moli ya bawa Sanah a Dubai a matsayin lefenta mai suna ARSA....!
sosai tayi mishi godiya, yayinda su Abbu sukayi mishi fad'a sosai kan abun yayi yawa,
kamar yanzu ma da suke cikin swimming pool suna wanka,
cikin dariya ta watsa mishi ruwa, had'i dayin nutsu cikin ruwa,
binta yayi ya kamo ta yana dariya shima,
yace " ya zamu fita....!?
Kasancewar kwata-kwata basu zama a gida kullum suna yawo,
duk wani joint na wajen ciye-ciye da shaye-shaye da wajen wasanni dake Abu Dhabi sun sanshi,
hannun ta d'ora saman kafad'arshi had'i da rolling sexy eyes d'inta tace " eh...mana,
" tom muje mu raya sunna, a kashe arna sai muyi mu fita,
ya k'arasa maganar yana kashe mata ido d'aya,
murmushi tayi had'i da tsotsar lips d'inshi, tace " aikin kenan, baka da wani aiki sai sex kamar sex machine,
" ah an fad'a miki ni irin wancan lusarin tsohon mijin naki ne,
ni jarumin namiji ne mai ji da k'arfin mazakuta, dan haka inzaki shirya gwara ma ki shirya tun wuri da cikekken namiji kika aura,
harararshi tayi tana dariya tace " hummmm yabon kai dai.....!
bata k'arasa ba yayi saurin cewa " ilimi...! yana dariya,
zata yi magana ya had'e bakinsu waje d'aya,
cikin salo ta sak'alo hannunta ta wuyanshi gami da lumshe ido suka cigaba da hot kiss,
nan cikin swimming pool d'in suka soma romancing junansu,
ya sanya hannu ya zame 'yar yaloluwar rigar wankan dake jikinta tayi naked,
shima yayi naked, ya soma shafa saman nipples d'inta yana murza su gami da mammatsa su,
yayinda hannunshi ke yawo a sassan jikinta yana shafawa,
jikinshi na rawa ya zame bakinshi ya mayar kan boobs d'inta ya shiga tsotsa yana kad'a harshenshi gami da cizawa a hankali,
while d'ayan hannun yana kan nipples d'inta,
a hankali ya yayi k'asa da hannunshi ya danna yatsanshi k'asanta ya fara in an out,
idonta rufe tana k'ara bank'aru mishi k'arjinta,
had'i da tura mishi k'asanta, dukkansu suka fice daga hayyacinsu suka soma nishi suna kukan dad'in,
muryarta na cracking tace " mu shiga cikinB ng gidan please....!
muryarshi can k'asan mak'ogwaro yace " no muyi nan please,
"cikin ruwan swimming pool d'in zamuyi sex....!?
Dakyar yace " eh....!, " bazayyi dad'i ba fa,
cikin nishi yace " zayyi mu gwada mu gani,
ya k'arasa maganar yana sanya joy stick d'inshi cikin bakin ta,
ba musu ta soma sucking d'inshi had'i da murza nipples d'inshi,
janta yayi zuwa bakin swimming pool d'in ya juyata, ta dafa steps kana ya juna sirdi suna cikin ruwan....!
Cikin ikon Allah koda Hanash ya gabatar da Tonto Dikeh a matsayin wacce zai aura,
iyayenshi basu hanashi ba, babu wanda ya kawo sukar abun,
itama a nata b'angaren data sanar da nata iyayen zata musulunta tayi aure basu ce komai ba,
sai da ta musulunta aka soma maganar aure, ganin haka yasa Zohal gabatar da Aabeed k'anin Sir Moli uwa d'aya uba d'aya,
hakan ya sanya iyayensu gaba d'ayansu farin ciki dan gaba d'aya Moli's, Hard'o da Na kowa families sun had'e sun zama d'aya,
saboda auratayya da cud'anya,
batare da b'ata lokaci ba aka soma shirye-shiryen bikin Hanash da Tonto Dikeh, Zohal & Aabeed.
Su Sanah kam an sha yawon k'asashen duniya,
sai da sukayi wata biyu a Dubai kana sukayi London can ma a mahaukacin katafaren gidanshi suka sauka ko tsinke basu d'auka daga Dubai ba,
daga su sai kayan jikinsu, koda sukaje babu abinda babu,
watan su d'aya a Landon sukayi Holland, daga can sukayi Paris, satinsu biyu suka wuce Turkey....!
watan su hud'u da aure Sanah ta soma laulayin ciki,
daga ita har Sir Moli kwata-kwata basu tab'a tunanin ciki bane,
sai yau data kwana da masifaffan zazzab'i gari na wayewa sukayi hospital,
gwajin farko Doctor ya gano ciki ne da ita,
fuskar Doctor d'auke da murmushi ya mik'awa Sir Moli hannu had'i da cewa " congratulations your wife is pregnant.........!
#QAWATA TA GIDAN ALJANNAH#❤❤❤
ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA!
MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
[8/14, 9:19 AM] +234 806 167 0330: _*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
_Ina masoya masu goyan bayanmu a da yaushe, masu san shek'e masge kwarkwatar idanunsu wajen karatun littattafan Hausa? to ku matsu kusa, dan nesa tazo kusa, ga shahararriya, hazik'a, fasihiyar marubuciyar nan da kuka sani, kuka dad'e kuna jiran sabon littafinta_ *AISHA ALIYU GARKUWA,*
_ta sake dawo muku da wani sabon salon littafinta mai k'unshe da abubuwan mamaki, al'ajabi, kala-kala, wanda zai nishad'antar daku, ya d'ebe muku kewa ya sanya masu hawan jini, sauka, masu ciwon zuciya darawa,_ *HUKUNCIN ALLAH....!* _shine sunan littafin wanda zai zo muku nan bada jimawa ba, *HUKUNCIN ALLAH....!* zai fara zuwar muku ne nan da bayan sallah in sha Allah, karku bari a baku labari,_ *HUKUNCIN ALLAH....!*
```NA SADAUKAR DA GABA D'AYA LITTAFIN RASHIN SANI GA```
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
```NAGODE SOSAI DA SOYAYYAR KI, ALLAH YA BARMU TARE UBANGIJI YABAR ZUMUNCIN DAKE TSAKANIN MU```
*_RASHIN SANI...!_* ~NAKI NE~ *AYSHA ALIYU GARKUWA*
_INA MATUK'AR GODIYA MAI TARIN YAWA GA ONLINE WRITERS MAZA DA MATA, GABA D'AYANKU NAGODE SOSAI ALLAH YABAR ZUMUNCI_
_BANI DA ABINDA ZANCE MUKU KO BAKIN YI MUKU GODIYA, MASOYA NA, ILLA INCE ALLAH YA BIYA KU, UBANGIJI YA SAKA MUKU DA DUBUN ALKHAIRI, ALLAH YA BARMU TARE YABAR SO DA K'AUNAR DAKE TSAKANIN MU, KU ABIN ALFAHARI NA NE, INA JI DA TAK'AMA DAKU A KO'INA A GABAN KOWA, NAGODE SOSAI DA SOSAI DA SOYAYYAR DA KUKA NUNA MIN DA RASHIN SANI...! ALLAH YA BANI IKON CIGABA DA FARANTA MUKU, KU KUMA UBANGIJI YA BAKU IKON HAK'URI DANI_
~MASOYI TA ABIN ALFAHARI DA TAK'AMA TA INA JI DAKE IRIN SOSAI D'INNAN ALLAH YABARMU~
*AISHA A BAUGO*
```BEST FRIEND FOR EVER & EVER```
*ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA*
~(UMMU AMAN)~
K'AWAR RUFIN ASIRI ABOKIYAR SHAWARA
*MARYAN ALHASSAN D'AN IYA*
~(MARYAM OBAM)~
K'ANWATA TA KAINA
*NERJA'ART*
ABOKIYAR SHAWARA
*MRS ADAM*
7⃣0⃣
Take duk ilahirin jikin Sir Moli ya rawa da kerrrrma yana tsuma,
saboda tsabar farin ciki zaman dirshen yayi a k'asa had'i da sanya kuka wiwi,
kamar k'aramin yaro, cikin sanyin jiki Sanah durk'usa gabanshi,
tare da sanya hannu ta tallafo fuskarshi tace " wannan duk na farin cikin ne?
Bayyi mata magana ba ya rungume ta tsam a jikinshi yana cigaba da kukan,
abinda Sanah ta hango cikin kwayar idon Sir Moli yayi matuk'ar bata mamaki,
dan batayi zaton zayyi farin ciki irin haka ba,
hak'ik'a soyayyar dayake yi mata soyayyar gaskiya ce wacce babu algus acikinta,
tabbas Aryan ya cika masoyi na gaskiya da amana,
wanda irinshi sukayi k'arancin a wannan zamanin,
"ashe zanga wannan ranar a rayuwata....!?
" Ashe da gaske zan kasance mijin Sanah kuma zan zamo uban ya'yanta.....!?
Lallai *RABO AJALI...!* ne, rabo idan ya rantse hasada bazatayi aiki ba,
Allah ya rigada ya rubuto dole sai munyi aure duk wannan rikicin rayuwa da gwagwamayar da muka sha,
"ke rayuwa ta ce Sanah bazan taba son wata 'ya mace bayan ke ba,
"ina sanki, ke haske ce a rayuwata, ke ni'ima da annurin raina ce,
ke ce komai a duniyata,
"dan Allah ka bar kukan haka,
haba K'albi kamar wani k'aramin yaro,
godiya ya kamata kayiwa Allah,
cikin kuka yace " ki barni nayi kuka,
kukan farin ciki da jin dad'i nake yi,
wai yau ni ne Sanah ke d'auke da gudan jini na,
cikin salo Sanah ta zame jikinta daga nashi ta sanya hannu tana goge mishi hawaye,
tana rarrashin shi gami da bashi hak'uri,
" Alhamdulillah Alhamdulillah Allah nagode maka،
lalle *RABO AJALI.....!* ne,
abinda Sir Moli ke fad'a kenan.
Har suka isa gida tana manne da jikinshi while bai daina hawayen ba,
suna isa gida ya fara kiran waya yana sanar da 'yan Nigeria Sanah nada ciki،
kowa sai murna yake yana fatan alkhairi,
tunda aka sanar da Sir Moli Sanah tana da ciki ya ninka kulawar dayake bata,
ya tattara caring, time, love and attention d'inshi yana bata su,
ya hana ta yin komai kwata-kwata idan ya ganta tana aiki kamar ya mutu haka yake ji.
Har gida aka zo aka sanarwa da Mimmee matar da Hanash yake san aura ba mutuniyar kirkiba ce,
dan ko a cikin 'yan Nigerian film d'imma ita badance,
dan haka ta fututtuke tace sam ba haka ba,
kan dole Hanash ya hak'ura da Tonto Dikeh,
ya fara neman auran Siyama cousin sister ce 'yar K'anwar Papu ce,.
Siyqma yabiyar ce 'yar gayu wayayya dan a America tayi gaba d'ayq karatunta,
dan haka ta wayo sosai idonta a bud'e yake tarr sai da ba 'yar iska bace,
kasancewar akwai abun yasa ba'a d'auki lokaci ba aka had'a da bikin Zohal da Aabeed akayi,
biki kam ya tsaru sosai ya had'u amare ansha kwalliya dayake kowaccen su ba bayace wajen kyau da had'uwa,
dan ko a India sai an kira Siyama mai kyau ajin farko,
first night sosai Siyama ta bawa Hanash mamaki dan zagewa tayi sosai ta bashi had'in,
duk da budurwa ce cikekkiya hakan bai hana ta participating ba,
Hanash ya samu yadda yake so irin matan dayake so ya zage yayi ta kwarara ihu.
A b'angaren Khulud kam ba'a magana dan duk sanin danayi mata bazaka iya ganeta,
farar d'aya ba, sosai ta k'ara shiga cikin k'unci da uk'ubar rayuwa,
musamman da labarin auren Hanash ya iske ta,
yayinda sosai Juju ta shiga tausayawa 'yartata zuciyarta tayi sanyi,
haka ma Halan ta dage wajen bata hak'uri da baki,
satin Hanash biyu da aure Siyama ta matsa masa ya dawo dasu Sultan gaba d'ayansu gidan,
ta had'a su ta rik'e kamar ita ta haifesu,
hakan ba k'aramin k'ara mata martaba da mutunci yayi a idonta Hanash dasu Mimmee ba,
sosai suke zamansu lafiya cikin kwanciyar hankali batare da wata matsala ba.
Cikin takunta na kissa tana kad'a duk ilahirin jikinta,
jikinta sanye da boxer na jeans da yaloluwar riga mara hannu,
ta kama gashin kanta ta tufke shi a tsakiyar kanta da reborn kalar kayan jikinta,
yana ganinta ya saki k'ayataccen murmushi mai tafiya da hankalin Sanah duk sanda Sir Moli yayi mata shi,
hannuwanshi ya wara mata ta fad'a jikinshi gami dayi mishi light kiss a kumatu,
tace " tashi muje mu ci abinci,
sai da ya d'an tsotsi lips d'inta kana yace " har chef d'in ya gama girkin,
yadda tayi da fuskarta cikin alamun rashin gaskiya yasa Sir Moli fahintar ita tayi girkin,
fuska ya d'an tsuke kana yace " mai yasa baki jin magana....!?
"Sorry K'albi ban k'arawa, tayi maganar tana kama kunnenta,
" amma ai na fad'a miki ki daina wahalar min da kanki ko....!?
" Afuwan my heartbeat...! ta kuma fad'a tana rik'e da kunnenta,
kumatunta ya shafa had'i da cewa " sanin kanki ne baki laifi,
but take note please karki kuma yin komai, duk abinda kike buk'ata ki sashi zai dafa dan ya iya girki sosai,
matse shi tayi sosai da jikinta hannunta kan k'irjinshi tana shafa yalwataccen gashin shi,
tace " har ni ya fini iya girki....!?
Tayi maganar so romantic, cikin salanshi ya sanya hannu ya cire reborn d'inta,
ya saki gashin kanta tare da cusa hannunshi ciki ya had'e bakinsu,
ya dad'e yana tsotsar bakinta kana ya mayar da bakinshi saitin kunnenta,
muryarshi can k'asan mak'ogwaro yace " wane ni da fad'ar haka,
murmushin jin dad'i tayi gami da kwantar da kanta kan faffad'an k'irjinshi,
tace " I love you so much my life,
" I love you too, yace " yana d'aukarta cak yayi cikin bedroom.
Yana zaune kan sofa yana kallan BBC Siyama ta fito, sanye cikin crazy jeans & half best,
tana rangwad'a da karairaya ta k'arasa ta zauna saman cinyar shi,
kasancewar Siyama irin matan nan 'yan gayu masu tsafta,
waye da bud'ewar dan a America tayi karatu, tayi huld'a da turawa,
shiyasa ta waye sosai idanta ya bud'e, ta zama very romantic,
24hrs tana manne da Hanash tana zuba mishi shagwab'a,
ba ruwanta da idanta mutane gaban kowa nunawa mijinta so da kulawa take yi,
dayake dama Hanash tun farko irin matan dayake so kenan,
yasa shi yin matsanancin farin ciki da hakan, shima ya tattara komai nashi ya bata,
suke b'arje k'uminsu suna d'ibar love,
cikin kissa ta zauna saman cinyar shi had'i da sak'alo hannu ta bayanshi,
ta had'e bakinsu suka soma hot kiss, cikin dabara ta d'auki hannun Hanash ta d'ora akan k'ugunta,
while bakinsu manne, ta sanya hannu ta zame baya da rigar baccin dake jikinshi,
ta soma shafa shi tana wasa da kan nipples d'inshi,
cikin k'ank'anin lokaci suka rikita junansu da zunzurutun tsagwaran ruwan dad'i da soyayya mai tsayawa cikin rai,
anan cikin parlor'n Hanash ya kashe arna.
Bayan wata biyar
Akan dole Hilwa da Nailah suka matsawa Sir Moli ya kan su dawo gida ganin cikin Sanah ya tsufa ta shiga watan haihuwar ta,
koda suka dawo babu yadda Juju da Nailah basuyi akan ya basu ita ta tahu gida ba,
amma yak'i yace ta haihun a d'akin ta,
da tsohun ciki ta kasa hak'urin ta haihu sai da taje gida,
taga Halan, Mamu, Juju, Dide da Abbu, da yayyanta,
lokacin dataga Khulud sosai ta rink'a kuka saboda ganin yadda ta koma,
taga Wajnah itama da nata tsuhun cikin, haka ma Zohal matar Aabeed tana da ciki dan har ya fito,
taso taje Maiduguri amma Aryan ya hana yace ta bari sai ta haihu.
A k'alla Sir Moli yakai 3hrs yana kiran number Sanah amma batayi picking ba,
cikin tashin hankalin ya bar abinda yake yi,
jikinshi na rawa ya fito daga office had'i da yiwa driver & escort d'inshi alama,
while yana cigaba da kiran layinta har suka k'arasa gidan,
tun kafin motar ta gama yin parking ya fito, jikinshi na tsuma ya shiga cikin gidan,
ganin bata parlor yasashi nufar bedroom d'inta,
kwance ya ganta saman bed sai faman juye-juye take yi tana murk'ususu,
jikinta sai kerrrrma yake, mahaukaciyar fad'uwa gaban shi yayi,
a matuk'ar kid'ime ya hau saman saman bed d'in had'i da tallafota,
muryarshi na rawa yace " me....ke...da...mun...ki....!?
Dakyar ta iya nuna mishi mararta batare datace komai,
" mara....!?
Yace cikin rawar murya, "eh...! ta amsa mishi dakyar,
batare daya kuma yi mata magana ba,
ya nufi kitchen ya had'o mata kakkauran tea ya dawo,
ya sau saman bed d'in ya rungumo ta jikinshi,
tare dakai cup d'in bakinta, dakyar tace " bazan iya sha ba...!
" please kisha ko kad'an n....!
bai k'arasa ba yaji ta saki gigitaccen ihuuuuuu,
had'i da tallafe mararta, tace " mutuwa zanyi Aryan,
a gigice ya saki cup d'in ya fad'i k'asa, ya mik'e da sauri
ya nufi wardrobe d'inta ya d'auko mata kayan sawa,
ya sanya mata a jikinta kana ya zura mata hijab,
jikinshi na rawa ya sungume ta yayi waje,
tun kan ya k'arasa harabar gidan ya soma kwalawa driver da mai kira,
a tsorace duk suka mik'e driver ya shiga mota ja, mai gadi ya bud'e get sukayi waje,
suna yin parking a harabar hospital ya d'auke ta yayi cikin hospital yana kwalawa Doctor kira,
jiki na rawa nurses suka amsheta aka shigar da ita labour,
nan ya tsaya yana takai komo yana safa da marwa ko'afar labour d'in,
yana yin duk addu'ar datazo bakinshi,
bayan doguwar nak'uda wacce a k'alla takai 4hrs tana fama,
kana Allah ya bata ikon haifo kyawawan santala-santalan 'ya'yan 'yan hud'u duka maza guda hud'u,
kyawawan gaske ajin farko masu matuk'ar kama da Aryan Moli sak,
tamkar an tsaga kara, yana nan tsaye yana ta faman dan tunda aka shigar da Sanah labour room bai zauna,
nurses biyu suka fito rungume da jariran,
kowacce na rik'e da biyu, fuskarsu d'auke da murmushi,
suka mik'a mishi had'i da cewa " congratulation ta sauka lafiya an samu 'yan hud'u maza,
hannunshi na rawa ya amshi rawan ya rungume su tsam a jikinshi,
batare daya sani ba ya fara kukan farin ciki da jin dad'i,
ya rink'a godewa Allah,
tsayawa fad'ar irin tsantsar jin dad'in da Sir Moli yaji b'ata lokaci ne,
dan duk inda kake tunanin farin ciki, jin dad'i da annashuwa Sir Moli yana ciki ji yaje tamkar anyi mishi kyautar aljanna,
he's happiest man in world kwata-kwata bakinshi yak'i rufewa,
ya jima haka kana ya d'ago kai ya kalli nurses d'in yace " ina mahaifiyarsu....!?
"She's okey ana gyara ta ne, da zarar an gama za'a kaita d'akin hutu,
cikin k'ank'anin lokaci zancen haihuwar 'yan hud'u maza yabi asibitin da garin Kano gaba d'aya ya cika,
duk inda kayi sai kaji ana maganar,
yaran farare tass dasu, masu kyau kamar yaran turawa ko larabaw,
kai duk inda kyau yakai 'ya'yan Sir Moli suna dashi kamar yaran aljanu,
ba'a jima ba, aka fita da Sanah aka kaita d'akin hutu har lokacin baccin gajiya da wahala take yi,
yaran na kwance cikin gadan babies sunsha kayan baby masu kyau da tsada,
cikin nutsuwa ya zauna bakin gadon kusa da ita,
had'i da sanya hannu yana shafa fuskarta zuwa kanta,
" thank you so much, kin biyani Sanah, Allah yayi miki albarka,
Ubangiji ya saka miki da alkhairi, nagode, nagode, nagode sosai,
Allah ya barmu tare, ni dake mutu ka raba in sha Allah har abada,
Alhamdulillah...! Alhamdulillah...! Alhamdulillah ya Rabbil Alamina,
zan rayu dake zan mutu dake, zan baki duk wani farin ciki da jin dad'in duniya,
duk abinda yake fad'a tana jinshi,
a hankali ta bud'e idanta ta sauke akanshi,
cikin sanyin jiki ya sanya hannu ya shafo gefen fuskarshi,
tana murmushi tace " nima ina sanka miji na,
abin alfahari da tak'ama ta,
goshinshi ya d'ora saman nata yana dariya mai sauti had'i da kashe mata ido d'aya,
yace " thank you so much, Allah ya biyaki K'ALB...!
" amin ya Allah Hub...!, a hankali ya tallafo ta ya tada ita zaune,
kana ya d'ebo yaran ya zauna ya zauna kusa da ita,
ya d'ora mata biyu ya koma ya d'auko wani,
ya ajiye kusa da ita, yana k'ok'arin komawa d'aukar na k'arshe ta zaro ido had'i da cewa " har guda nawa....!?
Yadda ta zaro ido tayi maganar ya bashi dariya sosai,
yace " 4 Allah ya bamu, yayi maganar yana d'auko Babyn,
idanta kansu tace " kuma ni da kaina na haihu....!?
"Yes...! Dear jinin Aryan Rayyan Moli fa, shiyasa Allah ya baki ikon haihuwa da kanki,
batare da anyi miki cs ba, kinga dayake ni zaki ne cikekken ingarmar namiji hud'u na tsiyaya miki lokaci d'aya,
ta gane inda maganarshi ta dosa dan haka ya basar tayi kamar bata ji shi ba,
tace " ya banga kowa ba, ina 'yan gida ba.....!?
Kanshi ya dafe had'i da cewa " ya Salam...!,
dan sai lokacin ya tuna bai sanar da kowa ba,
idanta kanshi tace " lafiya dai ko....!?
"Wallahi na manta ban sanarwa da kowa ba, idanta waje tace " haba dai...!?
Wayarshi ya ciro daga aljihu ya kira Hilwa, Nailah, Haidar da gaba d'aya Moli's family ya sanar dasu,
fad'ar murna da farin da suka shiga b'ata lokaci ne,
take Nailah ta tada hankali dole sai an tafi kano, gaba d'ayansu har yayyanshi mata da maza,
Zohal suka yi airport, yana gama waya ya kira Hard'o family's suma ya sanar dasu,
aiko gida ya d'auki murna da farin ciki,
nan da aka shirya abinci Halan da Juju, Aroos & Seemah suka nufi Hospital,
Sir Moli yana zaune kusa da ita, suka shigo,
cikin murna suka d'auki yaran suna yaba kyansu da tsananin kamar su da Sir Moli,
bayan an gama gaisawa Sanah ta kallesu tace " an sanar da My Khulud.....!?
"A'a, suka bata amsa, " yawwa tace, kana ta numfasa ta kuma kallansu tace " tun abinda ya faru har yanzu hankali na yak'i kwanciya da Khulud,
nayi iya k'ok'arina dannaga mun dawo kamar da amma abun yaci tura,
dan Allah kuce mata na mutu, ina san naga yadda zatayi dan na samu nutsuwa da ita,
cikin rashin fahimta Halan tace " kamar ya...! me kike nufi.....!?
"Eh...! dan Allah kuce mata na mutu,
Sir Moli yana k'ok'arin yin magana Juju ta dakatar dashi,
fuskarta d'auke da murmushi tace " bakomai na fahimce ki, kana ta kalli Halan tace " kira ta a waya ki sanar da ita Sanah mutu,
ba musu Halan tayi dialing number,
bugu d'aya Khulud ta d'aga, Halan na kukan k'arya tace " shikenan Khulud Allah yayiwa Sanah rasuwa,
d'an wayar Khulud kana tace " wacce Sanah....!?
Dan komai nata tsayawa yayi cak, kwakwalwarta tayi hook,
yadda tayi maganar yasasu gane yanayin datake ciki,
cikin kuka Halan tace " Sanahrki mana.....!
tun kafin ta k'arasa maganar sukaji timmmmm,
Khulud ta zube k'asa sumammiya,
cikin tashin hankali Halan ta kira Ziyad a waya ta sanar dashi yaje part d'in Juju ya dabo Khulud,
a sume ya iske ta kwata-kwata bata numfashi cikin tashin hankali ya d'auke yayi hospital da ita,
jiki na rawa aka shigar da ita emergency room, Doctors suka fara k'ok'arin ceton rayuwata,
amma har dare ana abu d'aya, numfashinta yak'i dawowa,
dole suka hak'ura aka saka mata oxygen,
da na'urori kala-kala wad'anda zasu taimaka mata,
hakan ba k'aramin tada hankalin kowa yayi ba, musamman Sanah,
dan kwata-kwata Khulud bata numfashi balle motsi,
ana cikin wannan hali su Hilwa suka k'araso,
sunyi murnar ganin yaran,
sunyi jimamin halin da Khulud ke ciki,
washe gari Haidar yayiwa yaran hud'uba, aka sana sunan, Abbu ana kiranshi da
RA'ES, sai na biyun aka saka mishi sunan Hilwa ana kiranshi da AYAAN,
sai na ukun aka saka mishi Dide ana kiranshi da FAWWAZ, sai na k'arshen Haidar ya kalli Aryan yace " wannan wanne sunan za'a saka mishi....!?
D'an shiru yayi kana yace " ka sanya sunka mana ALIYU HAIDAR,
murmushin jin dad'i Haidar yayi kana ya sanya sunanshi,
Aliyu Haidar ana kiranshi da MALEEK,
Har tsayin kwana uku amma Khulud bata farfad'o daga dogun suman datayi,
hankalin kowa ya gama tashi mak'ura da gaske,
su Abbu sai fad'a suke yi akan damme Juju zata biyewa shirmen Sanah,
yanzu ai ga abinda hakan ya haifar nan,
gaba d'ayansu suna zaune cikin d'akin da a kwantar da Khulud,
Sanah sai faman rusgar kuka take yi wiwi, yayinda Sir Moli daurewa kawai yayi k'arfin hali,
dan jin kukan yake har cikin k'ok'on ranshi,
a hankali Khulud ta juyar da kanta had'i da motsa hannunta,
da sauri Halan tace " ta motsa,
cikin kid'ima Sanah ta d'ago kanta ta zubawa Khulud ido,
fuskarta ta yamutsa gami da d'ora hannu ta dafe kanta dake barazanar tarwatsewa,
cikin sanyin murya irin ta marasa lafiya tace " Sanah....!,
My Sanah....! ta kuma fad'a, jikin Sanah na rawa ta rarrafa ta isa gareta,
" a'a wallahi nasan my Sanah bazata tab'a mutuwa ta barni,
dan Allah ku taimaka min kowace wasa kuke,
dan wallahi nima mutuwa zanyi, banga amfanin rayuwata ba matuk'ar Sanah bata cikin duniya,
bazan k'ara kasancewa cikin farin ciki da walwala ba,
har in mutu duniya ta bazata tab'a haskawa ba, komai nawa zai koma bak'i,
duk maganar da Khulud keyi idanta rufe bata b'ude shi,
a hankali Halan ta tab'a ta gami da kura sunanta " Khulud...!,
a razane Khulud ta bud'e idonta tare da mik'awa zaune,
a haukace ta shiga kiran sunan Sanah, tana rikitaccen kuka,
da sauri Halan ta rik'e tana yi mata magana,
" please ki nutsu ki mayar da hankalinki jikinki,
" kamar ya zaki ce na nutsu....!?
"Bayan ita kanta nutsuwar bata ga waje a gare ni ba,
shikenan wallahi nima mutuwa zanyi,
bazan iya rayuwa babu my Sanah ba,
meyasa zatayi min haka....!?
" Meyasa zata tafi barni, meyasa bata bari mun tafi tare ko ni na tafi na barta ba....!?
"Wallahi na gwammaci mutuwar kowa da rabuwa da kowa akan Sanah,
ya Allah na tuba, Astagfirullah, Rabbi ka yafe min,
idan wani laifin nayi maka ka jarrabe ni da abu mafi muni a rayuwa ta,
tayi maganar a haukace,
da k'arfi ta firge k'arin ruwan dake jikinta ta soma k'ok'arin mik'ewa tana cewa " nima mutuwa zanyi, dan Allah ku barni na bita, please ,
jikin Khulud Sanah ta fad'a tana sakin gigitaccen kuka gami da cewa " ina nan tare dake my Khulud,
har abada, har rai da mutuwa ina tare dake,
cikin kuka Khulud ta k'ara matse Sanah gam a jikinta tana sauke ajiyar zuciya,
Sanah tace " dama haka kike so nah.....!?
"Fiye da haka, Khulud ta bata amsa,
sosai Abbu da Dide sukayi musu fad'a akan koda wasa karsu kuskura su kuma yin irin wannan wasan,
sai da komai ya lafa kana Halan ta mik'awa Khulud 'yan hud'u,
ido Khulud ta zaro tana karb'arsu tace " masha Allah lalle *RABO AJALI.....!*,
rabon su ya hana a zauna gidan Hanash,
kamar yadda rabon su Sultan ya hana auran Sir Moli tun farko,
a ranar aka sallami Khulud suka koma gida, duk inda Sanah take Khulud na wajen,
haka duk inda Khulud take Sanah na wajen,
tun da suka koma gida yaran suka koma k'ark'ashen kulawar Khulud,
ita keyi musu komai iyakar Sanah dasu breastfeeding,
duk da mutane da Sir Moli sun san tsananin so da k'aunar dake tsakanin Khulud da Sanah,
amma sunyi matuk'ar mamakin abinda Khulud tayi jin kawai ance Sanah ta mutu,
hakan ya k'arawa Khulud k'ima, daraja a idan Sir Moli da Sanah,
musamman ma kuma yadda take kula dasu Maleek,
ranar suna ba'ayi bidi'a sosai ba, sai walima kad'ai akayi amma fa anci uwar naira,
dan sai da naira ta koka, an kashe kud'i iya kud'i, anyi b'arin dollars,
ranar kaya iri d'aya Khulud da Sanah suka saka,
Mimmee, Jaddah, Wajnah da Zohal gaba d'ayansu sunzo suna,
har Siyama sai da Mimmee ta sakota gaba suka zo tare,
lokacin da Siyama taga Khulud sai da taji gabanta ya fad'i,
ta kuma raina kanta, dan duk yadda take ji da kanta akan kyau da body ko k'afar Khulud bata kama ba,
duk da har zuwa lokacin bata gama warwarewa ba,
duk inda Khulud tayi idan Siyama na kanta,
take gabanta ya shiga fad'uwa dan tasan babu yadda namiji ya bari yayi asarar mace kamar Khulud,
ta tabbatar komai daren da d'ewa dole Hanash ya maida matarshi.
Bayan suna da kwana biyu Mimmee ta matsawa Hanash kan dole sai yaje barka,
tayi hakan ne da biyu, dan tasan muddin yaje yaga Khulud,
yaga yadda ta canja, sai ta Allah,
ta tabbatar matuk'ar idanshi ya sauka kanta sai dai suji labari,
dole badan ya soba ya shirya cikin shiga ta alfarma, yayi kyau sosai,
ya tafi gidan, bayan yayi parking ya nemi iso, Sanah da Khulud, da Sir Moli suna zaune a part d'in Juju,
mai gadi ya shigo ya sanar musu zuwan Hanash,
sosai duk sukayi mamakin hakan amma sai suka share,
Sanah ta kalli Khulud tana murmushi tace " kodai yazo biko ne,
fuska tad'an tsuke had'i da jan guntun tsoki,
Sir Moli yayi dariya had'i da cewa " ana so ana kaiwa kasuwa,
ki bada kai bori ya hau kawai 'yan mata,
yayi maganar tsokana yana fita,
tsaye ya hango Hanash rik'e da yaranshi duka ukun,
kallan Sultan Sir Moli yayi yana mamakin tsakanin kamarshi da Sanah,
cikin fara'a da sakin fuska suka gaisa,
Sir Moli ya d'auki Sultan da Hajar,
aiko Zotal ya saka kuka, Hanash yayi had'i da d'aukarshi,
yace " Uncle ne ko, baru dashi kun b'ata bazaka sammashi ice cream d'in ka ba,
cikin dariya Sir Moli yace " ayi hak'uri Uncle bazai k'ara ba,
ya fad'a suna shiga parlor'n, Sanah na zaune zaune cikin hijab,
yaran na kwance cikin baby bed,
yayinda Khulud ke k'ok'arin shiga bedroom, tana sanye da riga & siket na atamfa,
d'inkin yayi mata kyau ya amshi jikinta d'as,
fuskarta d'auke da heavy makeup,
ta karkata d'aurin d'an kwali gashin kanta tufke da ribbon mai kalar kayan jikinta,
kan sofa Hanash ya zauna fuskarshi d'auke da murmushi,
suka gaisa da Sanah itama cikin fara'a ta amsa mishi,
ana sauke yaran suka nufe ta,
dayake Sultan yafi su wayu da iya magana,
ya shiga uba mata suturu ،
a hankali ya d'auke shi ta d'ora saman cinyarta,
ai Zotal yana ganin an d'auki Sultan ya sanya,
had'i da mik'a mata hannu yana cewa " yima...!
dariya Sir Moli yayi yace " da alama kayi gadon kishi,
Hanash yayi k'ayataccen murmushi had'i da shafa kwantaccen gashin kanshi,
yace " wajen Uncle d'inshi Aryan ba,
duk sukayi dariya har Sanah,
Hajar tace " Mami miye wannan...!?
ya fad'a yana nuna babyn,
Sanah zatayi magana Sultan yace " Teddy's ne,
gaba d'ayansu suka kwashe da dariya,,
Sultan ya kalli Sanah yace " Mami ki bani d'aya ki bawa su Zotal da Hajeer ma,
Dariya suka kuma sosai kana Sanah ta shafa kansu idanta kansu,
tace " ni sunana Aunty Maminku tana cikin bedroom d'inta,
maza kuje ku kirata kice tazo ta baku Teddy's,
ai tun kan ta gama rufe bakinta sukayi bedroom d'in da gudu,
Khulud na kwance suka shigo da gudu suka fad'a kanta,
cikin matsananciyar murna ta mik'e zaune ta rungume su,
tana shafa kansu, gami da sauke ajiyar zuciya,
sun dad'e haka kana Sultan ya rik'e hannunta ya shiga janta,
" Mami muje ki baku Teddy please,
" Teddy kuma Sultan?
"Aunty tace kuce zaki bamu, ganin bata da niyyar mik'ewa yasasu fara diddira k'afa suna k'ok'arin yin kuka,
da sauri mik'e tsaye ta d'ora Sultan a bayanta ya sak'ale wuyanta,
kana ta d'auki Hajeer da Zotal,
ta nufi parlor'n, " wai wad'anne teddy suke so....!?
A hankali Hanash ya d'ago kanshi ya kalle ta,
ai kasa d'auke idonshi yayi daga kanta, ya kafe ta da idanta,
dariya Sanah tayi kana tace " tambayesu kiji,
kafin ma tayi magana Sultan ya nuna mata Babies d'in yace " gasu,
ido Khulud ta zaro tana dariya tace " wannan za'a baku...!?
"Duk suka amsa da eh, zaunar dasu tayi kana ta d'auko yaran yana mik'a musu d'aya bayan d'aya,
ganin suna motsi ya bawa su Hajeer tsoro amma banda goga Sultan,
tana k'ok'arin mayar dasu gadonsu Sir Moli yace " ki bawa Uncle d'insu ya gansu,
murmushi tayi had'i da d'an kallanshi,
sosai mata kyau yayi bala'in burgeta,
ba musu ta mik'awa Hanash yaran ya amshi su,
wanda har lokacin idanshi na kanta,
tana k'ok'arin zama Sanah tace " banji kun gaisa ba fa,
rolling idanta tayi had'i da kawar kanta gefe tace " ina wuni....!?
Idanshi kanta ya amsa da " lafiya lau, Alhamdulillah, kefa....!?
"Not bad..!, ta bashi amsa idanta kan waya,
Sir Moli yace " to baki bashi ruwa da drinks ba,
ido ta d'an zaro tana kallan Sir Moli tace " ka ganka ko,
sosai Hanash ya dad'e suna hira da Sir Moli yayinda Sanah ke saka musu baki jefi-jefi,
amma Khulud bata ko kalli inda yake ba, hankalinta yana kan yaranta,
Sir Moli ya raka shi suka gaisa dasu Abbu da Mamu da gaba d'aya 'yan gidan,
kana ya dawo yayi musu sallama,
aiko yaran gaba d'ayansu suka tuburu sukace bazasu tafi ba,
sosai suke kuka cewa su bazasu tafi subar Maminsu ba,
ganin haka yasa Khulud mik'ewa tayi shigewarta bedroom,
da gudu yaran suka bi bayanta,
" please Hanash ya kamata komai wuce ka mayar da Khulud d'akinta,
haba an wuce wajen yanzu, kodan albarkacin yaran please,
cewar Sir Moli, karaf Sanah ta amshe " dan Allah Hanash ka mayar da Khulud,
nasan gaba d'ayanku har yanzu kuna san junanku,
kuna kuma cike tsantsar kewar juna,
sosai Sir Moli da Sanah sukayi ta bashi hak'uri suna rok'onshi,
wanda dama shima hakan yake so hanya da fuska ce bai samu ba,
ajiyar zuciya ya sauke tare da cewa " as they say sacrifice is the second name of love,
a hankali Sanah ta kalli Sir Moli shima ya kalle ta,
dan sun fahimci inda maganar Hanash ta dosa, yace " shikenan badamuwa, nagode sosai da tunatarwa,
ku tuntub'eta kuji idan ta amince ba damuwa,
da sauri Sanah tace " no bani da matsala da ita,
dan haka kuje yanzu kawai Hub..! ya raka ka wajen Abbu,
idan komai ya dai-daita ma ayi komai a gama,
ba musu Sir Moli ya raka shi wajen iyayensu, yayi musu bayanin Hanash yana san Khulud ta koma,
sosai Abbu yaji dad'in hakan danya fahimci har yanzu babu wanda Khulud ke so kamar Hanash,
babu wani namiji dake zuciyarta sai shi,
Abbu ya numfasa kana yace " Alhamdulillah gaskiya naji dad'in hakan sosai,
kasan dayake ta gama idda so yanzu dole sai an sake sabon d'aurin aure,
idan Allah ya kai mu ranar juma'a sai d'aura auren,
sosai sukayi godiya kana suka mik'e,
Sanah ce tayiwa Khulud bayani,
sai lokacin Khulud ta samu damar sanar da Sanah matsalolinta,
akan sex da zamantakewar aurenta,
sosai Sanah tayi mata bayani, kana tayi mata downloading bf,
tace ta kalla zataga k'aru, ta sanya ta a groups na Hausa novels,
sannan ta sanya ta a group d'in *HAUWA A USMAN JIDDARH 'YARBAIWA* ```(SAHIHIN ILIMIN JIMA'I SEX GROUP)```
su *MRS ADAM, AISHA A BAGUDU, MARYAM OBAM, FA'IZA ANFA, MAIMUNA MATAR ABDULLAHI etc* suka bada sex & zamantakewar aure lectures,
sannan ta fad'awa Halan halin da ake ciki koda taimakon da zatayi,
aiko sosai Halan ta zaunar dasu dukkansu, ta koya musu abubuwa da dama,
ta basu darussa da dama,
cikin k'anin lokaci Khulud ta waye sosai fiye da tunanin mai karatu,
idanta ya bud'e tarrrr ta zama cikekkiyar, tantiriyar fitsararriya amma gidan mijinta,
ta yakice kunya da dukanta ta zage sosai tana d'aukar lectures daga wajen manyan mata,
yayinda Mamu da Halan suka zage suna gyara su su duka biyun,
suna tsuma su da rikitattun magungunan mata,
tun daga kan na gida Nigeria har zuwa na k'asashen k'etare,
tun daga wannan ranar abota mai k'arfi ta shiga tsakanin Aryan da Hanash,
suka zamu kamar 'yan uwa.
KasancewarHanash ya canja gida,
ya gida makeken kamtafaren gida,
mai 3 part, part d'in Siyama daban na Khulud daban,
nashi daban gidan mai shegen kyau ya tsaru sosai, sababbin kayan d'aki Abbu ya sake mata fil,
even spoon sabo dal Abbu ya saka mata,
gidan Khulud ya had'u yayi kyau matuk'ar,
gidan ya tsaru matuk'a kamar a turai,
yayinda sosai Hanash ya zage yayi bajinta fiye da aurensu na farko,
dan lefe yayi mata sosai kamar na budurwa akwatina 12,
yaso ayi biki amma Abbu ya hana yace ayi walima kawai,
dan haka limar kawai akwayi amma walimar irin ta 'yan gayun nan,
gasassan raguna, abinci da abinsha gasu nan birjin kamar banza,
har lokacin magana bata tab'a shiga tsakaninsu Hanash ba,
asalima tun daga ranar dayazo bata kuma ganinshi ba,
ranar juma'a aka d'aura auren Khulud da Hanash,
a ranar aka kaita d'akinta, sosai Mamu tayi mata fad'a,
yayinda Sanah da Halan suka d'ora mata sabuwar lectures,
kana suka tafi, dayake duk abin nan dakeyi su Sultan na gida wajen Khulud yasa,
data tare gidan shiru babu motsin kowa,
har k'arfe d'aya na babu alamar Hanash balle motsinsa,
ganin haka yasa mik'ewa tayi wanka ta gabatar da sallah,
harta niyyar kwanciya yunwa ta sata juyawa ta nufi kitchen,
tana isa k'ofar tayi arban da al'amarin dayi matuk'ar bata mamaki,
yayi masifar d'aure mata, cikin kid'ima, da tashin hankali gami da ranaza tayi baya,
hannunta dafe da k'irjinta..........
*Kuyi hak'uri da typing errors banyi editing ba, c/s am very busy*
_Ina mai baku hak'urin rashin jina da kukayi kwana biyu, hakan ya faru ne sanadiyyar aikin hajjin danayi, I really misses you guys_
MOMYN ZARAH 'YARBAWA
_*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
```DIDECATED TO```
*BATUL ADAM JATTKO*
*NAFISA NUHU SADNAF*
7⃣1⃣
_Ina masoya masu goyan bayanmu a da yaushe, masu san shek'e masge kwarkwatar idanunsu wajen karatun littattafan Hausa? to ku matsu kusa, dan nesa tazo kusa, ga shahararriya, hazik'a, fasihiyar marubuciyar nan da kuka sani, kuka dad'e kuna jiran sabon littafinta_ *AISHA ALIYU GARKUWA,*
_ta sake dawo muku da wani sabon salon littafinta mai k'unshe da abubuwan mamaki, al'ajabi, kala-kala, wanda zai nishad'antar daku, ya d'ebe muku kewa ya sanya masu hawan jini, sauka, masu ciwon zuciya darawa,_ *HUKUNCIN ALLAH....!* _shine sunan littafin wanda zai zo muku nan bada jimawa ba, *HUKUNCIN ALLAH....!* zai fara zuwar muku ne nan da bayan sallah in sha Allah, karku bari a baku labari,_ *HUKUNCIN ALLAH....!*
Ganin Hanash kwance saman sofa 3 sitter Siyama na kanshi suna bacci,
kanta ta girgiza had'i da goge hawayen dake zubo mata,
tana k'ok'arin komawa bedroom d'inta k'afarta tayi karo da wani abu,
a d'an tsorace tayi duba da wajen, ledojin kaji da drinks ta gani a k'ofar d'akinta,
cike da tsantsar takaici tace " wato bama zai iya bani da kanshi ba,
ta fad'a idanta a kansu kana tayi shigewarta bedroom tabar ledojin batare data d'auka ba,
saman bed ta fad'a had'i da fasa kukan bak'in ciki,
cikin kukan batare data sani ba bacci yayi awon gaba da ita,
kasancewar takai tsakiyar dare ba tayi bacci ba yasa ko sallar asuba bata samu tayi ba,
bata farka ba sai k'arfe goma na safe, da sauri ta duro daka kan bed d'in ta fad'a bathroom,
a gaggauce tayi wanka tayi sallah kana ta shirya cikin riga da siket na material,
d'inkin yayi masifar yi mata kyau ya amshi jikinta d'as,
kitchen ta nufa ta had'a tea ta soya dankali da kwai,
ta dawo parlor ta zauna gami da hard'e k'afa tana ci.
Sai da ta gama tsaf ta gyara gidan ta kunna turaren wuta,
kana su Hanash suka fito batare data kalle shi ba tace " ina kwana....!?
"Lafiya yace dai-dai lokacin da idanshi ya sauka kan ledojin daya aje mata yaga bata ko tab'a su ba,
k'uri yayi mata da ido dan baiga alamar ta ci abinci ba,
har zai wuce batare da yayi magana ba,
sai kuma yace " mai ya hanaki cin abinci....!?
Idanta na kanshi tace " wanne abincin kenan....!?
Kallanta yayi kana ya kalli ledar yayi mata magana da ido,
fuskarshi d'aure danya lura yanzu ta k'aro wulak'anci,
ta gane abinda yake nufi sarai amma tayi mishi alamar me yake nufi da idanta,
" wancan ba abinci bane....!?
Yayi maganar idanshi kanta,
" oh wai dama abinci ne....!?
" Wai wama ka kajewa anan....!?
"Dayake ban duba ba balle nasan miye ciki,
ban kuma san na waye ba, kasan bana shiga sabgar wani,
kamar zayyi magana sai kuma ya saka kai ya fice, batare dayace komai ba.
" Hub...! kunyi waya da Hanash....!?
"A'a yace yana shafa kanta dake saman cinyar shi,
" Hub..! gidan Khulud nake san zuwa,
" lafiya dai ko....!?
"Haka nan naji hankali na yak'i kwanciya, kasan fa har ta koma ko magana ta fatar baki bata tab'a had'a su ba,
murmushi Sir Moli yayi had'i da shafa gashin k'asan hab'arshi,
yace " ikon Allah, to ke ina ruwanki, ke idan kinje sashi zakiyi yayi mata magana ko me....!?
"Ai sunfi kusa, kuma ma ai mace ita idan tasan kanta lokacin da zayyi mata maganar ma bai sani ba,
" hummm haka ne,
kallanshi tayi tana murmushi tace " ka tuna wani abu....!?
"Me kenan...?
" Lokacin da kake mammatse ni a gidanka ko office d'inka,
dariya yayi yace " nake mammatse ki kodai muke mammatse juna...!?
"Ke da kike neman yi min fyad'e, in banda Allah ya tsare ni saura k'iris kiyi min fyad'e,
da sauri ta mik'e zaune gami da zaro ido tace " ni d'in....!?
"Eh...! ke d'in, ke fa ni Allah ne ya kiyaye ni da tuni kin dad'e da lalata ni,
yayi maganar yana dariya cike da tsokana,
dukan shagwab'a takai mishi tana cewa " Allah ni dai a'a, kai ne kake sani cikin office d'inka,
ko gidanka da motarka kayi tayi min abubuwa,
in banda ina da wayo da tuni zance yasha bam-bam,
" ba wani nan bake kike bina har inda nake ba,
kinga santalelen yaro san kowa k'in wanda ya rasa,
shine kike san lalata ni,
kiyi min fyad'e, da gudu ta mik'e ta bishi tana jefanshi da pillows cikin shagwab'a,
shi kuma sai dariya yake yana yi mata gwalo,
rik'e ta yayi tare da d'aukarta cak yana dariya yace " amma yanzu ai nafi san hakan,
muje bedroom ki k'arasa lalatanin,
yayi maganar cikin wani irin salo had'i da kashe mata ido d'aya,
cikin so da k'auna ta soma dukan k'irjinshi tana cewa " ban so nayi fushi,
yana dariya ya had'e bakinsu, yana nufar kan sofa,
sosai Sir Moli da Sanah suka fara hot romance, har takai ga ya fice daga hankalinshi gaba d'aya,
ganin ya gama ficewa daga nustuwarshi, idanshi yayi ja,
tayi saurin mik'ewa tana dariya,
tace " kaga kai yaron kirki ne ban san na lalata,
Ka, A kasalance ya d'ago jajayen idonshi ya kalleta,
cikin wahalalliyar murya yace " please....!,
"no..! tace had'i da d'age mishi gira d'aya tana dariya,
tana k'ok'arin shigewa bedroom yayi wuf cikin zafin nama ya damk'e, ta,
cikin wasa da dariya ta soma k'ok'arin zillewa amma no way,
dan yayi mata mugun rik'o gam,
bai sake taba sai da ya samu nutsuwar ranshi da salama kana suka fad'a bathroom tare sukayi wanka.
Har tsayin sati d'aya kenan da tarewar Khulud amma ko sau d'aya magana bata k'ara shiga tsakaninsu da Hanash ba,
ita abinda ma yafi bata mamaki, yake bata haushi had'i da d'aure mata kai,
shine yadda Hanash da Siyama suke baro parts d'insu,
su zo nata sunayi mata wasu abubuwan fitsara kan idanta,
wani lokacin kamar zasuyi sex gabanta haka suke yi,
abun yana masifar ci mata tuwo a k'arya saboda gani take yi cin fuskar yayi yawa,
tunda ba part d'insu d'aya da su ba, kowanne cikinsu yana da nashi part d'in amma dan tsabar raini da wulak'anci,
sai sun biyo ta har part d'inta gaban idanta suzo suna iskanshi,
yauma tana zaune a parlor'n ta tana karanta Hausa novel littafin *HAUWA A USMAN JIDDARH* mai suna ~*RABO AJALI...!*~ suka shigo tare manne da junansu,
bata ko kalli inda suke ba ta cigaba da karatunta,
saman carpet suka zube still Siyama tana jikinshi,
yana daga inda take ya mik'a hannu saman cinyar Khulud ya d'auki remote,
bata ko motsa ba, kasancewar tana girki yasata mik'ewa ta shiga,
dan yanzu idan suna abubuwansu bata tashi, da ne da farko idan taga suna fitsararsu take tashi tabar musu wajen,
amma yanzu taci alwashin ko sex zasuyi gabanta bata tashi, zata tsaya taga iya gudun ruwansu.
A plate ta zuba dambun shinkafarta dayasha vegetable's,
ta zuba soyayyar miyar kaji sai k'anshi take kana ta zuba coconut juice d'in data had'a, ta d'auka cikin tray tayi parlor,
a k'asan carpet ta zauna gami dayin d'ai-d'ai tana cin abincinta,
ba Hanash namiji ba har Siyama sai da yawunta ya tsinke ranta yayi masifar biyawa,
k'anshi ya gama cika musu ciki,
ganin bazai iya daurewa ba yasashi kallanta yace " babu tayi....!?
Bata ko kalli inda yake ba bare tayi k'ok'arin bashi amsa,
ta cigaba da cin abincinta, murmushi Hanash yayi kana ya kalli Siyama yace " jeki zubo mana abincin،
da sauri Siyama ta mik'e danji take kamar ta kwace wanda Khulud ke ci, taci،
wani irin wulak'antaccen kallo Khulud ta jefawa Hanash da Siyama,
kana ta mayar da kanta k'asa batare datace komai ba,
ganin Siyama na niyyar shiga kitchen yasa Khulud yin guntun murmushin gefen baki,
had'i da cewa " karki soma, karki kuskura ki fara, kar k'afarki ta sake ta taka min kitchen,
zamanshi ya gyara idanshi kan Khulud yana mamakin sauyawar datayi sosai,
yace " shiga ki zubomin abinci..! yayi maganar direct to Siyama,
cikin azama Khulud ta mik'e had'i da cewa" uhummm himma bata ga rago,
bari mugu ikon Allah, shima mik'ewa yayi ya kuma cewa " shiga nace,
kafin ya rufe bakinshi Khulud tace " wallahi Allah ta sake ta shigar min kitchen sai na baku mamaki daga kai har ita,
idan kuma zata shiga Bismillah ga fili ga mai doki saura sukuwa, ta shiga na gani,
ta fad'a idanta tarr cikin nashi,
ganin yadda yanayinta ya sauyya ne ya tabbatar mishi da gaske take yi zata iya yin komai,
dan haka ya kalli Siyama yace" koma ki zauna, ni bari naje na zuba, naga idan nima da wanda ya isa ya hana ni,
baki Khulud ta tab'e gami da cewa " wannan fa d'aya, amma sai dai ka shiga ka zu ba amma banda ita,
bayyi mata magana ba, ya shiga ya d'auko food flak d'in da plate & jug ya had'o komai cikin babban tray ya fito,
kusa da Siyama yaje ya zauna,
ya kalli Siyama yace " zuba min...!
batare da ta kalle su ba, tace " ko tsinke na karki sake ki tab'a ,
Hanash bayyi magana ba ya zuba abincin da kanshi kana ya kalli Siyama yace " zo mu ci,
ba musu ta soma k'ok'arin sanya hannu,
dariya Khulud ta sanya had'i da cewa " kam bura uba...! tashin durin duniya,
wallahi Allah idan kika kuskura ko kwaya ta shiga bakinki,
sai na shak'eki kinyo amanta ta hanci,
a tsawace Hanash yace " Khulud....!,
karka yi min tsawa karka sake ka soma yi min ihuuu akanta,
tayi maganar tana kallan cikin kwayar idanshi,
sororo Hanash yayi yana kallanta,
baki Siyama ta tab'e had'i da mik'ewa ta fice tana cewa " rowar abinci da gani ba'a gaji arziki ba,
murmushi Khulud tayi had'i da cewa " k'aramar mara kunya dakin tsaya kin fad'a gaba da gaba an baki amsa,
" Abinci ne dai ba'a so inci ko kuma sai naci,
"oho dai...!, tace tana cigaba da cin abincinta hankali kwance.
Sati d'aya da faruwar abin Khulud na kwance taji hayaniyar su Sultan waje,
da sauri ta mik'e ta lek'a ta window,
ganin bata gansu ba yasata kiran Halan a waya bugu d'aya tayi picking,
" amarsu ta ango mai dad'in tuwo,
murmushi Khulud tayi had'i da gaida ita Halan ta amsa,
kana Khulud tace " ina su Sultan....!?
Cikin rashin fahimta Halan tace " kamar yaya ina su Sultan bayan yau kwana takwas da zuwan Hanash ya kwashe su.....!?
Ido Khulud ta zaro kana tace " wallahi ban sani ba, sai yanzu na jiyo haniyarsu,
d'an shiru Khulud tayi kana sauke ajiyar zuciya tace " wai tsaya yana nufin Siyama zai bawa rok'on 'ya'yan kome...!?
"O'o...! to ni ina zan sani, kije kiji abinda yake nufi,
bata kuma magana ba, tayi dropping wayar ta fita jikinta na rawa har tana neman fad'uwa,.
'ya'yan yanzu da shegen wayo, kuma dama Bahaushe yace yaro ma yasan mai sanshi yasan nashi,
suna ganin Khulud suka nufo ta da gudu suna fad'in " Mami we missed you so much,
rungume su tayi tsam a jikinta tana mayar da numfashi idanta rufe,
kamar daga sama tajiyo muryar Siyama " hey..! kid's kuzo ku shiga gida,
saboda tsabar tsantsar mamaki sororo Khulud tayi tana kallan ikon Allah a wajen Siyama,
mak'e kafad'a yaran sukayi suna komawa bayan Khulud,
rolling ido Siyama tayi had'i da cewa " kuzo kuyi lunch kunji....!?
Baki suka had'a wajen cewa " no..! mu wajen Mamin mu zamuyi lunch,
babu irin rarrashin da Siyama batayiwa yaran ba amma fur suka k'i zuwa,
suka k'ank'ame Khulud,
duk abinda ke faruwa kan idan Hanash dan haka cikin k'asaita ya fito,
Khulud tayi murmushi had'i da cewa " kema kin gani da idanki ko....!?
"Dan haka sai ki koma ki sanar dashi yara uwarsu suke so,
" wacce uwar ta su fa....!?
Hanash ya fad'a yana k'arasowa wajen,
" ka tambaye su kaji, " ni dake nake bada su ba,
hannunta hard'e saman k'irjinta tace " ai idan kana da mayyi maka fad'a kai baka yi,
"ko...!?
Hanash yace, " sosai ma, ta bashi amsa,
"ok to 'ya'ya dai nawa ne dan haka daga yau na bawa Siyama su,
shek'ek'e Khulud tayi idonta kanshi tare da cewa " au Allah...!?
Bayyi mata magana ba, ya d'auki Hajeer da Zotal, yace " muje kuyi wanka muje shan ice cream,
"no Abbah mu da Mami zamu tafi,
" baku ganin Mami bata da lafiya, yayi maganar yana shigewa part d'in Siyama,
da gudu Khulud ta shige part d'inta, tana kuka ta kira Halan ta fad'a mata yadda sukayi,
Halan tace " ina zuwa bari na kira Sanah na had'a mu comfrence,
bugu d'aya tayi, tayi picking jin kukan Khulud yasata saurin mik'ewa har tana k'ok'arin fad'uwa daga kan gado,
"lafiya meke faruwa.....!?
Khulud bata iya bata amsa ba sai Halan ce tayi mata bayanin abinda ya faru,
jikinta na kerrrrma ta kashe wayar batare da tayi magana ba,
jikinta na rawa ta kira Sir Moli, sai da ta saita kanta da nutsuwarta kana tace mishi zataje gidan Khulud,
wai bata da lafiya, yanzu zanje in dawo, bayyi tunanin komai ba, ya bata damar zuwa,
ko yaran bata tafi dasu ba, gida ta barsu wajen masu kula dasu,
bata tsaya bi takan driver ba ta figi motar tayi waje,
batafi 20 minutes ba ta isa gidan,
part d'in Khulud ta shiga ta iske ta tana ta rusgar kuka wiwi kamar zata mutu,
batayi mata magana ba, ta rik'e hannunta had'i da cewa " ina ne part d'in Hanash d'in....!?
Batare da Khulud tayi magana ba saboda kukan dayaci k'arfinta,
ta wuce gaba Sanah tana biye da ita a baya,
kai tsaye Sanah ta danna kanta cikin parlor'n shi saboda idanta ya gama rufewa gaba d'aya,
zaune suka sameshi a parlor yaran na kusa dashi suna wasa yayinda Siyama ke kwance tayi pillow da cinyar shi,
cike da wulak'anci Siyama ta kalli Sanah tace " ke wacce irin wawiya ce marar tarbiyya da zaki shigowa mutane kai tsaye...!
kallan Siyama tayi sama da k'asa,
Kana tayi murmushi had'i da cewa " miye bak'o na shi d'in ko kuma gidan nashi....!?
"Tun kafin ki sanshi na sanshi,
duk abunda kkike dashi yanzu a kanshi, saura da ragowa ne, sai dai kiyi 'yan tsince-tsince,
ba dake nake ba, ba kuma wajenki nazo ba,
wajen wanda ya ajiye ki nazo da kuma shi nake,
dan haka ki kama kanki, idan baki san wacece Sanah ba, ki tambaye shi,
shi zai fad'a miki, haka idan kin saba yiwa Khulud kina cin lalai yi wargi ce dai-dai k'ugun kowa,
tayi magana cikin huci tana nuna mata yatsa,
kana ta mayar da kallanta ga Hanash har zuwa lokacin baiko motsa ba,
tace " wajenka nazo, "uhumm ina jinki,
maganar 'YA'YA NAH....! nazo muyi dakai,
da sauri Hanash ya d'aga kai ya kalli Sanah,
dan tun haihuwar yaran babu wanda zaice ya tab'a jin ta alak'anta yaran da ita,
murmushi yayi gami da girgiza kanshi cikin ranshi yace " wato dai har abada mai hali baya tab'a canja halinshi....!?
"Kwarai kuwa, ai ko shekara dubu kayi bakaga mutum ba, karka tambaye shi halinshi dan yana nan,
babu inda yaje komai daran dad'ewa hali bai tab'a tafiya yabar mai shi,
ta bashi amsa, dan taji abinda yace,
shi kanshi bayyi zaton maganarshi zata fito fili ba,
" dakai nake magana kayi shiru,
ta fad'a cikin tsiwa, " amma dai kin san a Nigeria muke kuma Nigeria Fathers land ce,
ba'a India muke ba balle kice mother's land ce,
cikin masifa tace " ko a grand's land muke bai shafe ni ba 'ya'ya na nake san a bani,
saboda nima ina da hakk'i kansu,
" ke ko wacce iri ce da har kike tak'amar kinfi uba iko da 'ya'yanshi,
cikin izza Sanah ta gyad'a kanta, tace " this is d fist & last da zaki rink'a yi min katsalandan cikin magana ta,
inba haka ba zan d'auki mummunan mataki a kanki wallahi,
"mataki...! Siyama ta maimaita idanta kan Sanah, kana tace " ke wai da uban me kike tak'ama, waye ubanki, uban wa ya d'aure miki gindi.....!?
Murmushi Sanah tayi had'i da cije lips d'inta ta rausaya kanta tace " me kika ce, tambaya ta kike yi waye ubana....!?
" Ki tambayi mijinki waye ubana,
wanda kuma ya d'aure min gindi miji na Aryan Rayyan Moli,
Alk'alin Alk'alai na k'asa baki d'aya, chef judge of Nigeria,
wanda aka d'ana last week, hand bag d'inta ta bud'e ta ciro invitation card ta jefawa Siyama,
tace " ki zama mutum ta farko dana fara gayyata walimar miji na,
then siriki na wanda shine shugaban sojojin Nigeria,
and this is last time da zaki k'ara yi min katsalandan cikin magana ta,
dan bata shafeki ba, magana ce data shafi uwar yara da ubansu,
kana ta juya ga Hanash tace " kai yanzu irin wannan muguwar sakayyar da butulcin zakayiwa Khulud....!?
"Wacce ta sayar da farin cikinta, da komai nata domin kai,
duk fa abinda Khulud tayi a rayuwa tayi shine domin kai da farin cikinka,
tayi hakan ne domin fitar dakai daga cikin k'unci,
amma shine kai zakayi mata sakayya da haka,
tayi maganar idanta cikin nashi,
Hanash dai bai ko motsa daga inda yake ba,
ta cigaba da magana " tam koma dai meye ya rage naku,
ni dai magana nazo kan yara na,
ina san a bani su, nayi yadda naga dama da kaya na,
ganin bashi da niyyar yin magana yasa Sanah durk'usawa ta d'auki Hajeer da Zotal,
ta kalli Khulud tace " kama Sultan muyi gaba tunda naga kamar ciwon baki yake yi,
" ke wai dalla baki da hankali ne....!?
"Ko kina ciwon hauka.....!
tassssss tasssss Sanah ta kifawa Siyama mari,
kana taje gabanta gaf da gaf tana huci tace " dama na fad'a karki k'ara yi min shishshigi,
in ba haka ba zan d'auki mataki, dah kin d'auka wasa nake yi,
to idan bakisan wacece Sanah ba kije ki nemi history ki duba,
dan haka ki kama kanki,
ke har kin isa ina magana akan 'ya'yana kina saka min baki dan uwarki,
lokacin danayi gohon d'aukar cikin, nayi fama da laulayi, renon ciki, nak'uda da haihuwa duk kina ina, ko kin sani ne....!?
"Ko kin isa ki shiga tsakani na da 'ya'ya na....!?
" To bari kiji har abada ba'a tab'a canjawa tuwo suna,
'ya'ya na ne na ciki na, gudan jini na ne,
kodan kinga ina nuna halin ko'in kula kansu,
shine kike zaton ban san su, kin tab'a ganin ko shege uwa ta haihu da bata san kayanta....!?
"Af na manta ashe baki san zafin haihuwa ba fa ko....!?
" No wonder kike shiga tsakanin uwa da 'ya'yanta,
to bari in fad'a miki ki bud'e kunnenki kiji ni dakyau,
INA MATUK'AR SAN YARA NA,
saboda NI CE UWARSU MAHAIFIYA, nice wacce na haifesu, nafi kowa sanin ciwo da zafinsu,
wallahi Khulud kawai zan iya yiwa kara kan yara na, dan haka karki kuma,
" kika mare ni......!?
"Eh...! idan kuma kina buk'atar k'ari ne kiyi bayani,
akan yara na zan iya shatawa kowa layi,
sosai tsantsar mamaki da al'ajabi ya cika Hanash dake zaune,
cikin ranshi yake tunanin wato dai uwa uwace har abada,
babu wani mahaluk'i da zai kai uwa san d'anta balle ya fita,
ashe duk wannan abun da Sanah keyi tana san su Sultan,
shi duk a tunaninshi bata sansu kwata-kwata,
dan bai tab'a ji ta danganta su da ita ba balle harta kira su da 'ya'yanta,
kuma gudan jininta sai yau, bai tab'a tunanin tana san su kuma tasan ciwon su ba sai yau,
Siyama tace " wannan gorin da tak'amar sai dai kiyiwa juyar 'yar uwarki ba ni ba,
dan itace bata haihuwa amma ni ko yanzu Allah yana iya bani,
"oh....! haba ashe ba juya ya auro ba, amma naga har yanzu babu alamun ciki,
ke mu irin mu irin haihuwa ne,
ko bakiga cikin 3yrs na haifi yara har 7 ba....!?
" Sannan ba'a yiwa Allah izgiki da gatse dan shi ke bayarwa kema yana iya hanaki kamar yadda bai bawa Khulud ba,
sannan mun fiki ikon da gidan nan, ke bama keba shi kanshi mai gidan muna iya watsa mishi kayanshi waje,
saboda nan gidan su Sultan ne,
murmushin gefen baki Hanash yayi deep down yana mamakin k'arfin hali irin na Sanah,
Sanah taja hannun yara dana Khulud ta juya zata fice,
Siyama tace " Darling zata tafi da yaranfa,
batare daya kalleta ba ya d'aga mata hannu yace " yaranta tana da iko da abunta،
baya Sanah tayi ta dawo gaban Siyama ta kalleta ido cikin ido tayi mata shu'umin murmushi had'i da kashe mata ido d'aya,
ta d'age mata gira tana wasa harshenta,
kana ta juya ta kalli Hanash tace " kamar yadda na fad'a tun farko gaban iyayen mu,
nace Allah da mala'iku suna shaida na bawa Khulud Sultan,Hajeer,Zotal kyauta duniya da lahira,
yanzu na maimaita maka, Hanash muddin kana neman zaman lafiya da kwanciyar hankali,
karka k'ara gigin bawa matarka yaran mu, dan daga yau har abada bani ce uwarsu ba Khulud ce mahaifiyarsu,
Hanash bayyi magana ba, Sanah taja hannun Khulud da yaran suka fita,
suna fita Siyama ta sanya kuka tare da cewa " Allah naga alamar har yanzu kana san Sanah,
dan inba haka ba babu yadda za'ayi tayi maka haka ka kyale ta,
harta mare ni gabanka amma ka kasa d'aukar mataki kanta,
jajayen idonshi ya d'ago ya zuba mata na tsayin lokaci kana yayi murmushi had'i da girgiza kanshi,
ya mik'a hannu ya jawota jikinshi ya rungume ta tana ta zille-zillen kwacewa,
yace " wallahi Allah kwata-kwata babu d'igon son Sanah cikin rai na da zuciya ta,
cikin shagwab'a Siyama tace " to meyasa ka kyale ta....!?
Murmushi yayi kana yace " me kike san nayi mata....!?
"Ka d'au mataki kanta....!
" datayi min me zan d'au mataki....!?
"Data mare ni mana....!
" hummmm ke data mareki meya hanaki ramawa....!,
kuma haka nan kawai sai na mareta danta mareki....!?
"Ai keda ta mareki meya hanaki ramawa....!?
" Lusarin namiji shike shiga fad'an mata,
kuma gaskiyarta ta fad'a yaranta ne ita ta haifi kayanta,
dan lokacin data haifi Sultan ni kai na ban sani ba balle ke,
" hummm kai dai kawai kace kana santa shiyasa baka san laifinta,
" yanzu fa na rantse miki ban santa,
Allah ban yiwa Sanah so na soyayya yanzu, ina yi mata normal so ne kamar kowa,
ina kallanta kamar Zohal da Wajnah ne,
ta wani b'angaren kuma ina yi mata kallan matar aboki na kuma 'yar uwar mata tata,
amma kwata-kwata babu zancen so soyayya, haba tana matar aure, a matsayin matar wani,
kima daina kawo wannan abun cikin ranki, dan kamar k'anwata uwa d'aya uba d'aya haka nake kallanta,
Allah ya cire min duk abinda nake ji kanta, dan ni da Mimmee munyi addu'a sosai kan hakan،
suna cikin hira Sanah ta dawo bako sallama ta danna kai d'akin da Sultan yayi mata jagora,
Siyama ta yunk'ura zata tashi Hanash yayi saurin danne ta,
kayan yaran ta kwashe tasss ta mayar part d'in Khulud,
sai yamma sosai kana Sanah ta tafi gida.
Da daddare bayan ta gama komai ta kwanta bacci ya fara d'aukarta sama taji motsi a parlor'n ta,
da sauri a d'an tsorace ta mik'e ta fita cikin sand'a,
ganin Hanash da Siyama zaune suna hot romance yasata komawa baya,
kamar zata share sai kuma ta tuno shawarar da aka bata a group d'in *SAHIHIN ILIMIN JIMA'I*
dayake group ne wanda duk wacce keda matsala data shafi aure ko sex da zamantakewar aurenta mutum yana iya fad'a a bashi shawara,
shiyasa itama ta fad'a musu halin datake ciki da irin cin fuskar da mijinta keyi mata,
komawa tayi cikin bedroom d'inta ta cire gaba d'aya kayan jikinta,
Tayi naked daga ita sai pant & bra, bra d'in daga baya babu komai sai igiyoyin data d'aure,
daga gaba kuma nipples d'inta kawai ta rufe,
cikin salo na yaudara da kissa tana kad'a duk ilahirin jikinta،
ta fita tayi kitchen ta d'auko cucumber kana ta dawo ta taka zuwa gaban tv ta kunna ,
had'i da kunna fitila haske ya gauraye gaba d'aya parlor'n,
ta koma kan sofa ta zauna had'i da wara k'afafuwanta...........!
MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
_*RASHIN SANI.......*_
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_
```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```
_SADAUKARWA GA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
_na sadaukar da gaba d'aya littafin *RASHIN SANI...!* ga gare ki_
```GARGAD'I```
*BAN YARDA WANI KO WATA SU SARRAFA MIN LITTAFI DA LABARI NA BATARE DA IZINI NA BA, BAN YARDA MASU YOUTUBE CHANNELS, DA WEBSITE, APPLICATIONS, OKADA, ETC SUYI MIN AMFANI DA LABARI BATARE DA IZINI NA BA, IDAN MUTUM YAYI DOKA ZATA HAU KANSHI IN SHA ALLAH, IDAN KUNNE YAJI JIKI YA TSIRA*
7⃣2⃣
_Ina masoya masu goyan bayanmu a da yaushe, masu san shek'e masge kwarkwatar idanunsu wajen karatun littattafan Hausa? to ku matsu kusa, dan nesa tazo kusa, ga shahararriya, hazik'a, fasihiyar marubuciyar nan da kuka sani, kuka dad'e kuna jiran sabon littafinta_ *AISHA ALIYU GARKUWA,*
_ta sake dawo muku da wani sabon salon littafinta mai k'unshe da abubuwan mamaki, al'ajabi, kala-kala, wanda zai nishad'antar daku, ya d'ebe muku kewa ya sanya masu hawan jini, sauka, masu ciwon zuciya darawa,_ *HUKUNCIN ALLAH....!* _shine sunan littafin wanda zai zo muku nan bada jimawa ba, *HUKUNCIN ALLAH....!* zai fara zuwar muku ne nan da bayan sallah in sha Allah, karku bari a baku labari,_ *HUKUNCIN ALLAH....!*
ta koma kan sofa ta zauna had'i da wara k'afafuwanta,
ta sanya cucumber a baki,
tana tsotsa tana wasa da harshenta akan kamar tana sucking joy stick,
Siyama kanta sororo tayi ta saki baki tana kallanta,
yayinda Oga Hanash ke ji kamar jijiyarshi take yiwa abinda take yiwa cucumber،
ai take ya fara jin yana yawo a sararin samaniya,
ganin haka yasa Siyama yin amfani da wannan damar wajen k'arasa zautar da Hanash,
batare data kalle su ba tana cigaba da abinda take yi tace " Hanash..! cikin wata irin murya,
cike da tsantsar sha'awa Hanash ya kalli Khulud,
bata kalle shi ba tace " idan iskancinku zakuyi kuje part d'in ku kuyi amma ba nan ba,
muryarshi na rawa yace " idan akayi anan d'in nan mezaki yi.....!?
Still bata kalle shi ba tace " babu abinda zanyi, amma ku tafi inda yake naku kuyi acan dan nan mallaki na ne,
" ke kin isa kiyi min iyaka da gidana...!?
"Naga dai nan gida nane dan haka babu wanda ya isa yayi min iko, ko iyaka balle ya kama kafa min doka a cikin gidana,
yayi maganar dakyar, cikin masifa Khulud tace " Hanash na gaji da irin wannan cin fuskar da kake min,
babu yadda za'ayi ko'a garin kafurai ka rink'a d'auko mace kana kawota part d'ina kana abubuwa da ita gaba na,
gaskiya da sake, wallahi ban da'ukar wannan rainin wayon,
cikin fad'a ya mik'e tsaye yana huci yace " nine kafirin....!?
Bata kalle shi ba balle ta bashi amsa,
ya cigaba " wai damai kike tak'ama ne Khulud....!?
"Yara...! ta bashi amsa, " dan gidan uban su ne, nan, kuma gabanku uwarsu ta banisu halak malak,
kuna ji kuna gani, dan haka kai kanka na fika iko, isa da tak'ama da gidan nan,
idan naga dama yanzu sai na d'auki jakar kayanku na cilla muku ita waje,
" ni....!?
Yayi maganar yana nuna kanshi,
" kwarai kuwa koka manta sunan yara ne akan takardun gidan....!?
Dariya Siyama tayi tace " oh...! da wannan kike tak'ama har kike cewa zaki koreshi....!?
"Dalla rufe mana baki shegiya ballagaza,
Khulud ta bata amsa, cikin masifa Hanash yace " ke d'in banza.....!,
ke d'in wofi ke har kin isa ki tsaya gaba na kina fad'a min maganganun banza,
tsaye Khulud tayi had'i da zuba mishi ido har ya dasa aya,
kana tayi murmushi tace " ka gama....!?
"Ni bazance kana yi min haushi ba, saboda haushi yana d'aya daga cikin siffa ta mak'ask'ancin dabba daga cikin dabbobi,
kuma bai kamata ajita tsakanin mata da miji ba,
Hanash meyasa zaka rink'a yi min ihuuu aka....!?
" Meyasa zaka rink'a biyo ni har part d'ina kana cimin fuska akan wata matar....!?
"First an last karka k'ara gaskiya,
cikin dariya Siyama tace " me jiya tayi ballantana yau ai hali zanen dutse....!?
Uwar harara Khulud ta zubawa Siyama, kana tayi shigewarta bedroom ta barsu nan,
bayanta Hanash yabi da kallo gami da had'iye yawu mak'ut,
yayinda Siyama tayi guntun murmushin gefen baki cikin ranta tace " mu zuba muga wanda zai kwashe tsakanin ni da ke.
Bayan kwana biyu da faruwar hakan Siyama ta siyo maganin k'arfin maza max man cream & spray,
wanda ake using dashi kan joy stick,
spray d'in fesawa akeyi jikinta haka ma cream d'in,
tana ganin Hanash ya shiga wanka tayi saurin lakutar cream d'in a hannunta,
had'i da fesa spray d'in shima a tafin hannunta,
tana gamawa ya fito d'aure da towel a k'ugunshi,
cike da kissa da dabara Siyama ta k'asara gareshi,
ta zame towel d'in ya fad'i k'asa,
ta sanya hannunta ta cafki joy stick d'inshi ta shiga shafawa tana murza,
a wayonshi ta goge mishi maganin dake tafin hannunta tsaf,
kana ta kai bakinta saitin kunnenshi ta rad'a mishi, " zanje part d'in Khulud ka same ni can,
tayi saurin fita kafin yayi magana,
kasancewar da biyu Siyama tayi hakan yasata b'oyewa parlor'n shi tana jiran fitowarshi,
tun kafin ya gama shiryawa yaji mazakutarshi na harbawa,
kafin ya gama har ya kai k'ololuwa wajen buk'atuwa,
da sauri ya gama shiryawa ya fita ya nufi part d'in Khulud wajen siyama,
Siyama dake b'oye tana jin ya shiga part d'in Khulud,
tayi saurin fitowa tabi bayanshi,
Khulud na zaune k'asan tiles tana kallo a tv,
taji k'arar bud'e k'ofa a hankali ta d'aga kanta ta ganshi ta mayar da kanta batare data mishi magana ba,
shima bayyi mata magana ba ya zauna yana mammatse k'afa,
cike da kissa Siyama ta shiga tana kad'a k'ugu jikinta kusan tsirara,
ta zauna saman cinyar Hanash ta shiga yi mishi salon d'aukar hankali,
hot romance Siyama take yiwa Hanash wanda hakan yasa maganin yayi tasirin mantar dashi duniyar dayake, cikin k'ank'anin lokaci,
idanshi ya rufe ruf ya daina ji da ganin komai,
Khulud na zaune bata motsa ba bata kuma yi musu magana ba,
a gabanta Siyama ta cire mishi kayan jikinshi kaf, itama ta cire nata,
ta kwantar dashi saman ta hau kanshi,
mutuwar zaune Khulud tayi ita abin ma ya daina bata mamaki kwata-kwata,
kanta ya gama d'aurewa ya kulle tsoro, mamaki, al'ajabi da tsantsar firgici da tashin hankali sune suka hana Khulud motsi,
komai nata tsaya mata yayi cak kwakwalwarta ta tafi hutun wucen gadi,
yawun bakinta ya d'auke mak'ogwaronta ya bushe.
Har Siyama da Hanash suka gama abinda suke, suka biyawa juna buk'atarsu,
wanda shi baima san wainar da ake toyawa ba,
dan shi baima san takamaiman inda kanshi yake ba,
suna gamawa Siyama ta mik'e ta fita tana dariya ta barshi nan kwance tsirara yana mayar da numfashi har bacci yayi awon gaba dashi,
Khulud takai 2hrs cikin wannan yanayin kana ta saki gigitaccen kuka،
mai cin rai da zuciya, har garin Allah ya waye Khulud bata bar kukan ba,
idonta yayi luhu-luhu yayi jajir kamar gauta,
gashin kanta duk a hargitse, kamanninta sun canza saboda tsabar kukan datayi da kuma tashin hankali,
tana kuka har k'arfe 8:30am na safe,
a hankali Hanash ya bud'e idonshi ganin rana tarwai yasashi mik'ewa da sauri ya shiga bathroom d'in dake nan cikin parlor yayi wanka,
ya fito d'aure da towel، ya shiga bedroom d'in Khulud ya zira jallabiya ya gabatar da sallar asuba,
kana ya fito har lokacin hankalinshi baikai ga Khulud ba,
sai da yakai tsakiyar parlor yaga center table fashe,
ido ya zaro yana bin glass d'in dake tarwatse a k'asa da kallo,
karaf idanshi ya sauka kan Khulud wacce take kamar mahaukaciya,
komai nata ya canja fuskarta da idonta sun kumbura sosai,
da sauri ya k'arasa gabanta ya durk'usa yana k'ok'arin sanya hannu ya rik'eta,
tayi saurin ja da baya a haukace tana girgiza mishi kanta,
" karka sake ka tab'a ni Hanash bana so,
wallahi Allah Hanash baka so na, dole ne zama dakai,
cikin rashin fahimta ya bita da kallo had'i da cewa " meya faru.....!?
Cak ta tsayar da kukanta gami da d'ago kanta ta kalleshi,
bakinta bud'e cike da mamaki tace " meya faru....!?
Shiru Hanash yayi yana tuna abinda ya faru daki-daki tun daga farko har k'arshe,
taryan-taryan Hanash ya tuna komai,
kanshi ya dafe had'i da furta " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
ya jima a haka kana ya matsa ya mik'a hannu yana k'ok'arin tab'a ta,
hannunshi ta buge cikin matsanacin kuka tace " ka tuna abinda ya faru yanzu....!?
" Menayi maka Hanash...!?
"wanne irin laifi nayi maka dana cancanta wanna muguwar sakayyar....!?
" wanne irin mugun butulci nayi maka da kake gasa ni kana azabtar dani ta wannan hanyar....!?
"Meye laifi na danna so faranta duniyarka....!?
" meye laifi na danna so haskaka rayuwarka....!?
" Hanash duk fa abinda nayi nayi ne domin ka da kuma farin cikin ka,
sannan abin da nayi bai haifar maka da matsala ko izaya da azaba a rayuwarka,
asalima farin ciki, jin dad'i ya sanya ka,
abinda nayi yayi sanadiyyar cikar burinka, ya baka abinda ka dad'e kana nema,
ka samu yara har uku, kuma Idan abinda nayi laifi ne, ai bani kad'ai na aikata ba harda Papu,
kuma duk munyi ne domin kai Hanash,
san da nake yi maka yasa ido na rufewa ruf Hanash, karka manta har 'yar uwata mai sona, da san ganin farin ciki na,
na b'atawa nayi mata butulci, ban cancanci haka daga gareka ba Hanash,
ta k'arasa maganar cikin matsanancin kuka,
kuka Hanash ya soma yi wuwi gami da durk'usa gaban Khulud,
ya kasa furta koda kalma d'aya saboda yasan duk abinda ta fad'a gaskiya ne,
cikin sanyin jiki da raunananniyar murya yace " am very sorry Khulud,
nasan na b'ata miki, nayi miki butulci da abubuwa da dama,
amma dan Allah kiyi hak'uri wallahi nayi hakan dan ki gane kuskuren ki a rayuwa,
hawayenta ta goge kana tace " naji bakomai amma dan Allah ka sake ni Hanash,
nasan baka so na, dan matuk'ar kana sona bazakayi abinda kayi yanzu ba,
please Hanash ka sake ni please dan Allah,
kanshi ya shiga girgizawa yana kuka yace " wallahi ban iya sakinki,
ko bakin bindiga da tsinin mashi za'a sanya min a ka ban iya sakinki Khulud,
cikin kuka tace " Hanash baka so na, ka barni naje na auri wanda yake so na, koda ni bana sanshi,
nasan shi zai san k'ima da darajata, zai kuma kare min mutunci na,
cikin kuka Hanash yace " ina son ki,
wallahi Allah duk duniya a halin yanzu babu wata 'ya mace da nake so take kuma gaba na bayanke,
ke kad'ai nake so, dan Allah karki rabu dani, idan kika barni mutuwa zanyi,
I really deadly love you so much,
wallahi Allah da gaske ina sanki fiye da kowacce 'ya mace, fiye da komai da kowa a rayuwa ta,
nayi miki alk'awarin zan kula dake har k'arshen rayuwar mu,
zan baki duk wani farin ciki da jin dad'in duniya,
bazan k'ara sanyaki kukan bak'in ciki ba, sai dai na farin ciki,
ni dake mutu ka raba in sha Allah, ko Siyama da kikaga na aura _*RABO AJALI...!*_ ne,
red eyes d'inta ta d'aga ta kalleshi tace " are you sure....!?
Da sauri yace " yes...!, tace " promise...!
yace " I promise you, ya fad'a had'i da bud'e mata k'irjinshi,
cikin kuka ta fad'a jikinshi, ya sanya hannu ya rungume ta gam,
yana shafa kanta cikin lallashi,
da gudu Sultan da su Zotal suka taho suna cewa " sweet family hug...!,
Hanash da Khulud sukayi dariya had'a rungume juna gaba d'aya su da yaran,
a ranar da dare Hanash ya tara Siyama da Khulud ya raba musu kwana bibbiyu da girki,
ya kama dokar babu fad'a duk wacce tayi mishi fad'a ko hayani a gida a bakin aurenta,
dan yasan Khulud tana da hak'uri sosai,
sannan yayiwa Siyama kyakkyawan warning akan Khulud,
ya saka dokar cin abinci tare ko girkinki koba girkinki bane,
dole za'a rink'a had'uwa a parlor'n mai garkin ana cin abinci tare gaba d'aya,
bayan ya sallamesu duk suka tashi zasu fita yayi saurin dakatar da Khulud,
a hankali ya tako inda take ya rungumeta, ta baya yace " get ready for me to night,
tayi dariya had'i da tsotsar lips d'inshi cikin salo wanda shi kanshi sai da yayi mamaki,
hannunta kan k'irjinshi tana shafa mishi nipples d'inshi,
takai kunnenta saitin kunnenshi ta d'an cija kad'an tare da tsotsar kunnen ta hura iska ciki tace " am always ready for you my heartbeat,
tana k'ok'arin sakenshi ya rik'ota had'i da lumshe idonshi yace " ina zaki bayan kin kunna min wuta.
zatayi magana yayi saurin manne bakinsu waje d'aya, cikin kwarewa da shauk'i suke sucking lips d'in juna,
yayinda hannunshi ke yawo a gaba d'aya sassan jikinta,
sosai Khulud ke tsotsar harshenshi da labb'anta,
cikin kissa Khulud ta zame mishi gaba d'aya kayan jikinshi yayi tsirara,
yayinda shima yayi mata tsirarar,
while bakinsu na cikin na juna, suna cigaba da hot kiss,
jin k'afafunsu na neman kasa d'aukarsu yasasu zubewa saman sofa,
a hankali Khulud ta soma murza mishi nipples d'inshi tana lasar d'ayan da harshenta,
gaba d'aya hankalin Hanash ya gama fita, ta wani b'angaren kuma mamaki ne cike da kanshi,
a hankali ta zame k'asa ta cafki joy stick ta shiga shafawa tana murza ta,
daga k'arshe ta jefa a bakinta ta soma tsotsa tana lasarta,
ta zura hannunta ta gefe tana cigaba da murza nipples d'inshi,
wohoho yaro bani guri, yadda kasan k'aramin yaro haka Hanash ya bud'e baki yana kukan dad'i gami da ihuuu,
ta dad'e tana sucking d'inshi kana ta mik'e tsaye ta kwantar dashi saman sofa ta tsotsi lips d'nshi kad'an,
kana ta mayar da bakinta wuyarshi, ta fara tsotsa tana gangarowa k'asa har zuwa k'irjinshi,
ta tsotsi nipples da cibiyarshi d'inshi sosai kana ta gangara mararshi,
ta tsotse tasss, ta lashe cinyarshi, har zuwa k'afarshi,
wani irin mawuyacin numfashi Hanash ya shiga fitarwa,
duk ilahirin jikinshi kerrrrma da b'ari yake,
hankalinshi da nutsuwarshi sun gama fita daga gangar jikinsa da ruhinshi,
in banda nishin dad'in da sambatu babu abinda Hanash ke fitarwa,
Khulud bata barshi kota sarara mishi ba, ta cigaba da abinda take yi,
shi ma ya zage yana rikita mata jiki da kwakwalwarta,
gaba d'ayansu sun kai k'ololuwa wajen buk'atuwa da san kasancewa da junansu,
burin kowannensu kawai yaji shi a jikin d'an uwanshi suna nunawa juna tsantsar so,
yayinda k'asan Khulud keta ambaliya da b'arin ruwan ni'ima,
da kanta ta hau kan Hanash ta saita joy stick ta jefa ta shiga pumping,
ruwan albarka da sambatu kawai Hanash ke zubawa Khulud,
yayinda ita kuma ke godewa Sanah, Halan, Aisha A Bagudu, Mrs Adam da sauran jama'ar dake cikin group d'in SAHIHIN ILIMIN JIMA'I cikin ranta,
basu sararawa juna ba sai da sukayi kyakkyawar 2hrs suna jiyar da juna dad'i,
kana suka tashi sukayi wanka, suka dawo suka kwanta,
tun daga wannan ranar Khulud ta zama tantiriyar karuwa amma a wajen mijinta Hanash kad'ai,
ta zage dantse tana faranta mishi,
dressing da girke-girke kuwa ba'a magana, dan kullum kusan tsirara take yawo cikin gida,
yayinda shima yake nuna mata tsantsar so da kulawa gaban kowa ba ruwanshi,
har Siyama ta san Hanash yafi san Khulud nesa ba kusa ba akanta,
dan yanzu zai rufe ido ya kartawa mutum rashin mutunci a kanta.
" I love more & more most K'albi, Sir Moli ya fad'a yana rungumo Sanah ta baya,
hannunta ta saka ta shafa fuskarshi fuskarta d'auke da murmushi tace " ana a hubbuka Habibirrah,
murmushi yayi gami da kwantar da kanshi saman kafad'arta,
yana shafa cikinta, durowar kitchen ta dafa gami da rolling sexy eyes d'inta,
tace " yanzu baka bari nayi girkin nan na gama da wuri,
cikin shagwab'a kamar yaro Sir Moli yace " ni dai a'a ina san a bani nasha ne,
dariya tayi sosai kana tace " me...!?
Boobs d'inta ya nuna mata cikin shagwab'a yana turo baki,
dariya ya bata sosai ta shafa kanshi tace " tom naji kaga dai yanzu girki nakeyi ka bari na gama sai muje na baka,
k'afarshi ya shiga bubbugawa a k'asa yana cewa " na k'i wayou, ni dai bani yanzu ko nayi kuka,
" girki fa nake kana gani, " ai dan haka dama na kawo chef na ajiye,
" meye amfani na ni da bazan iya dafawa miji abinci ya ci ba....!?
"Ai shi mijin naki ne yace ya yafe,
" ni nafi san na girkawa miji na abinci da kai na yaci,
gas d'in ya kashe had'i da d'aukarta cak ya nufi rest room d'insu,
ya direta saman rolling bed sosai take dariya cikin ranta tana mamakin jaraba da jarumta irin ta Sir Moli wanda bai gajiya da sex a rana zai iya yin sau biyar idan ya samu dama,
" tunanin me kike yi Mrs Aryan Rayyan Moli....!?
Yayi maganar yana goga mata kwantaccen gashin dake fuskarshi a saman fuskarta,
cikin murmushi tace " kai mana,
" to ai gani yace, yana sakar mata nishi cikin kunnenta,
cikin salon d'aukar hankali ya had'e bakinsu ya shiga tsotsa da lasar lips d'inta,
yayinda hannunshi ke kan boobs d'inta,
yana shan bakinta while hannunshi na kan boobs d'inta,
a hankali ya zame bakinshi daga nata ya mayar kan boobs d'inta,
ya soma tsotsar nipples d'inta yana murza d'ayan da hannunshi,
idonshi rufe yayi k'asa da bakinshi zuwa kan cibiyarta, ya tsotsi cibiyar da mararta sosai,
kana ya k'ara yin sama da bakinshi zuwa kan boobs d'inta ya cigaba da sucking d'insu,
idan Sanah bud'e wanda ya rik'id'e ya koma kamar na mashaya,
hannu takai saman nipples d'inshi ta soma murza nipples d'inshi tana wasa dashi,
'yar siririyar k'ara Aryan ya saki saboda wani mugun dad'i daya ziyarci duk ilahirin jikinshi,
ya ratsa jiki da duk wata jijiya dake jikinshi,
baka jin komai sai ihuunsu dake tashi cikin rest room d'in,
bakinshi nakan boobs d'inta ya gangara da hannunshi zuwa k'asanta ya soma fingering d'inta while yana cigaba da sucking boobs d'inta,
gantsewa Sanah tayi had'i da sakin nisha mai sauti, sosai Sanah ke fitar da nishi cikin kunnen Sir Moli ta rad'a mishi please suck me....!,
cikin kwarewa ya zame bakinshi daga boobs d'inta yana yi mata tafiyar tsutsa da harshenshi har ya isa hq d'inta,
jin wajen yayi a jik'e sharkaf idanshi ya lumshe had'i da furta " kankana uwar ruwa,
kana ya sanya harshenshi ya fara sucking d'inta,
while hannunshi gaba d'aya suna kan boobs d'inta yana murza su,
a matuk'ar galabaice ta birkice ta hau samanshi, ta fara romancing d'inshi,
kasa motsi Aryan yayi jin bakinta kan joy stick d'inshi tana tsotsar da,
wani irin nishi kawai yake fitarwa a jere babu k'akk'autawa,
Sir Moli bai ida zaucewa ba sai da yaji hannunta yana murza bolls d'inshi while tana sucking d'inshi,
yayinda hannunta ke kan nipples d'inshi tana murza su,
jikinshi na rawa ya birkice ya fara kashe arna yana kad'a k'uri'a a kwatin zab'e,
ihuuu Sir Moli yake iyakar k'arfinshi sosai, itama ihun take suka had'u suka cika gidan ita ihu shi ihuu,
sun d'auki lokaci kafin sukayi realising, tare sukayi wanka sannan suka shiga kitchen suka k'ara girkinsu,
a satin akayi gagarumar walimar rantsar da Sir Moli matsayin Alk'alin Alk'alai na k'asa,
suka k'ara d'aukaka cikin *HUKUNCIN ALLAH*
BAYAN SHEKARA BIYAR
A cikin shekaru Allah ya k'ara bawa Halan haihuwar yara uku tana da yara shida kenan,
haka ma Aroos da Seemah sun k'ara haihuwa suna da yara biyar-biyar,
Zohal da Aabeed suna da yara hud'u, mata biyu maza biyu,
Aarib da Wajnah yaransu uku,
maza biyu mace d'aya,
yayinda har lokacin Allah bai bawa Siyama haihuwa ba,
tun tana kishi da Khulud har daga k'arshe ta kwantar da hankalinta suka zauna lafiya,
suka had'e kansu kamar 'yan uwa gaba d'ayansu suka rungumi su Sultan suka rik'e su,
yaran sun girma sosai sunyi wayou amma har zuwa lokacin basu san ba Sanah itace ainahin mahaifiyarsu ba,
Khulud suke kallo a matsayin uwa,
kwata-kwata bata damuwa da soyayyar da Hanash ke nunawa Khulud gaban uban kowa,
komai na Khulud da Siyama d'aya sun had'e kansu suna zaman lafiya,
yayinda Sanah da Khulud so da k'aunar da suke yiwa junansu a kullum kwanan duniya k'ara ninnukuwa take,
yaran Sanah 11 cif a gidan Sir Moli dan kwata-kwata ya hana ta family planning,
kuma cikin ikon Allah tunda take haihuwa bata tab'a haihuwa d'a d'aya tilo ba,
yaranta mata biyar maza shida mata,
d'aya namiji data haifa aka saka mishi sunan Hanash,
dan yanzu duk duniya Sir Moli bashi da amini kamar Hanash,
haka shima Hanash bashi da aboki d'an uwa kamar Sir Moli,
matan akwai mai sunan Khulud, Mamu,Juju,Nailah, Halan da Mimmee,
sosai Hanash ya shahara a duniyar kasuwanci sunansa ya zagaya duniya baki d'aya kaf,
ya zama matashin saurayin d'an kasuwa mai tashe a duniya kasuwanci,
companies d'inshi suka wuce na kowa a ko'ina,
haka ma Sir Moli yayi shahara sosai duniya da k'asa ya zama zakaran gwajin dafi,
gagara badau, domin yayi nisan nisa far far away,
kyau, k'uruciyarshi, gayu, haiba da asalin halinshi na Aryan Rayyan Moli suka k'ara fitowa,
yayinda idan kaga Sanah sai ka rantse bata tab'a yin aure ba balle ace ta haifi har yara 14,
ta zama matashiyar yarinya mai ji da kyau, kud'i, gata, da miji na nunawa sa'a,
mijin tak'awa, mijin rufin asiri mai matuk'ar santa,
wanda baya k'aunar ya ganta cikin damuwa da k'unci kullum suna k'ok'arin farantawa junansu,
haka ma yayyanshi suna sonta kamar me,
Hard'o Family, Moli's family & Papu Family suka had'e suka zama tsintsiya mad'aurinsu d'aya,
saboda gaba d'aya sun riga sun zama d'aya auratayya ta riga ta shiga tsakaninsu,
suka kuma ci alwashin har abada da junansu zasu rink'a aurar da ahalinsu,
basu tab'a bawa bare auren zuri'arsu,
sosai zumunci mai k'arfi ya shiga tsakaninsu fiye da tunanin mai karatu.
Hanash dake zaune gaban laptop yana aiki idanshi sanye da farin glass,
ya d'an kalli Khulud dake zumb'uro baki yayi murmushi had'i da tattara aikin ya aje gefe,
yace " ayi min hak'uri na ajiye,
baki ta kuma turowa tare da kawar da kanta gefe,
kunnenshi ta kama yace " tuba ban k'arawa,
murmushi tayi gami da cusa hannunta cikin sumar gashin kanshi tace " an yafe maka heartbeat, dama ai baka laifi,
I love you so much yace yana shinshinar wuyanta,
tayi dariya tana shafa kanshi tace " I love you too my everything,
tayi maganar had'i da had'e bakinsu waje d'aya,
Sultan dake bayansu yace " Dady...!
da sauri Hanash ya raba jikinshi dana Khulud, had'i da d'aure fuska yace " bana ce muku ku rink'a knocking kafin ku shigo ba,
hannu Sultan ya saka a fuskarshi ya rufe ido, yana dariya yace " I'm sorry Dady banga komai ba,
dariya shima yayi yace " yauwa good boy, oya get out ka rufe k'ofar,
kuma daga yau ka rink'a yin knocking kafin ka shigo kaji,
da gudu ya fita yana dariya,
Hanash da Khulud suka kalli juna kana suka sanya dariya tare,
Khulud tace " hummm kaga yadda fuskarka ta nuna tashin hankali kuwa.....!?
"Ba dole ba ke kuwa yana neman katse min hanzarin, yayi maganar gami da had'e bakinsu.........!
Bye forever happiest couples Hanash & Khulud.
Sir Moli kishingid'e saman gado bakin ruwa (swimming pool),
idanshi rufe yana shak'ar k'amshin flowers da itatuwan dake zagaye da wajen,
yayinda gaba d'aya yaranshi da Sanah ke cikin swimming pool d'in suna wanka,
suna ta wats-watsen ruwa wa junansu,
a hankali Sir Moli ya bud'e idanshi ya zuba mishi yana jin wani sassayan dad'i,
mai gauraye da farin cikin bisa ni'imar da Allah yayi mishi na kyauta nagartattan ahali,
ya kalli kyawawan yaranshi farare sol kub'ul-kub'il dasu kamar yaran indiyawa guda goma sha d'aya,
kana ya kalli santaleliyar matarshi san kowa k'in wanda ya rasa,
" Alhamdulillah ala ni'imatu ya Rabbi,
Allah nagode maka sosai da sosai,
ganin yadda ya k'ura musu ido yasa Sanah watsa mishi ruwa,
ajiyar zuciya ya sauke a hankali had'i da kallanta, gira d'aya ta d'age mishi tare da d'aga kanta alamar meye,
da hannunshi ya nuna kanta alamar kece,
tayi sassanyan murmushi mai d'aukar hankali، had'i da mik'a mishi hannu ta wara,
alamar yazo, cikin nutsuwa Sir Moli ya mik'e daga shi sai gajeren wandon wanka,
ya fad'a cikin ruwan, yaja ta gefe ya manta da jikinshi,
kasancewar swimming d'in cike yake taf da kayan wasa na yara,
ya d'aukewa yaran hankali da wasa kwata-kwata hankalin su baya kan iyayen nasu,
kanta shafa cike da zallar so da k'auna yace " ina sanki fiye da yadda nake komai da kowa,
hannunta ta sak'ala ta wuyanshi, fuskarta d'auke da murmushi,
tace " I know، kanshi ya sunkuyo ya shiga goga mata gashin fuskarshi a saman fuskarta,
muryarshi can k'asan mak'ogwaro, yace " ya kamata ayiwa little Khulud k'anwa fa,
dariya tayi sosai kana tace " wa aini na gama haihuwa Allah,
"ko...!?
Yace idanshi kanta tace " kwarai kuwa,
cak ya d'auketa yayi cikin gida ita, bayan danna k'ararrawar Nanny's d'in yaran,
part d'inshi ya wuce da ita tana wutsil-wutsil da k'afafu santsin ruwan ya had'u dana fatarta,
bai direta a ko'ina ba sai saman sofa bed, mai L shape ya d'orata saman ruwan cikinshi,
light kiss tayi mishi tana dariya tace " I love you with all my heart,
and I proud to have you as a husband,
" I know yace kamar yadda ta amsa mishi, kana ya had'e bakinsu yayi mata deep kiss,
kana ya zame bakinshi daga nata ya kalli cikin kwayar idanta,
yace " tun ranar dana fara d'ora d'ora ido kanki Allah ya jarrabe ni da masifaffen sanki,
ashe kece uwar yara na, kece zaki bani dukkan farin ciki da jin dad'in duniya,
lalle _*RASHIN SANI...!*_ yafi dare duhu,
kuma *RABO AJALI...!* ne ni dake *MUTU KA RABA* har abada,
har ma gaban abadan da'iman in sha Allah,
murmushi tayi had'i da shafa kanshi zuwa fuskarshi tace " ina alfahari dakai miji na,
ina fatan kowacce 'ya mace ta samu miji irinka,
yayi murmushin jin dad'i yace " no body can love you the way ido,
Sanah tace " yauwa ni kam baka fad'a min abinda ya kai BUK a wancan lokacin ba,
hancinta yaja yana murmushi yace " ke kam baki da mantuwa,
" ba dole ba, tunda ina san nasan mekaje yi BUK,
"binciken sirri naje yi, sakamakon ana yawan kuka da lecturers akan mummunan d'abi'ar wasun su,
na neman students da lalata mata, had'i dayi musu barazanar kan exam idan suka k'i bada had'in kai,
wannan dalilin yasa President da kanshi yayi magana ya kuma buk'aci da a tura jami'in sirri mai gaskiya,
kasancewar ina san koyarwa yasa ni cewa zanje da kai na,
idan baki manta ba ranar da aka kai Khulud,
gidan Hanash bayan ya hanaki kwana gidan kin fito da dare, na d'auke ai mun biya ta restaurant,
har na karb'i wani abu hannun wani mutum ko....!?
D'an shiru tayi kana tace " yes of course anyi haka na tuna,
amma meya baka a wannan lokacin to.....!?
"Disk mai d'auke da evidence kan Malaman dake irin wannan ta'asar cikin makarantar,
bayan na amsa na had'a da hujjojin nima da nake dasu nakaiwa President,
lokacin da aka hukunta su baya makarantar, kina gidan Hanash,
da kinga komai da idanki, dan kowaye babanka kuma kowaye ya tsaya maka muddin kana list d'in nan sai an koreka,
gaba d'ayansu korarsu aka yi aka kawo sababbin malamai,
" Weldon my handsome, classic an unique husband,
I really proud of you Hub.....!,
tayi maganar tana shafa gashin kanshi,
yayi murmushi had'i da shafa bayanta ya k'ara matseta sosai da jikinshi,
yace " zan rayu dake zan mutu dake abadan dani dake zamu zauna,
hannunta kan k'irjinshi tace " na rik'e alk'awarinka cikin rai na ajiyeeee,
nake yin tsaro kullum ina tsayeeee, b'acin ranka bani so shi nake hayeeee,
ai tunda kaima baka san nayi hawayeeee,
duk inda ka sanya k'afafu ina biye koda baka nan kana nan a zuciyaaaaaa,
sosai yayi dariya kana yace " ni na fidda wacce nake so a zuciya, na kulle ido na akan so da k'auna, kuma bar kira na..........!
They lived happily ever after
الحمد لله على كل حال لي الحمد لله
Tammat bi Hamdulillah
Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah ala kullu halin
Anan na kawo k'arshen *RASHIN SANI.....!*
_Nagodewa Allah SWA daya bani ikon gama labarin nan lafiya, kurakuran danayi ciki Allah ya yafe min, abubuwan danayi dai-dai Allah ya bamu ladanshi gaba d'ayan mu, nagode kwarai da gaske da tarin so, k'auna da soyayyar da kuka nuna min kan littafin nan, sannan ina bawa dukkan wanda na b'atawa rai, na sosawa zuciya, ranshi da zuciyarshi yayi zafi har yaji babu dad'i dalilin littafin *RASHIN SANI...!* dan Allah kuyi hak'uri ku yafe min, kusan d'an Adam ajizine ne, ni dai na yafewa kowa, da wanda ya zage ni, da wanda yaci zarafina ya zumunta ni gaban ido na ko bayan ido na, na yafe duniya da lahira, nima ku yafe min_
جزاك الله خيرا
~masoya na ina matuk'ar godiya da alfahari dadu Allah ya barmu tare har gaban abada~
*Take note :- ban yarda a juya min labari ko ayi min amfani dashi ta kowacce siga batare da izini na ba*
```Sai kun sake ji na idan da rabon zamu sake had'uwa.....!```
MOMYN ZARAH 'YARBAIWA