Trending Hausa Novels

Rashin Sani Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Rashin Sani Part 1 Complete Hausa Novel.txt

Chapter 5 of 7

Cigaba da tuk'in tayi batare data bata amsa ba,
har suka k'arasa kasuwar bata kuma cewa komai ba,
sosai sukayi siyayya suka siyo kayan sawa shadda,lace,material etc kusan kala 30 kowa,
haka ma takalmi da jaka da mayafi,
kayan bacci ko sun jide su kamar hauka,
komai iri d'aya suka siya sak har pant & bra,
basu koma gida ba sai magrib,
dan sun biya sun kai kayan d'inki,
sun fad'awa telan yayi musu komai iri d'aya sak,
suna shiga cikin gidan suka zube a parlor,
Khulud ce ta bubbud'a kayan ta kwashi nata takai cikin bedroom d'inta,
kana ta kwashi na Sanah takai mata ta shirya mata komai tsaf,
sai dare Hanash ya dawo dan haka abinci kawai yaci yayi wanka,
da sauri Khulud ta shigo d'akin ta same ta kwance tace " kinyi wankan.. .!?
ta fad'a tana bud'e wardrobe d'inta,
gabanta na fad'uwa tace " eh nayi,
"yauwa tace tana fiddo mata rigar bacci ta mik'a mata tace gashi ki saka na raka ki,
kuka Sanah ta saka had'i da cewa " Allah ban iyawa tsoro nake ji,
a hankali ta zauna kusa da ita had'i da dafa ta,
tace " tunda kike a duniya kin tab'a jin ance wata ta mutu saboda sex...!?

Cikin kuka girgiza mata had'i da cewa " a'a amma Allan ni dai ina jin tsoro ban iyawa,
d'azu tana je fitsari na gwada sanya hannuna Allah sai da numfashi na ya kusa d'aukewa bare kuma ace wannan k'atuwar abar za'a saka min,
dariya Khulud tayi tace " waya fad'a miki k'atuwa ce....!?

Cikin kuka tace " ai dai nasan tafi yatsa na girma,
" tom naji yanzu dai dan Allah ki tashi muje nasan zai biki a hankali,
bazai yi miki da zafi ba ....!
sautin kukanta ta k'ara k'arawa tace " ashe dai da zafin...!?

" Ya Rabbi..!, Allah ba zafi ki tashi muje dan girman Allah,
amma dai kin san bazan tab'a cutar dake na jefa ki halaka ba ko...!?

Batayi mata magana ba ta cigaba da kukanta,
sosai Khulud ta rink'a rarrashin Sanah tana nuna mata babu wani zafi,
cikin kuka tace " to bani tea na fara sha,
ba musu Khulud ta mik'e ta fita,
tana ganin ta fita tayi saurin mik'ewa ta dannawa k'ofar key,
ko da Khulud ta dawo taji k'ofar a rufe murmushi tayi had'i da juyawa,
washe gari wajen k'arfe goma na safe Khulud tayi mata knocking,
had'i da cewa " ki bud'e min dodon naki ya fita ai,
hawayenta ta goge had'i da mik'ewa a hankali taje ta bud'e mata k'ofar,
tana dariya ta shigo tace " matsoraciya tashi muje muyi breakfast,
ta fad'a tana rik'o hannunta,
murmushi tayi mata batare data yi mata magana ba,
tabi bayanta suka fita,
har suka gama breakfast d'in Khulud na tsokanar Sanah tanayi mata dariya,
ita dai sai dai tayi mata murmushi kawai,
bayan sallar Magrib Khulud ta shigo bedroom d'in Sanah,
had'i da zama gefen gado,
ta shiga rarrashinta tana lallab'ata akan ta yarda yau dan Allah,
" tom Allah ya kaimu zan je in sha Allah ta fad'a tana murmushi,
yadda tayi maganar yasa Khulud yin yak'ini akanta,
kana ta mik'e ta fita,
Khulud na fita Sanah ta kuma dannawa k'ofar key tayi kwanciyarta saman bed,
k'arfe goma na dare Khulud ta dawo d'akin dan ta kai Sanah ga Hanash,
jin k'ofar tayi a rufe ruf, d'an knocking tayi a hankali gudun kar Hanash yaji,
tace " please ki bud'e min k'ofar dan Allah,
kefa kikayi min alk'awari yau zaki je gare shi,
banza Sanah tayi mata batare datace komai ba,
Khulud takai 30 minutes tsaye bakin k'ofar tana yiwa Sanah magiya had'i da rok'onta,
amma tayi mata banza ko k'ala bata ce,
shiru Khulud tayi tana tunani kafin ta sauke ajiyar zuciya a hankali tabar wajen,
da safe kwata-kwata Khulud batayiwa Sanah maganar ba,
ko a fuska bata nuna mata ba,
suka cigaba da harkokinsu,
sai da yamma Khulud tace " mata please ki shirya muje kasuwa,
ta fad'a danta san ba lalle ne taje ba,
yadda tayi tsammani haka ne,
dan cewa tayi " a'a ban zuwa kije sai kin dawo,
dan kartayi zargin wani abu yasa Khulud kuma cewa " please ki tashi muje,
daga can sai mu biya mu karb'o d'inkunan mu,
" please kije kawai amma ban fita,
Khulud bata muma yi mata magana ba,
ta fita, direct pharmacy taje, gefe ta koma sai da mutanen ciki suka fita kana tace " Malam kana da maganin saka sha'awa na mata mai k'arfi sosai...!?

" Eh..! Hajiya akwai su, akwai Viagra for women's, my love, lady prelox, lyriana, femmax, lympha max,
" acikin su wannene yafi saka mace ta rud'e ta fita daga hayyacinta sosai...!?

" Duk suna da k'arfi sosai amma idan kina neman sha yanzu magani yanzu,
kiyi amfani da Viagra for women's,
" Ok bani shi d'in to sai ka yi min bayanin yadda ake amfani dashi,
d'aukowa yayi ya mik'a mata ta biya shi,
kana yace " ana shan shi da normal water ko any drinks then Hajiya sai kin tabbatar da namiji kusa dake sannan zaki sha,
in ba haka ba akwai matsala, idan kika duba jikin kawalin ma zaki ga sunce 5 minutes before sex,
" tou nagode sosai ta fad'a tana fita cike da tsantsar murna da farin ciki,
daga nan d'inkunansu ta biya ta karb'a kana tayi gida,
data komawa gida kwata-kwata batayiwa Sanah maganar yau taje wajen Hanash ba,
sai da ta bari dare yayi Hanash ya dawo yaci abinci yayi wanka ya kwanta,
kana ta zuba five alive cikin glass cup ta saka tablet d'in ta d'auka ta shiga bedroom d'in Sanah,
kwance ta iske ta tayi wanka ta sanya rigar bacci,
har ma tayi bacci,
murmushi tayi had'i da lallab'awa ta bud'e wardrobe ta d'auko fuskar robar,
da voice maker,
cikin sand'a ta lallab'a ta saka mata,
da zarar ta motsa sai ta bari, har ta saka mata ta gyara ta sosai tamkar Khulud ce kwance ba Sanah ba,
sai da ta gama tsaf kana ta zauna kusa da ita,
gami da d'an tab'a ta tace " my Sanah tashi kisha drink d'inki naga baki kuma cin abinci ba,
ba musu Sanah ta mik'a mata hannu tana daga kwancen ta amsa ta kafa kai ta shanye tasss...!,
kana ta mik'a mata cup d'in, Khulud bata fita ba zama tayi dan taga maganin ya soma aiki ko kuwa,
ba'afi 3 minutes ba Sanah ta soma mammatse k'afa cikin bacci tana juye-juye,
Khulud na ganin haka tayi murmushi,
ta mik'e ta koma bakin k'ofa ta lab'e tana kallanta,
sosai Sanah ta soma zabure-zabure cikin bacci tana matse k'afa had'i da d'an kuka sama-sama,
yadda take yi kamar tana mafarkin ana sex da ita,
cikin bacci taji wani mugun abu ya tsarga mata tun daga tafin k'afarta har cikin kanta,
mararta ta murd'a mata da mugun k'arfi,
a matuk'ar razane ta farka a kid'eme had'i da wara k'afafuwanta,
ta lek'a k'asanta, hannu ta sanya ta dafe goshinta, had'i da yin baya da gashin kanta daya zubo mata kan fuska ya baje,
a hankali a hankali maganin ya cigaba da cin jikinta yana k'ara k'arfi had'i da rud'a mata jikinta,
mik'ewa tayi tsaye ta soma safa da marwa,
tana kuka wiwi dan ji take kamar HQ d'inta na tafasa,
bakin gadon ta koma ta zauna haba zambur ta mik'e,
ta koma gaban mirror ta dafa shi had'i da sunkuyawa,
sosai ta rud'e ta fita fit daga hayyacinta,
ganin ta kamu sosai yasa Khulud yin dialing number Hanash,
cikin muryar kuka tace " please kazo d'aya bedroom d'ina ciki ke ciwo,
tana fad'a ta kashe wayar batare data bari yayi magana,
murmushi tayi cikin jin dad'i, had'i da saurin komawa bedroom d'inta ta lab'e tana lek'owa,
daga shi sai boxer ya mik'e a kid'ime ya fita,
ya shiga bedroom d'in da Sanah ke ciki,
murmushin gefe baki tayi cikin jin dad'i,
ta juya ta rufe k'ofar ta, ta fad'a saman bed daga tsaye tana murmushi,
tunanowa datayi batawa Hanash nashi maganin ba, sannan farin bedsheets ne shinfid'e a gadon d'akin Sanah yasata zabura ta mik'e tsaye da sauri had'i da dafe goshinta,
" Ya Salam.....! tace,

Yana shiga bedroom d'in ya ganta tsaye gaban mirror,
idanta yayi jajir, duk ilahirin jikinta na rawa,
da sauri ya k'arasa gareta da niyyar ya rik'ota,
ai tana jin hannunshi saman fatarta ta ida fita daga hayyacinta,
bata wani b'ata lokaci ba ta had'e bakin su waje d'aya,
ta soma yi mishi hot kiss, tana shan lips d'inshi had'i da sucking harshenshi,
sororo yayi cike da tsantsar mamakin yau Khulud ke yi mishi haka,
hannunta ta saka tana shafa k'irjinshi had'i da massaging nipples d'inshi,
sandarewa Hanash yayi a tsaye ya kasa ko kwakwaran motsi,
dan har cikin kanshi yake jin abinda take yi mishi,
a hankali ta cigaba da shan bakinshi tana shafa softy skin d'inshi,
had'i da murza nipples d'inshi,
lokaci d'aya ta birkita mishi lissafi ya rud'e shima sosai,
gaba d'aya jikinshi ya d'auki rawa da kerrrrma,
matse ta yayi da jikin bango had'i da d'ora k'afarta d'aya saman kujerar gaban mirror,
ya matse ta sosai shima ya fara rud'a mata jiki,
ya fara shan bakinta da harshenta,
a matuk'ar buk'ace ya sanya hannunshi ya zame rigar baccin jikinta,
ya rage daga ita sai pant dan bata saka bra idan zatayi bacci,
ganin boobs d'inta tsaye cirko-cirko suka k'ara rud'a shi sosai,
bakinshi ya mayar kan boobs d'inta ya soma tsotsa had'i da d'an ciza kan nipples d'inta,
while d'ayan hannun yana kan d'aya boobs d'in yana murza kan nipples d'inta,
tab..! su oga Sanah anji abinda ba'a tab'a ji ba, dama kuma ga k'arfin maganin data sha,
suka had'u suka haukatata,
nishi ta soma tana k'ara tura masa k'irjinta had'i da danna kanshi sosai,
while hannunta itama yana murza shi sosai,
hannunta yana yawo a ko'ina na jikinshi,
dukkansu run rud'e sosai sun kai k'ololuwa da mak'ura,
duk ilahirin jikinsu tsuma yake yana kerrrrma,
d'aukarta yayi cak tasa hannunta ta sak'alo wuyanshi,
haka k'afarta na sak'ale da k'ugunshi,
bakinsu manne cikin na juna,
suka cigaba da shan bakin juna a haka sosai,
sun d'auki lokaci suna arbatu a tsaye kafin ya kwantar da ita saman bed wanwar,
ya cigaba da romancing d'inta itama tana mayar mishi da martani,
yana samanta yasa hannu ya cire mata pant,
shima ya cire boxer d'inshi duk sukayi naked,
a haka suka cigaba da romancing juna,
suna shafa juna ta ko'ina,
bakinshi kan boobs d'inta yana tsotsa had'i da mammatsa su,
while d'ayan hannunshi yana k'asanta yana fingering,,,
in banda nishi da k'ara tura mishi babu abinda Sanah keyi,
a gaggauce ya gyara mata kwanciya had'i da kama hanyar shiga,
normally yabi hanyar da k'arfi batare da tausayawa ko binta a hankali ba,
duk da k'arfin maganin bai hana Sanah firgita da k'ok'arin tashi had'i da ture shi ba..!,
amma ina sosai ya sakar mata gaba d'aya nauyinshi had'i da neman hanyar,
amma sai me...?

Jin k'ofar yayi a rufe b'ammm! tamkar k'ofar hanci,
k'ara k'ok'arin shigarta yayi amma kwata-kwata yaji babu hanya,
a hankali ya mik'e cike da tsantsar mamaki da firgici ya kunna fitilar d'akin,
dan Khulud ta kashe gaba d'aya,
tabbas Khulud ya gani kwance a matuk'ar galabaice,
tana girgiza mishi kanta cikin matsanancin kuka tace " please karka shige ni,
wallahi da zafi sosai ban iyawa,
in dai haka akeji na hak'ura da aure gaba d'aya har shi ma na hak'uri dashi,
ta fad'a cikin matsanancin,
a zaton Hanash tana nufin ta hak'ura da haihuwa ne,
kallan yadda take kuka tuburan muraran yayi had'i da kallan joy stick d'inshi dake mik'e k'am kamar zataci babu,
itama joy stick d'in tashi ta kalla cikin tashin hankali da firgici,
ta k'ara sanya rikitaccen kuka,
tana k'ok'arin mik'ewa,
da sauri ya kuma fad'awa kanta had'i da danne ta sosai yadda bazata iya tashi ba,
had'i da kuma dannawa amma still k'in shiga tayi,
sai da Hanash yasha bak'ar wuya,
ya galabaita sosai sai gumi yake yi duk da sanyin ac dake d'akin,
gyara mata kwanciya yayi sosai had'i da dannawa da k'arfi,
razananniyar k'ara ta saki had'i dab firgitaccen ihuuuu,
wanda gaba d'aya gidan sai da ya amsa,
Khulud na zaune saman gado ta kasan zaune ko tsaye,
tana jin ihuuuun Sanah ta san aikin gama ya gama, Hanash ya cika aiki,
hannu ta saka ta rufe bakinta had'i fasa kuka cikin tausayawa Sanarta,
kuka takeyi sosai tamkar ranta zai fita ta shiga dukanshi hannu bibbiyu tana yakushinshi gami da cizonshi,
amma ina abinda take yi ya k'asa d'imauta shi fiye da tunani,
ya zage iya k'arfinshi yayi ta kashe arna,
tun tana kuka har kukan ma ya daina zuwa hawayenta ya k'afe gaba d'aya,
jikinta ya saki.

Shi ko jinshi a wata irin duniya ta daban da tunda yake bai tab'a zuwa ba,
ya sashe zagewa iya k'arfinshi yana kashe arna, ya jima sosai a kanta,
kana ya samu biyan buk'ata da nutsuwa,
kwanciya yayi a gefenta had'i da rungumeta jikinshi,
ya shafa kanta gami da cewa " nagode Allah ya biki, ya kuma saka miki da alkhairi,
tunda nake dake baki tab'a sani cikin farin ciki da nutsuwa irin yau ba,
ban tab'a gamsuwa 100℅ irin yau ba,
ban tab'a jin dad'in sex irin yau ba,
thank you so much I can do anything to make you happy sweetheart,
ya fad'a had'i da kissing goshinta,
jin ana kiraye-kirayen sallar Asuba ya sashi mik'ewa ya shiga bathroom while yana naked kamar yadda take naked bardo kawai yaja ya rufe mata jinkinta,
cikin sand'a ya bud'e k'ofar bathroom d'in ya shiga gudun karya tashe ta,
yana murmushin farin ciki ya shiga cikin tub bath, yana niyar sakarwa kanshi shower idanshi ya sauka,
akan jinin daya b'ata mishi mararshi da ita kanta joy stick d'in,
gaba d'aya jikinshi yayi faca-cafa da jini,
ido zaro a matuk'ar tsorace cikin tsantsar mamaki,
yace " what..! blood kuma daga ina....!?

D'an shiru yayi yana tunani kafin ya sauke ajiyar zuciya ya sakarwa kanshi shower,
had'i da d'aga kanshi sama ruwan na sauka saman fuskarshi,
jin mugun zafi kan Joy stick d'in shi yasa shi sanya hannu ya d'ago ta yana dubawa,
gani yayi duk ya kurkurje ta yaji ciwo sosai akan joy stick d'in shi,
cikin mamaki yace " how...!?

Jikin shi na rawa ya fita daga cikin bathroom d'in da sauri,
fitilar d'akin ya kunna had'i da yaye bargon,
baya yaja a matuk'ar razane ganin jini faca-faca a ko'ina gaba d'aya bedsheet d'in ya b'aci da jini sosai,
idanshi waje kamar zasu fad'o k'asa saboda tsabar tsoro,
jikinshi na rawa ya k'arasa bakin gadon,
ya sanya hannushi ya wara k'afafunta ya duba sosai,
tabbas jinin daga cikin HQ d'inta yake fitowa,
da k'arfi gabanshi ya buga,
saboda tsabar tsoro da firgici ga kuma tsantsar mamaki,
muryarshi na rawa yace " how...!?
" impossible yama za'ayi hakan ta faru,
a hankali yasa hannushi ya tab'a ta had'i da kiran sunanta " Khulud...!,
amma bata ko motsa ba, k'ara tab'a ta yayi ya kuma kiran sunanta,
still bata motsa ba, cikin tashin hankali ya hau saman gadon had'i da girgiza ta yana kiran sunanta,
ganin bata motsi yasa shi kara kunnenshi a wajen hancinta,
yaji bata numfashi kunnenshi ya mayar k'irjinta ya kara a saitin zuciyar ta,
still shiru yaji matuk'ar razane yayi baya,
cikin matsananciyar fad'uwar gaba had'i da tashin hankali ya sungumeta...........!!!!!

MOMYN ZARAH
[7/7, 5:59 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

```DIDECATED TO```
*YAYA HAYAT*
~(TEAM HANASH)~

4⃣5⃣

Tunawa da yayi jikinshi babu kaya yasa shi mayar da ita saman bed ya kwantar,
a haka ya fita ya shiga bedroom d'inshi duk ilahirin jikinshi na kerrrrma,
Khulud dake lab'e tana ganin ya fito daga d'akin tayi saurin shiga,
had'i da dannawa k'ofar key, gudun kar ya shigo kai tsaye,
a matuk'ar kid'ime cikin tsantsar tashin hankali,
ta hau saman bed d'in had'i da girgiza ta tana kiran sunanta cikin matsanancin kuka,
Sanah! Sanah!! Sanah.....!,
ko matsawa batayi ba ganin haka yasata mik'ewa da sauri ta nufi fridge d'in dake cikin d'akin,
jikinta na rawa ta bud'e ta d'auko ruwa ta shek'a mata,
ajiyar zuciya ta saki had'i sakin gigitaccen,
a kid'ime Khulud ta rungume ta batare data damu da babu kaya a jikinta ba,
jin ana knocking yasa Khulud saurin raba jikinta dana Sanah,
cikin sauri ta kama Sanah ta saka cikin bathroom had'i da rufe k'ofar,
gashin kanta ta yamutsa kana ta bud'e mishi k'ofar,
jikinshi na rawa yace " muje hospital,
a'a ba sai mun je ba tace ,tana komawa saman bed d'in ta kwanta,
jinin dake zube a k'asa yabi da kallo,
wanda Sanah ta zubar had'i da jan k'afarta lokacin da zata shiga bathroom,
tafin k'afar Khulud ya kalla yaga babu komai,
then jikin dake k'asa ya nuna shatin k'afar mutum,
a hankali ya nufi bathroom gabanshi na fad'uwa,
a hankali ya fara jiyo shashshekar kukan Sanah ji yayi gabanshi ya doka da mugun k'arfi,
Khulud dake kwance tayi wata irin muguwar zabura ganin ya nufi hanyar bathroom,
da sauri ta tari gabanshi had'i da cewa " ina zaka...!?

Ido ya kafe ta dashi na tsayin lokaci kafin yace " waye cikin bathroom....!?

" Kamar ya waye cikin bathroom, ban gane tambayar ka ba....!?

"Eh nace waye cikin bathroom yake kuka ina jiyo shashshekar.....!?

Sanah dake cikin bathroom jin abinda yace ya sata saurin sanya hannunta ta rufe bakinta,
cikin mamaki Khulud tace " kuka kuma...!?

" Kuka wanne iri...!?

"Oho yace yana k'ara d'aukar step zuwa bathroom d'in,
while gabanshi na fad'uwa,
tarar gabanshi ta k'ara yi da sauri had'i da cewa " wai me zakayi cikin bathroom my hubby....!?

Ta fad'a cikin kissa tana shafa k'irjinshi,
hannunta ya ture had'i da cewa " bud'e min...!,
sai da gabanta yayi mahaukaciya fad'uwa kafin tace " me...!?

"Bathroom yace batare daya kalle ta,
ya karkata hankalinshi gaba d'aya ga bathroom d'in,
yak'e tayi had'i da cewa " ban bud'ewa ta fad'a tana juyawa had'i da rik'e hannunshi,
hannunshi ya cire daga cikin nata yace " Khulud...!, ya fad'a idanshi kanta,
in banda fad'uwa da dukan uku-uku babu abinda gaban Khulud keyi,
harta kasa controlling kanta tsoron ya fito k'arara ya bayyana a fuskarta,
" wai me zakayi ciki....!?

Ta fad'a while gabanta na cigaba da fad'uwa,
bai kuma yi mata magana ba ya taka a hankali da kanshi ya bud'e k'ofar,
da k'arfi Khulud ta tsunre idanta had'i da cije lips ta dunk'ule hannunta,
lab'ewa Sanah tayi a bayan k'ofa dan haka bai ganta ba,
lallek'awa yayi had'i da cewa " Allah ji nayi kamar akwai mutum ciki fa...!
ya fad'a yana cigaba da lek'awa jin abinda yace yasa Khulud saurin bud'e idanta had'i da sauke nannauyan ajiyar zuciya,
ta nufe shi tana cewa " da wa kake tsammanin gani...!?

Ta fad'a tana murmushi,
" no..! ban tunanin komai kawai dai naji kamar matsi da shashshekar kuka ne,
" may be kunnenka ne kawai ko kuma motsin ruwa,
" zai iya yuwa hakan ne..!
ya fad'a yana rufe k'ofar bathroom d'in,
" kana zargin wani abu ne...!?

Ta tambaye shi kai tsaye,
" a'a yace yana k'ara bin jinin dake zube k'asa da saman bed da kallo,
yace " ni fa mamaki nake yi kai na ya kulle wallahi sosai,
" akan me...!?

" Wai wannan jinin daga ina yake kuma na miye...!?

" Ni dai a iya sani na mace budurci d'aya ne tak da ita,
amma wannan abun yayi kama da kamar nayi disvirgin mace,
" cikin tashin hankali tace " kamar yaya fa dama ana disvirgin mace sau biyu ne...!?

" O'o to nima abinda nake san na tabbatar kenan,
abinda ya faru yau kamar na cirewa cikekkiyar budurwa budurcinta ne,
kalli jinin nan fa, sannan dakyar na shiga,
kuma da nazo shiga sai da akayi gigitaccen ihuuuu Khulud,
then...! penis d'ina duk ta kurkurje naji ciwo wajen shiga fa,
impossible ya fad'a yana shafa kanshi idanshi kan jinin,
cikin k'arfin hali tace " ayya na manta dama ban fad'a maka Doctor William na America,
wanda yayi min aikin dashen mahaifa yace dama dole sai hakan ta faru,
saboda anyi min dashen mahaifa kuma bayan an gama sai da aka d'inke ni sosai,
kuma yace dole first sex sai jinin ya zuba...!,
saboda shine karo na farko ga sabuwar mahaifar, amma yace may be jinin yana iya k'ara zuba ko kuma bai k'ara zuba ya dan ganta,
" kanshi ya shafa yana murmushi yace " OMG....!, wallahi na manta da anyi aikin nan hakan tana iya faruwa kam,
amma gaskiya naji matuk'ar dad'in dashen mahaifar nan,
" da gaske...!?

Ta fad'a tana murmushi,
"yes..!, yace yana shafa fuskarta, had'i da cewa,
"tabbas na karb'i budurcin mace yau,
nayi disvirgin mace d'aya sau biyu kenan a rayuwa ta,
nayi abinda babu wani d'a namiji da ya tab'a yi
murmushi yayi batare da tace komai ba,
bari nayi sallah nayi wanka gari ya waye sosai,
idan na dawo daga office mayi maganar ya fad'a yana k'ok'arin shiga bathroom d'in dake d'akin,
da sauri tace " please ka tafi naka nima wankan zanyi kuma ina san yin toilet,
" hummmm shiyasa naji....! ya fad'a yana toshe hancinshi,
yayi waje yana dariya, Sanah dake cikin bathroom tana jin duk maganar da sukayi,
ta sauke ajiyar zuciya jin ya fita,
yana fita ta sakawa k'ofar key,
ta fad'awa bathroom d'in da sauri,
jikinta na rawa ta had'awa Sanah ruwan zafi mai zafi sosai,
ta kalle ta cike da tausayawa tace " shiga my Sanah...!,
jajayen idanta ta d'aga ta kalleta,
" I'm sorry sorry my Sanah ta fad'a cikin kuka,
batayi mata magana ba ta shiga cikin bath tub d'in,
har lokacin jinin bai daina zuba ba,
tana shiga ruwan yayi jajir ya koma tamkar jinin,
sau uku Khulud tana canja mata ruwa amma still b'aci yake,
a d'an tsorace tace " My Sanah bari nazo mu tafi hospital jinin bai daina zuba ba har yanzu,
batayi mata magana ba, Khulud ta fita da sauri ta sallami Hanash da gaggawa har ya so ya d'an fahimci wani abu ta wagarar dashi,
yana fita ta dawo ta isketa,
ta sunkuya had'i da dafa mirror dan ko zama ta kasa,
kasancewar ta saka kaya yasa Khulud bud'e wardrobe d'inta,
ta d'auko hijab ta sanya mata,
gami da kamata suka fita, dakyar Sanah ke takawa tana cije lips had'i runtse ido,
driver yana ganinsu yayi saurin tasowa ya shiga motar,
d'an d'osa mazaunanta tayi ta zauna cikin motar a karkace dan bata iya zama sosai,
a k'ofar standard hospital sukayi,
Khulud ta fito da sauri ta shiga ta taho da nurses had'i da gadon tura marasa lafiya,
a gaggauce Doctor ya dubata
" babu abinda yake damunta kawai ta jiga ta ne,
jinin kuma dayake zuba saboda an shige ta da k'arfi ne,
sosai tausayin Sanah ya k'ara ka mata,
cikin kuka tace " I'm so sorry my Sanah,
emergency room aka shiga da ita nurse's suka gyara ta,
basu fi 20 minutes ba suka fito aka kaita d'akin da aka kwantar da ita,
Khulud zaune saman sofa tana jiranta ta farka,
wayar ta soma ringing tana dubawa taga sunanshi,
" ya naji muryarki kamar kinyi kuka...!?

Batare data sani ba, cikin sub'ul da baka tace " my Sanah ce bata da lafiya....!,
sai bayan ta fad'a ta tuna,
sai da yayi d'an jimmmm! kana yace " meke damunta...!?

Cikin rawar murya tace " zazzab'i da ciwo kai,
yanzu haka ma muna standard hospital,
ta fad'a dan babu yadda zatayi tunda ta riga tayi sub'ul da baka tun farko,
" Allah ya sauwak'e..!,
" dan Allah kazo ka duba ta please,
dan girman Allah kar kace a'a kaji,
" kina can ne..!?

"Eh..!,
" Ok idan na tashi a office zan biyo na d'auke ki,
" to Allah ya kawo Ka lafiya,
"Amin yace had'i da kashe wayar,
bata farka ba sai wajen k'arfe 7:40pm na dare,
Khulud tana ganin ta soma motsi tayi saurin mik'ewa taje bakin gadon,
" sannu kinji my Sanah,
kanta ta kawar gefe batare data kalli Khulud d'in ba,
" I'm so sorry my Sanah please,
dan Allah kiyi......!,
jin an turo k'ofa yasata yin shiru,
wata nurse ta shigo, murmushi tayi musu kana ta soma duba Sanah,
ta cire mata k'arin ruwan da aka saka mata,
tana murmushi ta kalli Khulud tace " ke kinje kinga Doctor d'in kin kuma karb'i magungunan ki ne naga zai fita....!?

Da sauri Khulud ta k'ifta mata ido had'i da d'ora yatsa saman lips d'inta alamar tayi shiru,
sannan ta wagarar da maganar tayi kamar bata ji ba,
duk abinda suke yi akan idan Sanah,
amma sai ta share itama tayi kamar bata ji ba,
Khulud ta kalli nurse d'in tace " dan Allah idan ba damuwa ko zaki kular min da ita kafin na rink'a zan biyaki 30k kullum please,
cikin nutsuwa nurse d'in tace " badamuwa zanyi,
" nagode sosai Allah ya saka da alkhairi,
"amin tace kana ta fita,
text ta turawa Hanash " _dan Allah ka taho mana da abinci da ni da my Sanah har da kai ma please_
doguwar rigar atamfa ce kawai a jikin Sanah babu ko d'an kwali,
amsa Hanash ya turowa Khulud " _ok to, a wanne b'angare kuke then room no_
bata b'ata lokaci ba ta tura mishi amsa,
a hankali Khulud ta taimaka mata ta tashi zaune,
" dan Allah kiyi hak'uri my Sanah...!,
" wai wani abu kika ji nace miki ne...!?

Sanah ta fad'a a fusace,
" a'a baki ce man komai ba amma please kiyi hak'uri,
kukan bak'in ciki Sanah ta saka had'i da cewa " amma ke fa kika ce min babu zafi kuma a hankali zai bini amma gashi nan har da zuwa hospital.....!,
dai-dai lokacin da Hanash yake shigowa d'akin,
bakinshi d'auke da sallama Khulud ce kawai ta amsa mishi sallamar,
amma Oga Sanah kawar da kanta tayi gefe,
cikin nutsuwa ya taka zuwa bakin gadon da take kwance ya d'an kalleta had'i da kawar da kanshi yace " sannu ya jikin......!?

Sai da ta d'an d'auki lokaci kafin tace " Alhamdulillah,
daga shi har ita babu wanda ya kuma yiwa wani magana,
a hankali ya juya yana k'ok'arin fita Khulud tayi saurin cewa " please ka zauna ka jira na na bata abinci karka je mota kayi ta zaman jira na,
bayyi nata magana ba ya koma ya zauna akan sofa had'i da zaro wayarshi cikin aljihu ya shiga latsawa,
" please my Sanah ki tashi ki ci abinci ko kad'an ne,
" ban cin tace batare data kalle ta ba,
" please mana dan Allah kinga gashashshan kifi ne da chips,
cikin masifa tace " wai ce miki akayi yunwa nake ji ko me...!?

Cike da mamaki ya d'aga kai ya kalle ta,
danya tabbatar yau Sanah keyiwa Khulud haka,
yana d'ago kanshi ta watsa miji harara,
shima harararta yayi had'i da zare mata ido,
itama ta zare mishi idon kamar yadda yayi mata,
duk abinda sukayi Khulud na kallansu,
tayi dariya tace " ikon Allah yau kuma fad'an kurame aka koma....!?

Itama Khulud d'in hararta yayi batare dayace mata komai ba,
Khulud ta kuma yin dariya tace " wallahi fad'anku da dramarku na birge ni dan Allah ku cigaba karku dai na,
ina san nayi ta gani ina dariya,
k'ok'arin mik'ewa yayi tayi saurin maida shi zaunen had'i da cewa " I'm sorry ban k'ara yin magana,
bayyi magana ba ya koma ya zauna,
" please my Sanah ki ci ko kad'an ne,
" idan bata ci ki kyale ta mana cikin ta ne, ina ruwanki ita daba yarinyar goye ba,
cikin tsiwa tace " ai dama bance cikinka bane, kuma ban ce ka bani ba,
My Khulud matso ki bani a baki kinji,
d'an black stomach kuma sai a mutu,
dariya sosai Khulud tayi kana ta shiga bata abincin a baki,
ido ya k'ura mata yana kallan yadda take taunar abincin da biyu,
murmushi kawai yayi had'i da girgiza kanshi,
yace " hmmm mai hali dai baya fasa halinshi,
" da ina ka tab'a jin mai hali ya fasa halin shi.....!?

"Ai hali na yana nan daram sai ma abinda ya k'aru ehee!,
" Allah ya shiryi d'an iska yace idanshi kan wayarshi,
" haka kuma Allah ya shirya masu sa ido, sa idanawa ana ruwa suna irgawa,
" Khulud kin tsaida ni ne dama tayi min rashin kunya...!?

"A'a ni ina ruwa na kunfi kusa nima 'yar kallo ce,
" idan mutum yaja mai zai hana ayi mishi,
" ke...! ki kama kanki yace yana kallanta,
da sauri ta rik'e kanta had'i da cewa " na kama! kamar haka...!?

Dariya Khulud ta sanya sosai while tana bata abincin,
idanshi ya mayar kan wayar shi batare da yayi mata magana ba,
ya cigaba da latsa wayarshi,
sai da Khulud ta bata abincin taci ta k'oshi sosai kana tayi mata sallama suka tafi,
nurse zaune tana jiran su fito ta,
tana ganin sun fito ta mik'e ta nufe ta,
Khulud ta tsaya shi kuma yayi gaba,
" kinji dai abinda nace miki ko..!?
"Eh..! nurse d'in tace, ki fa tabbatar kinyi min yadda nake saki,
ki fad'a mata ina da hawan jini da ciwon zuciya , then abu kad'an ana iya rasa ni,
danna tabbatar taga abinda muka yi d'azu na kuma tabbatar sai ta tambaye ki,
murmushi nurse d'in tayi had'i da cewa " karki damu in sha Allah zanyi yadda kika ce,
hannu ta sanya cikin hand bag ta zaro 1k bandir d'aya na 100k ta bata,
ta masa had'i da yin godiya, kana ta shiga d'akin wajen Sanah,
bakinta d'auke da sallama,
murmushi tayi mata had'i da komawa ta kwanta,
kallanta nurse d'in tayi had'i cewa " baki buk'atar komai...!?

"Eh..! kiyi zamanki kawai,
saman sofa nurse d'in ta zauna,
har Sanah ta rufe idanta tayi saurin bud'ewa had'i da mik'ewa zaune,
ta kalli nurse d'in tace " dan Allah tambayarki nake san yi idan ba damuwa,
kuma dan girman Allah ki fad'a min gaskiya,
wayarta dake hannunta ta kifa had'i da tattara gaba d'aya hankali da nutsuwarta,
gareta tana murmushi tace " uhummm ina jinki ba damuwa,
" kiyi min alk'awarin zaki fad'a min iyakar gaskiyarki,
" in sha Allah nurse d'in tace,
" dan Allah meke damun Khulud danaji kince tana zuwa ganin Doctor harta karb'i magani....!?

D'an shiru nurse d'in tayi kana tace " kiyi hak'uri ban iya fad'a miki dan ta yi min kashedi sosai ta kuma rok'e ni akan karna sake na fad'a miki,
ji tayi gabanta yayi muguwar fad'uwa,
cikin marairaice fuska tace " dan Allah ki fad'a min,
kinyi min alk'awari fa...!,
sosai Sanah ta shiga rok'on nurse d'in had'i dayi mata magiya kan ta taimaka ta fad'i mata,
d'an shiru nurse d'in tayi kana ta sauke ajiyar zuciya,
tace " tou nima kiyi min alk'awari baki tab'a yi mata maganar,
cikin zak'uwa Sanah tace " in sha Allah nayi miki,
" tou dama CIWON ZUCIYA da HAWAN JINI ke damunta kuma sunyi mata mugun kamu,
sosai dan sunyi masifar cin jikinta abu kad'an yana iya sawa a rasata,
tace karna fad'a miki ne dan bata so ki saka kanki cikin damuwa,
dan ta san yadda kike mugun santa kina iya kamuwa da irin ciwon kema ita kuma ta gwammaci duka cututtukan duniya,
su fad'a mata akan ke kiyi koda ciwon kai ne,
ta gwammaci tayi mutuwa sau dubu idan anayi data ganki cikin damuwa,
kuma a 'yan kwanakin nan ciwon yana yawon matsa mata sosai,
danna fuskanci tana cikin damuwa,
tunda Nurse d'in ta soma magana Sanah taji wani mugun shock a gaba d'aya sassan jikinta,
duk ilahirin jikinta ya d'auki kerrrrma da tsuma,
dan Allah idan har kina san kwanciyar hanklinta karki nuna mata kin san da wannan maganar,
sannan ki rink'a k'ok'arin kwantar mata da hankali,
ko k'ala Sanah batace ba sai wani abu mai tuk'uk'i da take ji a zuciyarta,
kwata-kwata ta nemi kuka da hawayenta ta rasa,
take taji tsananin so da k'aunar Khulud d'inta ta dawo mata sabuwa fil fiye da da,
cikin mutuwar jiki ta koma bed ta kwanta batare data k'ara furta ko da kalma d'aya ba.

Su Khulud suna shiga cikin mota tace " kayi hak'uri kaji nasan yau nayi laifi ko...!?

Kallanta yayi yana murmushi yace " inji wa yace kinyi laifi yau...!?

" Ai koda kina yin laifi kullum yau baki yin laifi,
yau kam its your day kiyi komai baki yin laifin,
cikin mamaki ta kalleshi tace " meyasa...!?

Yace " ai yau kin biya ni...!
" da akayi me..!?

Ta kuma tambayar shi cikin mamaki,
kanshi tsaye yace " wallahi tunda nake a rayuwata ban tab'a samun gamsuwa da nutsuwa irin yau ba,
yau kam kinyi abinda baki tab'a yi ba cikin 3yrs I proud of you today dear,
ya fad'a yana shafo fuskarta,
shiru tayi had'i da zuba mishi idanuwanta da suka k'ank'ance saboda tsabar tashin hankali,
" I love you more today yau kam yaci ace ma nayi kyauta mai girma,
ya kuma fad'a cikin walwala yana tuk'inshi hankali kwance,
" yana ji kinyi shiru ya fad'a yana kallanta....!?

Murmushin yak'e tayi had'i da cewa " nima yau nayi enjoyed sosai da sosai,
" kice yanzu ma idan mun koma zamu k'ara raya sunnah..!?

Ya fad'a had'i da kashe mata ido d'aya,
cikin k'arfin hali tace " uhummmm jiya ka wahalar dani ka jigata ni sosai,
ai yau ranar hutu ce,
" gaskiya ban iya hak'ura dake muna komawa gida zan k'ara jona sirdi,
tou naji amma ka bari nayi bacci na tashi dan bacci nake ji sosai,
zayyi magana tayi saurin cewa " idan har kana san ka kuma jin yadda kaji yau ka bari nayi bacci na tashi,
murmushi yayi yace " ni ko ke san na kuma jin yadda naji,
ai komai kika ce haka za'ayi,
murmushi tayi batare data kuma cewa komai ba,
suna isa gida tayi wanka had'i da kwanciya dan masifaffan bacci take ji,
saboda kwata-kwata jiya bata samu bacci sosai ba, saboda her Sanah.

Idan hankalin Sir Moli yayi million to ya tashi,
ya rasa meyasa kwata-kwata bai samun number ta idan zai kira sau dubu switch up ko not reachable take ce mishi,
haka ma idan ya tura mata text bai shiga,
ya rasa in da zai saka ranshi da rayuwarshi yaji dad'i,
gashi a 'yan kwanakin nan idan yaje gidansu mai gadin bai barinshi ya shiga,
ya rasa dalili, ya shiga matsananciyar damuwa kullum addu'arshi d'aya Allah yasa tana lafiya,
dan ranshi yana bashi akwai wani abu dan muddin babu wani abu,
yasan bata iya tsayin lokacin nan batare datayi waya dashi ba,
gashi ko makaranta ta daina zuwa,
gaba d'aya ya tashi hankalinshi sosai ya shiga damuwa sosai,
kallo d'aya zakayi mishi kasan yana cikin wani yanayi...!
kwata-kwata Sir Moli ya rasa inda zai saka ranshi da rayuwarshi yaji dad'i,
ko abincin bai iya ci komai bayyi mishi dad'i...!

A week letter

Kwanan Sanah uku aka sallamota daga hospital,
suka dawo gida, tun bayan dawowar su gida Khulud ke ta faman rok'onta kan ta komawa Hanash amma tak'i yarda,
yauma suna zaune a parlor Khulud sai naci take yi mata,
" dan girman Allah my Sanah kije yau,
Allah bazai kai wancan zafi ba,
wancan ma danna farko ne shiyasa kike ji zafi haka amma daga na farko ba'a sake jin zafi sai dad'i,
please my Sanah, ta fad'a cikin marairaice fuska,
ido Sanah ta zuba mata tana kallanta harta kai k'arshen maganarta,
kana tayi murmushi had'i da cewa " hmmm my Ulud,
kin manta wancan ma haka kika ce ne...!?

" Eh...! haka nace ban manta ba,
amma shi dan na farko ne shiyasa kika ji zafi amma wannan baki jin zafin,
" yanzu so kike na yarda da maganar ki na sake komawa wannan bak'ar azaba da wahalar ko me...!?

" A'a bawai haka nake nufi ba,
kinga mijinki ne kamata yayi mu raba kwana saboda fitar da hakk'in juna,
" idan na fahimce ki haka kike san ayi mu raba kwana ko...!?

"Eh..! dan Allah,
shiru Sanah tayi tana tunanin abinda nurse ta fad'a mata kan Khulud,
dan haka ta sauke ajiyar zuciya,
had'i da cewa " tou raba,
ta fad'a dole badan taso ba,
murmushi Khulud tayi kana tace " yes..! dear ina ganin kwana bibbiyu is ok ko..!?

" Hakan yayi miki...!?

"Eh...! yayi,
" tau shikenan yanzu ke sai ki fara bayan kwana biyun sai na amshi girkin ta fad'a tana murmushi,
"a'a dan Allah ki fara, tunda kinga ko amarci dama baki ci ba,
ta fad'a tana kanne dariya,
harararta Sanah tayi had'i da cewa " in baki so shikenan ki barshi yayi ta kwana haka,
duk ranar da kika shirya sai a raba,
sosai Khulud tayi dariya kana tace " tom naji na yarda,
daga yau zan fara jibi ke kuma sai ki amshi girkin,
baki ta tab'e had'i da cewa " oho ke dai kika sani,
" tou amma yanzu idan kwananki ya zagayo ya zakiyi dash........!
cak ta tsayar da maganarta ganin Hanash tsaye a gabansu..........!

Sir Moli tsaye yana ta faman safa da marwa cikin d'akinshi abin duniya ya taru yayi mishi yawa,
gaba d'aya duniyar tayi mishi bak'i k'irin,
wayarshi naga ya d'aga yana k'ara dialing number ta a karo na 50 a yau amma still not reachable,
tsoki ya ja had'i da jefa wayar saman bed,
zazzafar iska ya fuszar daga cikin bakinshi had'i da cusa hannunshi cikin sumar kanshi,
ya d'auki lokaci a haka kana yace " aiko rabuwa Sanah zatayi da nayi bai kamata ta rabu dani ta wannan hanyar ba,
idan bata aure na bai kamata tayi watangariri da rayuwata ba,
kamata yayi ta fito ta fad'a man gaskiya bawai tayi wasa da hankali na dana iyaye na,
a fusace ya zari key d'in motarshi bai ko tsaya d'aukar wayarshi ba,
yayi waje, cikin sauri ya fita harabar gida,
ya shiga cikin motarshi had'i da figar motar tamkar zai tashi sama,
zuciyarshi na tafasa ji yake tamkar ana zare mishi ranshi ne daga cikin gangar jikinshi.

A bakin get d'in gidan su yayi parking,
had'i da tsuke fuskarshi ya d'auke gaba d'aya annurin fuskarshi,
ya fito daga cikin motar, batare daya rufe motar ba,
ya k'arasa bakin get d'in,
knocking yayi, mai gadi ya lek'o ta k'ofa,
shi kanshi mai gadin sai da gabanshi yayi muguwar fad'uwa saboda ganin yanayin Sir Moli,
cikin rawar murya yace " Malam lafiya....!?

" Matsa min na wuce....!
kallanshi mai gadin yayi while gabanshi na fad'uwa yace " nace ka bani hanya na wuce ya fad'a a tsawace,
Abbu dake k'ok'arin shiga ya jiyo kamar hayani a waje,
fasa shiga motar yayi had'i da takawa ya nufi get d'in yana d'an lek'awa,
ganin Abbu yasa Sir Moli sunkuyar da kanshi k'asa dan kar Abbu yaga yanayin fuskarshi,
da halin dayake ciki,
fuska a sake Abbu ya mik'awa Sir Moli hannu,
cikin nutsuwa shima ya mik'e mishi hannun suka gaisa,
d'an shiru Sir Moli yayi had'i da shafa kanshi,
kallanshi Abbu yayi yace " mu shiga ciki naka kamar magana kake sanyi,
kanshi ya k'ara shafawa cikin alamun jin kunya yace " dama wajen Sanah nazo..!,
ya fad'a gabanshi na fad'uwa da mugun k'arfi gudun kar a a fad'a mishi wani mugun abunne ya same ta,
ko a fad'a mishi bak'in labari,
cikin mamaki Abbu yace " kai ba lecturer su bane...!?

Cikin ladabi yace " eh...! ina koyar dasu,
Abbu yace " amma baka san ta tafi service ba ......!?

Cikin rashin fahimta Sir Moli yace " service...!?

"Eh...! ta tafi bautar k'asa Damaturu tun last month...........!

MOMYN ZARAH
[7/7, 6:04 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

4⃣6⃣

Cikin tashin hankali Khulud ta mik'e tsaye duk ilahirin jikinta kerrrrma yake yana tsuma,
muryarta na rawa tace " sannu da zuwa,
murmushi yayi had'i da rungume ta,
yana cewa " meye naganki haka lafiya dai ko....!?

Ajiyar zuciya ta sauke jin baiji maganar su ba,
tayi murmushi had'i da cewa " my Sanah ce tazo yi mana hutu,
ta fad'a tana nuna mishi Sanah,
baki ya tab'e had'i da cewa " ta zo mana ko dai tazo miki....!?

Baki ta murgud'a mishi tace " dama mutum yaji nace nazo wajen shi ne...!?

Batare daya kalle ta ba, yace " ke dama kin isa kizo waje na,
ya fad'a had'i da jan tsoki,
itama tsokin taja tace " oho dai nan gani nan bari,
guntun murmushi yayi yace " gara garan gaud'e da b'aran b'arama,
dariya tayi sosai kana tace " da sauk'i b'acewar sandar makaho ba d'an jagora ba,
in yana da lura zai san inda zai jefa k'afarshi,
juyowa yayi ya kafe ta da ido yace " mai yasa ke fitsararriya ce...!?

Baki ta murgud'a mishi tace " kai kuma mai yasa ka fiya sa ido....!?

Bai kuma yi mata magana ba ya juya ya shige bedroom d'inshi,
sosai Khulud dake tsaye take dariya har da rik'e ciki,
sai da tayi mai isarta kana tabi bayanshi,
zaune ta iske saman sofa dake cikin bedroom d'inshi,
tana dariya ta k'arasa gare shi had'i da cewa " sannu da zuwa,
ta fad'a tana k'ok'arin zama gefenshi,
tsaki yayi had'i da mik'ewa ya shige bathroom,
tabi bayanshi da kallo tana dariya.

Cikin tsantsar mamaki had'i da fad'awar gaba Sir Moli ya kalli Abbu yace " bautar k'asa kuma.....!?

Abbu yace " eh, yanzu ma muka gama waya da ita tana Damaturu,
lafiya dai ko....!?

Abbu ya fad'a idanshi kan Sir Moli,
cikin mutuwar jiki Sir Moli ya k'ak'aro murmushi k'arfin hali yace " bakomai mantawa nayi ne,
dan Allah bani number,
Abbu yace " da number ta da take amfani dashi,
shine dai bata canja ba,
ajiyar zuciya ya kuma sauke yace " nagode sosai,
sallama sukayi da Abbu, Abbu ya koma ciki shi kuma ya koma cikin motarshi,
ya zauna, jingina yayi da jikin kujerar motar had'i da runtse idanshi,
gaba d'aya kanshi ya kulle ya kasa fahimtar komai,
" Sanah ta tafi service tana level 3 yaushe...!?

" Me hakan ke nufi....!?

" Meke b'oye...!?

" Ina ta tafi tayiwa iyayenta k'aryar ta tafi service......!?

Kanshi ya dafe had'i da cewa " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
ina Sanah take ina taje ....!?

Ya dad'e zaune cikin motarshi yana sak'a da warwara kafin ya ja motar yayi gaba.

Bayan yayi wanka ya fito bai iske ta cikin d'akin ba,
baki ya tab'e had'i da cewa " dama ya lafiyar kura bare tayi hauka,
dama da babu Sanah yayi balle yanzu,
ai sai abinda Allah yayi, ya fad'a yana saka quarter & t-shirt na company red tag,
ya fesa turarurruka masu kyau da tsada,
ya fita parlor as usual kamar yadda ya saba kullum,
bai iske su a parlor ba, dan haka ya kwalawa Khulud kira dan bak'ar yunwa yake ji,
suna cikin bedroom d'in ta, ta amsa had'i da fitowa,
"yunwa nake ji please muje ki bani abinci,
hannunshi ta rik'e cikin nata tana tafiya zuwa dinning table,
zama yayi Khulud ta soma serving d'inshi abincin,
fitowa tayi daga ita sai yaloluwar rigar bacci a jikinta,
kai tsaye ta nufo dinning table d'in,
kwata-kwata bai kula da ita ba,
ya d'ibi abincin a cokali zai kai bakinshi idanshi ya sauka kanta,
ido ya zaro cikin tsantsar mamaki da tsoro ganin shigar da tanayi tana niyyar zama,
" ke baki da hankali ne...!?

Ya fad'a batare daya kalle ta ba,
itama bata kalle shi ba tace " sama nake cizo,
ta fad'a tana zuba abincin cikin plate,
mik'ewa yayi tsaye cikin zafi rai yace " ke nan ba gidan karuwa & club bane,
idan iskancinki zakiyi kije can inda kika saba yi kiyi amma ba'a nan ba,
batare data kalleshi ba tace " lage-lage ai yafi muzu-muzu,
cikin fad'a yace " saboda tsabar rashin kunya da tantiranci,
ki zo ki zauna gaba na haka saboda ke cikekkiyar 'yar iska ce,
" what do you mean da zaki zo gabana haka kusan tsirara.....!?

Cikin tsiwa tace " I mean what you think,
ka wani cika min kai da hayaniya in baka ci ka koma bedroom d'inka,
ta bi ka da abincin amma wallahi ban tashi anan a kuma haka zanci,
ta fad'a tana kai spoon d'in abincin bakinta,
cikin masifa yace " ni da gida na kin isa kiyi min kulle ko ki kafa min sharad'i,
kallan Khulud tayi tace " wai ke baki iya yiwa mijinki magana yabar yi min ihuuu aka ne....!?

Ta fad'a cikin ko'in kula,
Khulud na dariya tace " miji na ko mijin m......!,
bata k'arasa ba tayi saurin ankara,
gyara magarta tayi tace " kun fi kuwa ki fad'a mishi yana ji,
tsoki ya ja had'i da cewa " fine..!
tunda harda ke ake ci min mutunci,
a fusace ya koma bedroom d'inshi ya zari key d'in motarshi ya dawo zai fita,
da sauri Khulud ta tari gabanshi tace " I'm sorry please wasa ne fa kawai miye nayin fushi kuma....!?

Harara ya watsa mata had'i da zagaye ta ya fice fuuuuuu cikin fushi,
bayanshi tabi da kallo tana dariya sosai,
dawowa Khulud tayi kusa da ita ta zauna tana dariya tace " kinga kin kori mijinki ko....!?

Baki ta tab'e had'i da cewa " na kore shi ko dai ya kori kanshi...!?

Duk sukayi dariya, restaurant yaje yaci abincin shi ya k'oshi,
kana ya dawo gidan, koda ya shigo zaune ya iske su suna kallan MBC Bollywood,
still kayan ne dai a jikinta,
tsoki ya ja had'i da cewa " ke Khulud ki fad'a mata idan har iskanci zata rink'a yi cikin gidan nan,
ki fad'a mata ta tattara kayanta ta koma gidan ubanta,
" ni ina ruwa na ai tana jinka,
zamanta ta gyara had'i da d'ora k'afa d'aya kan d'aya,
tace tom! Hausawa sunce ta in da sak'o yazo tananan kake mai da amsa,
dan haka ki fad'a mishi babu inda zani dan nafi iko danan fiye da gidan uban nawa,
" kaji jahila wacce bata san darajar gidan ubanta ba,
au dama gidan wani yana fin gidan ubanka,
'yar karere kawai, murmushi tayi had'i da cewa " kai ne dai *_RASHIN SANI...!_* ke saka fad'ar haka,
jin maganar na neman wucewa Khulud tayi saurin mik'ewa tana dariya taja shi bedroom,
tabi bayanshi da kallo had'i da jan tsoki tace " agwal kawai.

Bayan kwana biyu

Tunda Sir Moli ya koma gida ya kasa zaune da tsaye,
abinda duniya ya taro yayi mishi mugun yawa,
a hankali ya mik'e zaune had'i da yin tagumi,
iska ya fuzzar gami da mik'ewa tare da hard'e hannunshi,
a bayanshi tunani da dama yake yi,
yama rasa ta inda zai b'ullowa abun,
amma tabbas yasan akwai wata k'ullalliyar a k'asa,
" to amma iyayenta basu san a level 3 take ba kome.....!?

" Su iyayenta me mukeyi da har sukayi wannan saken, suka kawar da kansu suka barta ta tafi batare da sunyi binciken komai ba....!?

"Yarda..!, ya bawa kanshi amsa,
kana ya cigaba da cewa " yarda da sukayi da ita had'i da aminta da sukayi da ita shiyasa suka dannak'a mata amanar kanta da ragamar rayuwarta a hannunta,
har suka barta ta tafi service d'in batare da sunyi binciken komai ba,
amma idanko har haka ne ta watsawa iyayenta k'asa a ido,
ta tarwatsa yarda da amintar da sukayi da ita,
duk ranar da suka fahimci k'arya tayi musu ya zasuyi.....!?

" Tayi breaking heart d'in su, tayi disagree & disappointed nasu,
komawa yayi ya zauna saman bed ya zauna yana cewa " tunda ni nasan gaskiyar abinda ke b'oye,
ni zanyi abinda iyayenta basuyi ba wato BINCIKE, BIN DIDDIGI,
dan duk inda Sanah take a fad'in duniya sai na nemo ta,
suma iyayen nata _*RASHIM SANI...!*_ ne yasa su yin hakan,
kanshi ya tallafe had'i da runtse idanshi da k'arfi yace " ya Rabbi..!,
zumbur ya mik'e tunowa da yayi da mai gadin gidan su Sanah,
" mai yasa mai gadin yake hana ni shiga bayan ya sanni farin sani ya kuma san alak'ata da Sanah.....!?

" Tabbas yasan wani abu koda bai sai komai duka ba,
ya fad'a yana zarar key d'in motarshi,
ya fita da sauri, bai tsaya ko'ina ba sai a k'ofar gidansu,
knocking yayi mai gadin ya bud'e k'ofa gami da lek'owa,
yana k'ok'arin yin magana Sir Moli ya damk'oshi,
yayiyo waje dashi, had'i da nannad'e hannun rigarshi idanshi kanshi yace " idan kana san mu rabu lami lafiya batare dana tab'a lafiyarka ba,
ka bani amsar duk tambayar da zanyi maka tsakaninka da Allah,
jikin mai gadin na kerrrrma yace " to ina jinka,
" fad'a min waye ya hana ka mud'e min get, ya kuma ce ka hana ni shiga duk sanda nazo.....!?

Jikinshi yana b'ari gami da tsuma yace " KHULUD....! ce,
cikin tsantsar mamaki yace " what Khulud...!?

"Eh..!, yace jikinshi na rawa,
" yaushe ta hana ka...!?

" Tun ranar da Sanah zata tafi service,
idanshi na kan mai gadin yana karantar yanayinshi yace " ina ta tafi service d'in...!?

" Wallahi ban sani ba...!,
" ita dawa-dawa suka tafi...!?

"Khulud da mijinta sai wani babban mutum da yarinya kamar sa'arsu Khulud d'in,
shiru yayi yana tunani while idanshi nakan mutumin yace " baka san shi wan can mutumin ba...!?

"Eh..! amma yana d'an zuwa wajen Abbu da Dide..!,
" ya sunanshi...!?

Sir Moli ya kuma tambayar mai gadin,
" wallahi ban sani ba,
" tun daga ranar Khulud ta k'ara zuwa gidan nan....!?

" A'a bata kuma zuwa ba, har yau,
har Sir Moli ya juya zai tafi sai kuma ya dawo yaje wajen mai gadin,
ya d'ora hannunshi saman kafad'arshi,
yace " kayi hak'uri da abinda nayi mika nayi maka hakan ne danna tsorata ka,
ka fad'a min gaskiya, jikinshi na rawa yace " bakomai..!,
hannu ya saka cikin aljihunshi ya d'auko 100k ya mik'awa mai gadin,
" a' a ka barshi ya fad'a cikin tsoro,
murmushi Sir Aryan yayi yace " no ka amsa kyauta na baka kaji,
hannunshi na rawa ya amsa had'i da yin godiya,
Sir Moli ya fad'a cikin motarshi yayi gidan Khulud,
tunda safe Khulud ke fama da Sanah akan yau fa girkin ta ne,
dan ita tayi kwana biyunta, dan haka yau ita ke dashi amma Sanah tayi kicin-kicin ta had'e girar sama data k'asa tace " ita sam bata san maganar ba,
" haba my Sanah ke fa kika ce idan nayi kwana biyu na kema zaki yi,
kuma ai a addinance haka Allah yace,
" wai idan naje nayi mishi me...!?

" Kin dame ni naje-naje kawai sai inje nayi kwance dashi,
" kin manta fad'an da Papu yayi miki...?

" Yace ki nemi aljannarki dan koda shi Hanash bai san shi mijinki bane,
ke ai kin sani dan haka kije ki bashi hakk'inshi dake kanki,
idan yana da buk'atar hakan,
" idan kuma bai da buk'atar hakan fa..!?

" Shikenan kin huta tunda dama baki so,
kuma shi sex ba kullum, kullum ake yinshi ba,
sai idan ta kama,
baki ta tab'e tace " tou ni dai ban zuwa,
Khulud bata kuma yi mata magana ba ganin idan ta biye mata ma b'ata lokaci ne,
cikin ranta tace " nasan me zanyi,
a zahiri kuma tace " tom naji tashi mu shiga kitchen muyi abinci,
murmushi Sanah tayi dan a zatonta Khulud ta hak'ura tabar maganar,
tace " a'a kiyi zamanki yau ni zan dafa mana abinci,
murmushi Khulud tayi tace " au har girkin ma kowa nashi zai rink'a duk ranar girkinshi,
bayan kwana a master room...!?

Ta fad'a cikin tsoka tana dariya,
sanin tsokanarta take yi yasa Sanah bata kula ta ba,
tayi shigewarta kitchen, sakwara da miyar ugun leaf tayi tasha kifi kwanla da ganda had'i da sukunbiya,
sai coconut juice data had'a,
horn yayi a bakin get mai gadi ya lek'o ganin shine wanda suka zo kwanaki da Yayar Khulud yasa shi bud'e mishi get,
kai tsaye ya sanya kan motarshi cikin harabar gidan yayi parking,
cikin nutsuwa ya fito had'i da yiwa mai gadin alama da yazo,
jikinshi yana rawa yazo gabanshi ya tsaya cikin girmamawa,
" yi min sallama da matar gidan nan,
Aryan ya fad'a yana kallan mai gadin,
ba musu mai gidan ya nufi cikin gidan,
Sanah na jera abinci saman dinning table mai gadi ya shigo,
gaida ita yayi kana yace " Hajiya wannan wanda kuka tab'a zuwa tare yace nayi mishi sallama da Hajiya,
da sauri ta lek'a ta window ta hango tsaye,
duk ya rame ya kod'e dama abinka da fari,
kallo d'aya zakayi mishi kasan yana cikin tsantsar damuwa,
wata irin mahaukaciyar fad'uwa gaban Sanah yayi,
duk ilahirin jikinta ya d'auki tsuma da kerrrrma,
gami da b'ari, jin k'afafunta sun kasa d'aukarta,
tana neman zubewa k'asa yasata yin baya ta dafa dinning table d'in,
take hawaye suka soma rufdugun zubo mata,
a hankali ta zame k'asa tayi zaman dirshen,
" amarya kin gama dafa mana abinc.....!,
ganin halin datake ciki yasa Khulud katse maganarta had'i da nufarta da sauri, ta
tallafo had'i da cewa " lafiya my Sanah meke faruwa ....!?

A hankali tasa hannu ta zame d'an kwallin kanta had'i da tallafe kumatunta,
ta fasa rikitaccen kuka,
kallanta ta mayar kan mai gadin a kid'ime tace " mishi lafiya meke faruwa .....!?

Shima duk hankalinshi ya tashi ganin halin da Sanah ta shiga cikin k'ank'anin lokaci,
muryarshi na rawa yace " wannan da suka zo kwaki ne yazo yac....!
bai k'arasa ba tace " mekace mishi....?
baidai ce mishi kayi tana nan gidan ba ko...!?

Ta fad'a cikin masifa da tashin hankali,
" a'a bance mishi komai ba, cewa yayi na kira ki kawai,
ya fad'a a tsorace,
shiru tayi kana tace " jeka ce mishi ina zuwa,
dan tasan idan tace ace mishi bata nan zayyi zaton wani abu,
musamman ma dayake mai gadin ya dad'e,
da sauri ta saki Sanah, ta koma bedroom ta sanya hijab kana ta fita,
gabanta na fad'uwa had'i da dukan uku-uku,
yanayin kallan da Aryan keyi mata ne ya k'ara fad'ar mata da gaba,
k'arasawa tayi tana murmushin yak'e,
" Assalamu Alaikum, ina wuni Sir....!?

Idanshi na kanta yace " Alhamdulillah,
d'an shiru sukayi bayan sun gama gaisawa,
while idanshi na kanta bai d'auke idanshi daga kanta ba,
d'ago kanta tayi suka had'a ido tayi mishi murmushi cikin alamun rashin gaskiya,
idanshi kanta yace " Khulud ina Sanah...!?

Murmushi tayi had'i da cewa " au baka da labarin ta tafi bautar k'asa Damaturo....!?

" Ina Sanah...!?

Ya kuma fad'a idanshi na kanta,
" ta tafi Damaturu service baka da labari ne dama ko baku waya....!?

"Khulud..! Khulud..!!,
ya fad'a idanshi kanta, yana hango tsagwaran tsoro k'arara cikin kwayar idanta,
murmushi tayi mishi batare datace komai ba,
bayyi mata magana ba ya juya ya shiga motarshi yaja ya fita,
yana fita ta kalli mai gadin tace " karka k'ara barin shi ya shigo daga yau,
jikinshi na kerrrrma ya amsa da " to in sha Allah,
bata kuma bi ta kanshi ba ta koma cikin gidan,
ganin Sanah bata parlor yasata nufar bedroom d'inta,
a hankali ta bud'e k'ofar ta shiga gami da zama kusa da ita,
sosai Sanah ke kuka ta kifa kanta saman bed,
" dan Allah kiyi hak'uri my Sanah,
ta fad'a hawaye na zubo mata,
" I'm sorry...! ta fad'a kuka na kwace mata,
Sanah tana jin Khulud ta soma kuka tayi saurin d'ago kanta ta kalle ta,
cikin kuka Khulud tace " dan Allah kiyi hak'uri kiyi shiru,
da sauri ta goge hawayenta had'i da cewa " na daina kema ki daina dan Allah please,
hawaye Khulud ta goge tana murmushi had'i da rungume ta tace " to ni ma na daina kije kiyi wanka kizo muci abinci,
guntun murmushi tayi mata kana ta mik'e ta shiga bathroom,
cikin mutuwar jiki Khulud ta mik'e ta koma parlor ta zuba coconut juice d'in da Sanah ta had'a cikin glass cup,
had'i da jefa kwayar magani ciki,
kana ta aje wajen zaman Sanah, had'i da zuba musu abincin a plate ta kuma zubawa kanta coconut juice d'in itama ta aje gabanta,
tana gama zubawa Sanah ta fito sanye cikin kayan bacci shara-shara,
kanta babu d'an kwali tazo ta zauna saman dinning table d'in,
murmushi Khulud tayi tace " muci abinci,
in banda bata san taga Khulud cikin damuwa da babu abinda zai sata cin abincin,
coconut juice d'in ta d'auka ta kai bakinta ta shanye tass sai kofin ta aje,
tana soma cin abincin Hanash ya shigo batare daya kalle ta ba,
balle yasan kalar kayan dake jikinta yayi wucewarshi,
murmushi Khulud tayi kana ta mik'e tabi bayanshi,
tsaye ta same shi yana cire kayan jikinshi,
" wanka zakayi na had'a maka ruwan wanka....!?

"Yunwa nake ji bari na fara cin abinci tukunna,
ya fad'a yana zura jallabiya, babu musu ta rik'e hannunshi zuwa dinning table,
zama yayi batare daya kalle ta ba,
Khulud tayi serving d'inshi abincin ya soma ci,
sosai Hanash ya ci abincin had'i da coconut juice d'in,
" yummmm dama kin iya abinci irin wannan amma baki tab'a yi mana ba....!?

" Yayi dad'i ne....!?

Khulud ta tambaye shi,
" wallahi sosai ma dan baki tab'a yi min abinci mai dad'in wannan ba,
" hmmmm to bani nayi ba my Sanah ce tayi,
ta fad'a tana dariya, cak ya tsayar da taunar da yake yace " what...! wa kika ce yayi..!?

" Ita kika bari tayi min abinci naci...!?

Batako kalle shi ba ta cigaba da hidamar gabanta,
sosai Khulud ta saka dariya had'i da cewa " ya akayi naga ka shiga tension haka...!?

Kakarin amai ya fara had'i da dafe k'irjinshi yana tufar da yawo,
murmushi tayi gami da cewa " daga baya kenan ta fad'a tana mik'ewa,
sai lokacin idanshi ya sauka akanta,
sosai kanshi yayi masifar d'aurewa ganin guntuwar rigar baccin dake jikinta,
shara-shara iya gwiwa babu abinda ba'a gani na jikinta,
cike da tsantsar mamaki ya bud'e baki yana kallan ikon Allah,
karo na farko a duk tsayin rayuwarsu daya kira sunanta " SANAH...!,
cak ta tsaya tana gaf da shigewa bedroom d'in Khulud,
a hankali ya mik'e had'i da nufarta,
gabanta yaje ya tsaya yace " dan Allah meyasa baki da kunya, d'a'a da tarbiyya...!?

" Meyasa baki da hankali, nutsuwa baki kuma san abinda ya dace ba.....!?

"Ni fa ba muharraminki bane mijin cousin sister ne,
amma kizo gaba na kina yawo kusan tsirara ke a ganinki hakan ya dace dan Allah.....!?

Baki ta tab'e had'i da cewa " ai banyi maka dole sai ka kalle ni koka zauna a inda nake ba,
idan baka iya gani na haka bai zama dole sai ka fito ba,
danni gaskiya ban iya zama da kaya jiki na,
hakan ma dan ba gidan mu nake ba, kaga bazan sake sosai ba,
idanshi ya runtse had'i da cewa " idan kika koma can gidan naku kya rink'a yawonki tsirara ma idan kinga dama,
amma nan akwai wanda ba muharraminki ba,
" nan ne ma yafi dacewa nayi hakan fiye da can,
ta fad'a tana shigewa bedroom d'in dan maganin ya fara d'aukarta ji take tamkar ta rungume shi,
kanshi ya girgiza had'i da cewa Allah ya kyauta, ya shige bedroom d'inshi,
Khulud ta mik'e ta kwashe kayan ta wanke,
dan ta sallami gaba d'aya 'yan aikin gidan saboda zuwan Sanah,
sai da ta gama kammala komai kana ta shiga bedroom d'inta,
ta iske Sanah durk'ushe a k'asa abin duniya ya dame ta dan maganin har wani juwa-juwa yake sata,
idanta ya kad'a yayi jajir kamar gauta,
Khulud yi tayi kamar bata san abinda ke faruwa ba,
dan haka tace " nan zaki kwana bazaki je bedroom d'inki ba....!?

Bata iya yi mata magana ba sai kanta data girgiza mata alamar a'a,
" tom ni na tafi turaka wajen Oga sai da safe,
cikin rawar murya Sanah tace " Allah ya tashe mu lafiya,
sosai Khulud tayi mugun mamakin k'arfin halin Sanah,
ga bala'i yana cinta k'arara amma bata iya zuwa ko ta nuna tana da buk'atar shi,
" ke bazaki je d'in ba kenan.....!?

Batayi mata magana ba,
dan haka Khulud ta rik'e hannunta suka shiga bedroom d'in Sanah,
da kanta ta shirya ta, ta sanya mata fuskar da voice maker,
ta shirya ta tsaf kamar itace Khulud d'in,
ta raka ta har bakin k'ofar bedroom d'inshi tana murmushi tace " good night,
ta fad'a had'i da juyawa,
jikin Sanah na kerrrrma ta tura k'ofar bedroom d'in ta shiga,
kwance ta iske shi saman bed idanshi lumshe ya d'ora hannunshi saman goshinshi da alama tunani yake yi,
a hankali ta d'an d'osana ta zauna a bakin gadon while gabanta na fad'uwa,
jin motsi yasashi bud'e idanshi a hankali ya sauke a kanta,
ya d'an dad'e yana kallan bayanta kafin ya tashi zaune ...!,
a hankali ya sanya hannunshi bayanta ya shiga shafa bayan,
ido ta lumshe tana jin masifaffen dad'i na ratsa ta,
cikin salo ya zagayo da ita gabanshi ya had'e bakin su,
ya shiga tsotsa yana lasa,
had'i da zame rigar baccin jikinta,
ya jefar k'asa shi dayake babu kaya jikinshi,
yasa shi manne ta da jikinshi fatar jikinshi na gogar tata,
hannunshi ya sanya ya soma matsa boobs d'inta yana murza nipple's d'inta,
while bakinsu na cikin na juna,
a hankali ya zame bakinshi ya mayar kan boobs d'inta ya shiga tsotsa had'i da d'an cizawa,
yayinda d'ayan hannunshi ke murza d'ayan,
a gaggauce ta soma mayar mishi da martani tana shafa every part na jikinshi had'i da murza nipple's d'inshi,
tana shafa mararshi zuwa cibiyarshi,
a hankali ya sanya hannunshi k'asanta ya soma fingering while bakinshi yana kan boobs d'inta,
ihuuuu-ihuuuuu kuka-kuka Sanah ta soma yi tana tura mishi k'asanta da k'irjinta,
shima sosai ya shiga fitar da gurnani,
da nishi, saboda yadda take hot romancing d'inshi tana sucking nipple's d'inshi had'i da murza d'ayan,
sosai Sanah ta rud'a Hanash da hot romance tayi mishi abinda ba'a tab'a yi mishi ba cikin 3yrs da aurenshi,
kwanciya ya gyara mata kana ya shigeta,
sosai Sanah ta zage tana bashi had'in kai gami da hakk'inshi,
duk tabi ta rud'ashi ta gigitashi ya fice fit daga hayyacinshi,
ya zage iya k'arfinshi yana kashe arna,
babu abinda ke tashi cikin d'akin sai ihuuunsu,
Khulud na kwance bedroom d'inta ta rink'a jiyo ihuuunsu sama-sama,
a firgice ta mik'e tsaye cike da tsantsar mamaki,
dan tunda take da Hanash bai tab'a yi mata ihuuu ba,
sosai gabanta ya shiga fad'uwa yana bugawa,
ta shiga zarya cikin d'akin tana safa da marwa,
sosai Hanash ya zage ya fitar da sha'awarshi ta shekara da shekaru kana ya samu gamsuwa da nutsuwa,
itama yau da sauk'i bata ji zafin sosai kamar wancan ba ta d'an kuma ji dad'i ba laifi,
kwanciya yayi saman bed had'i da rungume ta tsam tamkar wani zai kwace ta,
yana mayar da numfashi,
ya dad'e a haka kana cikin rawar murya yace " thank you so much a 'yan kwanakin nan kina yin abinda bakiyi,
kina sanya ni cikin tsantsar farin ciki,
ina samun gamsuwa daga gare sosai d'ari bisa d'ari,
Allah ya biya Ubangiji yayi miki kasayya ta alkhairi.

Murmushi tayi hawaye na gangarowa daga cikin idanta tace " Hanash k'addara ta riga fata,
bakomai ne muke so kuma muke samu ba,
k'addara mace ce mara tabbas da a koyaushe tana iya canjawa,
amma soyayyar masoyi na gaskiya har abada tana nan b'ata canjawa,
cikin mamaki yace " k'addara kuma.....!?

"Yes...! Destiny...! Lots of folks confuse of bad management with destiny,
destiny is no matter of chance its a matter of choice's,
It's not a thing to be waiting for,
it's a thing to be achieved,
our destiny change with our though,
zayyi magana tayi saurin mik'ewa had'i da rik'o hannunshi tace " muje muyi wanka ko..!?

Ta fad'a danta kawar da maganar,
sosai mamaki ya kuma kashe Hanash a kwance,
kamar soko yabi bayanta suka shiga bathroom d'in,
tare sukayi wanka,
kana suka dawo suka kwanta ya rungumets tsam a jikinshi.

Bayan kwana biyu

Tunda Sir Aryan Moli ya koma gida ya kasa zaune ko tsaye,
ya shiga zarya cikin d'akin cike sa tsantsar mamaki,
ya tabbatar akwai abinda ke b'oye akwai kuma abinda suka b'oye,
akwai abinda suke shiryawa,
akwai abinda ke binne a k'asa,
wanda koda zai mutu wajen bincike sai ya gano ko meye,
" yama za'ayi ace Sanah ta tafi service, bayan tana level 3...!?

"Kuma Khulud da Hanash ne suka fita da ita,
ina suka kaita, me yasa baya samun number ta...!?

" Wannan tsoran dana hango cikin kwayar idan Khulud na miye shi.....!?

Kanshi ya dafe had'i da cewa " wajen mutum d'aya zan samu amsar tambayata,
ya fad'a yana zarar key d'in motarshi,
direct gidan su ya nufa ya tsaya a k'ofar gida,
kana ya aika mai gadi yayi mishi sallama da Aarib,
cikin fara'a Aarib ya mik'a mishi hannu suka gaisa,
Sir Moli yace " dan Allah number Sanah zaka bani,
wayata ta fad'i, murmushi yayi had'i da cewa " bakomai,
kana ya bashi number Sanah,
wacce dama yana da ita, dan babu wanda ke da sabon layin ta duk duniya,
dialing number yayi kamar yadda ya saba aka ce mishi not reachable,
murmushi yayi yana cewa Aarib " dan kira min ita a wayarka,
babu musu Aarib yayi dialing the same number dayake ta faman kira ana ce mishi not reachable,
yana yin dialing number ta soma ringing,
bugu d'aya tayi picking had'i da cewa " Yaya Aarib dama nasan zaka kira ni jiya munyi waya da kowa amma banda kai,
"Eh..! Sister ban nan ne, yanzu ma Aryan ne yace na kira mishi ke...!
cikin tashin hankali ta kalli Khulud dake gefenta,
Khulud tayi mata alama datayi dropping wayar,
" Yaya kace mishi zan kira shi ta number shi yanzu,
bata jira abinda zaice ba ta kashe wayar,
murmushin takaici da zallar bak'in cikin Sir Moli yayi kana yacewa Aarib " badamuwa nagode sosai,
murmushi shima yayi mishi had'i da sallama ya koma gida,
ai Sir Moli yana ganin Aarib ya shige gida,
ya shiga cikin motarshi had'i da fizgarta da bala'in gudu cikin bak'in ciki gami k'unar zuciya tare da zafin rai,
duk ilahirin jikinshi kerrrrma yake yana tsuma had'i da b'ari,
ji yake tamkar ya tsaga k'irjinshi ya zaro zuciyarshi saboda tsabar zafin datake yi mishi,
ya nufi gidan Khulud.................

+966594636855
MOMYN ZARAH
'YAR BAIWA!!!
[7/7, 6:08 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

_DEDICATED TO_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*

```I LOVE YOU SO MUCH MY AUNTY, BANI DA BAKIN YI MIKI GODIYA SAI DAI NACE ALLAH YA BIYA KI, UBANGIJI YA TSARE KI DAGA SHARRI MAK'IYA, MUTUM DA ALJAN DA DUKKANIN ABUN K'I, ALLAH YA D'ORA KI AKAN MAK'IYANKI, UBANGIJI YABAR ZUMUNCIN MU HAR RAI DA MUTUWA!!```

4⃣7⃣

Bakinshi d'auke da kalmar انا لله وانا اليه راجعون
abinda yayi ta maimaitawa kenan,
kafin yaje gidan Khulud yaji zuciyarshi tayi mishi mugun sanyi,
ya samu sassauci gami da nutsuwa da salama,
a k'ofar gidan yayi parking had'i da runtse idanshi while yana cigaba da maimaita kalmar,
take yaji gaba d'aya bak'in cikinshi ya gushe nutsuwa ta saukar mishi,
shiyasa Annabi yace " الدعاء سيف المؤمنين
ya dad'e zaune cikin motarshi idanshi rufe kana ya bud'e idanshi,
had'i da zubawa mai gadin gidan Khulud dake zaune waje kan farar kujera ta roba ido,
had'i da kanrantar yanayinshi,
ganinshi yayi yaro k'arami wanda a k'alla bazai wuce 20yrs zuwa 22yrs ba,
ya tabbatar tunda har yaga matashin saurayi yaro yana aikin gadi,
akwai dalili mai k'arfi, imma dai matsalar family, yana aikin ne danya taimaki iyayenshi da 'yan uwanshi,
wata k'ila ma mahaifinshi ya mutu kuma shine babba nauyi ya hau kanshi,
ko kuma ciwo wato rashin lafiya,
may be wani daga cikin danginshi ko iyayenshi ne babu lafiya,
yake neman kud'in magani....!,
ko kuma kud'in karatu domin karatun Nigeria yanzu nema yake yafi k'arfin d'an talaka,
sai 'ya'yan masu kud'i ko masu hanya,
dan yanzu k'asar ta zama waka sani, waya sanka, waya aiko ka,
dame kazo, ame kazo, nawa zaka bayar....!
abin dai sai dai muce Allah ya kyauta.......!,
ya tabbatar cikin wad'annan abubuwan daya lissafa dole akwai d'aya,
dan haka yasan me zayyi,
guntun murmushi yayi had'i da yiwa motarshi key yayi tafiyarshi.

Bayan Sanah ta kammala kwana biyunta Khulud ta amshi girki,
suna zaune a parlor Khulud ta kalli Sanah tace " yau ko kin kira su Abbu...!?

"A'a jiya dai munyi waya har da Dide da Juju, Mamu da Aunty Halan,
kin san na shiga wata na biyu dan yau ina da 6 week da barin gida,
da aure kuma 4 week kenan,
naji Abbu ya fara maganar k'arshen wani watan zanje gida weekend,
ido Khulud ta zaro a tsorace tace " haba....! haushe yayi miki maganar....!?

" Tun last week yake cewa idan nayi 3 months zanje gida,
shiru Khulud tayi tana tunani kafin tace " to yaya kenan....!,me kike ganin zamuyi....!?

"Ina ganin mu fara tambayar Papu,
bai kamata muyi komai kai tsaye ba,
kamata yayi duk halin da ake ciki ya sani,
da kuma mutsunmu tunda he's our master ko...! amma ke ya kika gani....!?

" Eh..!, gaskiya ne dole a sanar dashi,
saboda koba komai ai zai san an girmamashi,
kuma ya fad'awa su Abbu har da Zohal aka tafi service d'in,
so kar azo ayi baki biyu ko....!?

"Gaskiya dai hakan ne ya kamata kam,
" ok badamuwa idan lokacin yayi sai a sanar dashi,
shi yasan yadda za'ayi zai kuma sanar damu abinda ya kamata ayi,
hira sukayi sosai kafin suka tashi suka shiga kitchen d'ora abinci,
kallan Khulud tayi tace " me zamu dafa ne....!?

D'an shiru tayi kafin tace " mu dafa jollop rice with vegetables da coslow ko...!?

"Eh ..! yayi d'ora to,
" tab! waye zayyi girkin...!?

"Ke mana, Sanah ta fad'a mata,
" a'a kiyi please baki ji yadda mijinki yayi santin sakwarar nan ba,
" hmmm wannan miskilin mijinki naki uban iyaye da felek'e,
wai bayan ya gama ci yana santi shine harda kakarin amai,
cikin dariya Khulud tace " kun dai fi kuwa..! ni dai dan Allah kiyi mana,
ni kuma bari naje na gyara gidan da bedrooms d'in mu da nashi,
batayi mata magana ba, ta soma aikin ita kuma ta fita,
kasancewar su biyu ke aikin yasa basu dad'e sosai ba,
suka gama komai akan lokacin,
Khulud ta shiga bedroom d'inta had'i da fad'awa wanka,
ta fito ta shirya cikin riga da zani na shadda,
bata jima da fitowa parlor ba, ya shigo,
cikin nutsuwa ta mik'e ta amshi jakar hannunshi had'i da rumeshi,
yayi mata murmushi gami da shafo gefen fuskarta,
yace " nayi sa'ar jaruman mata,
gaskiya a cikin month d'in nan kin sani cikin zallar farin ciki da annashuwa,
kina yi min abinda na dad'e ina mafarkin samu daga gare ki,
abinda na jima da ciwonshi cikin raina,
yana cimin zuciya had'i da k'untata rayuwata,
murmushin yak'e Khulud tayi,
had'i rik'e hannunshi taja shi bedroom d'inshi,
yabi bayanta still yana cigaba da fad'a mata yadda yake jin dad'in sex sosai fiye da da,
yake kuma samun gamsuwa da nutsuwa,
bayan ta kaishi bedroom d'in fitowa tayi parlor ta zauna saman sofa,
gami da yin tagumi hannu bibbiyu ta fad'a tunani,
ta jima a haka babu abinda take saukewa sai ajiyar zuciya,
kwata-kwata ya manta da Sanah cikin gidan,
dan haka ya fito daga shi sai towel d'aure a k'ugunshi,
har ya iso gefenta ya zauna bata sani ba,
kallanta yayi cike da tausayawa dan yayi tsammanin tunanin rashin haihuwarta takeyi,
cikin sanyin jiki ya sanya hannu ya zame mata tagumin datayi,
kallanshi tayi a d'an tsorace tace " laaah har ka fito...!?

"Eh...! tunanin me kike haka ....!?

" Naka mana..!, ta fad'a tana murmushi,
shima murmushin yayi mata gami da cewa " ni ai naki ne kin same ni kin gama,
dan gani gare ki sai yadda kikayi dani,
ido ta k'ura mishi tana kallan cikin kwayar idanshi,
tace " dan Allah kayi min alk'awarin har abada baka tab'a san wata mace bayan ni...!
baka tab'a bawa wata mace gurbi a zuciyarka bayan ni...!
ta fad'a cikin sanyi hawaye na k'ok'arin zubo mata,
idan shima ya k'ura mata batare daya ce komai ba,
hannunshi ta rik'e gamm-gamm cikin nata,
tace " please mana dan Allah promise me...!
murmushi yayi had'i da mik'ewa yace " ai an riga an gama soyayya,
dan soyayyar farko itace soyayya duk wanda yayi missing first love d'inshi ya rigada yayi asarar soyayya ta har abada,
mik'ewa tayi tana kallanshi tace " ban gane ba Hanash, me kake nufi....!?

Murmushi yayi had'i da shafa furkarta yace " ana a hubbik, (ina sanki)
badan soyayyar gaskiya ba, da tuni bamu tare, badan mahaukaciya kuma makauniyyar soyayya ba da ban aure ki ba,
wallahi Allah badan so da zallar k'auna had'i azababbiyar soyayya ba bazan aure ki ba,
kuma in badan san kasancewa cikin farin ciki, walwala, annusha da jin dad'i,
da tuni bamu tare so kisa a aranki soyayyar gaskiya ce tasa na aure ki nake kuma zaune dake,
murmushin jin dad'i tayi had'i da yin hugging d'inshi,
tace " I really love you,
kanta ya shafa had'i da cewa "ni ma haka my....!
jin uban tsokin da akaja bayansu ne yasa dukkansu kallan gefen da suka jiyo tsakin,
Sanah suka gani tana nufar dinning table,
daga ita sai boom short wannan wandon mai kama da pant,
da half best iya k'irjinta cibiyarta da santala-santalan cinyoyinta a waje,
sororo Hanash yayi yana kallanta,
yama rasa mezayyi mamaki, takaici, bak'in ciki, jin haushinta ko me....!?

Baki ya saki yana kallanta while Khulud na rungume a jikinshi,
sakinshi Khulud tayi ta nufi Sanah,
tana murmushi tace " my Sanah kin fito...!?

"Eh..! yunwa nake ji, zauna muci abinci,
ta fad'a batare data kula shi ba,
kafe ta yayi da idanshi yana kallan tantagayyar rashin kunya,
shi abinda ma yafi d'aure mishi kai shine ko a kanta balle a jikinta ko ta damu,
a hankali ya taka inda suke ya tsaya kanta while idanshi na kanta,
" hey..! you! ya fad'a yana kallanta,
bata ko d'aga kai ba ba balle ta kallshe,
"keee! dake nake, ya fad'a a tsawace,
kallan Khulud tayi tace " please idan dake yake kitashi ki bishi can ku k'arata,
kar yasa min ciwon kai,
idanshi ya runtse yana jin kamar ya shak'eta,
" wallahi zanci ubanki yanzu,
" please kiyiwa mijinki magana ya dameni fa,
yana yi min haushi aka...!,
a fusace ya dank'o hannunta had'i da fizgota ya dawo da ita gabanshi,
cikin tsiwa tace " meye haka Malam akan me zaka tab'a ni...!?

Ta fad'a tana fizge hannunta,
" meyasa baki da kamun kai, nutsuwa, aji ,tarbiyya, kunya, kara da kawaici irin na mata ne...!?

"Meyasa ke tantagayyar 'yar iska karuwa ce....!?

" Meyasa baki suturta jikinki kamar yadda Allah da Manzonshi sukayi koyi da muyi....!?

"Mai yasa ke ballagar mace ce, mara sanin daraja, k'ima da ciwon kanta....!?

Kallanshi tayi tun daga sama har k'asa had'i da tab'e baki tace " kai yanzu muharramin nawa ne, ko dacewa, k'ima, sanin daraja da ciwon kanka ne yasa ka zo gaba na haka.....!?

Ta fad'a idanta cikin nashi,
kwata-kwata Hanash ya manta daga shi sai towel d'aure a k'ugunshi,
da sauri ya kalli kanshi kana ya mayar da kallanshi kanta,
"ok saboda na fito haka ni da gida kuma ina namiji shiyasa kema kika fito haka...!?

" Nop..! ko d'aya akan me zanyi gasa dakai?,
hakan kawai tsari na ne, so I don't care wai kana nan ko baka nan,
ruwanka ka kalle ni ko ka zauna inda nake haka ruwanka kayi sab'anin haka....!
ta fad'a tana d'age kafad'afa da gira,
kallanshi ya mayar kan Khulud yaga tana dariya sosai,
bayyi mata magana ba ya wuce bedroom d'inshi fuuuu.

Washe gari da safe Sir Moli ya dawo k'ofar gidan Khulud,
zaune inda ya iske mai gadin jiya yauma nan ya iske shi,
a hankali Sir Aryan Moli ya bud'e motar ya fito,
ya taka cikin nutsuwa yaje wajen mai gadin,
mai gadin na ganinshi ya mik'e da sauri yace " Allah Malam ka taimaka min kabar nan wajen,
dan Hajiya tace kar na sake barinka ka shiga,
dan Allah ka bar k'ofar gidan nan kar kayi min sanadin barin aiki na,
shiru Sir Moli yayi yana tunanin statement d'in mai gadin,
" idan har Khulud nada gaskiya bazata tab'a hana mai gadinta ya hanani shiga ba,
idan babu wata k'ullalliya bazata tab'a yin hakan ba,
matuk'ar babu wani abun da suke shiryawa a k'asa bazata hana shi,
shiga cikin gidanta ba,
wannan ma ya k'ara tabbatar mishi akawai wata kitimurmura a k'asa,
ya fad'a cikin ranshi yana murmushi,
takawa yayi ya koma cikin motarshi ya d'auko bandir d'in 100k gida 20 na 2 millions ya dawo ya mik'awa mai gadin,
hannun mai gadin na rawa ya amsa bakinshi bud'e,
Sir Moli yayi murmushi yace " idan ka zama yaro na kuma d'an lek'en asiri na,
zan baka wad'an da suka ninka wad'annan kud'in yawa da komai,
jikinshi yana kerrrrma yace " mezanyi maka yallab'ai..!?

" Tambayarka zanyi amma ban san k'arya duk d'acin gaskiya ka fad'a min,
muddin na gane kayi min k'arya ko sau d'aya ne sai na d'aure ka,
jikinshi na tsuma yace " in sha Allah zan fad'a maka gaskiya iyakar sani na,
murmushi Sir Moli yayi yace " mata nawa ne a cikin gidan nan...!?

" Biyu, da matar gidan da Yayarta,
Sir Moli ji yayi gabanshi yayi muguwar fad'uwa haka nan,
a hankali yace " wacece Yayarta ta...!?

Cikin girmamawa mai gadin yace " wannan wacce kuka tab'a zuwa nan tace ita Yayar matar gidan ce,
take duk ilahirin jikinshi ya d'auki tsuma da kerrrrma,
tabbas ya tuna ranar daya kawo Sanah gidan tace ita Yayar Khulud ce,
har yake tsokarta , tace ai ita da safe aka haifeta Khulud kuma da yamma,
jikinshi na rawa ya zaro wayarshi cikin aljihu ya nuna mishi hotan Sanah yace " duba ka gani wannan ce...!?

Kallan hotan Sanah mai gadin yayi kana yace " eh itace,
" ta tabbata...!?

Sir Moli ya fad'a muryarshi na creaking,
"Eh....! Yallab'ai, dan ranar nan ma sun fita tare, itace ma ta tuk'a motar,
kuma ranar daka zo ita na samu a parlor dana fad'a mata kai ne kazo,
naga ta lek'o ta kanga ta window,
sai kuma lokaci d'aya ta canja jikinta ya soma rawa, ta zama kamar mahaukaciya ta rink'a kuka sosai,
baya yayi kamar zai fad'i yayi saurin tare kanshi da kanshi,
had'i da dafe k'irjinshi saitin zuciyarshi dake barazar tarwatsewa,
bai k'ara yiwa mai gadin magana ba ya shiga motarshi,
ya fige ta yayi gida, da wani irin mugun gudu ya shiga yayi parking,
baiko tsaya rufe motar ba, ya fito yana tangad'i ya shiga cikin gidan,
a parlor ya zube had'i da fasa kuka wiwi tamkar wanda aka cewa mahaifiyarshi ta mutu,
cikin matsanancin kuka yace " why Sanah...!?

"Meyasa zakiyi min haka..!?

" Idan so na ne bakiyi is better ki fito ki fad'a man gaskiya,
bawai kiyi wasa da hankali na ba,
dama shiyasa nayi-nayi dake muyi aure kina k'i...!?

"Bayan kuma kin yarda kin amince kince na turo iyaye na shine kika gudu kika b'oye,
ashe dama baki so na duk wannan tsayin lokacin dama yaudara ta kike yi...!?

" Dama bata zuciya d'aya kike tare dani ba....!?

"Kika yi min rik'on talala, rik'on sakainar kashi, kika azabtar da zuciyata,
kika gudu saboda bazaki aure ni ba,
shine kika ce na turo iyaye na zamuyi aure, ashe dama bada gaske kike ba...!?

" Ba aure na zakiyi ba, yaudara ta kike yi,
kin cuce ni Sanah, kin azabtar da zuciyata, min wahalar da ruhi na,
ALLAH YA ISA TSAKANI NA DAKE SANAH BAN TAB'E YAFE MIKI HAR ABADA,
saboda kinyi wasa da zuciyata,
kin mayar da zuciyata tamkar ball kika rink'a garata kina buga ta,
I can't forgive you, I will never ever forgive you,
Allah yayi min sakayya kin cuce ni kin wahalar dani,
I hate you Sanah, I really hate you mote & more for ever,
macuciya ,azzaluma, mayaudariya, kin cuce ni
ya fad'a cikin matsanancin kuka wiwi tamkar ranshi zai fita.

"Mtswwwwww....! wai Khulud meye haka ne...!?

" Tun d'azu muyi ta abu d'aya,
da kin fara abun arziki rumi-rumi amma yanzu zaki koma halin asararanci da lalancin naki ko...!?

" To wallahi Allah bazan d'auki wannan dabbacin da sakarcin ba,
dama danayi hak'uri na d'auka baki sani bane,
baki kuma iya ba, amma yanzu wallahi ban d'aukar lusaranci,
dan sai yanzu na gane kin dad'e kina cutar dani, kin dad'e kina shiga hakk'i na,
amma yanzu ban iya hak'ura na kuma kawar da kai kina cutata,
tunda na d'and'ani zuma da zak'i na gane da mad'aci kike bani,
na kuma bambamce tsakanin zuma da mad'aci,
so imma zaki zage ki zage dan yanzu na gane dawar garin,
ban kuma k'ara yarda ana ban abu kamar ana bani dusa,
ana yin sex lami salaf babu komai,
Hanash ya fad'a cikin fad'a da fushi,
yana kuma rarumo ta, ya dad'e bakinsu,
still baiji yadda yake samu ba,
hannunshi ya had'e alamar ruk'o yace please kiban yadda kike soma,
dan Allah karki canja dan Allah muyi sex kamar na shekaran jiya,
ya fad'a cikin rarrashi muryarshi na creaking,
" kanta ta dafe cikin zallar bak'in ciki tace " me kake san nayi maka Hanash .....!?

"Yadda kike please dan Allah ki taimake ni,
ya fad'a yana k'ara manne mata had'i da soma romancing d'inta,
jin tayi sororo tayi dud'um-d'um yasa shi sakinta yana jan uban tsoki,
yace " wallahi ban d'auka, I can't take it anymore,
ya fad'a yana juya mata baya had'i da jan blanket,
bayanshi ta kalla hawaye na zubo mata tace " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
karfa _*RASHIN SANI....!*_ ya sani jefa kaina da rayuwa ta cikin halaka, da matsala
anya kuwa banyi ganganci ba, na jawowa kai na ba, anya banyiwa kaina babbar illah ba.....!?

Ta fad'a hannunta a kanta kana hawaye,
while duk bayan minti biyu sai Hanash yaja tsoki,
cikin sanyin jiki ta mik'e ta fita daga cikin bedroom d'in ta koma nata,
ta fad'a saman bed had'i da sanya kuka,
yadda Khulud ke kwance tana kuka,
haka Sanah ke kwance cikin d'akinta tana rusgar kuka wiwi,
dan sana'arta ce kuka kullum babu fashi,
tana b'oye damuwarta ne saboda bata san Khulud ta fahimci tana cikin bak'in ciki da damuwa,
take danne bak'in cikin ta da halin datake ciki ne saboda kar Khulud ta shiga damuwa ko taji babu dad'i,
ga kuma abinda nurse ta fad'a mata akan Khulud d'in,
dole kuwa matuk'ar tana san Khulud da gaskiya tayi taka tsan-tsan da lafiyarta,
amma kullum babu fashi sai Sanah tayi kuka sosai,
wani lokacin ma tana kukan bacci ke d'auke ta,
haka kullum babu fashi sai ta kira Sir Moli da sabuwar number ta,
wanda dama dan haka ta siya,
wani lokacin yayi picking wani lokacin kuma bayyi wani lokacin ma rejecting yake yi,
idan ta kira shi bata magana, kasancewar ita matar aure ce,
muryarta al'aura ce a gareshi yanzu,
sai dai taji shi tana sauraron shi yana ta faman cewa " hello..! hello....!,
idan ya gaji kuma yayi dropping,
a ranar dai duk gidan kwanan bak'in ciki sukayi,
wanda da Sanah ce kad'ai ke kwanan bak'in ciki.

Ranar da girkin Sanah ya zagayo,
sai da Khulud tayi tatab'urza da ita sosai kafin ta yarda zata je,
ga Hanash, da Khulud ta fuskanci Sanah ta fad'a ne kawai sai ta fakaici idanta ta jefa mata maganin
cikin tea ta bata tasha,
kana ta shiryata ta raka ta har bakin k'ofar bedroom d'inshi,
kana ta juyo ta koma bedroom d'inta,
ita kuma ta shiga, batare daya kalle ta ba yace " yau ma zuwa kika yi kiyi min kwance kamar ruwan kina jira na sarrafa ki....!?

Batayi mishi magana ba, ta zame rigar baccin jikinta,
ta haye saman bed had'i da jan blanket,
rigar baccin ta dake yashe k'asa yabi da kallo kana ya mayar da kallanshi gare ta,
kwance kawai tayi luf saboda sosai maganin ke d'aukarta,
yana dusgarta zuwa gare shi, kuka ta saka sosai saboda bala'in maganin,
kana ta tashi zambur kamar ana caka mata k'arfe haka take ji,
batayi mishi magan ba ta had'e bakin su,
a gaggauce ta soma yi mishi deep & hot kiss,
tana tsotsar lips d'inshi da harshenshi,
sororo yayi cike da tsantsar mamaki,
yaga jiya akan tayi mishi hakan har kuka tayi suka yi fad'a,
amma yau baga da kanta tana yi mishi batare daya nema ba,
sai ya barshi kawai akan idan ita ke da buk'ata ne take zagewa tayi,
amma idan bata buk'ata take yi mishi kwance,
cikin wani irin mugun rawar jiki,
ta sanya hannu tana shafa k'irjinshi had'i da murza nipple'e d'inshi,
d'aya hannun yana kan joy stick d'inshi tana yi mishi massaging nata,
wani irin nishi ya shiga fitarwa,
take duk ilahirin jikinshi ya soma rawa yana kerrrrma,
bai san lokacin daya soma maida mata da martani ba,
yadda take massaging d'in joy stick d'inshi ne ya k'ara gigitashi,
ya mantar dashi a duniyar da yake,
dan tunda yake ba'a tab'a mishi joy stick d'inshi ba,
balle har a rink'a shafa ta cikin salo haka,
yayinda d'ayan hannunta yake murza nipples d'inshi,
a hankali ta cire bakinta daga cikin nashi ta mayar kan nipples d'inshi ta soma tsotsa had'i da d'an ciza kan,
while d'ayan hannunta yana murza d'aya,
d'ayan hannun kuma yana kan joy stick d'inshi,
cikin salo Sanah ke romancing d'inshi tana gigita duniyarshi,
gantsarewa Hanash ya rink'a yi yana ihuuuu da kwararato,
sosai ya d'aga murya yana ihuuu yadda kasan rai ake zare mishi,
in banda sambatu da saka mata albarka babu abinda yake yake yi,
ear face Khulud ta saka had'i da k'ure volume saboda yadda take jiyo ihuuun Hanash,
yana wasu irin maganganu,
a kid'ime ya tura ta baya had'i da gyara mata kwanciya ya soma raya sunna yana kwasar gara,
ai da Hanash yaji cikin gogin dad'in bai san sanda ya soma gurnani yana haniniya da bambami ba,
" please karki barni nima nayi miki alk'awari ban tab'a barinki ban tab'a rabuwa dake please Khulud,
cikin wata irin murya mai wuyar fassara Sanah tace " tabbas rayuwa ta zama dole a tsakanin mu, ko kana so ko baka so,
saboda k'addara ta riga fata Hanash,
ni matafiya ce ba madauwaniya ba ce, dole akwai ranar rabuwa ta har abada,
yana cigaba da pumping yace " no way babu rabuwa ni dake har abada,
koda bak'ar k'addara ta ganmu ta barmu tare,
sai da ta d'an tsotsi lips d'inshi kana tace " a kullum ina fad'a maka k'addara mace ce mara tabbas da a koyaushe tana iya canjawa,
we shall become what we wish to become, do what we wish to do,
when our habitual thought corresponds with our desire,
bai k'ara cewa komai ba ya cigaba da kashe arna,
a ranar Hanash yasan shi cikekken namiji ne mai ingantacciyar lafiya,
dan sai da ya samu kyakkyawar awa biyu akanta kafin ya samu nutsuwa,
ya sarara mata, gamm-gamm ya rungume ta cikin k'irjinshi,
yana sauke ajiyar zuciya da mayar da numfashi,
sai da ya dawo cikin hayyacinshi kana ya sungume ta sukayi bathroom,
camma sun b'ata lokaci sosai suna TBT (tab'e tab'e) kana sukayi wanka suka fito.

A week letter

Hanash da Khulud zaune a parlor ya kalle ta,
yace " Khulud kin san me..!?

"A'a tace tana kallanshi,
" yanzu nasan nayi aure, amma da wallahi hak'uri kawai nake yi,
na kasa gaya miki, na rasa ta inda zan b'ullo na sanar dake ki gyara,
gabanta yayi muguwar fad'uwa,
amma ta dake tace " meye a bayan...!?

"Tab..! a da hak'uri kawai nake,
dan Allah babu labari kwata-kwata,
lokacin baki iya komai ba, babu abinda kika iya at all fa..!,
ke even romance, balle aje ga shi kanshi sex d'in,
wallahi yadda kika san mad'aci haka kike da,
amma yanzu kin koma zam-zam kamar zuma,
murmushin yak'e tayi tace " oh....! karatu naje na d'auko،
gaskiya na goge sosai dan yanzu Alhamdulillah sai godiyar Allah,
amma da yadda kika san a dafa kaza babu magi da gishi,
sai farin ruwa kawai ace ki ci ya kiji ta....!?

" Hmmm kace haka kake ji na kenan a baya...!?

"Ai wallahi har ya fi haka ma, wannan ai k'aramin kwatance nayi miki amma a baya ai ba labari,
yak'e ta kuma yi had'i da cewa " yanzu an canja,
zayyi magana ya jiyo wayarshi na ringing cikin bedroom,
da sauri ya tashi ya nufi bedroom d'in,
bayanshi tabi da kallo hawayen bak'in ciki da takaici na zubo mata,
wai saboda tsabar cin mutunci da fuska ita Hanash yake cewa " kamar mad'aci, kamar kazar da aka dafa da farin ruwa kawai,
innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
tab...! lalle hummmm sauk'in tama bai san da ita ba...!,
koma dai yaya ita ni ce a wajenshi,
hmmmm ta kuma sauke ajiyar zuciya had'i da cewa " gashi ba abin na tambayi my Sanah yadda take mishi ba,
ace 3yrs da aure amma ban san kome ba, sai na tambaye ta sex ita da bak'uwar abun ce,
any way koma dai mezaice mai kuma zaiji ita nice a wajen shi,
kuma har abadan abidina babu kishi, bak'in ciki ko mugunta a tsakani da Sanah,
koda ace zan iya cutar da kowa a duniya kona ha'inci kowa banda my Sanah in sha Allah,
tana k'ok'arin tashi taji an banko k'ofar parlor'n an shigo,
cikin tsoro Khulud ta kalli wanda ya shigo,
Jaddah ta gani tsaye kanta tayi k'ik'am,
" uhmmm hamshak'iya mandiya,
ashe ana nan har yanzu, Allah dai yasa kina sane da lissafin kwanakin dana baki ko...!?

Cikin tsoro Khulud ta mik'e gabanta yana dukan uku-uku,
tace " sannu da zuwa Jaddah ina yini....!?

"Ke dalla can bak'ar munafuka rik'e ina yininki ni tambayarki nake nace kina rik'e da lissafin ko kuwa....!?

" Idan kuma bata rik'e dashi fa akwai yadda zaki yi da ita ne...!?

Sanah ta fad'a tana fitowa daga cikin bedroom d'inta,
daga ita sai rigar bacci iya cinya,
sosai tsoro k'arara ya bayyana a fuskar Jaddah,
amma ta dake tace " sai ta tafi gidan ubanta akawo wata mai haihuwa,
takowa Sanah tayi tazo gaban Jaddah,
gaf da gaf ta yadda har suna iya jiyo numfashin juna,
" ko kuma ke ki tafi gidan naki ba,
dan nan ita gidan mijin ta ne, gidan da take da gado dashi halak malak,
" idan ita gidan mijinta ne ke gidan ubanki ne...!?

"Hmmmm _*RASHIN SANI...!*_ yafi dare hudu,
ba gidan ubana bane amma nafiki iko da gidan,
Jaddah zatayi magana Sanah ta daga mata tsawa tace " fita daga cikin nan...!,
cikin masifa Jaddah tace " ke kin isa ki kore ni daga gidan nan...!?

"Oh..! tak'marki dai gidan jikanki ne ko..!?

" To bari kiji ko shi kanshi mai gidan idan ya nuna rawar kai da fitsara,
ko yayi abinda ba dai-dai ba ana iya korarshi kuma ya koru wallahi bare ki,
" to shikenan yayi kyau Jaddah ta fad'a tana juyawa,
karta juya ta kuma juyowa ta kalli Sanah tun daga sama har k'asa,
tace " au dama tsirara kika fito zindik'i dake haka....!?

" Idan san ganin tsiraicin nawa kike yi fad'i zan iya bud'e miki ki gani,
cikin masifa Jaddah ta bud'e baki zatayi magana,
Sanah tace " ke..! kina san kici na jaki yanzu ne ko zaki fita...!?

Baki Jaddah ta bud'e cikin mamaki tace " ni...!?

"Eh..! wallahi Allah idan baki fita ba,
zan zage iya k'arfi na nayi miki bugun hukuma,
nayi miki tsinannan duka da zaki kasa tashi,
kinga yanzu dai babu kowa gidan,
jikan naki bai nan bare ya kwace ki,
idan kinje kin fad'i kuma Khulud tana iyayin rantsuwa bata tab'a ki ba,
dan haka ki fita ko na nad'a miki na jaki,
yanzu nan jikinki ya fad'a miki,
Sanah ta fad'a tana nufar Jaddah gadan-gadan,
take jikin Jaddah ya soma rawa yana kerrrrma,
gabanta ya shiga fad'uwa, yana dukan uku-uku,
tsoro k'arara ya fito ya bayya a jikinta da fuskarta,
ganin Sanah na nufarta yasa ta saurin fita har tana tuntub'e,
tace " wallahi zaki san ni kikayiwa haka sai nayi maganinki 'yar iska mara mutunci fitsararriya,
Sanah ta d'aga murya sosai yadda Jaddah zata jiyo ta tace " wallahi kika kuma dawowa gidan nan sai dai motar asibiti ta kwashe ki rab'e-rab'e,
dan sai nayi miki bugun hukuma,
Sanah ta fad'a tana dariya sosai dan tana ganin yadda Jaddah ke sauri harda tuntub'e,
fuskarta d'auke da dariya ta jiyo karaf idanta ya sauka kanshi tsaye a corridor ya hard'e hannuwanshi a k'irjinshi had'i da kafe ta da ido,
ganin yadda idanshi ya canja launi daga fari zuwa ja,
da yadda jikinshi ke kerrrrma yana tsuma,
yasa gaban Sanah muguwar fad'uwa,
cikin ruwan bala'i da tsagwaron masifa Hanash yayiyo kanta...................!

MOMYN ZARAH ('YAR BAIWA)
[7/7, 6:11 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

_DEDICATED TO_
*MAMUH GEE*
```THANK YOU SO MUCH FOR LOVING ME MY BE LOVED```

4⃣8⃣

Gabanta ya shiga fad'uwa yana dukan uku-uku,
amma dayake jaruma ce ta dake bata bari tsoron ya fito fili ba,
tsaiwarta ta gyara had'i da hard'e hannuwanta a k'irji tana jiran k'arasowarshi,
idanta cikin nashi tana kallan kwayar idanshi tarrr,
gabanta ya tsaya had'i da kallanta tun daga sama har k'asa,
yace " nan gidan ubanki ne...!?

Baki ta tab'e had'i da cewa " a'a...!
" kina da gadon gidan nan...!?

" A'a ko d'aya,
"akan me zaki korar min Kakata...!?

" Saboda ba alkhairi ke kawo ta ba,
" ke alkhairin ke kawo ki...!?

" Allah masani...!
ta fad'a tana kallanshi,
" akan wanne dalili zaki koreta dan ubanki kina 'yar karere dake...!?

"Eh..! naji ni 'yar kareren ce amma nasan na fita iko da gidan,
" tunda gidan ubanki ne dole ki fita iko dashi ai,
"no..! ba gidan ubana bane, amma nafi ta iko da gidan dan ni ina da gadon gidan,
" saboda gidan tsohon ki ne ko...!?

"Nafi iko da nan fiye da gidan tsoho na,
dan gidan tsoho na Mamu da Juju ke iko dashi,
nan kuma mu ke da iko dashi kuma ina da gadon gidan ko a wajen Allah,
cikin b'acin rai Hanash yace " ke wacce irin jahila da dabba ce...!?

"Jahilai dai....!
a matuk'ar fusace ya d'aga hannunshi da niyyar kifa mata mari,
cikin zafin nama ta rik'e hannunshi,
tana kallanshi ido cikin ido fuskarta d'auke da murmushi,
tace " a'a karka soma wallahi dan yanzu ban d'auka,
dama can arziki da mutuncin masu mutunci kake ci,
amma yanzu ka kuskura kace zakayi gangancin mari na,
wallahi zaka sha mamaki ta fad'a tana sakin hannunshi cikin kyama,
"ke iskancin naki da karuwancin naki har ya kai haka....!?

Ya fad'a idanshi kanta,
murmushin gefen baki tayi had'i da cewa,
" hmmm *_RASHIN SANI...!_* dai yafi dare duhu,
dan in banda _*RASHIN SANI...!*_ da baka furta wannan kalmar ba,
dan idan kowa zai kira ni da karuwa,
'yar iska, fasik'a, mazinaciya kai zakayi tsalle ka bugi k'irji kace a'a,
amma dayake kana cikin _*RASHIN SANI...!*_ babu abinda bazaka iya fad'a ba,
amma duk da haka ka godewa Allah daka kasance kai mai sa'a ne a rayuwa,
idanshi ya rufe had'i da girgiza kanshi yana kallanta,
kana ya bud'e idan ya sauke su kanta,
a hankali ya kuma rufe idon da k'arfi,
ya kuma bud'e su ya sauke kanta,
yace " karki k'ara fitowa haka,
baya ta juya mishi, had'i da sanya hannu ta maida gashin kanta gefe,
cikin salon jan hankali da yaudara,
ta sanya hannu ta ware hannun guntuwar rigar baccin,
ta zame ta fad'i k'asa, ya rage daga ita sai pant, bayanta babu komai dan ko bra babu jikinta,
bayanta ya kallanta cike da tsantsar mamaki,
batare data juyo ba, tace " ko kana da buk'atar ganin gaban ma na juyo....!?

Ta fad'a fuskarta d'auke da munafukin murmushi,
jin yayi shiru yasata takawa tana kad'a duk ilahirin jikinta,
ta tsallake rigar baccin ta shige cikin bedroom,
kanshi ya d'aga sama gami da runtse idanshi da k'arfi had'i da girgiza kanshi da k'arfi,
ya dad'e a haka kafin ya bud'e idon,
k'ofar bedroom d'inta ya sake kalla,
had'i da girgiza kanshi, ya kwalawa Khulud kira da k'arfi,
"Khulud...!?
" gani nan fa a kusa dakai kake faman d'aga murya,
" amma kina tsaye kina kallan iskanci da fitsarar da 'yar uwarki ke yi....!?

" To yanzu Hanash me kake san nayi mata....!?

" Sanah dai ba yarinya bace balle kace in kamata in daka...!,
itama ai tasan dai-dai ta kuma san abinda ba dai-dai ba...!
" amma ke a ganinki abinda tayi yanzu ya dace fisabilillahi....!?

"May be ita a ganinta hakan datayi tayi dai-dai,
" ok yayi kyau ni zan d'auki mataki da kai na,
tunda ke bazaki iya yi mata magana ba,
a d'an tsorace tace " me zakayi Hanash....!?

"Oho..! ban sani ba ya fad'a yana shigewa bedroom d'inshi,
had'i da banko k'ofar bammmm,
kamar zai b'allata, murmushi Khulud tayi had'i da girgiza kai,
tace " ai Sanahr ce ma dai-dai da kai,
Sanah tana shigewa bedroom d'inta ta fad'a saman bed,
tana dariya yau ranta kwal ta k'unsawa Hanash,
wayarta ta d'auko had'i da dialing number shi,
as usual kamar yadda ta saba,
muryarshi na rawa yace " hello...!,
cikin tashin hankali ta mik'e zaune,
jin yadda muryarshi ke rawa da alama bashi da lafiya،
dan muryarshi kad'ai ta isa ta bayyanawa mutum halin da Sir Moli yake ciki,
jin anyi shiru yasa shi yin dropping wayar,
durk'ushewa tayi a k'asa had'i da fasa kuka wiwi tamkar ranta zai fita,
sai da tayi mai isarta kana ta mik'e ta shiga bathroom,
Hanash kwance yayi saman bed d'inshi yana dariya,
dan shi abimma dariya ya bashi sosai,
musamman yadda yaga Jaddah ta tsorata jikinta yana kerrrrma,
cikin dariya yace " dama akwai abinda Jaddah ke tsoro...!?

" Lalle gaba da gabanta aljani ya taka wuta, wato ko baba da babanshi,
kuma ko kaka da kakanshi,
duk abin Jaddah yau taga wanda yafita,
lalle Sanah Oga ce, ya fad'a yana dariya.

BAYAN WATA UKU

Duk yadda kake tunanin mutum zai shiga cikin damuwa,
bala'i da tashin hankali to Sir Aryan Moli ya shiga,
yayi-yayi ya cireta daga cikin ranshi amma abu ya gagara,
abun ya ci tura, duk ya rame ya lalace,
ya wani yargwale, ya zama tamkar ba Aryan Rayyan Moli ba,
ya zama wani kalar tausayi, duk k'iyayyarka dashi idan ka gashi sai ka tausaya mishi,
iyayenshi sunyi har sun gaji sun zubawa sarautar Allah ido,
dan babu rarrashi da hak'uri da Nailah, Hilwa da yayyanshi basu yi mishi ba,
amma a banza yadda kasan ma k'ara zuga shi suke yi,
saboda yadda yaga iyayenshi da ahalinshi cikin tashin hankali sun kuma shiga cikin matsananciyar damuwa a dalilinshi yasa,
kwata-kwata ma ya daina zuwa weekend Maiduguri,
dai-dai da students d'in makaranta sun fahimci baya cikin kwanciyar hankali.

A b'angaren su Khulud kuwa ana nan yadda ake,
kullum Hanash da Sanah cikin fad'a da 'yar tsama suke,
tun wannan zuwan da Jaddah tayi har yau bata k'ara zuwa ba,
Sanah na kwance saman bed taji wayarta ta soma ringing,
kwata-kwata yanzu bata san yawan magana,
bata san hayaniya, bata san a rink'a yi mata magana ma,
abu kad'an ne ke tunzura ta ya hayayyak'a ta,
tayi sama taita ruwan bala'i kuma ba wai iya Hanash d'in take yiwa hakan ba,
har ita kanta Khulud Sanah bata kyale ta ba cikin kwanakin nan,
ita kanta duk abin duniya ya dameta,
ga kwata-kwata bakinta babu dad'i,
ga wani irin mugun cin abincin datake yi, dan a rana sai taci abinci yakai sau bakwai ko fiye da haka,
dan har cikin dare yunwa farkar da ita takeyi,
ga zazzab'in dare kullum dashi take kwana dashi take tashi,
ita babban matsalarta ma yanzu mugun son sex dan kwata-kwata bata jin gajiya,
idan za'a kwana ana sex a kuma kwana bata jin ta gaji...!,
wani lokacin ji take tamkar tayi hauka saboda tsabar sha'awa,
ta kasa zaune ko tsaye idan Hanash bai gidan,
wani lokacin tun kan ya dawo zata shirya ta sanya fuska ta fita parlor tana zaman jiranshi,
yana dawowa bata wani b'ata lokaci take soma romancing d'inshi tun a parlor,
daga Khulud har Sanah suna matuk'ar mamakin wannan bak'ar jarabar datake damunta,
kiran wayar ne ya k'ara shigowa ta motso a hankali takai hannu ta d'auko had'i da kallan screen d'in wayar,
ganin Abbu ne yasata zaro ido had'i da mik'ewa da sauri ta fita,
a parlor ta iske Khulud zaune tana kallan shirin kwana cas'in a tashar Arewa24,
da gudu Sanah ta k'arasa kusa da ita ta zauna,
had'i da zaro ido tace " Abbu ne ke kira,
itama ido ta zaro had'i dayi mata alamar tayi picking,
" a'a my Ulud kar mu d'aga kema fa kin san maganar mu fara kiran Papu muji mai zaice kafin mu d'aga wayar Abbu ko....!?

"Eh..! kema kinyi magana mai kyau bari na kira shi,
ta fad'a tana d'aukar wayarta,
had'i da yin dialing number Papu,
sai da ta kusa tsinkewa kana yayi picking,
cikin girmamawa Khulud ta gaida shi ya amsa a mutunce,
kana tace " kan maganar Abbu ne yanzu ma sai kira yake kuma kasan maganar zuwan Sanah hutu ne..!
"eh..! na sani, mantawa nayi ban k'ara kiranku ba,
ta amsa mishi zata zo ranar Friday,
in yaso Friday d'in sai tace zata biyo k'awayenta suma zasu zo hutu,
"Papu nan da kwana biyu fa kenan...!?

" Eh..! taje idan tayi sati d'aya ya ganta hankalinshi ya kwanta sai tace mishi k'awayen nata suma zasu koma,
dan haka zata bisu su koma tare,
"ok to bari na fad'a mata ta kira shi yanzu,
" yauwa hakan ma yayi, ya fad'a had'i da kashe wayar,
kallanta ta mayar ga Sanah kana tace " ki kira Abbu kice mishi jibi zaki biyo k'awayenki kizo,
bata yi mata magana ba, tayi dialing number Abbu,
bayan sun gaisa ta fad'a mishi kamar yadda suka tsara,
sosai Abbu yaji dad'i yayi farin ciki,
kana sukayi sallama ta kashe wayar,
ta kalli Khulud tace " to za'ayi yanzu.....!?

"Na me fa....!?

Khulud ta tambaye ta idanta kanta,
" kan maganar tafiyar mana,
"eh..! normal ne ai, kawai jibin zaki je, ni kuma after kamar 2days sai nazo ko.....!?

" A'a ba haka ya kamata ayi ba,
kamata yayi naje can na same ki, kina jira na, da sunan kinzo tarbata,
in yaso shi kuma Hanash ki fad'a mishi hutun mu ya k'are zan koma ko ya kika gani....!?

"Eh....!, hakan ma yayi in yaso idan muka fita, sai dareba yafara kaiki tasha daga can ke kuma sai ki hau adai-daita sahu,
" no my Ulud ba haka ya kamata ayi ba,
kamata yayi ke zuwa wajen gobe ki kira Mamu kice mata Sanah tace miki Friday zata zo hutu..!,
so daga nan sai ki fad'a mata zaki zo da wuri kuyi aikin tarbata,
in yaso ke sai ki fara tafiya, bayan kin tafi da kamar awa d'aya nima sai na biyo ki,
"Ok ba damuwa hakan ma yayi,
a yanzu babu abinda Sanah tafi so kamar markad'add'un fruits,
a had'a da dabino, kwakwa, zuma da madara, tana mugun son wannan had'in sosai,
dan haka kullum da dare sai Khulud ta had'a mata tasha....!
yanzu ma kallan Khulud tayi cikin shagwab'a tace " my food please murmushi Khulud tayi had'i da k'ura mata ido,
tace " anya Sanah ba ciki ne dake ba....!?

Ido ta zaro a tsorace tace " what...! ciki fa kika ce....!?

"Eh..! Allah ni dai kamar haka nake gani,
kalli boobs d'inki fa, sun cicciko sunyi tantsan-tantsan dasu,
kuma wannan cin abincin naki har mamaki yake bani, ga shegen son miji kullum idan yana gida kina nanik'e dashi,
bayan da sai dakyar sai an had'a da rok'o da magiya kike zuwa gare shi
amma yanzu har zaman jiran dawowarshi kike yi, ga kwad'ayi da ciye-ciye komai kika gani kina so zaki ci,
kuma ni sai naga kinyi bak'i wallahi,
rigarta ta d'aga tana dariya tace " Allah babu wani ciki, baki ganin yadda su Aunty Halan ke shan wuya,
suna laulayi idan suna da ciki,
may be saboda zazzab'in dare danake yi kullum ne,
ido Khulud ta zaro tace " au har zazzab'in dare ma kike yi....!?

"Eh.. Allah kullum dashi nake kwana,
ido Khulud ta tsura mata tana kallanta,
d'an turo baki tayi tace " Allah ni yunwa nake ji, abani abinci ko asamu matsala...!
cikin dariya Khulud tace " ah rufaman asiri kar a haifar d'a mai rowa bari na tashi nayi himmar bawa d'an Baba abinci,
ta fad'a cikin dariya sosai da tsokana..!,
zama tayi nan tana jiran Khulud,
tana jin kamar tayi 24hrs bata dawo ba, saboda zak'uwa,
"kiyi sauri please ta fad'a tana lellek'a hanyar kitchen,
cikin murmushi Khulud ta fito kusa da ita taje ta zauna,
ai tun kafin ta mik'a mata Sanah ta fizga takai bakinta,
kasancewar had'in datake sha yasa kullum Sanah cikin zubar da ruwan ni'ima take wani lokacin ma har pad take sawa,
ko tayi ta canja pant, sai da shanye tasss kana tace " thank you so much my Ulud,
cikin dariya Khulud tace " sai ki tashi kije ki shirya dan d'aya abincin naki ya kusa dawowa,
shima sai ki shirya cinshi ta fad'a cikin zolaya,
d'an duka Sanah ta kai mata tana mik'ewa,
ta koma cikin bedroom d'inta ta fad'a wanka, dan harga Allah a hannu take, ita gani take yi saboda wannan had'in datake sha ne.

A parlor Hanash ya iske Khulud zaune,
tayi tagumi tana tunnin maganar daya fad'a mata jiya,
iska ya hura mata a fuska had'i da cewa " tunanin me ake yi ne...!?

Mik'ewa tayi tsaye tana murmushi tace " you're well come dear...!,
" dear..! ko?

Ya fad'a yana jan hancinta,
"to me..!?

" Kin manta kenan..!?

"Sweetheart..!?
" no..!
" My life..!
" no..!
"My hope, My soul, my love...!?

" A'a basu bane duk kin fad'i ..!
d'an shiru tayi tana tunani kana tace " please tunamin..!
" humm wayo, a'a ban tuna miki ki bari ki tuna da kanki..!
ya fad'a yana shigewa bedroom d'inshi,
murmushi tayi had'i da bin bayanshi da kallo,
bedroom d'inta ta shige ta kwanta saman bed idanta kan ceiling ta fad'a tunani,
Sanah na gama shiryawa ta d'auki abincinshi a tray ta nufi bedroom d'inshi,
tsaye ta iske shi a gaban mirror ya fito daga wanka,
cikin nutsuwa ta aje abincin akan center table d'in dake tsakiyar kujerun dake cikin bedroom d'in,
kana ta nufi shi, ta baya ta rungume shi had'i da lumshe idanta tana shak'ar k'amshin jikinshi dan duk duniya babu abinda Sanah tafi so a yanzu,
sama da k'amshin jikin Hanash,
tace " sannu da zuwa *MAN...!* _(sunan da take fad'a mishi wanda yake san Khulud ta tuna d'azu)_
murmushi yayi yace " kin tuna sunan kenan....!?

A hankali ta d'ora kanta saman kafad'arshi idanta lumshe,
tasa hannunta tana shafa kwantaccen gashin dake k'irjinshi,
"tom acici na lura dai idan banyi da gaske ba, tsotse min ruwan jikina zakiyi tasss,
ya fad'a yana zagayo da ita gaban shi,
idanta rufe ta kuma nakik'e mishi,
" to za'a barni naci abinci ko a'a...!?

Cikin shagwab'a tace " ni dai please ta fad'a tana lasar wuyanshi,
idanshi shima ya lumshe yana shak'ar iska,
cikin salo tasa harshenta tana lasar kunnenshi zuwa wuyanshi,
sai da ta gama tsotse wuyan tassss kana ta gangaro k'asa a hankali ta soma lasar k'irjinshin da nipple's d'inshi had'i da cibiyarshi,
sannu a hankali ta rink'a yin k'asa harta zo mararshi,
ai Hanash kasa tsayawa yayi ya d'auketa cak ya nufi kan bed,
cikin kunnenshi ta rad'a mishi " sofa please,
ta fad'a cikin wata irin murya data k'ara zautar da Hanash,
jikinshi na rawa ya zauna saman sofa,
ita kuma tana kanshi, cikin salo ta cigaba da tsatsa had'i da lasar duk sassan jikinshi,
ta yiyo k'asa zuwa mararshi take duk ilahirin jikin Hanash ya d'auki tsuma da kerrrrma,
a hankali ta zame towel d'in dake jikinshi ya fad'i k'asa,
sai da ta kalli fuskarshi kana ta runtse idanta da k'arfi,
dan yaune karo na farko da zatayi mishi sucking،
shima jiya taji ana maganar a group d'in Hauwa A Usman Jiddarh na matan aure mai suna......!
taji yadda ake koya sucking da abubuwa da dama,
ba zato ba tsammani Hanash yaji joy stick d'inshi cikin bakinta,
abinda ba'a tab'a yi mishi ba tunda yake a duniya,
wani irin abu ya caki kwakwalwarshi zuwa tafin k'afarshi,
a hankali ta soma tsotsarta tana lasa,
cikin salo while hannayenta nakan kowanne kan nipple's d'inshi,
tana murzawa, jin abinda bai tab'a jiba yasa Hanash bud'e murya iya k'arfinshi yana kwarara uban ihuuuuu,
cikin tashin hankali Khulud ta mik'e ta fita da gudu ta shiga d'akin Sanah,
ganin bata nan yasata nufar bedroom d'inshi,
daga bakin k'ofa ta jiyo sambatun Hanash a d'imauce yake magana " wallahi ko zan mutu bazan rabu dake ba,
ko zan rabu da kowa da komai,
wallahi koda kowa zai k'i ni zai kuma juya min baya,
ke ta dabance acikin mata, daban Allah ya halicce ki, wayyyyyyo zan mutu....!
wayyyyyyo dad'i zai kashe ni,
mutuwa zanyi yau, wayyyyo Allah na dad'ii,
I really really really love you so much,
sosai Hanash ya bud'e baki yana kwarara uban ihuuuu da sambatu,
wanda Khulud ta tabbatar da har mai gadi da mak'otansu suna jiyo ihunshi da maganganun da yake yi,
duk da idan da sabo Khulud ta sabo jiyo ihuuuun Hanash,
dan matuk'ar zasuyi sex da Sanah babu fashi sai yayi ihuuu,
amma nayau daban ne dan ya fita daban,
ita da farko abin mamaki yake bata,
amma na yau kamm yasa abin ya fara bata tsoro yana fad'ar mata da gabanta,
kuka ta saka sosai had'i da sanya hannu ta toshe bakinta,
ta koma bedroom d'inta da gudu ta fad'a saman bed,
cikin matsanancin kuka tace " me Sanah keyi mishi haka....!?

"Wanne irin abu take yi mishi wanda ni ban sanshi ba, ban kuma iya ba....!?

" Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
ita abin tsoro yake bata sosai dan yanzu k'iri-k'iri tana san yin sex da Hanash amma tana jin tsoro da fargabar abinda ka iya zuwa ya dawo,
wani lokacin sha'awa na cinta kamar ta mutu amma take dannewa ta hak'ura,
_(Ni ko nace ki shiga group d'in Hauwa A Usman Jiddarh na matan aure mai suna.....)_
sai da Sanah ta gama gigitashi kana ta zame bakinta daga kan joy stick d'inshi,
ta kalleshi tace " Man...! aje aci abincin ko...!?

Bayyi mata magana ba dan bai jin zai iya furta koda kalma d'aya ce,
a rikice ya burkitata ya soma kashe arna,
yakai awa d'aya da rabi kanta kafin ya samu nutsuwa ya dawo cikin hayyacinshi,
saman sofar yayi kwance ya d'ora ta kanshi,
gashin kanta daya zo tasa hannunta ta maidashi baya,
tace " Man...!
bakinta yana rawa, kallanta yayi batare da yayi magana ba yana murmushi,
" dan Allah meyasa kake cewa Sanah karuwa, mazinaciya 'yar iska fasik'a...!?

"Meyasa kwata-kwata baka k'aunar ganinta baka santa metayi maka ne a rayuwa.....!?

"A k'alla nayi maka wannan tambayar yakai wajen sau goma amma baka tab'a bani amsa ba,
please yau ka bani amsa Man..!,
murmushi yayi yana shafa kanta yace " please mubar wannan maganar ban san nayi k'arya,
"please tace a shagwab'e,
" ni dai mubar wannan maganar,
fatana kawai kar ki rabu dani har abada...!,
d'an shiru tayi jimmmm kana tace " hmmmm koda bamu rabu yanzu ba,
tabbas akwai ranar rabuwa ko ba jima koba dad'e,
koda ranar tazo ka d'auki hakan a matsayin k'addara kamar yadda nima na d'auki tawa k'addarar,
murmushi yayi yace " to baki k'arasa ba ai,
murmushi itama tayi tace " k'addara mace ce mara tabbas da a koyaushe tana iya canjawa,
yayi dariya had'i da cewa " ban tab'a kasancewa dake batare dakin fad'i wannan kalmar ba,
"yes..! ina kuma san ka rik'e ta cikin ranka har abada,
" yo wannan ai ko karatu ne tuni na gama haddararshi,
"tom sauran wak'ar yau baki yi ba,
tayi murmushi had'i da gyara murya tace " farin ciki kai ne mai bawa zuciya,
bak'in ciki in tai kasata dariya,
dana gane ka sai inji nazam sarauniya,
aure na dakai ba wanda zai san dashi,
sosai yayi dariya kana yace " koda baki nan kina nan a zuciyaaaa...!,
suka saka dariya,
(duk sanda Sanah da Hanash suka keb'ewa sai sunyi wannan wak'ar koda basuyi sex ba),
cak ya d'auke sukayi bathroom,
camma sun dad'e suna wasan ruwa kafin sukayi wanka suka dawo suka kwanta,
haka batare dasun sanya kaya ba, ya ja musu blanket.

Tsakar dare yunwa ta tashi Sanah,
tana farkawa shima ya farka,
fuska ta marairaice mishi tace " yunwa..!,
yayi dariya yace " bari na d'umamo mana abincin can,
"oh...! haka ne fa kaima baka ci ba ko..!?

" Eh...!, yace yana mik'ewa, wardrobe ya bud'e ya d'auki boxer ya saka kana ya d'auki abincin ya fita,
bayan ya gama d'umama abinci a microwave ya d'auko ya fito,
daga saitin bedroom d'in Khulud ya rink'a jiyo kuka,
a hankali cikin fad'uwar gaba ya nufi bedroom d'in,
cikin sand'a, tana kwance saman bed tana kuka wiwi tamkar ranta zai fita,
"ashe dama ni ba mace ba...!?

" Tunda nake da Hanash bai tab'a yi min ihuuuu ko sau d'aya ba,
bai tab'a yi min sambatu ba, I hope zan iya tambayar Sanah abinda take yi mishi,
naji wanne irin abu ne wannan dake saka Hanash rud'ewa ya fita daga cikin hayyacinshi,
yana kwarara uban ihuuuu haka,
na shiga uku innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
ni Khulud na shiga uku,
a hankali cikin sand'a ya bud'e k'ofar ya shigo wufffff da sauri,
dama taji motsin ana doso k'ofar dan haka tayi saurin durk'ushewa a gefen gadon,
had'i da sanya hannu ta toshe bakinta,
d'akin ya shigo yana duddubawa,
cikin sand'a ya taka ya nufi inda datake b'oye ,
yana gaf da isa wajen yaji Sanah tana kiranshi,
da sauri ya fita hannunshi rik'e da tray d'in,
a parlor suka zauna suka ci abincin suka k'oshi,
nan ma sai da suka kuma raya sunna kana ya kwasheta sukayi bedroom,
washe gari da Khulud ta fito Sanah taga idanta sun kumbura sosai suntum,
babu irin tambayar dabatayi mata ba,
amma tak'i fad'a mata sai cewa tayi kanta ke ciwo,
kamar yadda suka tsara haka sukayi Khulud ta kira Mamu ta fad'a mata abinda suka tsara,
da daddare bayan Hanash ya dawo Khulud ta sanar dashi Sanah zata koma gida hutunsu ya k'are,
bisa mamaki Khulud sai taga ya mik'e ya fita parlor wajen Sanah,
ya zauna akan sofa ya kalle yace " da abinda kike buk'ata ne...!?

"A'a tace, idanta kanshi,
yace " idan kina buk'atar zakiyi siyayya ki shirya na kaini idan kuma baki buk'ata gashi,
ya fad'a yana aje mata 500k a kusa ita,
kamar bazata karb'a sai kuma tace " nagode sosai Allah yasaka da alkhairi Ubangiji ya k'ara bud'i da arziki,
Allah ya biya maka buk'atu na alkhairi,
dummmm Hanash yayi cike da tsantsar mamaki,
dan tunda yake da Khulud bata tab'a yi mishi makamciyar wannan addu'ar ba,
cikin sanyin murya ya juyo ya kalle ta had'i dayi mata murmushi yace " nagode Sanah...!,
take note dears yiwa miji godiya yana k'ara miki k'ima, mutunci, daraja, ya kuma rink'a yi miki abubuwa,
ranar Friday a round 12:00pm Khulud ta shirya ta tafi gida,
kasancewar Hanash bai sani ba yasa Sanah yin shiga tamkar Khulud,
taje ta amshi hakk'inta sun dad'e suna raya sunna,
bai fita ba sai wajen 4:30pm kana Sanah ta shirya da trolley d'inta tsaf ta fita,
yayinda Khulud ke can tana faman kiran wayarta,
jin bata d'aga ba, yasa Khulud yin dariya tace " jarababbiya acan ana amsar gara,
dan ta tabbatar sex suke yi shiya bata yi picking ba,
k'arfe biyar na yamma dai-dai Sanah ta k'arasa gidansu,
tun daga harabar gidan yara 'ya'yan yayyansu suka soma ihuuu suna ga Aunty Sanah...! ga Aunty Sanah.

Da gudu su Halan suka fito Khulud ta rungume ta,
tana cewa " I really missed you my Sanah,
" I missed you too Sanah tace kamar gaske,
Halan ta rik'e hannunta suka shiga ciki,
duk families d'inta ta gani zaune a parlor suna zaman jiranta,
har mazan, ga Abbu, Dide, Juju, Mamu ce kad'ai bata gani ba....!,
tana shiga cikin parlor taji wani irin k'amshi mara dad'i ya bugi hancinta,
k'amshin abincin da aka girka mata,
dana turarurrukan Yayyanta dana su Abbu da Dide,
dana shi kamshi gidan ya had'u ya bada wani irin k'amshi mai wari-wari a hancin Sanah,
take taji muk'uk'in amai ya taso mata,
taji gaba d'aya ta tsani gidan kwata-kwata,
bata ankara ba aman ya kufce mata ta shiga shek'a aman tamkar zata amayar da kayan cikinta,
ji take idan ta k'ara even 1 second cikin gidan tana iya mutuwa,
tunda Sanah ta soma amai Khulud ta shiga cikin tsantsar tashin hankali da firgici,
gabanta ya shiga dukan uku-uku,
yayinda gaba d'aya families d'inta dake zaune cikin parlor'n suka mik'e tsaye, Abbu ko sandarewa yayi a tsaye,
da sauri Khulud ta k'araso inda take ta rik'e ta tana jera mata sannu,
Abbu yace " dama baki da lafiya ne...!?

Khulud ta kalla tayi mata alama data amsa da eh,
"eh...! Abbu malaria ke damuna,
" ok tashi mu kai ki asibiti to,
da sauri Khulud tace " a'a Abbu ba sai anje asibiti ba,
cikin rawar murya Mamu dake tsaye kamar an dasata idanta kafe akan Sanah ta k'ura mata ido tace " Sanah...!,
innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
ai zuwa asibiti yama zama dole............!

MOMYN ZARAH
[7/7, 6:16 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

4⃣9⃣

Cikin matsanancin tashin hankali da firgici Khulud ta d'ago kai ta kalli Mamu,
Mamu ta kuma cewa " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
haka kika koma Sanah...!?

"Ji fa yadda kikayi bak'i kika rame,
meke damunki haka...!?

Da sauri Khulud tace " Mamu kema fa kin san yadda ake lalacewa idan akaje bautar k'asa,
bak'ar wahala fa suke sha kamar ba gobe,
cike da tausayawa Aarib ya k'araso ya d'ago Sanah a hankali,
ya kalli Khulud yace " kai ta bathroom,
ta gyara jikinta sai muje hospital d'in ko...!?

"A'a Yaya ba sai anje wani hospital ba, acan ma fa naje sun bani magani har k'arin ruwa sukayi min,
Khulud tayi karaf tace " yanzu dai a barta tayi wanka tazo taci abinci in yaso letter sai asan abinyi,
ta fad'a tana jan hannunta zuwa bathroom,
suna shiga Khulud ta rufe k'ofar had'i da jingina da jikin k'ofar,
ta d'ora hannunta saman k'irjinta tace " wai hummm Alhamdulillah,
a hankali Sanah ta zauna bakin bed tana mayar da numfashi,
tace " wallahi ban san warin gidan nan kwata-kwata,
ta fad'a kamar zata fasa ihuuuu,
a hankali itama Khulud ta zauna bakin gadon gefen Sanah,
tace " hummmm dole na dawo gidan nan fa inba haka ba kwab'armu tayi ruwa,
"kamar ya...!?

" Eh...! dan wallahi ina ganin kamar ciki ne dake fa,
kuma kin san iyayen mu da kakaninmu kallo d'aya zasu yiwa mutum su gane yana da ciki,
dan haka yanzu ki cewa su Mamu baki sallah ma ke period kike yi,
baki Sanah ta tab'e had'i da cewa " ke kin damu ciki..! ciki,
waya fad'a miki ciki ne dani wai....!?

"Kawai dai change of environment ne,
murmushi Khulud tayi had'i da cewa " tom naji yanzu dai tashi kiyi wanka mu fita parlor,
batare datayi mata magana ba ta tashi ta shiga bathroom,
tayi wankan ta fito, sai da ta shirya tsaf kana suka fita,
har sun kusa parlor Khulud tace " kiyi controlling kanki fa,
kai ta d'aga batare da tayi mata magana ba, zaune suka taradda kowa kamar yadda suka barsu,
cikin su ta zauna suna ta hira ana labarin Damaturu da bautar k'asa,
wanda inza'a kashe ta ko hanyar Damaturun bata sani ba..!,
dakyar Sanah tayi controlling kanta da abinda take ji,
dan kwata-kwata bata san warin wajen,
haka ma abincin dakyar ta daure suka ci,
suna shiga bathroom Sanah ta mayar da k'ofar ta rufe ta kalli Khulud tace " wallahi ban iya zama cikin gidan nan,
warin ba dad'i Allah, please mu bar gidan nan karna mutu..!
ido Khulud ta zaro a tsorace tace " na shiga uku,
rufa mana asiri mana Sanah, ki daure just 1 week ne fa,
ko har nan cikin bedroom d'in ma kina jin warin....!?

Hawaye na zubowa Sanah ta girgizawa Khulud kai tace " a'a banda nan,
"yauwa tunda banda nan da sauk'i da safe mu rink'a tafiya part d'in Juju dasu Aunty Halan,
ko mu rink'a fita joint, sai dare sai mu rink'a dawowa nan d'in ko...!?

Cikin sanyin jiki ta d'aga mata kai alamar eh,
" yauwa my Sanah, then..! ki rink'a rage cin abincin a gabansu,
idan kin ci yanzu anan anjima idan kika kuma jin yunwa sai mu tafi part d'in Aunty Halan,
idan kika k'ara ji sai muje part d'in Juju,
then part d'in Aroos dana Aunty Seema,
yunwar dare kuma shi wanda yayi cikin shi za'a d'orawa kullum zan sashi ya kawo mana abinci take away muna ajiyewa a bedroom,
idan kinji yunwa da dare sai ki tashi ki ci kinji my Sanah,
batare datayi magana ba ta kuma d'aga mata kai,
"yanzu bacci zakiyi ko baby yana buk'atar ganawa da Dadynshi.....!?

Ta fad'a cikin tsokana tana dariya,
itama Sanah dariya tayi had'i da cewa " yanzu kam Alhamdulillah koda za'a buk'ata sai zuwa dare ko gobe,
Khulud tace " ai dama wallahi nasan tunda na kira ki baki d'aga ba nasan kina can duniyar sama,
d'an duka Sanah ta kai mata kana ta kwanta,
wajen k'arfe goma na dare Hanash ya kira waya,
kasancewar Khulud bata nan tana parlor,
yasa Sanah yin picking bayan ta sanya voice maker,
" amincin Allah ya tabbata a gareka,
murmushi yayi had'i da cewa " amin tare dake,
kin shirya ne nazo na d'auke ki...!?

"A'a Man..! anan zan kwana my Sanah ce bata jin dad'i,
" ayya meke damunta....!?

"Ciwon mara,
" Allah sarki please kice ina mata sannu,
"ok zataji in sha Allah,
wai yanzu mesaya naga ka canja akan Sanah ne....!?

Murmushi yayi wanda ya bayyanar da tsantsar kyanshi gami da k'uruciyarshi,
yace " saboda ke mana ai dole na canja yanzu ai bani babu yin musu da gardama,
yadda ake bani gara ina kwasa ai bana yarda nayi sake nayi laifi ba,
"hmmmm Man..! kenan,
" eh mana ko kinga laifi na...!?

"A'a ban gani ba,
dan Allah ka taimaka ka kawo min kazar yahuza da ice cream please,
" oh..! ni wannan ciye-ciye da kwad'ayi naki,
badan-badan ba da sai nace ko dai an gamu ne,
cikin rashin fahimta tace " dame...!?

"A'a nayi shiru,
" please dan Allah ka fad'a min,
" kodai ciki ne dake Khulud..!?

"Kin san fa anyi dashen mahaifa ana iya samun ciki ko yaushe fa,
murmushi tayi had'i da cewa " ba lalle ba,
" no cewa zakiyi Allah yasa,
ni kuma nace amin,
haka nan taji gabanta ya fad'i,
amma gudun kar yayi zargi tace " tom Allah yasa,
yayi murmushi had'i da cewa " Amin ya Allah,
" to dan Allah zaka kawo min kazar da ice cream d'in....!?

"Kinga yanzu ma muna wayar nan har nazo yahuzan,
" yauwa Man..! thanks so much,
"no amma fa da sharad'i idan nazo sai munyi TBT (tab'e-tab'e) ko da bamuyi sex ba kin yarda.....!?

Ido ta zaro tace " anan d'in zamuyi...!?

"Eh..! in kuma baki so shikenan nayi tafiya ta na kwanta,
" gaskiya ni dai a'a idan wani yazo ya gan mu fa muyi yaya kuma....!?

"Sai a bani matata mu tafi gidan mu muk'arata,
" ni dai a'a tsoro nake ji kar a kama mu,
" ok tunda baki so shikenan sai da safe,
ya fad'a yana k'ok'arin kashe wayar,
da sauri tace " na yarda amma a parlor'n bak'i kuma bazamu kunna fitila ba, a cikin duhu zamuyi ko hasken wayarka bazaka kunna ba ka yarda kai ma....!?

Dariya yayi yace " na yarda...!
"kayi alkhairin bazaka kunna fitila ba...!?

" Eh..!,
"to sai kazo,
" karki manta karki fito da komai a jikinki,
ido ta kuma zarowa a tsorace tace " ban gane babu kaya ba...!?

"Eh.. ina nufin naked sai ki zumbula hijab,
dariya tayi had'i da cewa " jarabatu,
shima yayi yace " jarababbu dai,
ki bani nan da 30 minutes yanzu zan k'araso,
"ok Allah ya kawo ka lafiya,
yace " amin had'i da kashe wayar,
tashi tayi ta fita ta yafatu Khulud,
dake zaune parlor suna hira da Mamu,
ba musu Khulud ta mik'e ta nufi Sanah,
"ke..! gafa Hanash nan zuwa d'aukarki,
" yaushe d'in zaizo d'auka ta...!?

"Yanzu mana yama taho yana kan hanya,
" ya akayi kika sani...!?

"Yanzu muka gama waya dashi a matsayin kece,
" ya kukayi dashi...!?

Batare data b'oye mata komai ba ta fad'a duk yadda sukayi dashi,
" kammm! wai kina nufin nan d'in zaizo kuyi sex...!?

Da sauri Sanah ta rufe mata baki had'i da zaro ido tace " relax mana,
kiyi a hankali kar wani yaji, ajiyar zuciya Khulud ta sauke tana d'an waige-waige,
hannunta Sanah taja cikin bedroom,
kana tace " eh ..! wallahi haka yace " dan haka yanzu zaizo sai kije parlor'n k'asa ki same shi,
yauwa kuma yace babu kaya naked yake so,
Sanah ta fad'a tana juyawa "ke..! wai tsaya kina nufin ni zanje ko me...!?

" Da waye zaije...!?

"Kin san dai babu yadda za'ayi na sanya fuska anan koda munzo da ita bare ma tana can gidan,
kin san matuk'ar mukayi wannan ganganci asiri yana iya tunuwa ko...!?

Idon Khulud waje cike da tsantsar tsoro take kallan Sanah,
deep down gabanta na fad'uwa,
dan harga Allah yanzu bata san abinda zai had'a ta sex da Hanash,
dan ta gaji da zagi da cin fuskar da yake yi mata,
muddin zataje gareshi, sai ya kushe ta, ko yasata gaba yayi tayi mata tsaki,
yana surutai , shiyasa kwata-kwata yanzu ko ita keda buk'ata bata kai kanta,
" amma gaskiya baki kyauta min ba,
ta fad'a kamar zatayi kuka,
ido Sanah ta k'ura mata na tsawon lokaci,
kafin tace " wai ke meyasa kwata-kwata yanzu baki san zuwa wajen Hanash...!?

Sai kiyi ta tura ni kodai da akwai wata matsalar ne....!?

Cikin alamun rashin gaskiya Khulud tace " a'a bakomai kawai dai kije dan Allah,
" ni ban zuwa, idan ba zaki je ba ki kira shi kice baki fita,
dan karma yasha wahala yazo,
" dan Allah ki fita ta k'ofar baya,
ni kuma na d'aukewa su Mamu hankali,
tunda kinga ke baki san zaman parlor...!,
" hmmmm naji amma ban zuwa in baki zuwa ki barshi,
Khulud zatayi magana kiran shi ya shigo,
da sauri ta kalli Sanah tace " ki d'aga please,
" itama wayar in baki d'agawa ki barta ta fad'a tana hayewa saman bed..!
gudun kar kiran ya tsinke yasa Khulud saurin d'agawa,
"ina parlor'n bak'in ki fito & karki manta babu kaya naked,
muryarta na rawa tace " tom gani nan,
marairaice fuska sosai Khulud tayi tace " please kije dan girman Allah,
ganin Khulud na niyyar kuka yasa ta jan tsoki had'i da mik'ewa,
tace " sai ki je ki d'aukewa Mamu hankalin,
murmushi tayi had'i da cewa " thank so much my Sanah,
ta fad'a had'i da yi mata kiss a kumatu,
baki Sanah ta turo had'i da goge wajen da Khulud tayi mata kiss tace " ban so,
dariya Khulud tayi tace " tom naji dai nagode,
ta fad'a tana fita wajen Mamu,
deep down kuma tana jin zafi da rad'ad'i ita da mijinta amma k'iriri tana san kasancewa tare dashi amma abu ya gagara,
kaya Sanah ta cire ya rage daga ita sai pant & bra,
kana ta zumbula hijab ta fita tana jan tsoki,
tabi ta k'ofar baya ta shiga parlor,
parlor'n yayi duhu dumd'um ko tafin hannunka baka iya gani,
"kin k'araso..!?

jin maganar shi yasata gane yana cikin parlor'n, sannu a hankali ta bi inda ta jiyo muryar tashi,
bata san ta kai ba, sai ji tayi, tayi tuntub'e da kujera,
cikin zafin nama Hanash ya tare ta,
had'i da cewa " kibi a hankali mana,
"ai ban san na k'araso ba,
zama yayi saman sofa had'i da zaunar da ita saman cinyarshi,
yace " hope dai ba kayan kika fito,
ya fad'a yana cusa hannunshi cikin hijab d'in,
jin jikinta ba kaya yasa shi sauke ajiyar zuciya,
had'i busar da iska yace " I love you,
ya fad'a yana cire mata hijab d'in,
d'an tsotsar lips d'inta yayi ya kuma cewa " I love you..!,
still batayi magana ba,
" wai meyasa sometimes sai nayi ta ce miki I love you,
amma baki ce min you love me too...!?

murmushi tayi had'i da had'e bakinsu,
cikin salo ya gazaya da hannunshi bayanta ya cire mata bra,
kana ya sanya hannunshi yana murza nipples d'inta, while bakinsu yana manne,
itama hannunta tasa tana murza joy stick d'inshi,
had'i da nipples d'inshi,
hannunshi d'aya yasa yana shafa cinyarta,
harya isa ga HQ d'inta, a hankali yasa hannu ya kawar da pant d'inta gefe had'i da sanya yatsanshi,
ya soma fingering d'inta,
while bakinsu manne, d'aya hannun kuma yana kan boobs d'inta,
a hankali ta zame had'i da sanya joy stick d'inshi a baki ta soma sucking,
da k'arfi Hanash ya soma ihuuu,
cikin tsoro Sanah ta zame bakinta had'i da sanya hannu ta rufe mishi baki,
tace " ba fa a gida muke fa,
dakyar ya iya cewa " please cigaba,
mik'ewa tayi had'i da cewa " a'a ka tafi karmu jawa kanmu abin kunya,
kaga fa harka fara ihuuuu,
"please ki cigaba ban k'ara yin ihuuun,
badan taso ba ta maida bakinta kan joy stick d'inshi,
idanta kanshi tana kallanshi,
k'ok'arin sakin ihuuu Hanash ya kuma yi,
Sanah tayi saurin mik'ewa had'i da cewa " sai da safe,
da k'arfi ya fizgo ta, danji yake ko duniya zata taru babu wanda ya isa ya hanashi sex da ita,
danji yake kamar zai mutu gaba d'aya hankali da nutsuwarshi basa jikinshi,
kuka ta saka mishi had'i da cewa " please dan Allah ka bari kaga fa a gida muke,
bai kula ta ba, ya kwantar da ita,
had'i da zame mata pant d'in dake jikinta,
shima ya soma sucking d'inta,
idanuwa ta zazzaro waje, had'i da saurin sanya hannu ta toshe bakinta gudun kar ta saki ihuuuun itama,
tana gangantsarewa, sai da ya tsotse ta tasss kana ya shige ta,
ganin yana k'ok'arin sakin ihuuu yasata saurin toshe mishi bakinshi,
Khulud na zaune a parlor ta kalli agogo taga har 11:00pm na dare,
kuma tun k'arfe 9:00pm na dare Sanah ta fita,
Khulud tana matuk'ar mamakin yadda Hanash yake muguwar dad'ewa akan Sanah,
which is ita bai tab'a yin 20 minutes kanta ba,
amma Sanah har sama da 2hrs yi suke yi,
tana nan zaune har sha biyu na dare tayi،
ganin tana ta kallan agogo yasa Mamu cewa " kije ki kwanta idan bacci kike ji,
nasan ita waccan tayi nisan kiwo yanzu kam,
murmushin yak'e tayiwa Mamu had'i cewa " sai da safe ta fad'a tana mik'ewa,
"Allah ya bamu alkhairi،
" amin tace tana shigewa bedroom d'in Sanah,
tana shiga ta fad'a saman bed had'i da sakin gigitaccen kukan bak'in ciki da takaicin rayuwarta,
" wayyo Allah ni, wayyo Allah rayuwata..!
su Sanah kam basu kammala ba sai k'arfe kusan biyu na dare,
kana suka samu nutsuwa, kwance yayi a gefenta yana shafa kanta,
yace " yau dai munyi abun kunya,
damma Allah ya taimaka ban shigo da motata ciki ba,
dariya tayi had'i da cewa " da sai dai ka gudu ka barta kam,
"ina sanki yace yana kissing goshinta,
tayi murmushi, had'i da cewa " nagode..!,
" ni fa ina mamakin ki wasu lokutan..!,
"meyasa...!?

Tace tana kwantar da kanta saman k'irjinshi,
" sai nayi tace miki ina sanki amma baki bani amsa wasu lokutan,
murmushi kawai tayi mishi had'i da shafa fuskarshi tace " Man...!
"na'am Mrs Man..!, ni dai dan Allah ki kasance dani a kowanne irin hali,
wallahi rashin ki bak'ara min bala'i bane ga rayuwata ba,
dan ina iya mutuwa, murmushi tayi had'i da cewa " a koyaushe ina yawan fad'a maka ni matafiya ce,
kuma akan hanya nake, dan haka bazan tab'a yi maka alk'awarin kasancewa tare dakai har abada ba,
yanzu ma k'addara ce ta had'a mu kuma tana iya raba mu a koyaushe,
murmushi yayi yace " tom yau nima bari na d'ana,
k'addara mace ce mara tabbas da a yaushe tana iya canjawa,
dariya tayi sosai had'i da dukan k'irjinshi tace " saura d'ayan to,
" wanne yace yana kallanta cikin duhu.....!?

"Au kamanta ma kenan...!?

Ta fad'a tana turo baki kamar yana ganinta,
murmushi yayi yace " ayi hak'uri a taimaka a tuna min...!
cikin dariya tace " farin ciki kai ne mai baiwa zuciyaaaa,
bak'in ciki in tai ka saka ta dariya,
dana gane ka sai inji nazam sarauniya,
aure na dakai ba wanda zai san dashi,
cikin dariya yace " na kulle ido na akan so da k'auna su ma bar kira na ni ked'ai na gano,
dake zani zauna in morewa raina,
ko da baki nan kina nan a zuciyaaaa...!,
yace " nayi miki alk'awarin zan kasance dake a kowanne hali,
duk abinda ya tun karo ki a duniya ko meye shi zan tare miki shi,
zan kasance mai haska miki ki hangi gabanki,
duk sukayi dariya, suna cikin hira suka ji an fara kiraye kirayen sallar asuba,
a kid'ime ta mik'e tana cewa " oh..! na shiga uku yau, yana k'ok'arin sake rok'o ta, tayi saurin zura hijab d'in ta,
had'i da d'aukar ledojin ice cream da kazar,
ta zari pant da bra d'inta a hannu tace " sai da safe,
"bazaki raka ni ko jikin motar ba....?

" Tab..! bayan kayi min wayo mun kwana tare,
ta fad'a tana fita, dariya yayi shima ya mik'e ya sanya kayanshi,
kana ya tafi, Khulud na can kwance saman bed sai juyi take ta kasa runtsuwa,
duk bayan minti biyu sai ta kalli agogo,
tasan muna can suna yin sex,
ita rabonta dashi takai wajen 1 month,
taci kuka har ta gaji,
tana kwance taji Sanah ta turo k'ofar ta shigo,
da sauri Khulud ta rufe idonta kamar tana bacci,
ganin tana bacci yasa Sanah ajeye pant da bra d'inta a gefen bed,
tana jan tsoki tace " kawai ya sani gaba yayi ta surfa shi baima gajiya,
haba ayi ta abu d'aya, tunda yazo bai barni na huta ba,
ta fad'a had'i da shigewa bathroom,
tana shigewa Khulud ta bud'e idanta ta kalli pant da bra d'in,
a hankali taji siraran hawaye na gangarowa kan fuskarta,
cikin sanyin jiki ta goge had'i da gyara kwanciyarta.

Bayan kwana shida

Mamu da Khulud zaune a parlor,
Mamu ta kalli Khulud tace " wai me yake damun 'yar uwaki ne...!?

"Me kika gani Mamu...!?

" Wallahi gani nayi duk ta canja,
kwata-kwata bata san zaman parlor da cin abinci,
kullum tana cikin d'aki ko part d'in Juju da Halan,
"oh..! ni ma nayi mata magana take ce min wai karatu take yi,
kuma bata sallah ,mararta na d'anyi mata ciwo,
" hmmm to Allah ya kyauta ya kuma bada sa'a,
"amin ya Allah Mamunmu ,
gobe ne tafiyarta ko...!?

" Eh ..! wai tana san ma na raka ta kasuwa tayi siyayya,
"ok yaushe yau d'in ko gobe...!?

" A'a yau mana ai gobe ina tunanin da asuba zata tafi kin san fa Damaturu ba nan bace,
"tom sai kun dawo nima na baku sautu,
" tom ai yanzu zata fit.....!
"ai nama fito d'in tashi muje kinga yamma nayi,
kuma gobe da asuba mukayi zamu tafi,
" waye zai kaiku driver ko Aarib...!?

"Yaya Aarib ne inaga ma yana waje dan naga kiranshi,
" wacce kasuwar zaku...!?

"Saban gari ibo road by market,
" yauwa dan Allah ku taho min da agushi, kwanla, crayfish, da oyedu leaf, to sukace kana ta basu 50k tace Abbu ne ya basu,
suna fita Khulud ta kalle ta tace " wai za'ayi da kud'ad'an nan ne...!?

"Wad'anne kud'i kuma....!?

" Sadakinki da ragowar 900k da kuma 5m na lefenki da Papu ya bayar,ga 500k d'in da Hanash ma ya baki suna hannu na,
"idan an had'a duka nawa kenan...!?

Ta fad'a batare data kalle ta ba,
" 6.5m,
"ok, za'a bawa Baba driver 2m a bawa Baba mai gadi shima 2m,
sannan abawa sabon mai gadinki 1m driver'nki shima 1m,
kinga saura 500k kenan,
sai a bawa Dide 100k sadaki na,
sauran 400k d'in kuma kan mai rabo,
" yanzu Sanah ta yaya zamu bawa Dide 100k....!?

"Karki damu zan bashi yanzu ma nace a wajen service aka bamu,
ni kuma da kud'i a hannu na,
" ok tom badamuwa amma mai zai hana sauran abawa Aunty Halan...!?

"Idan kin bata kice waya baki kuma ina kika samu...!?

Sanah ta fad'a tana kallan Khulud,
" haka ne amma kema da zakiji shawara ta karki nawa Dide kud'i gaskiya,
"to naji a had'a a bawa wad'annan tsofaffin da muma tasowa mukayi muka taraddasu suna yiwa ahalinmu bauta,
" gaskiya kam, Khulud tace cikin sanyi,
Sanah tace " yanzu kud'in suna hannunki....!?

"A'a suna banki duka 200k ne kawai a hannuna,
amma karki damu wajen jibi sai na dawo na kawo musu,
daga haka babu wanda ya kuma yin magana,
ganin Aarib d'in baya harabar gidan suka shiga part d'in Halan,
zaune suka iske Ziyad a parlor,
kwata-kwata Sanah bata kula da Ziyad ba,
ta shige kitchen inda ta jiyo motsin Halan,
Khulud na gaf da shigewa ta kula dashi,
har k'asa ta duk'a ta gaidashi, ya amsa cikin fara'a,
tare Halan da Sanah suka fito daga cikin kitchen suna dariya,
yaran Halan na wasa a tsakiya parlor'n,
Sanah na gaf da fita Ziyad yace " wai ke meyasa mara mutunci ce....!?

"Kina gani na zaune amma babu ko sannu, balle gaisuwa,
baki ta turo had'i da cewa " banfa ganka ba,
"ni kike turowa bakin dan ubanki....!?

Kallan yaran Ziyad dake wasa tayi tace " dan ubanku baku ganni bane shine bazaku gaida ni ba...!?

Daga Halan har Khulud abin ya basu dariya sosai,
Ziyad ya mik'e tsaye had'i cewa " ni na zage ki, dan haka rama kai tsaye a kai na,
shegiya mara kunya fitsararriya,
kallanta ta mayar kan yaran tace " shegu 'yan iska fitsararru kuna kallan k'anwar ubanku baku iya gaida ita,
saboda tsabar rashin tarbiyya,
cikin b'acin rai Ziyad ya nufota gadan-gadan,
itama ta nufi yaran gadan-gadan,
tace " Allah idan ka dake ni sai na rama akansu,
naga fad'an gaskiya kayi min nima nayi musu,
tunda gaida kai ne banyi ba suma basu gaida ni ba,
gwara kai Yaya na ne ma, su ko ni k'anwar ubansu ce,
ganin Ziyad yana nufar Sanah kuma idan ya kamata duka zataci,
yasa Khulud saurin shiga tsakiyarsu tana cewa " dan Allah Yaya kayi hak'uri,
matsar da Khulud yayi gefe yana kuma nufar Sanah yace " wallahi yau sai na ci ubanki naga k'arshen rashin kunyarki,
"au yanzu Yaya harka fi san 'ya'yanka akai na, kumaa akan su zaka dake ni....!?

"To tunda abin 'yar san kai ce idan ka dake ni wallahi nima sai na turo maka uba na,
tunda akan 'ya'yanka zaka dake ni,
kana ta mayar da kallanta ga yaran tace " ku daina kallo na shegu masu kama da 'yan ruwa,
ku godewa Allah Aunty Halan ce Mamanku, wallahi da ubanku ja muku mun d'aura daku kenan,
amma kunci arzikin babarku,
"kanshi ya girgiza had'i da nuna kanshi yace " ni kike fad'awa haka...!?

"Tab..! wallahi sai naci ubanki yau,
ganin yana nufo ta yasa ta d'aga murya tana kwalawa Dide kira,
Dide..! Dide..!! Dide ..!!! nima kazo ka cece ni,
Ziyad na gaf da k'arawa ga Sanah Aarib ya shigo,
da sauri ya shiga tsakiyarsu, had'i da tare shi,
Khulud tayi saurin janye Sanah sai da takai bakin k'ofa ta kalli yaran tace " wallahi sai naci uban ku, kuma ku godewa Allah ubanku bai tab'a ni ba,
da akanku zan rama, kana ta mayar da kallanta ga Ziyad tace " ka jira zaka ga ubana nima dan sai na turo maka shi,
ta fad'a tana fita da gudu,
shima Ziyad ya kwace yabi ta da gudu,
tana gudu tana ihuuu yana binta a baya,
Hanash tsaye a harabar gidan hard'e da hannunshi yana kallan ikon Allah,
shi abimma dariya ya bashi,
daga ita sai doguwar rigar material,
kanta babu d'an kwali iska tana d'aukar gashin kanta,
tana ihuuuuuu ta nufo Hanash gadan-gadan tana cewa " ka taimake ni *MAN.....!* Allah duka na zayyi,
MAN...! MAN...!! MAN....!!!
ka taimake ni dan Allah kayi min alk'awarin zaka kasance dani a kowanne hali,
kace zaka kasance mai bani kariya,
MAN...! kace duk abin ya tun karo ni zaka tare min shi,
zaka kasance mai haska min hanya na hangi gaba na MAN...........!

MOMYN ZARAH
[7/7, 6:19 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

5⃣0⃣

Cikin matsanancin tashin hankali Hanash ya d'ago kai yana kallan Sanah,
bisa mamakinshi sai yaga Khulud ma shi ta nufo tana kuka had'i da yarfa hannunta,
kafin Hanash ya gama tantance wacce tayi maganar yaji,
Sanah ta fad'a jikinshi, had'i da ruk'unk'ume shi tana cigaba da ihuuuu,
cike da kunya Hanash ya soma k'ok'arin kwace kanshi,
amma kwata-kwata babu damar yin hakan dan ta rik'e shi gam sosai,
ganin yana niyyar kwacewa yasa Sanah zagayawa bayanshi had'i da rik'e k'ugunshi gam,
while tana cigaba da ihunnnn " please karka barshi ya dake ni,
ta fad'a tana k'ara rirrik'e shi had'i da tsalle,
sosai Sanah ta cukuikuye Hanash tak'i bashi damar kwacewa,
tsayawa Ziyad yayi cak yana kallanta,
cikin fushi yace " dan ubanki sake shi..!,
"idan na sake shi duka na zaka yi,
suna cikin haka su Abbu suka fito,
da sauri suka k'araso wajen Abbu yana cewa " lafiya..! meke faruwa..!?

Da sauri Sanah ta saki Hanash ta nufi Dide had'i da sanya kukan shagwab'a,
tace " Dide wai duka na zayyi akan yaranshi,
murmushi Dide yayi gami da cewa " ban gane zai dake ki akan yaranshi ba d'a dama har yafi d'an uwa...!?

"Tambaye shi Dide ni ma na tambaye shi,
Abbu ya kalle ta yace " tsakanin ki da Allah me kikayi mishi....!?

Ya fad'a yana murmushi,
sai da ta d'an turo baki kana tace " gidanshi na shiga wajen Aunty Halan,
ban kula dashi ba, shine yaji haushi na wai ban gaida shi ba,
shine yayi tayi min fad'a,
" tom daga nan fa kuma...!?

"Ni ma naga yaranshi basu gaida ni ba ina a matsayin k'anwar ubansu,
shine fa nima nayi musu fad'a,
Abbu yace " kika ce musu me...!?

Baki ta kuma turowa tace " abinda ya fad'a min shina fad'a musu,
shi ne yaji haushi, Abbu yayi murmushi had'i da cewa " ni dai nasan hali, ai ruwa baya tsami banza,
ganin ana niyyar d'ora mata lefi yasa ta fara diddira k'ara had'i sanya kukan shagwab'a tace " Allah bayan rayanshi yabi,
har fa cewa yayi wai yafi san su akai na,
kuma wai sai ga ubana, wai yaranshi sun fi ni,
wai baiga wanda ya isa ya hana shi duka na ba,
Ziyad shuru yayi cike da mamkin sharrin da Sanah ke gindaya mishi,
Dide yace " zo mu tafi kinji daughter kyale shi,
kuka ta saka sosai tana cewa " ai dama Yaya Ziyad yace ba mai sona,
ko kashe ni yayi ya kashe banza,
ashe da gaske yake babu mai san nawa...!?

da Aunty Halan ma na bashi hak'uri,
cewa yayi wai Abbu da Dide ma sunce sun gaji dani,
Ido Ziyad da Halan suka zaro suna jin ana yi musu k'arya k'iri-k'iri,
Dide yayi murmushi yace " aiko idan yasake ya tab'a min 'ya akan nashi yaran nima sai na dake shi,
tunda d'a bafin d'a yayi ba, ko kuma na rik'e miki su ki daga san ranki,
" yauwa my Dide dama nasan kafi kowa so na, fad'a mishi dai,
dama yace yana san ganin gata na,
Abbu da Dide sukayi murmushi,
Dide yace " ai dai na fad'a mishi kuma yaji,
idan ya sake ya tab'a min 'ya shima sai na tab'a shi,
"I love you so much my Dide,
Abbu yace " mu da ba'a san mu akai can,
ya fad'a yana nuna mata shara,
tayi murmushi had'i da cewa " I love you our Abbu,
duk sukayi dariya, kana su Abbu suka gaisa da Hanash suka shige cikin gida,
Ziyad ya kalle ta had'i da yin kwafa yace " zan kama ki ne,
tayi mishi kwalo had'i da cewa " oha dai ina da Dide ,
nufo ta ya kuma yi tayi saurin b'oya a bayan Hanash had'i da rik'e shi gam,
yatsa Ziyad ya nuna mata had'i da cewa " shegiya gwara ma kizo ki had'a kayanki ki koma inda kika fito,
ya fad'a suna shigewa cikin part d'in su shida Halan ya rage daga,
Khulud sai Hanash da Sanah a compound d'in،
dariya tayi while bata saki Hanash ba,
Hanash tsaye yayi yana tunanin ashe har yayyanta ma bata kyale su ba,
har yayyanta ma fama suke yi da ita,
idanshi kanta yace " ita wannan babu wanda ta bari ne....!?

Baki ta murgud'a mishi had'i da cewa " eh..! d'in ina runwaka...!?

Kanshi ya d'aga ya kalle ta danya fahimci taji maganar dayayi cikin ranshi,
kannunta dake sak'ale da k'ugunshi ya kalla,
tayi saurin janya hannun had'i da murgud'a mishi baki,
tace " kai a gidanku ba'a iya taimako bane...!?

Ta fad'a tana mayar da fad'an kanshi,
while idanta cikin nashi,
" kai wanne irin mugu ne ana neman taimako,
baka iya kawo taimako ko sai masifa kawai ka iya irinta kakarka...!?

Kallanta yayi kana yace " kin gama...!?

Hararshi tayi had'i da cewa " a'a ban gama ba da saura,
wato saboda ka mayar dani aku sarkin sututu shine kake tambayar na gama...?

"A'a dama cewa zanyi idan kin dama ki d'aga ni,
ki kuma janye hannunki daga kan k'irjina,
ido ta zaro gami da kallan kanta a tsorace,
sai lokacin Sanah ta lura gaba d'ayanta akan shi take,
saurin d'agashi tayi tana kakkab'e jikinta,
kana ta kuma kallanshi ta murgud'a mishi baki had'i da watsa mishi harara tayi gaba,
yabi bayanta da kallo gami da jan tsoki yace " mahaukaciya,
ashe bani kad'ai take yiwa ba har yayyanta ma masu aure da yara,
bata kyale su ba, yi musu rashin kunya take yi,
kwata-kwata Hanash ya manta da maganar kalaman bai ma k'ara bi ta kansu ba,
dan yayi zaton Khulud ce ta fad'e su,
saboda yadda abun yazo akan gab'a,
kallanshi ya mayar kan Khulud yana murmushi yace " ina zuwa....!?

" Hummmm kasuwa zan raka waccan rigimammiyar,
"au ashe kema kin san rigimammiyar ce...!?

" Kun had'u ke da mijinki kuna yi da ni ko...!?

Sanah ta fad'a dai-dai lokacin datake k'arasowa wajen,
cikin dariya Khulud tace " miji na ko mijin mu....!?

Da sauri Hanash ya kalli Khulud idanshi d'auke da tambaya,
ganewa tayi ta kwabsa dan haka tayi saurin cewa " yes komai nawa ai nata ne,
kamar yadda komai nata nawa ne,
danta kawar da maganar ta kalli Sanah tace " ashe har kina tunanin zanyi maganarki ta b'atanci da wani mahaluk'i a duniya....!?

Ido Sanah ta zaro tana kallan Hanash tace " tab..! yanzu Khulud mijin naki ne wani.....!?

Ta fad'a tana kama bakinta,
dariya Khulud tayi tace " to haddasana badai zaki had'a mu ba,
ta kalli Hanash tace " kaji wai kai ne wani, tab..! ka bari matarka tana ce maka wani lalle kayi sake,
yadda take maganar tana zaro ido had'i da karkata bakinta,
yasa shi yin dariya had'i da cewa " to ina ruwanki...!?

"Mun fi kusa ai, ta kira ni da duk sunan da taga dama babu ruwanki,
baki ta tab'e had'i da cewa " oho dai , ta fad'a had'i da bud'e motarshi ta shiga ta zauna,
kallanta yayi cike da tsantsar mamakin baud'add'an halinta,
kanshi kawai ya girgiza kana ya bud'e motar ya shiga,
Khulud ma ta shiga,
sai da suka fara tafiya kana ya mayar da kallanshi ga Khulud yace " wacce kasuwa zan kai ki....!?

"Zaka kai mu dai, tunda ai ba ita kad'ai ka d'auko cikin motar ba,
kallanta Khulud tayi tana dariya tace " my Sanah ko dai kin fara kishi da ni ne ban san ni ba.....!?

Kallanta Hanash yayi yace " kishi kuma...!?

Cikin rashin gaskiya Khulud tace " eh..! mana ta mayar da ni kamar kishiyarta,
har su Mamu, Juju da Aunty Halan ma sun fahimci haka,
duk abinda nace ina so itama sai tace tana so,
"hmmmm yanzu dai wacce kasuwar zaki....!?

" Nace ka rink'a saka harafin munjaye,
murmushi Khulud tayi had'i da cewa " ke karki damar min miji,
ki barshi ya huta, kin saka shi gaba kin dame shi ki sakar mishi mara yayi fitsari,
tab'e baki Sanah tayi had'i da cewa " kuma dai,
Khulud ta kalli Hanash tace " saban gari zamu,
suna cikin tafiya idan Sanah ya sauka akan agwalima,
da sauri tace " dan Allah Ma..! jin tana neman sakin layi yasata saurin gyara kwalarta, tace " dan Allah Hanash zan sha agwalima, ta fad'a idanta kan agwalimar,
bayyi magana ba ya ganganra gefan hanya yayi parking,
ai tun kafin ya gama yin parking ta bud'e motar ta fita,
da yawa ta siya kana ta koma cikin motar,
kallanta kawai Khulud tayi,
ta d'auki agwalimar d'aya ta soma sha,
Khulud tace " bazaki bari a wanke ba....!?

"Wa..! tab..! wallahi ban iya tsayawa,
tana cikin shan agwalimar ta hangi mai tsamiyar biri,
nanma tayi saurin tsaiyar dashi ta fita ta siyo,
tana shan agwalimar tana shan tsamiyar birin,
basuyi nisa ba, ta kuma hangar mai yalo da d'ata, da sauri tace " lah yalo zanci please,
banza Hanash yayi mata dan gani yake rainin hankali ne kawai,
ganin yana k'ok'arin wucewa yasa Sanah zuro hannu tana tab'a shi tace " dan Allah zanci please karka wuce,
" sai dai ki mutu amma ban kuma tsayawa,
sosai Sanah ta sa mishi kuka tana rok'onshi ya tsaya,
Khulud ma nayi mishi magiyar ya tsaya, shi abimma mamaki ya bashi sosai,
cikin masifa yace " sai kace mai ciki kin damu mutane komai kika gani kina so,
to wallahi ko ciki ne dake sai dai ya zube,
cikin kuka Sanah tace " dan Allah ka taimaka min Allah ina iya mutuwa in banci ba,
cike da tsantsar mamaki ya kuma kallanta,
yace " aiko sai dai ki mutun,
"Hanash _*RASHIN SANI...!*_ ke saka yin duk wad'annan abubuwan,
amma inda kasan abinda ke b'oye da kobannce ba kai da kanka zaka tsaya,
karkayi kuskuren da har bada zaka rink'a kuka,
karkayi kuskuren da har bada bazaka tab'a yafewa kanka ba,
d'an jimmmm Hanash yayi yana tunanin kalamanta,
ganin haka yasa Khulud saurin cewa " dan Allah ka tsaya Allah nima ina so,
banza yayi musu ya cigaba da tuk'inshi,
har suka isa Hanash bai kuma yin magana ba,
sai su biyu ke ta faman yin surutunsu
suna fitowa warin cakwalin wajen ya bugi Sanah,
aiko taita kelaya uban amai kamar zata amayar da kayan cikinta gaba d'aya,
cike da tausayawa Hanash da Khulud sukayi ta jera mata sannu,
Hanash ya kalli Khulud yace " dama bata da lafiya ne...!?

"Eh..! ai na fad'a maka bata jin dad'i,
" to ko muje hospital....!?

Ya fad'a cikin tausayawa,
Khulud tayi saurin cewa " a'a , kullum sai family Doctor yazo gida ya duba ta,
sannu ya k'ara yi mata, kana ya bata ruwa ta wanke bakinta,
karaf idanta ya kuma sauka akan sabon goro yalo sharrr dashi,
d'an langwab'ar da kai tayi gefe tace " zan ci please,
Khulud batayi magana ba ta kira mai goron,
mai goron na zuwa ta sanya hannu ta d'auka ta soma ci, batare data tsaya an siya ba,
shi dai Hanash tsaye yayi cikin tsantsar mamaki,
yana kallan iko da hukuncin Allah,
cikin ranshi yana tunanin anya yarinyar nan ba cikine da ita ba,
dan yadda take yin abun kamar zalamammiya ko mayya,
yana d'aure mishi kai, Khulud ta siyi goron mai yawa,
babu yadda Hanash bayyi kan su koma gida ba,
amma Sanah tace babu komai zata iya yin siyayyar haka nan,
basu koma gida ba, sai magrib,
shine ya mayar dasu har gida,
bayan sun biya yahuza sun siyi kaza da fura.

Washe gari Sanah sai kukan rabuwa da gida take yi,
tana manne da jikin Dide while Khulud da Halan na gefenta,
an fito mata da kayan tafiyarta gaba d'aya kaf,
Dide ya kalleta yace " yaushe abokanan tafiyar taki zasu k'araso...!?

Kafin Sanah yayi magana Abbu yace " ai ba su zata bi ba,
Aarib ne zai kai ta har Damaturun,
kafin ya gama rufe baki Aarib ya fito cikin shirin tafiya tsaf,
wata irin muguwar razananniyar fad'uwa gaban Khulud da Sanah yayi,
a lokaci d'aya suka kalli juna,
cikin rawar murya Khulud tace " meyasa Abbu.....!?

"Eh...! dole sai wani ya bita yaga inda take dan bai yiyuwa ace babu wanda yasan inda take ba,
cikin tashin hankali Sanah tace " amma Abbu inyi yaya da k'awaye na wad'anda muka zo tare dasu....!?

"Kasan bazasu ji dad'i ba idan nayi musu haka, da niyyar kwana uku-uku suka zo amma saboda ni suka k'ara,
idan suka ji na tafi haushi zasu ji,
" babu abinda ya shafe ni da wasu k'wayenki,
idan kin damu dole sai kun tafi tare sai kiyi musu waya suzo nan Aarib ya kaiku tare,
ai hauka ma kenan ace kawai na turaki ke kad'ai sakaka har Damaturu,
ke kad'ai kina mace, da har dani da Dide da su Ziyad ma za'aje dan a gano inda kike,
to sai akayi rashin sa'a nida Dide kayan mu yau zasu k'araso,
Ziyad, da Zafran da kuma Idrak suma yau suna busy,
amma da gaba d'ayanmu zamu tafi,
fuska Sanah ta kwab'e kamar zatayi kuka tace " but Abbu a......!
"ke..! wallahi Allah ko zaki mutu sai Aarib ya kaiki,
kinji ma na rantse,
Khulud dake tsaye gabanta nata fad'uwa,
k'irjinta yana dukan uku-uku,
tayi shiru ga lokaci ya k'ure bare su kira Papu su sanar dashi halin da ake ciki,
shiru kawai tayi ta rasa abinyi,
murmushi Aarib yayi had'i da bud'e mota ya sanya kayanshi dana Sanah,
ganin suna k'ok'arin shiga mota yasa Khulud cewa " tunda kai ne zaka kaita nima bari na d'auko kaya na ka mik'a ni gida,
dan Hanash yace min bazai samu damar zuwa ba,
saboda bai jin dad'in jikinshi,
Abbu yace " ayya meke damunshi....!?

"Wai cikin shi ke ciwo,
" idan kinje kice kina gaida shi da jiki,
Allah ya sauk'e, ta amsa da amin,
komawa tayi ta d'auko kayanta,
suka shiga mota suna k'ok'arin tafiya,
Abbu yace " Aarib idan kunje gidan Khulud ka tabbatar ka shiga ka duba Hanash fa,
ya amsa da " to in sha Allah,
jugum-jugum suka yi a cikin motar kowa da abinda yake sak'awa cikin ranshi,
wayarta ta zaro daga cikin jaka ta turawa Khulud text,
_" ya zamuyi yanzu ne...!?_

Jin shiru Khulud bata duba ba, yasa Sanah juyawa ta kalli Khulud dake zaune tamkar mutum mutumi,
tace " wai ba wayarki ce ke k'arar notification ba...!?

Ta fad'a idanta kan Khulud ajiyar zuciya ta sauke had'i da kallan Sanah,
suna had'a ido Sanah tayi mata alama data duba wayarta,
cikin sanyin jiki Khulud ta duba,
reply tayi mata _" hummmm ni ai na rasa abinyi ma, dan gaba d'aya kai na ya gama kullewa,_
Sanah ta k'ara turo mata _" ki kira Papu ki sanar dashi halin da ake ci mana,_
Khulud ta rubuta mata amsa _" tab..! yana cikin motar zan kira Papu...!?_

Sanah ta tura mata _" tom yanzu meye mafita....!?_

_"Yanzu dai bari mu turawa Leenah text, (k'awarsu ce amma ta islamiyya ta kuma rigasu gama secondary school)_
_yanzu suke service,_
_" me zaki ce mata...!?_

_"Ce mata zanyi ta saka kayan service d'inta a jikinta please yanzu zamu zo gidansu,_
_" to daga nan fa....!?_

Cewar Sanah,
Khulud tace _" sai mu had'a baki muyiwa Aarib wayo muja ra'ayinshi,_
"ok to tura mata text d'in, Khulud na turawa Leenah text bata jima ba ta dawo mata da amsa " ok badamuwa sai kunzo,
turawa Sanah abinda Leenah ta turo Khulud tayi,
had'i da cewa " to yanzu saura musan yadda zamuyi da Aarib,
Sanah tace _" yanzu kiyi ta kira na ta waya, amma karki bari Aarib ya gane kece ke kira,_
Khulud batace komai ba, ta soma kiran layin Sanah,
Sanah ta kalli screen d'in wayar had'i da basarwa,
Khulud ta kuma kira, sai da Khulud ta kira sau biyar kana Aarib ya kalli Sanah yace " ki d'aga mana,
d'an tsoki taja tace " wad'anda da zamuyi tafiyar da su ne,
wallahi Yaya Aarib ban san me zance musu ba,
"to ki d'aga kiyi musu bayani mana,
" a'a yaya haushi na zasu ji, gwara kawai ma had'e acan,
Khulud tayi karaf tace " kai gaskiya ba dad'i, to amma mai zai hana Yaya Aarib yayi miki alfarmar binsu,
duk duniya kowa yasan tsakanin Bros & sis akwai taimakekeniya,
" wa wai ni kuke san na karya umarnin Abbu, na koma nace mishi me....!?

" Sai kak'i komawa gidan sai gobe ko jibi dan Allah Yaya Aarib,
ka taimaka kar mutuncin Sanah ya zube a wajensu,
"wai ku baku da hankali ne,
idan wata rana ya sani gaba yace in kaishi wajenta fa, in yi yaya.....!?

" Baga waya ba, sai nayi maka kwatance ta waya,
kuma ai kai zaka kaini wajen su mu tafi akan idanka,
daga Khulud har Sanah suka marairaice fuska had'i da sanya kuka suka shiga rok'onshi suna yi mishi magiyar kan ya taimaka yakaita wajen k'awayenta su tafi tare,
while Khulud tana cigaba da kiran wayar Sanah,
d'an jimmm yayi yana saurarensu,
kafin ya fuszar da iska yace " tom naji, ina ne gidansu friends d'in naki....!?

Ihuuuun jin dad'i sukayi a tare,
Sanah bata san sanda ta rungume shi ba,
Khulud ma dake baya ta rungume shi,
kad'i dayi mishi kiss a kanshi suka ce " thank you Yaya,
yayi murmushi,
har k'ofar gidansu Leenah ya kaisu, suna isa Khulud ta kira ta a waya,
ta fito sanye da kayan bautar k'asa,
sosai sukayi hira harda Aarib kana Aarib ya kalli Sanah yayi mata nasiha da fad'a sosai,
kan ta rik'e mutuncinta da kuma addininta, da al'adarta,
kana ya mayar da kallanshi ga Khulud yace " muje na kaiki gida ko...!?

"A'a Yaya kaje kawai zan tsaya naga tafiyarsu dan bai kamata ace babu wanda yaga tafiyarsu ba,
" ok badamuwa hakan ma yayi,
ya fad'a had'i da shiga motarshi,
Leenah na tsaye tana binsu da kallo dan kwata-kwata bata gane abinda ake yi ba,
Allah bai kuma bata ikon tambaya ba,
Leenah tace " to ku shigo mu shiga ciki ,
Khulud tace " ina ai bazamu shiga ba,
daga gida nan mukayi dama wayo mukayi mishi wai sai mun bishi gidanshi a Kaduna ,
mu kuma bamu san zuwa,
"wallahi baku isa kuzo har k'ofar gidanmu batare dakun shiga kun gaido Maman mu ba,
sama-sama suka shiga gidan su Leenah suka gaida 'yan gidansu,
kana suka fito suka tari adai-daita sahu sukayi gida,
a parlor suka zube gaba d'ayansu,
Khulud tace " washhhh yau kam mun tsallake rijiya da baya,
"hmmmm kedai bari kawai, amma fa kin ban dariya dan yadda kika rink'ayi da idanki,
wallahi saura kad'an dariya ta kufce min,
ta fad'a tana dariya, Khulud ma ta saka dariyar.

Tun dare Sanah keta faman kelaya uban amai kamar zata mutu,
kafin safe tayi muguwar jigata sosai,
ga zazzab'i ya rufe ta ruf sai faman rawar sanyi take yi,
gari na wayewa suka tafi hospital bayan Hanash ya tafi office,
dan bai san Sanah ta dawo gidan ba,
direct wajen Doctor d'in da suke shirya komai dashi suka je,
batare da wani b'ata lokaci ba aka shiga duba ta,
gwajin farko aka gano Sanah nada shigar ciki na wata wata hud'u da sati biyu,
(4 months 2 weeks), cikin tsantsar murna da farin ciki Doctor ya kalli Sanah da Khulud yace " congratulation,
abin nema ya samu dan Sanah tana da ciki na wata hud'u da sati biyu,
saboda tsabar murna da farin ciki Khulud bata san sanda ta sanya kuka wiwi ba,
Sanah kammm shiru tayi tana magana cikin ranta,
" wato rabo abu ne mai matuk'ar k'arfi,
shiyasa akace idan kana da rabo waje kona shak'awar iskar wajen ne kad'ai sai kaje,
balle rabon haihuwa wanda yafi kowanne rabo k'arfi,
dan idan rabo ya rantse har kashe mutum yana yi,
hmmmm duk abinda Allah ya tsarawa mutum sai dai yayi godiya kawai,
duk fafutuka da had'amar da mutum yake a rayuwa Allah ya riga ya gama tsara mishi komai,
sai dai ka jira lokacin wanzuwar hakan kawai,
in bada al'amarin Ubangiji yama zatayi ta auri mijin Khulud har ta haihu dashi,
in banda k'addara ace wai yau itace d'auke da cikin Hanash mijin Uludinta,
lalle _*RASHIN SANI...!*_ yafi dare duhu,
k'addara kuma ta riga fata,
sujjada Khulud tayi tana godiya ga Allah,
Doctor yayi murmushi yace " ni zan fad'awa Papu ko ku.....!?

Cikin kuka Khulud tace " ni, kana dialing number Papu,
yayi picking, kasa magana Khulud tayi sai kuka datake ta faman yi,
a rud'e Papu yace " lafiya Khulud...!?

Jin yadda hankalinshi ya tashi sosai yasata cewa " Sanah na da ciki Papu harba wata hud'u da sati biyu,
sandarewa Papu yayi a zaune ya kasa furta koda kalma d'aya,
saboda tsananin farin ciki da mamaki,
while Khulud na rik'e da wayar tana cigaba da kuka,
sun dad'e a haka kana Papu yace " ku jira ni a hospital d'in, ya fad'a had'i da kashe wayar,
dan bai jin zai iyayin magana,
kwanciya Papu yayi had'i da rufe idanshi yana tunanin lalle rabo sai a barshi,
a ma godewa Allah da rabon bai kashe Khulud ba,
ba'a kuma same shi ta mummunan hanya ba, dan tunda Allah ya riga ya tsara akwai rabon haihuwa a tsakanin Hanash da Sanah,
da ko shege ne sai an haife shi,
ya kuma k'ara godewa Allah daya yarda da maganar dan yasan dabai yarda ba, dole cikin biyu ayi d'aya ko Khulud ta mutu suyi aure a haifi rabon,
ko kuma wani akasin yazo ayi cikin a waje a haife shi shege,
kwanciyarshi ya gyara had'i da cewa " to wai tayaya ake yi Hanash d'in yana kusantarta,
kuma har bai gane ba Khulud bace ba,
hmmmm mata dai sai a barsu dan shu'umai ne idan suka so yin abu Allah kad'ai ke hana su,
a hankali ya mik'e ya zari key d'in motarshi yayi hospital d'in,

Sosai Khulud ke kukan farin ciki dana bak'in cikin, yadai tabbata kenan bata haihuwar,
sai dakyar Doctor da Sanah suka rarrashe ta,
ana cikin rarrashin Khulud Papu ya shigo,
direct wajen Sanah ya nufa ya rik'e hannunta had'i da cewa " thank you so much daughter,
you make me proud, lokacin da kuka zo min da maganar gani nayi sharme ne,
ashe Allah kad'ai yasan meya b'oye,
nagode sosai nima na kusa ganin jika na,
cike da mamaki Khulud take kallan Papu ganin ko inda take ma bai kalla ba,
gaba d'aya hankalinshi nakan Sanah sai faman yi mata godiya yake, yana sanya mata albarka,
taga kota kanta ma bai bi ba,
ganin godiyar tak'i k'arewa yasata yin gyaran murya had'i da cewa " sannu da zuwa Papu,
"oh!... I'm sorry ban kula dake ba Khulud,
Papu ya fad'a while idanshi kan Sanah,
mamaki ne ya k'ara cika Khulud sosai,
" ok badamuwa tace tana danne abinda take ji,
"to yanzu za'ayi Papu....!?

Sai lokacin Papu ya juyo ya kalli Khulud,
hawaye ta gani a idanshi,
amma sai ta basar tayi kamar bata gani ba,
Papu yace " our next plan is yau ki kwana kina shek'a amai,
in fact kawai kiyi pretending baki da lafiya,
nasan gobe shi da kanshi zai kawo ki hospital,
wajen Doctor, & kai kuma Doctor ka canja sunan result d'in cikin da sunan Khulud,
sai ka bawa Hanash ka kuma tabbatar mishi Khulud tana da ciki na wata hud'u da sati biyu,
duk suka amsa da to.

Sir Aryan Moli kwance a saman sofa a parlor'n shi,
Leem na gefenshi yana ta faman had'a shi da Allah yana yi mishi magiyar ya fad'a mishi meya faru tsakanin shi da Sanah,
" Aryan ka ganka kuwa, kaga yadda ka koma ka lalace...!?

"Gaba d'aya ka fita daga hayyacinka da nutsuwarka,
ka rame ka koje ka zama wani iri,
dan girman Allah ka taimaka ka sanar da ni meke faruwa,
murmushi takaici Sir Aryan yayi while hawaye na gangaro mishi,
yace " Sanah bata so na, taci amana ta,
ta yaudare ni, ya fad'a yana fashewa da rikitaccen kuka,
cike da tausayawa Leem yace " yanzu akan mace ka koma haka Aryan....!?

"Kana neman lalata rayuwarka,
ka kashe kanka a banza kaga yadda ka koma kuwa.....!?

" Wallahi in banda nayi mika farin sani da ban iya gane ka,
duk wannan kyau, gayu, tsafta kwalisar duk babu, ka koma wani iri dakai,
haba Aryan ko ita kad'ai ce mace ai sai haka,
ka rabu da ita mana, sai kace itace autar mata, bayan ga matan nan kamar jamfa a jos saika zab'a ka dirje,
murmushi yayi while yana kukan,
yace " ita kad'ai nake so Leem,
wallahi ko duk matan duniya za'a hab'a min ban san su Sanah kawai nake so,
Leem baka san hak'ik'anin zallar tsagwaran soyayyar gaskiya bane,
wallahi in da za'ace min idan na auri yau gobe zan mutu zan amsa da na yarda,
ina matuk'ar santa fiye da komai da kowa,
I really love her so much, me nayiwa Allah daya jarrabeni da wahalalliyar soyayya?

"Wallahi na gwammaci mutuwa ta akan mawuyacin halin danake ciki,
abu d'aya tak Sanah zatayi min a duniya na tsane ta na kuma hak'ura da ita duk girman son danake yi mata,
shine taci AMANA TA...!!! , wallahi muddin taci amana ta, na rabu da ita har abada,
ajiyar zuciya Leem ya sauke cike tsantsar tausayawa abokin nashi,
yace " haka ne, na gane na kuma fahimce ka, amma dan Allah ka daure ka fad'an abinda ya faru,
kamar bazai fad'a mishi ba, sai kuma ya tsinci kanshi da fad'awa Leem komai,
tun daga farkon lokacin daya fara yi mata maganar aure,
tace sai bayan 1yr,
har zuwa lokacin data amince da abinda ya faru ya fad'a mishi komai,
d'an shiru Leem yayi yana tunanin,
kana ya sauke ajiyar zuciya yace " to amma kai kana ganin dan karta aure ka ne tabar gidan su....!?

"Eh...! mana saboda waye in ba danni ba,...!?

" Bata so na ne, tayi min muguwar sakayya, _*RASHIN SANI...!*_ ne yasani amincewa da ita,
iska Leem ya kuma fitarwa yace " to amma kana ganin idan har dan kai ne zatayi k'arya wa iyayenta, batar 'yan uwanta, gidansu, ahalinta da mahaifanta da kowa nata kai kana ganin idan dan kai kad'ai ne zata yi haka...!?

Wata irin razananniyar fad'uwa gaban Sir Moli yayi had'i da mik'ewa zaune ya zubawa Leem ido,
dan shi bai tab'a yin irin wannan tunnin ba,
Leem ya cigaba da cewa " sannan kana ganin in dan kai ne zata yiwa iyayenta k'aryar bautar k'asa ta tafi ta barsu.....!?

"Kuma idan dan kai ne ai kai zatayiwa k'aryar ba iyayenta ba,
kuma ai idan dan kai ne to kai meye had'inka da iyayenta,
kuma idan har san rabuwa take yi da kai iya kaci ta daina picking call d'inka,
ta daina kula ka, ta daina yarda kuna had'uwa,
kuma gashi kace ko makaranta ta daina zuwa wajen 5 months kenan rabonta da makaranta,
kuma ni ina ganin saboda kai bazata bar karatunta tana level 3 going to level 4 ba,
bazata lalata wahalarta ta shekara da shekaru ba,
ni dai ina ganin kamar akwai wani abu a k'asa,
akwai zarge cikin nad'i, akwai wata k'ullalliyar gaskiya,
amma kaje dai kayi tunnani,
kuma kace min mai gadin gidan su yace ita da Khulud da Hanash d'in ne kad'ai suka fita a motar lokacin daza'a kaita Damaturun,
then kace mai gadin yace tun daga ranar Khulud bata kuma zuwa gidan ba,
then mai gadin gidan Khulud shima ya fad'a maka tana gidan,
har ma ga abubuwan da tayi, kai a ganinka bata san naka ne zatayi hakan...!?

" Har tayi abu kamar hauka ta rink'a kuka daga kawai ta ganka,
then kace idan ka kira number ta baka samu,
amma da Yayanta ya kira the same number ta shiga,
so ina san ka kuma kiran number yanzu,
jikin Sir Moli na rawa ya d'auki wayarshi,
yayi dialing number Sanah, still not reachable,
idon Leem na kanshi
yace " bani number, ba musu Sir Moli ya fad'a mishi number,
yayi dialing a wayarshi, jim kad'an wayar ta soma ringing,
sai da ta kusa tsinkewa kana tayi picking,
" hello..!, Sir Moli najin muryarta yayi zambur ya mik'e tsaye,
murmushi Leem yayi had'i da kashe wayar,
yace " an saka number ka a black list,
koda zaka shekara kana kira bazata tab'a shiga ba,
saboda tana cikin block list (rejecting call),
ido kawai Sir Moli ya zubawa Leem gumi yana keto mishi ta ko'ina,
d'an shiru Leem yayi kana yace " yanzu mafita d'aya gare mu kawai,
da sauri Sir Aryan yace " me...!?

"Gidansu zamuje mu tambaya,
idan tana gidan to ya tabbata dan kai ta gudu,
idan ko har yanzu bata sannan sai mu tsananta bincike dan tabbas akwai wani a abu b'oye,
ai tun kan Leem ya k'arasa magana Sir Moli ya zari key d'in motarshi ya fita,
da sauri Leem yabi shi, had'i da zama mazaunin driver,
yace " bani key d'in ni zanyi driven dan ban yarda ka kashe mu a banza kai romio ne,
ya fad'a yana dariya, had'i dayiwa motar key, suka fita, Leem na driven Sir Moli yana zaune a gaba dafe da kanshi idanshi a lumshe.

Khulud ta kalli Doctor had'i da cewa " to amma idan akace ni ke da cikin ai Hanash zai gane daga baya,
tunda dole ciki ya rink'a girma,
murmushi Doctor d'in yayi yace " karki damu akwai wani tablet na fake pregnancy da aka fito da ita a USA,
wanda idan mace tana sha cikinta zai rink'a girma kamar na mai ciki,
kuma kwayar bata da side effects,
dan duniya ta yarda da ita, duk wata zaki rink'a shan kwaya d'aya tak,
cikinki zai rink'a girma ya fito kamar na me cikin gaske,
amma kwayar tana da tsada sosai dan duk guda d'aya takai 3k dollars,
kuma duk wata d'aya tak ake sha,
Papu yace " karka damu indai matsalar kud'i ce, dan me aka neme su aka tara su,
ai saboda magance damuwa da matsalar,
zan baka kud'in kayi mata oder,
"Ok badamuwa,
" zan turo maka kud'in ta account d'inka,
sai a siyo gaba d'aya, ya kama guda biyar kenan tunda zata sha wannan watan ma,
"a'a guda hud'u dai, ai banda wannan watan,
sai cikin ya cika wata biyar zata fara, kaga 5,6,7,8,
Khulud tace " to ya za'ayi cikin ya dawo normal kuma....!?

"Ai shiyasa bance 9 ba, dan bazaki sha a wata na tara ba,
da zarar kinyi tsallaken wata d'aya baki sha ba,
cikinki zai dawo normal,
k'ara tattaunawa sukayi kafin dukkansu suka fito,
Papu ya shiga motarshi ya tafi,
su Sanah ma suka shiga motar,
Khulud taja kasancewar Sanah ta dad'e da koya mata motar itama,
kwance Sanah tayi a gaban motar had'i da lumshe idanta,
dan tunda akace mata tana da ciki gaba d'aya jikinta yayi mugun yin sanyi,
a dai-dai government house danja ta tsayarda su,
kasancewar dama ce motar, yasa Sanah ke zaune a b'angaren da driver ke zama a sauran motoci,
a hankali motar su Sir Moli tazo dai-dai motarsu ta tsaya suna jiran danja ta basu hannu,
Sir Moli kwance gaban mota idanshi rufe,
haka ma Sanah,
Khulud tace my Sanah....!
a hankali Sanah ta bud'e idanta ta kalli Khulud,
" my Sanah daga yanzu fa Hanash bazai k'ara sanin kina cikin gidan ba,
d'an tsoki Sanah taja had'i kawar fuskarta ta kalli waje,
karfa idonta ya sauka akan Sir Moli,
idonta ta zaro waje kamar zasu fad'o had'i da tab'a Khulud ta nuna mata shi,
duk ilahirin jikinta na kerrrrma da tsuma,
dai-dai lokacin Sir Moli ya bud'e idanshi,
ba zato idanshi ya sauka cikin na Sanah,
a matuk'ar razane Sir Moli ya kuma bud'e idanshi tarrr yana kallanta,
take duk ilahirin jikinshi ya soma rawa yana b'ari,
cikin tashin hankali ya bud'e motar..................!!!!!!

MOMYN ZARAH
[7/7, 6:25 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

_DEDICATED TO_
*MARYAM HASSAN D'AN IYA*
```(MARYAM OBAM)```
~K'awar arziki abokiyar shawara, Allah ya bamu tare~

5⃣1⃣

Cikin matsanancin zafin nama Leem ya rik'o shi had'i da mayar dashi,
cikin motar ya danna key,
" mai yasa baka iya control kanka akanta ne....!?

" Please dan Allah ka barni naje,
gata can fa na ganta please let me go,
" relax mana..! ya kamata ka rink'a dannewa zuciyarka wani abun,
kayi hak'uri mu fara zuwa gidansu muyi bincike mu tabbatar kafin kayi duk abinda kake san yi,
ajiyar zuciya ya sauke while idanshi na kanta,
itama tana k'ok'arin fita Khulud tayi saurin sanyawa motar key,
"shin kin manta ke matar aure ce.....!?

" Ko kin manta akwai igiyoyin auren wani akanki....!?

"So da zafin soyayya yana neman kai ki ga hakala,
ya halakar dake, ya kai ki wuta,
danna lura kin manta hukunce-hukunce dake kanki,
na addini da shari'a da kuma hakk'ok'in aure,
kin manta abubuwan da Allah yace akan matar aure da kuma mijinta,
duk abinda zakiyi ya kamata ki rink'a yin tunani kafin ki aiwatar,
cikin masifa da zafin zuciya Sanah ta kalli Khulud idanta jajir tana zubar da hawaye,
tace " eh..! na manta wacece ni,
na manta komai da kowa, kuma so da soyayya tabbas su suka makantar dani,
amma so da soyayya bana wani ba,
face ke Khulud, akanki na watsar da komai nawa,
na lalata rayuwa da duniya ta, na tarwatsa gobe na da farin ciki na,
amma har kike tambaya ta hakk'in aure...!?

"Abubuwa nawa ne ba dai-dai ba,
amma na rufe ido nayi su akanki,
kafin hakk'in aure ya hau kaina ai hakk'in iyayena ne a kai na,
sannan da kike cewa kina ga na manta abubuwan da Allah yace,
eh..! tabbas suma na manta, kamar yadda na manta iyayena,
farin ciki na, *ZAB'IN RAI NA* (Sis Nerja'art)
ARYAN RAYYAN MOLI, na watsar da ahalina, tushe na duk akanki ke d'aya,
ta fad'a d'an kwalinta na zamewa daga kanta,
Leem yace " kaga ni ko...!?

"Da alama kamar fad'a suke, dan naga Sanah zata fito d'ayar ta rufe motar,
Aryan bayyi magana ba, idanshi k'uri na kanta,
murmushi Khulud tayi tace " naji muma nagode,
and nasan its not you, saboda I know you modern anybody Sanah,
nasan ko da zakiyiwa kowa tijara a duniya bazaki tab'a yiwa Uludinki ba,
I knew cikin dake jikinki shike saki yin abubuwa da dama,
a fusace Sanah tace " then..! unlock the car an let me go,
ta fad'a a tsawace,
while bata bar kukan ba,
"idan kin manta bari na tuna miki wacece ke,
MATAR AURE CE KE, yanzu MATAR HANASH WASEEF kike ,
akwai igiyoyin aurenshi har guda uku a kanki,
instead of da da kike budurwar MOLI,
" so fucking what....!?

"To hell with auren da shi kanshi mijin,
kana ta juya ta shiga dukan k'ofar tana kiran sunanshi, while hawayen baibar zuba ba,
" HUB...! HUB...!! HUB....!!!!,
ta fad'a tana dukan k'ofar da k'arfi,
ai Sir Moli yana ganin yadda take yi ya zabura ya soma k'ok'arin bud'e motar shima,
ganin haka yasa Khulud keyiwa motar key,
ta figeta da gudu batare da danja ta basu hannu ba,
sitiyarin motar Sir Moli ya daka had'i da dakawa Leem tsawa,
yace " follow them...!
"please Aryan ka.........!
" I said follow them....! ya fad'a cikin matsanancin b'acin rai,
tamkar mahaukaci sabon kamu,
shima Leem a d'an fad'ace yace " wai are you mad Aryan...!?

"Yes..! I'm mad..! nace ka bisu kou...!?

Banza Leem yayi dashi har aka basu hannu,
yayi gidansu Sanah, saboda ya garida yasa gidan,
tun lokacin da sukayiwa Sanah left,
cikin nutsuwa yayi parking ya fito,
kana ya zagaya b'angaren Aryan ya bud'e had'i da rik'o hannunshi,
tamkar d'an k'aramin yaro Sir Moli yabi bayanshi,
har suka k'arasa jikin get d'in,
knocking Leem yayi mai gadin ya lek'o,
ganin Sir Moli ya sashi washe baki,
had'i da fitowa gaba d'ayanshi,
yace " a'a ranka ya dad'e kai ne yau a gidan namu....!?

Sororo Sir Moli yayi yana kallan mai gadin dan yanzu bakomai yake ganewa ba,
"amma sai yau...., ai nayi zaton da mutuniyar ta dawo hutu zaka zo amma sai naji ka shiru....!?

Murmushi Leem yayi dan gudun kar mai gadin ya zari wani abu,
yace " oh..! yauwa kira mana ita,
" a'a badai baku san ta koma ba...!?

" Ta koma kuma...! ina kenan ta koma...!?

Leem ya fad'a dan ya tabbatar,
" bautar k'asa Damaturu mana,
ai tazo hutu dan ina ganin kamar ma satinta d'aya ko fiye da haka,
"yaushe tazo, kuma yaushe ta koma....!?

" Jiya Aarib ya maida ita makaranta Damaturun,
" to amma..........!
Leem zayyi magana yaji Sir Moli ya fizge hannunshi ya nufi matar a fusace,
da sauri Leem yayi tsalle ya shiga cikin motar ya zauna maunin driver,
ya kalli Aryan cike tsantsar tausayawa,
yace " abokina kaga abinda nake fad'a maka ko....!?

"Ni dama wallahi nayi zargin akwai wani abun,
kaga dai har yanzu bata dawo gidan ba...!?

"Tayiwa iyayenta k'arya, and yau mun gansu,
idan ka kalli cikin kwayar idon Sanah zakaga she's still love you,
ji fa yadda take hauka kan saita fito ta ganka,
wallahi there's something behind,
" zaka ja motar ko kuma surutun banza zaka tsaya yi....!?

Aryan ya fad'a da k'arfi,
"Tom..! yanzu ina zamu je...!?

" Gidan Khulud,
"ai ban san gidan ba, ina ne gidan...!?

" Kanshi ya kwantar had'i da lumshe idanshi,
ya d'an dad'e haka kana ya bud'e idon,
ya kalli Leem yace " bani na tuk'a,
"bura uba....! in baka ka kashe mu kenan,
wallahi ban bayarwa in baka bani address d'in gidan sai dai mu kwana nan,
idanshi rufe ya fad'awa Leem kwatancen gidan Khulud,
kana Leem yaja motar suka nufi gida,
shiru kawai Aryan yayi yana tunanin why Sanah zatayi mishi haka,
while gaba d'aya jikinshi kerrrrma da tsuma yake,
deep down kammm ba'a magana danji yake tamkar ya tsaga k'irjinshi ya tsigo zuciyarshi ya jefar.

Da gudu Khulud ta shiga compound d'in gidan tayi parking,
ta bud'e ta fito, had'i da zagayawa ta bud'e b'angaren Sanah,
ta rik'o hannunta, suka shiga cikin gidan,
sosai Sanah ke kuka tayi zaman dirshen a parlor'n had'i da sanya hannunta cikin gashin kanta,
tana yamutsawa while tana kukan tamkar mahaukaciya,
ta saka ta gaba tana ta faman rarrashinta had'i da bata hak'uri amma a banza,
dan Sanah ta riga tayi sama,
gaba d'aya so da tsumin soyyayar Aryan ya motsa mata,
soyayarshi ta dawo mata sabuwa fil,
" I hate my self na cuci wanda yake mutuwar sona,
ji yadda Aryan ya koma, duk ya lalace,
ya zama kamar ba Aryan d'ina ba,
kamar ba shine wannan kyakkyawan santalelen saurayin nan son kowa k'in wanda ya rasa ba,
ji yadda ya koma ya rame, Khulud na tsani kaina da rayuwata,
nasan tabbas nima Allah bazai tab'a kyale ni ba,
dan Ubangiji ba azzalumin sarki bane,
baya zaluntar bawanshi, sai dai shi bawan ya zalunci kanshi,
Allah bai tab'a yafe laifin wani akan wani,
nasan na cuci Aryan nasan sai Allah ya hukunta ni,
a hankali Khulud ta sanya hannunta tana gogewa Sanah hawaye,
while itama tana kukan,
" I'm so sorry, wallahi nayi regretting abinda nayi,
please kiyi hak'uri, dan bakin alk'alami ya riga da ya bushe,
lokaci bai tab'a dawowa baya,
kamar yadda hannun agogo bai dawowa baya,
nadasani k'eya ce a baya take,
dan Allah kiyi hak'uri my Sanah,
ta fad'a tana fashewa da rikitaccen kuka.

Kasancewar mai gadin gidan Khulud sabo ne,
dan wancan tunda Sir Moli ya bashi 2m yabar aikin gadi,
yaje yayi registration d'inshi,
, sauran kud'in kuma yayi jari ya soma business,
yasa wannan mai gadin lek'owa had'i da cewa " waye kuma daga ina....!?

Da sauri Leem yace " tare muke da Hajiyarka da suka shigo yanzu,
itace tace mu zo, ganin manyan mutane ne,
kuma daga ganinsu kud'i sun zauna da gindinsu,
yasa shi bud'e musu get d'in batare da wani kokwanto ko b'ata lokaci ba,
tun kafin Leem ya gama yin parking Sir Moli ya bud'e motar ya fito,
cikin zafin rai ya nufi cikin gidan gadan-gadan,
da sauri Leem ya rik'e had'i da cewa " baka da hankali ne....!?

"Ya za'ayi ka shiga gidan mutane kuma matar aure kai tsaye...!?

" Please ka barni in shiga,
inba haka ba, idan ta fito cemin zatayi Sanah bata nan,
please allow me to get in, dan Allah,
ya fad'a cikin muryar kuka,
gamm sosai Leem ya rik'e shi,
ganin haka yasa Sir Moli d'aga murya yace " K'ALBI.....!
tamkar mahaukaciya ta mik'e tsaye zambur had'i da cewa " HUB...!,
ta fad'a da k'arfi daga Leem har Aryan sunji,tana k'ok'arin fita,
Khulud tayi saurin rik'e ta tace " no Sanah, we are too late,
yanzu kina da ciki, imma kin fita ya ganki, kin koma gida,
kin san dai ba'a yin aure da ciki,
dole sai kin jira 5 months kin haihuwa kuma Hanash ya sake ki kana,
kinga an b'ata goma d'aya bata gyaru ba,
cikin matsanancin kuka Khulud ta durk'usa k'asa bisa gwiwoyinta a gaban Sanah,
tana kuka tamkar ranta zai fita tace " dan Allah ki rufa min asiri,
munzo gaf, muna gab'a yanzu idan kika daure kika hak'ura saura 4 to 5 month kawai,
dan Allah my Sanah karki yi min haka,
karki juya min baya, ta fad'a tana dafe k'irjinta had'i da soma tari,
baya Sanah tayi ta fad'a saman sofa tana cigaba da kuka,
har lokacin Sir Moli yana kwala mata kira kamar mahaukaci,
ganin haka yasa Khulud kiran Hanash yana yin picking tace " kazo gida babu lafiya,
tana fad'ar haka ta kashe wayar ta batare data jira amsarshi ba,
ta kira Hanash ne dan tasan bata iyawa da Sir Moli,
Hanash ko jikinshi na rawa ya zari key yayi gida,
Sir Moli na harabar gidan yana ta faman ihuuun kuka had'i da kiran sunan Sanah,
"K'albi please don't do this to me,
wallahi idan kika barni mutuwa zanyi,
karki barni ina sanki, zan iyayin komai akanki,
dan Allah Sanah, karki yi min haka please,
I beg you in the name of almighty God,
please come to me, I will die Sanah,
I will die,
duk haukan da yake yi tana jikin window tana kallanshi,
ta sanya hannu ta rufe bakinta tana ta faman kuka,
a hankali ya zame ya zube k'asa had'i da d'aga kanshi yana cewa " please...! please...!! please....!!!,
cikin mutuwar jiki Leem ya d'ago Sir Moli,
da k'arfi Sir Moli ya kwace jikinshi yayi cikin gidan da gudu,
Leem yabi shi ya rik'e suka shiga kokawa,
dai-dai lokacin Hanash ya shigo cikin gidan,
ganin abinda ke faruwa yasa shi yin parking da sauri ya fito,
Sir Moli na kokawar kwacewa yana cewa " sai na shiga na fito da Sanah,
tana ciki, wallahi tana ciki tana jina,
Allah ko duniya zata taru saina shiga wajen Sanah,
ko duniya za tashi sai na shiga,
"hey..! hey..! you don't dare you enter my home,
if not wallahi duk uban daya tsaya maka,
koya d'aure maka gindi sai na d'aureka,
wancan ma darajar wasu kace,
amma idan ka kuskura ka k'ara yin wannan gagancin da kuma gigin shigar min cikin gida,
wallahi sai na d'aureka, Hanash ya fad'a yana k'arasowa wajen,
cikin matsanancin kuka Sir Moli yace " ko da zaka d'aure ni d'aurin rai da rai,
na yarda amma dan Allah ka barni naga Sanah even once,
please..! please...!
ido Hanash ya k'ura mishi yana tsantsar mamakinshi,
mamaki na farko da Hanash yake yi,
duk wannan izzar, tak'amar, da isa, jijji dakan duk babu su sun tafi,
mamaki na biyu kuma yadda ya rame ya k'ek'ashi, ya lalace,
ya koje, gaba d'aya ya zama wani iri kamar bashi ba,
in banda yasan face d'inshi sosai da bai tab'a gane shi,
bisa mamakin Hanash, da Leem da kuma Sanah dake tsaye tana kallansu ta window,
suka ga Aryan Rayyan Moli ya zube k'asa gaban Hanash,
ya durk'usa k'asa bisa gwiwowinshi ya riga rok'onshi had'i dayi mishi magiyar yabarshi yaga Sanah,
ya taimaka yasa Sanah ta fito,
wani irin haukacin, gigitaccen, razanannan kuka Sanah ta saka,
yau Sir Moli ne durk'ushe gaban wani,
bisa gwiwowinsa yana rok'o da neman alfarmar a barshi ya ganta sau d'aya tak,
da gudu ta shige bedroom d'inta had'i da fad'awa saman bed,
take duk ilahirin jikin Hanash yayi sanyi,
lokaci d'aya tausaya Sir Moli ya mamayen duk ilahirin jikinshi,
a hankali ya durk'usa ya d'ago shi,
cike da tausayawa dan yasan meye so, meye wahala, zafi da k'unar so,
yace " kayi hak'uri please nasan bata nan, dama hutu tazo,
kuma hutunsu ya k'are ta koma gida,
cikin kuka Aryan yace " wallahi tana cikin gidanka, da ido na naganta na kuma ji muryarta yanzu,
shiru Hanash yayi kana yace " Khulud...! Khulud...!
ya kwala mata kira da k'arfi,
jikin Khulud na rawa ta sanya hijab ta fita,
ido ya k'ura mata yana karantar yanayinta,
kafin yace " Khulud ina Sanah...!?

Cikin alamun rashin gaskiya tace " bata nan,
idon Sir Moli na kanta yace " Khulud yanzu ni zaki kalla kice Sanah bata cikin gidan nan....!?

"Bata nan Sir,
Leem dake tsaye kanshi ya gama kuncewa,
tunda Sir Moli ya d'urk'usa gaban Hanash,
ya gama yankewa da al'amarin,
shiru kawai yayi cike tsantsar mamaki dan yafi kowa sanin waye Aryan ,
yace " Khulud kiji tsoran Allah,
yanzu muka ganku tare, kuma da muka shigo tayi magana,
amma k'iriri kice bata nan,
kuka ta sanya had'i da kallan Hanash tace " Allah bata nan,
shiru Hanash yayi yama rasa waye mai gaskiya tsakaninsu,
dan tunda yake da Khulud bata tab'a yi mishi wani abu na rashin gaskiya ba,
kallan Sir Moli yayi yace " bari na shiga na duba maka ko'ina,
in an out kuma nayi maka alk'awarin zan sanar dakai gaskiya,
Khulud najin haka tayi saurin turawa Sanah text,
"hide,
abinda kawai tace mata kenan,
while gaba d'aya jikinta na kerrrrma da tsuma,
duk gidan babu inda Hanash bai duba ba,
amma baiga Sanah ba, cikin mutuwar jiki ya dawo, gaban Khulud sai dukan uku-uku yake yi,
Hanash yace " I'm sorry wallahi na duba ko'ina amma bata nan,
Aryan zayyi magana Leem yace " shikenan ba damuwa mun gode sosai,
ya fad'a yana rik'e da Sir Moli,
bayansu Hanash yabi da kallo cike da tsantsar tausayawa,
Leem yayiwa motar key suka bar harabar gidan,
Sanah ko Khulud na tura mata text,
ta shige bedroom d'in Hanash,
ta b'oye dan tasan ba lalle ne ya duba nan ba,
amma saboda yayiwa Sir Moli alk'awari sai da ya duba har nan,
Allah ne bai bashi ikon ganinta ba,
Leem na driven babu mai cewa kowa komai shi da Aryan,
yaji yace " park..!
ba musu Leem ya gangara gefen hanya yayi parking,
motar Aryan ya bud'e ya fita,
had'i da jingina da jikin motar,
cikin zafin rai ya naushi motar da k'arfi,
inda ya nausa ya loma, had'i da juyawa motar baya,
hannunshi d'aya cikin sumar kanshi,
d'ayan hannun rik'e da k'ugunshi,
cikin mutuwar jiki Leem ma ya fito,
ya tsaya nesa dashi, yana kallanshi,
gigitaccen kuka Aryan ya saki had'i da durk'ushewa,
Leem bai san sanda hawaye suka soma zubo mishi ba,
bayyi k'ok'arin hana Sir Moli kuka ba,
dan yasan hakan itace kad'ai hanyar samawa kanshi da zuciyarshi salama,
sai da yayi mai isarshi, kana ya bud'e motar ya shiga da kanshi,
Sanah na nan b'oye Hanash ya shigo bedroom d'inshi,
ya zauna bakin gado had'i da yin tagumi hannu bibbiyu,
babu abinda ke damunshi yana yi mishi yawo cikin rai sai Sir Moli,
dan harga Allah ya tausaya mishi sosai,
cikin sanyin jiki ya mik'e yayi naked (zindir) ya shiga bathroom,
Sanah dake tab'e tana kuka, tana ganin naked Hanash jikinta ya soma tsuma,
take taji mood d'inta ya soma canjawa,
da sauri ta mik'e ta fita, a parlor ta iske Khulud zaune itama tayi tagumin,
"please bani number Doctor ta fad'a tana shigewa bedroom,
da sauri Khulud ta bi bayanta,
ta shiga had'i da dannawa k'ofar key,
tace " me zakiyi da number Doctor...!?

"Laifi ne danna tambaya...!?

" A'a, Khulud tace had'i da bata number ta koma ta zauna gefe dan taga Sanah tayi dialing number,
had'i da tsura mata ido tana san jin me zatace mishi,
bugu d'aya Doctor ya d'auka saboda yana da number ta, itace dai bata da shi,
cikin fara'a da wasa yace " me ciki,
murmushi tayi gami da gaidashi,
ya amsa kana ta d'anyi shiru,
" kiyi magana, yace , cikin sanyin murya tace " dama tambayarka nake san yi,
"ba damuyi yi tambayarki kai tsaye ba komai,
" dama cewa nayi ina yawan jin feeling (sha'awa) sosai,
abu kad'an sai anji ina buk'atar namiji,
wani lokacin ma marata har ciwo take yi min,
which is ni kuma ban san hakan gaskiya.

Murmushi Doctor d'in yayi kana yace " eh...! akwai cikin dayake zuwa da haka,
wani lokacin ma zakiji idan baki samu ba,
tamkar ki mutu, akwai kuma wanda kwata-kwata bai san sex d'in koma kiji kin tsani wanda yayi miki cikin gaba d'aya,
kiji baki ko san ganinshi,
kamar yadda idan kina son sex zaki ji kina matuk'ar son wanda yayi cikin ko wani abu daya shafe shi,
kamar k'amshin jikinshi, kuma koda baki sanshi zakiji kina sonshi kina kuma damuwa dashi sosai,
a likitance ana son ciki mai saka yawon sa sex saboda dalilai biyar a likitace,
1. Sex Lowers Blood Pressure,
sex during pregnancy will help you to lower blood pressure,
during intercourse a hormone called oxytocin,
also known as the love hormone is released which is a good stress reliever,
this hormone will help to alleviate the built up tension and stress this in turn,
will help you to keep the blood pressure at a healthy level,
2. Enables Sound Sleep :- it's obvious that during pregnancy women often experience all kind of discomfort,
starting from back pain to frequent urination and the sleeping hours get disrupted and shortened as the fetus grows in the womb,
having an intercourse resulting in organs will make youf feel wonderful,
and you have no problem falling asleep,
this why sex during pregnancy is an excellent way of getting sound sleep,
3. Better Intimacy With your partner,
having sex during pregnancy will increase the intimacy between you an your partner and that bond will remain unbreakable forever,
4. Reduce pain an 5. Organs experience,
so ba saina tsaya yi miki bayanin su dalla-dalla ba,
amma dole zaki so sex sosai saboda cikin jikinki,
ajiyar zuciya ta sauke had'i da yi mishi godiya kana sukayi sallama,
a hankali Sanah ta kwanta saman bed tana tunnin rayuwa,
dan saboda tsabar kukan datayi yanzu hawayenta ma sun k'afe,
kwata-kwata kukan ma ya tafi babu shi babu dalilinshi,
a hankali ta soma jin mararta na kartawa,
anan ta gane yunwa + feeling ke damunta,
fuska ta d'an yamutsa had'i da d'ora hannu saman cikinta,
cikin nutsuwa Khulud ta mik'e tayi kitchen dan ta lura yunwa Sanah keji,
dan haka take yi idan tana jin yunwa,
har saman gadon Khulud ta kawo mata abincin ta rarrashe ta kana taci,
shima badan ranta naso ba, sai dan jin zata mutu.

A ranar Khulud kwana tayi tana amai (pretending),
washe gari tunda sassafe Hanash ya kwashe ta sukayi Hospital wajen family Doctor,
gwajin farko Doctor ya sanarwa Hanash Khulud nada shigar ciki na wata hud'u da sati biyu,
kammmmm! ai tsaye kawai Hanash yayi ya kasa cewa komai,
sai da Doctor ya tab'a shi kana ya dawo cikin hayyacinshi,
kallan Doctor yayi had'i da cewa " please say it again,
cikin murmushi Doctor yace " your wife is pregnant,
kanshi ya girgiza had'i da d'an mari kanshi yace " I know I'm dreaming,
ya fad'a yana cigaba da girgiza kanshi,
a hankali Doctor ya kama hannunshi ya zaunar dashi,
kana ya k'ara maimaita mishi had'i da bashi result d'in,
ai Hanash na gama karantawa ya sanya kukan farin ciki had'i da yiwa Rabbi sujjadul shukru,
ya dad'e duk'e yana yiwa Allah godiya,
cikin matsanancin kuka kana ya d'ago had'i da rungume Khulud gam-gam,
yana kuka, itama kukan tausayin kanta da mijinta, da kuma na sanarta ta sanya,
hummm ranar duk wanda ke hospital d'in nan yasha kud'i,
tun daga kan, labourers, Doctors, Nurse's, an so on,
babu wanda Hanash bayyiwa gigitacciyar kyauta ba,
daga nan gidan marayu ya nufa can ma yaje yayi b'arin naira,
haka Hanash ya rink'a bin hospital da gidajen marayu dana marasa k'arfi yana bada taimako,
tsayawa fad'ar murna, farin ciki, jin dad'in da tsantsar zallar dad'in da Hanash yaji b'ata lokaci ne
Khulud kam shiru kawai tayi cike tsantsar mamaki,
da kuma tausayin kanta,
shi yayi murna a dai-dai,
dan d'anshi ne halak malak, ko a wajen Allah,
kuma shine magajinshi,
amma ita fa, dan tasan kowa rai yayiwa dad'i bai kai yameshi ba,
then...! kayan aro baya rufe katara,
duk da tasan d'an Sanah itama nata ne, amma ai bashi da gadonta,
kuma ita bazata ji murna da farin cikin da ake ji ba lokacin fad'ar ciki da haihuwa ba,,
bazata san zafin nak'uda, shayarwa da rainin ciki ba,
siraran hawaye ta goge, had'i da cewa " thank you God, for helping me, an showing me the right way,
I know no body know what's left behind us,
cikin k'ank'anin lokaci zance yabi dangi da 'yan uwa Khulud is pregnant,
kowa ya d'auki murna da farin ciki,
aka shiga yi mata addu'oi kala-kala,
Mamu da Juju kam har kukan farin ciki sukayi,
Jaddah kam data ji rawa ta taka tana kuka saboda murna da farin ciki,
har gida tazo ta bawa Khulud hak'uri ta kuma nemi yafiyarta.

Bayan kwana biyu komai ya wuce a b'angaren Khulud da Hanash,
amma banda Sanah dan tana cikin matsananciyar damuwa akan Aryan d'inta,
kwance take saman bed tayi nisa cikin duniyar tunani,
wutsil taji abu ya motsa cikin cikinta,
d'an sararawa tayi ta nutsu sosai,
dan taji ta kuma tabbatar, wutsil-wutsil taji an kuma motsawa har sau biyu,
d'a da uwa sai Allah, take Sanah yaji wani irin mugun dad'i da farin ciki sun lullub'e ta lokaci d'aya,
taji ta nemi gaba d'aya bak'in cikin datake ciki ta rasa,
fuskarta d'auke da murmushi ta mik'e zaune,
had'i da sanya hannu ta shafa cikinta,
tace " sannu bacci kake yi ko yunwa kake ji...!?

Ta fad'a kamar tana magana da mutum a zahiri,
jin ya kuma motsawa yasa komawa kwance had'i da d'age rigarta ta sanya hannu saman cikin tana shafa had'i dayi mishi magana,
sosai kamar tana hira da mutum,
tun daga wannan lokacin Sanah ta samu abokin hira,
dan kullum kuma koyaushe cikin yi mishi magana da hira take,
wani lokacin ma rigar take cirewa gaba d'aya tayi kwance tana shafawa tana magana,
duk abinda tayi saita bashi labarin,
har labarin Roni, dana BUK cikin nan nasha,
labarin Sir Moli kam har ya gaji dashi,
wani lokacin haka zata fito harabar gidan ta zauna tana bashi labarin duk abinda ke wajan,
kai ko film Sanah ta gani sai ta bashi labari tas,
haka labarin families d'inta kam ta bashi,
wani lokacin har da dariya ko murmushi, idan ko aka yini bai motsa ba tab ta rink'a yiwa cikin magana kenan har sai Allah ya bashi ikon motsawa,
kullum bata da aiki sai hira da cikin jikinta.

Hanash da Khulud zaune a bedroom suna hira,
" wai ni kin san abinda ke bani mamaki.....!?

"A'a sai ka fad'a,
" kai na yana d'aurewa yadda duk bayan kwana biyu kike canjawa ,
wani lokacin kuma sai naga nafi 2 weeks ina yi amma babu abinda ya canja,
wai ya abin yake ne meye sirrin...!?

Murmushin yak'e tayi tace " eh...! kawai wani lokacin ina gajiye ne,
sai na tab'a halin ta fad'a tana dariya,
shima dariyar yayi had'i jan hancinta,
we are latest parent, an best Dad of year,
cikin shagwab'a Khulud tace " au Dad ma kawai zaka ce banda ni kou...!?

"Sorry harda ke mana ai idan nace ni har ke nake nufi, because we one,
ya fad'a hannunshi kan cikin ta shafawa,
a hankali ya kara kunnenshi sai tin cikinta,
wai zai jiyo motsin baby, kissing cikin yayi had'i da cewa " I love you so much my on born,
hmmmm ikon Allah kenan, wato duk inda jinzikiri yake daga Allah ne,
gaggawa ce daga shaid'an, ki duba fa we are 3yrs da aure amma ko b'ari,
da Allah ya tashi bamu sai ya bamu na 4 months getting to 5mnts,
wallahi randa Doctor ya fad'a min you're pregnant,
kusan zaucewa nayi, dan sai da kwakwalta tayi hook,
naga yau ni ne matata ke d'auke da ciki na,
na kusa ganin d'ana gudan jini na,
gaskiya I'm very happy ever before,
kinga da mukayi hak'uri Allah ya bamu,
duk maganar da Hanash keyi hannunshi da idanshi kan cikin yana shafawa,
deep down yana jin yafi son cikin fiye da komai da kowa,
ciki kuwa harda ranshi da rayuwarshi,
dan harga Allah, Allah yayiwa Hanash mugun son yara,
shi bama nashi ba na wasu ma so yake,
a tak'aice dai duk inda kuke neman mutum mai matuk'ar son yara to Hanash he's the best among the rest.

"I love you ya fad'a yana had'e bakinsu,
d'an dukan k'irjinshi tayi had'i da ture shi,
matse ta ya k'arayi sosai a jikinshi,
gami da k'ok'arin tura hannu cikin rigarta,
murmushi tayi tare da kwace jikinta,
tayi hanyar fita, da sauri ya kuma rik'o ta, ya had'a ta jikin bongo ya matse ta sosai,
k'irjinta na jinkin bangon, cikin salo Hanash ya had'e k'irjinshi da bayanta,
had'i da zura hannunshi kan cikin ta yana shafawa,
had'i da wasa da cibiyarta, ya d'ora hab'arshi saman kafad'arta,
yana goga mata kwantaccen gashin dake fuskarshi, sajenshi (k'asumba),
muryarshi can k'asan mak'ogwaro yace " ina sanki ina matuk'ar sanki,
ya fad'a hannunshi na yawo saman cikinta,
murmushi tayi batare datace komai ba,
cikin salo Hanash ya zame hannun rigar baccin dake jikinta ta fad'i k'asa,
ya rage daga ita sai pant ko bra babu,
yatsanshi ya sanya gadon bayanta,
yana wasa dashi had'i dayi mata dirty talk,
take ta rasa control, cikin zafin nama ta juyo a sukwane,
ta had'e bakinsu, ta shiga tsotsa tana shafa k'irjinshi,
cak Hanansh ya d'auke ya direta saman sofa,
ya juye ya hau samanta suka cigaba da hot romance,
basu sararawa juna ba sai da suka samu nutsuwa,
kwance sukayi dukkansu suna mayar da numfashi,
cikin sanyin jiki Sanah ta d'ora hannunta saman hannun Hanash dake saman cikinta,
tace " ga amanar d'ana nan, zan tafi na barka dashi, ka tabbatar ka bashi ingantacciyar tarbiya, da ilimin addini,
karka bari son da kake yi mishi ya rinjayi zuciyarka ka kasa yi mishi tarbiyya dan Allah,
duk son da wani ko wata zayyiwa d'a bai kai ga uwarshi mahaifiya ba,
dole d'a sai uwarshi, babu wanda zai iya jure masa'uliyar d'a sai iyayenshi na ainahi,
saboda yau da gobe sai Allah,
duk duniya nafi kowa sanin zafinshi, da ciwonshi,
nafi kowa sanshi, da sabawa dashi,
dan d'a tun yana ciki yake sabawa ya shak'u da mahaifiyarshi,
" haba Khulud wai meye haka ne, ya kike yin abu kamar mai mutuwa ko mai bada wasiya....!?

"Ni dai dan Allah ga amanar baby na nan a hannunka,
tunda nasan ni ko ba dad'e ko ba jima dole sai ba tafi,
ni ba mai rayuwa dashi bace, dole sai na rabu dashi, bazan rayu da abinda ke ciki na ba,
dan Allah ka zama garkuwarshi,
ka zama mishi uwa mahaifiya da kuma uba mahaifi,
dan kai ne uwarshi kuma kai ne ubanshi,
dan nasan duk duniya babu wanda zai kai mu so da k'aunarshi,
ni mahaifiyarshi ce amma ta b'oye dan bazan kusance, na kwana dashi a matsayin uwa mahaifiya ba,
ba wai lalle sai mutuwa ce zata raba mu ba,
amma nasan tabbas wata rana babu ni,
dole kai ne gatanshi, dan dole zai rasa uwarshi a kusa dashi,
bazai tab'a sanin dad'in uwa mahaifiya ba,
bazai san dad'in uwa ba, ba zai san dad'in d'umin jikin uwa ba,
ka tallafi rayuwarshi ka cire mishi kewa da maraicin mahaifiyarshi,
ko ina da rai ko bani da rai dole zai rasa ni,
ta k'arasa maganar tana hawaye,
ji yayi gaba d'aya jikinshi yayi sanyi ya d'auki kerrrrma da tsuma,
kasa koda furta kalma d'aya yayi,
batare da yayi magana ba, ya rungume tsam cikin jikinshi,
cikin sanyin jiki ta kwantar da kanta saman k'irjinshi,
hawaye na cigaba da zuba.............!

MOMYN ZARAH 'YAR BAIWA
[7/7, 6:28 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

_DEDICATED TO_

*BILLYN ABDULL*
```(RAI NA KAMA KAGA GAYYA)```

5⃣2⃣

BAYAN WATA HUD'U

Haka rayuwa tayi ta tafiya lokaci na wucewa,
yayinda cikin Sanah ya girma sosai,
dan har ya shiga watan haihuwar shi,
tun ranar da aka cewa Khulud Sanah nada ciki bata k'ara barinta tayi komai ba,
dai-dai da ruwan wanka ita ke had'a mata,
har wankin under wares ita keyi mata,
abinci kuwa har kan gado take kawo mata,
taci ta d'auke kwanan, duk abinda kuka sani na rayuwar yau da kullum Khulud ke yiwa Sanah,
bata barinta tayi komai, even massage Khulud ke yiwa Sanah,
koda Sanah nasan yin wani abu Khulud bata barinta tayi da kanta, ita keyi mata.

Sosai Sanah tayi mugun sabo da cikin jikinta,
ta shak'u dashi sosai, Allah ya kuma jarrabe ta da san abinda ke cikinta fiye da komai a duniya,
babban burin Sanah a rayuwarta bai wuce taga abinda zata haifa ba,
wani irin mugun so da k'aunar shi take yi,
da tayi zaton bazata tab'a san wani cikin duniya sama da Sir Moli da Khulud ba,
amma sai gashi Allah ya jarrabeta da mugun son abinda ke cikinta,
Khulud Sanah sai tayi kukan bak'in da takaicin,
tana gaf da rabuwa dashi, daurewa kawai take yi,
saboda Khulud da kuma yadda take kula da ita,
amma deep down bata tunanin akwai abinda zata rabu dashi a duniya taji zafi kamar abinda ke cikinta,
kwanakin haihuwarta na matsowa matsananciyar damuwa kan cikin na k'aruwa,
sosai tayi muguwar rama ta k'ek'ashi,
tayi bak'i, ta zama shiru-shiru so silent,
kullum tana cikin d'akin tana kuka.

Fuskarta d'auke da murmushi ta shigo d'akin ta kalli Sanah dake zaune saman sallaya,
da tsohon cikinta tace " my Sanah nan zan kawo miki abincin ko parlor zaki ci....!?

Murmushi itama tayi mata kana tace " a'a ba sai kin kawo nan ba,
ki bari zan fita parlor'n, sai dai idan Hanash yana kan hanyar dawowa,
_(dan har yanzu Hanash bai sai da zaman Sanah cikin gidan ba)_ ,
" a'a ba damuwa tashi muje can d'in kici,
ta fad'a tana rik'o ta,
"kai my Khulud dan Allah ki rink'a bari ina motsa jiki na,
amma komai ace sai kinyi min,
murmushi kawai tayi batare datayi mata magana ba,
tana tallafe da ita har suka k'arasa parlor'n,
zaunar da ita tayi a saman sofa a hankali,
kana ta kawo stool ta d'ora k'afar Sanah sama,
kitchen ta koma ta d'auko tray d'in data shirya abincin Sanah kana ta dawo ta zauna kusa da ita,
ta d'ora abincin akan cinyarta had'i da d'ebowa cikin spoon takai bakinta,
murmushi Sanah tayi gami da mik'a hannunta zata karb'i cokalin,
tace " please yau dai ki barni naci da kai na,
murmushi Khulud tayi mata tana kuma kai spoon d'in bakinta,
" wai meyasa baki gajiya da aiki ne....!?

"Gaba d'aya aikin gidan nan fa ke, ke yinsa,
kwata-kwata baki hutawa ranki,
idan kika tashi tun asuba baki kuma komawa bacci,
ga gyaran gida, ga girki ga kula dani da Hanash haba abin yayi miki,
gashi kink'i yarda a d'auko mai aiki,
Sanah ta fad'a cike da tausayawa dan tasan uban aikin da Khulud keyi ita d'aya,
murmushi Khulud tayi tace " idan banyi miki ba waye zayyi miki my Sanah...!?

"Ai ni nafi kowa cancanta nayi miki, komai a rayuwa,
" amma my.....!
"dan Allah karki ce komai kici abincin,
ta fad'a tana kai spoon d'in bakinta,
ba musu Sanah ta bud'e bakin ta amshi abincin,
sai da ta k'oshi kana Khulud ta mayar da kayan abincin kitchen,
ta dawo kusa da ita ta zauna tace " munyi waya da Papu fa...!
"kai haba yaushe...!?

" D'azu ya kira ni yace " EDD d'inki ya nuna saura 15 days ki haihu,
"Ok to me yace...!?

" Wai zai turo a amshi passport d'inki,
saboda a fara shirye-shiryen tafiya America,
" naji kince passport d'ina ni kad'ai to ke fa.....!?

"Hannunta Khulud ta rik'o cikin nata, tana murmushi tace " kwantar da hankalinki my Sanah,
kema kin san ko nan da k'ofar parlor baki fita batare da ni ba,
ni ai kin san Hanash ne zai nemar min visa,
shiyasa Papu yace akai naki dan next week yake san mu tafi,
" to kuma shi Hanash d'in bazaice zai bi mu ba...!?

"Eh...!,
kallanta Sanah tayi cike da kokwanta tace " meyasa...!?

"Dai-dai lokacin da zamu tafi Papu zayyi pretending na rashin lafiya,
kinga tunda shine babba kuma shi kad'ai ne d'anshi namiji dole zai tsaya kusa dashi,
kuma Papu zai k'ara mishi aiyuka a office,
yadda zai zama very busy,
d'an shiru Sanah tayi kana tace " amma my Khulud dole sai munje American ne...!?

"A'a ba dole bane, amma meyasa kikayi wannan tambayar....!?

" Ko dai baki san zuwa my Sanah....!?

"Gaskiya ban san zuwa dan banjin zan iya yin long journey yanzu kam,
shiyasa na tambaye ki, dan idan bai zama dole ba, sai ayi komai nan,
dan ina tunanin ma idan akace za'a tafi Mimmee ko Mamu, ko Jiddah,
suce zasu je suma, ko a had'a mu dasu Zohal dan nasan babu yadda za'ayi a matsayin ki name ciki ace za'a tura ki America ke kad'ai,
shiru Khulud tayi tana tunani dan daga ita har Papu babu wanda yayi wannan tunanin,
ajiyar zuciya ta sauke a hankali tace " bari na kira shi na sanar dashi,
dan kwata-kwata bamuyi wannan tunanin ba,
ta fad'a tana dialing number Papu,
bugu d'aya yayi picking, bayan sun gama gaisawa Khulud tayi mishi bayanin yadda sukayi da Sanah,
shima shiru yayi kana yace " gaskiya wannan maganar abar dubawa ce,
dan sai lokaci ya k'ure su ce zasuje kam,
amma bari na kira Doctor na sanar dashi,
duk abinda yace sai na sanar dake,
"ok tom ba damuwa, ta fad'a had'i da kashe wayar,
idan Sanah nakan Khulud tace " me yace...!?

"Cewa yayi zai kira Doctor yanzu then zai sanar damu,
ba'a jima ba Papu ya kira Khulud,
" yanzu na kira Doctor d'in, na sanar dashi,
yace ba damuwa zata iya haihuwa anan dan bata da matsalar komai,
kawai da zarar ta soma jin nak'uta ku kaita hospital ku kuma sanar min,
kuma karku sanar da kowa har ta haihun,
"to shikenan Allah ya kai mu lokacin,
" amin yace yana kashe wayar,
kallanta ta mayar ga Sanah tayi mata bayanin abinda Papu yace,
" hakan ai yafi my Khulud,
"eh mana, ta fad'a tana zama k'asa had'i da rik'o k'afafun Sanah,
ta d'ora saman cinyarta,
" me kuma zakiyi....!?

Sanah ta tambaye ta,
murmushi tayi gami da cewa " tausa mana,
k'ok'arin janye k'afarta tayi tana cewa " dan Allah ki bari my Khulud,
kije ki hutawa ranki mana kema,
Khulud bata kula ta ba ta cigaba da yi mata tausar suna hira,
kwata-kwata basu ji tsayarwar motar Hanash ba sai knocking d'in k'ofa suka ji,
"waye....!?

Cewar Khulud,
" mijinki ne, ya bata amsa yana murmushi,
a tsorace Sanah ta zaro ido tace " Hanash ne ko....!?

"Eh..! tace had'i da mik'ewa da sauri jikinta na kerrrrma ta kama Sanah ta shigar da ita,
cikin bedroom kana ta dawo ta bud'e mishi k'ofar,
light kiss yayi mata a kumatu yace " matsoraciya kawai,
tana murmushi ta amshi jakarshi,
tana k'ok'arin nufar bedroom d'inshi,
da sauri ya rik'ota had'i da cewa " ina kuma zaki bayan kin san ban gaisa da Baby na ba....!?

Ya fad'a yana kwantar da ita akan sofa,
ya d'age rigarta a hankali, ya sanya hannunshi yana shafa cikin,
had'i dayi mishi kiss, yace " ka kusa zuwa ko...!?

"Allah na matsu kazo na ganka,
ya fad'a yana zura harshenshi cikin kwarmin cibiyarta,
jin yana neman rikita masa lissafi yasa ta yin dariya had'i da ture shi,
ta mik'e tana tafiya da kyar had'i da turo cikin,
dan itama cikinta ya d'an girma saboda kwayar dake sha,
dariya yayi had'i da rungumo ta ta baya yana cigaba da shafa cikin,
yace " yadai kusa fitowa sai nagani idan an isa ayi min iyaka dashi kuma,
"hmmmm ni dai muje kayi wanka,
" wai Khulud meyasa wasu lokutan kike yin haka ne....!?

Batare data kalleshi ba tace " me kuma nake yi....!?

"Wasu lokutan kamar bake ba wallahi,
yadda kika san an canja min ke,
sometimes ke da kanki kike d'aukar hannuna kina d'orawa saman cikinki,
amma wasu lokutan kuma baki san kwata-kwata ma na tab'a ki,
why please...!?

" Hummm amma dai kasan me ciki ko....!?

"Ka kuma san ciki yana canja mutum da yanayinshi da kuma d'abi'u da halayyarshi ko....!?

" Naji mai ciki, yauwa dama ina san yi miki wata tambaya amma bari sai nayi wanka,
"ok shiga ka fito,
yana shiga bathroom d'in ta fita,
direct bedroom d'in Sanah ta nufa,
Sanah dake kwance ta d'age rigarta tana magana da unborn d'inta,
tana ta faman dariya da murmushi tamkar da mutum take magana a zahiri,
" yanzu dai nasan baka jin yanzu ko k'ishirwar ruwa,
dan munci abinci mun k'oshi,
ta fad'a tana shafa cikin,
d'an motsawa yayi tace " good child I know baka jin yauwa,
then yanzu bari na fad'a maka wani sirri,
ni da Abbanka ba auren bainas nasi mukayi ba,
auren bad'iri muka yi & bai ma san sani ba,
kuma......!
"tom ana nan ana halin ko...!?

Khulud ta fad'a tana zama kusa da ita,
cikin dariya tace " hmmmm nasan dole ma yaron nan yayi surutu wallahi tun yana ciki ake koya mishi magana da zance,
murmushi Sanah tayi tana gyara kwanciyarta,
gami da maida rigarta normal tace " ai ko dole ya zama magananne tunda uwarshi magananiya c......!
tunawa da Khulud d'in ne yasata saurin yin shiru,
murmushi Khulud tayi tace " yi magani ki kai tsaye,
d'a da mahaifi ai sai Allah,
ko baki bai furta ba, zuciya ta b'oye dole jinin dake yawo a cikin jikinku zai bayyana,
jin ya motsa yasa Sanah lumshe ido had'i da sakin murmushi,
" uhnnn su my Sanah manya har an san dad'in d'a,
saurin bud'e idanta tayi tana dariya tace " tab ke kin san dad'in....!
kuma yin shiru tayi jin tana neman sakin layi,
Khulud tayi murmushi had'i da mik'ewa tace " is normal my Sanah,
karki damu kinji,
ai ba'a tab'a canjawa tuwo suna,
dama d'ayan abincin naki ne ya dawo,
shine nazo fad'a miki he's ready idan zaki ci,
"kai my Khulud Allah baki da kunya kike fad'ar haka kai tsaye har kin ban kunya,
ta fad'a had'i da sanya hannu ta rufe fuskarta,
" ke dalla can sanda kike shigewa cikin d'akin ki zanya shi k'uryar gado,
ki danneshi kina saka shi uban ihuuuu kunyar wa kike ji....!?

Khulud ta fad'a cikin dariya,
da sauri Sanah ta bud'e fuskarta had'i da zaro ido tana kallan Khulud,
"eh...! ko ba gaskiya na fad'a ba...!?

" Ki danna k'ato a d'aki kuna kwasar dad'i kubi ku cikawa mutane kunne da ihuuuun ku,
dan haka yanzu ma gashi can idan zakici kije kici jarababbu kawai,
ta fad'a cikin tsokana tana dariya,
k'ok'arin mik'ewa Sanah ta soma yi,
Khulud tayi hanyar waje tana yi mata gwalo,
tace " ki bari ki sauke mana babynmu ki bamu sai kiyi kokawar,
amma yanzu kam babu dama dole duk rawar kan mutum da rashin hak'urinshi da kuma tsokanarshi,
yayi had'uri, ta fad'a tana kuma yi mata dariya da gwalo,
had'i cewa " mai ciki tana kwaikwayon tafiyar Sanah,
baki Sanah ta tab'e tana murza ido cikin shagwab'a ta soma k'ok'arin kuka,
da sauri Khulud ta dawo ta zauna kusa da ita tana dariya,
tace " haba my Sanah kefa kin san wasa ne,
ai bama 'yar haka da ke,
sosai Khulud ta rarrashi Sanah kana ta fita.

Sanah da Hanash kwance saman bed,
rabin jikinta a jikinshi, hannunshi cikin kanta yana shafawa,
yace " kin zama jigon rayuwata,
kece farin cikin rai na, Allah barmu tare har rai da mutuwa,
"hummm Allah bai tab'a barin mu tare,
komai tsayin lokacin damu d'auka tare dole lokaci da ranar rabuwa na nan zuwa,
ni dai ina baka shawarar ka zama mutum mai d'aukar k'addara da kuma dauriya kamar yadda nima nayi,
ka zama mai kawar da kai akan wasu abubuwan a rayuwa,
domin wanda baka tab'a tsammanin zayyi maka shike yi maka,
alkhairi ko sharri,
please be someone recognized for having a beautiful heart,
so when you leave that memory of you lingers,
dan k'addara mummunar abu ce mai matuk'ar k'arfi,
haka rabo yana da tauri dan har yafi dutse da k'arfe tauri,
karka tab'a raina mutum ko ka wulak'anshi,
dan baka san ranar da zai iya yi maka ba,
" wallahi Allah banga kalar k'addarar da zata iya raba ni da ke ba,
koda bak'ar k'addara ce sai dai ta ganmu tare ta kuma barmu tare,
in sha Allah, mutuwa kad'aice zata iya shiga tsakani na dake har tayi nasarar raba ni da ke,
"hummm Hanash kenan _*RASHIN SANI...!*_ yafi dare duhu,
k'addara wata abace wacce bamu ne muke zab'ar ta ba,
itace ke zab'ar mu,
idan kuma akayi rashin sa'a ta tab'e ka, ta kuma zo maka a bak'ar k'addara dole kayi hak'uri ka amsheta,
karka kasance d'aya daga cikin masu girman kai, izgilanci, gori da wulak'anci,
dan dukkansu tab'abb'o wulak'antattu ne,
karka zama mai tak'ama da zunzurutun rashin mutunci, rashin kunya da fitsara,
dan basa kai mutum ga komai sai danasani da nadama,
" please kiyi shiru kina sani tsorata,
" kullum kuma koyaushe muka kasance dakai bazan tab'a gajiya da baka amanar d'a na ba,
dan Allah kayi min alk'awarin zaka kula dashi sosai,
zaka rik'e shi bazaka tab'a bari yayi kukan maraici da kewar mahaifiyarshi ba,
kayi min alk'awarin zaka bashi ingantacciyar tarbiyya ta addinin islama,
zaka sashi ya zamo abin alfahari ga al'umma,
"to naji zan kuma yi yadda kika ce in sha Allah,
zata kuma yin magana yayi saurin had'e bakinsu.

Dama gaba d'ayansu naked suke,
cikin nutsuwa yake tsotsar lips da harshen ta,
hannunshi d'aya kan boobs d'inta,
while d'aya hannun yana yawo a sassan jikinta,
yana shafa duk inda yaci karo dashi,
hannunta takai kan joy stick d'inshi ta soma shafa ta,
had'i da murzata, while d'aya hannun yana kan nipples d'inshi,
tana murzawa, cikin salo ta cire bakinta daga nashi, mayar kan wuyanshi,
cikin salon d'aukar hankali ta soma tsotsar kunnenshi,
tana zura harshenta cikin kunnen,
had'i da hura iska, sandarewa Hanash ya soma yi had'i da gantsarewa,
lokaci d'aya duk ilahirin jikinshi ya soma tsuma yana rawa,
kamar mazari, a hankali Sanah ta soma yin k'asa da bakinta,
ta gangaro wuyanshi, ta tsotsa sosai, kana ta gangaro k'irjinshi ta tsotsi nipples d'inshi sosai,
kana ta sauko k'asa zuwa cibiyarshi,while hannunta nakan joy stick d'inshi,
k'asa tayi da bakinta tana lasar mararshi,
Hanash ji yayi wani irin karuwar dad'i ya lullub'e gaba d'aya sassan jikinshi,
kanshi ya d'aga sama, had'i da rufe idanshi ruf,
yana k'ank'ame jikinshi,
cikin nutsuwa ta janye hannunta daga kan joy stick d'in,
ta mayar da bakinta ta soma sucking yayinda hannuwanta ke kan nipples d'inshi,
Khulud na kwance ta jiyo ihuuun kukan Hanash,
yana sambatun zai mutu,
da sauri ta mik'e zaune saman bed,
had'i da sanya hannunta ta rufe kunnenta,
shima Hanash sosai ya rikita ta had'i da gigita ta,
kana ya jefa kwallo a raga, Hanash na kashe arna yana sambatun cewa " farin ciki kece mai baiwa zuciya,
bak'in ciki intai ki sakata dariya,
na kulle ido na akan so da k'auna kubar ma kira na, ita kad'ai na gano,
dake zani zauna in murewa rai na,
haka Hanash ya dake yana ihuuuu da sambatu.

Sanah kwance saman bed, hannunta duka biyu saman cikinta,
tana kuka wiwi kamar ranta zai fita,
duk duniya a halin yanzu bata da matsala ko damuwa data wuce ta cikin jikinta,
ji take koda duk duniya zasu taru bazata iya bada d'anta ba,
dan ita kanta bata san irin mugun son take yi mishi ba,
" wallahi nima ina sanshi bazan kuma iya rabuwa dashi ba,
dan Allah karku raba ni da d'ana,
nima ina sanshi, ina matuk'ar buk'atarshi kusa dani,
idan kuka rabumu kun shiga hakk'in mu,
dan Allah ku barmu tare,I love him,
I love him so much, ta fad'a cikin matsanancin kuka,
while hannunta kan cikinta kamar za'a kwace mata shi,
" dama haka uwa ke san d'anta...!?

"Ashe dama dan haka ake cewa tun a ciki uwa ke sabawa da d'anta da gaske ne....!?

" Haka zafin d'a yake, haka kowa yake jin son d'anshi....!?

"Wallahi ban iya badakai I can't,
ta fad'a tana girgiza kanta,
wallahi koda kowa da komai dake duniya zasu k'i ni,
ban damu ba matuk'ar ina tare dakai,
idan kaima na rabu dakai kamar yadda na rabu da Aryan bayyi maka adalci ba,
kai d'ana na ne, jini na ne, kai ni kad'ai ce mahaifiyarka,
baka tab'a samun wata uwar bayan ni,
ni kad'ai kake da ita a doran k'asa,
duk wanda zai so ka a baya na yake,
koda shi kanshi mahaifinka bai kaini sanka dashak'uwa da kai ba,
gaskiya ban iya bada tilon d'ana d'aya tak a duniya,
bayan ban sani ba ko daga kanka ni ma ban k'ara haihuwar,
sai dai duk abinda zai faru ya faru,
_*RASHIN SANI....!*_ ne ya sani amincewa tun farko,
but by now I can't give anybody you,
I love you more & more,
ta fad'a cikin gigitaccen kuka tamkar an halicce ne tayi kukan,
while hannunta kan cikinta.

" Ni fa maganganun da kike fad'a min wasu lokutan suna matuk'ar bani tsoro wallahi,
Hanash ya fad'a yana kallan Khulud dake zaune kusa dashi saman sofa a parlor,
cikin rashin fahimta tace " maganganun kuma....!?

"Wad'anne irin maganganun......!?

" Ban gane wad'anne maganganu ba...!?

Bayan kullum sai munyi maganar dake,
ko kina nufin suma baki san sun ba....!?

"Hummm bazaka gane bane,
" sai dai idan ba'ayi min bayani yadda zan gane ba,
ko ba'aso na ganen ba,
maganar cikin jikinki da mukeyi kullum mana,
" na manta d'an tuna min please..!
" ke fa haka kike wasu lokutan sai ki rink'a yin abu kamar mai aljanu ayi magana dake daga baya kizo kice baki san anyi ba,
"kasan fa mai ciki kuma kasan yadda abun yake,
hancinta ya lakuce had'i da cewa " haka ne fa ko..!?

"Hummm tace,
"yau rana kwana nawa EDD d'inki...!?

"Saura 3days,
" kin san me yake bani mamaki....!?

"A'a saika fad'a,
" wallahi kwata-kwata baki kama da mai ciki ba,
sometimes even symptoms na ciki da mai ciki ke baki da ko d'aya,
an cikinki bai motsi wasu lokutan,
wasu lokutan ma sai na hanshi d'an k'arami,
wasu lokutan idan na tab'a is like ba ciki bane,
wasu lokutan kuma da an kanki babu tambaya anga mai ciki k'arara,
abun yama matuk'ar bani mamaki da d'aure min kai,
wata mahaukaciyar fad'uwa gaban Khulud yayi,
sosai tsoro da fargaba suka fito k'arara a fuskarta da jikinta,
murmushin yak'e tayi had'i cewa " may be saboda problems d'ina ne,
kuma kasan dashen mahaifa fa akayi,
ta fad'a tana k'ok'arin mik'ewa,
"oh..! haka ne fa, na manta ne,
ganin tana niyyar mik'ewa yace " ina zaki kuma....!?

Fuska ta yamutsa tace " nagaji da zaman nan d'inne zanje saman bed na d'an mik'e,
ta fad'a tana nufar bedroom d'in Sanah,
da sauri ya mik'e had'i da cewa " ok muje mu mik'e tare to,
"a'a basai kaje ba, kayi zamanka,
" nop yace yana d'aukarta had'i da nufar bedroom d'in da gadan-gadan,
sosai gaban Khulud ya shiga dukan uku-uku,
danta tabbatar Sanah na cikin bedroom d'in kuma kwance saman bed,
mutsu-mutsun kwace kanta ta soma yi,
ya rik'e ta while yana d'aukar steps zuwa bedroom d'in,
yana gaf da shiga wayarshi ta soma ringing,
jin ringing d'in Papu yasa shi ajeyeta a hankali,
ya nufi wajen yayi picking,
yana yin picking Papu yace " mutanen nan masu gwangila sun kira ni yanzu sunce sun turo maka sak'o ta gmail,
da sauri Hanash yace " Allah yasa sun bamu yanzu fa 1yr kenan muna neman kwangilar nan,
"amin ya Allah, danni da harna hak'ura ma,
Papu ya fad'a,
" bari na duba to, jikin Hanash na rawa ya nufi work room d'inshi dake cikin gidan,
ya shiga duba system, sujjada yayi ya shiga yiwa Allah godiya,
hannunshi na rawa ya kira Papu ya shaida mishi sun basu,
amma suna nemanshi yau a Abuja,
cikin matsananciyar murna da farin ciki Papu ya mik'e tsaye,
" Alhamdulillah Alhamdulillah wallahi ban tab'a zaton zamu samu kwagilar nan ba,
Papu ya fad'a cike tsantsar farin ciki,
"yanzu zaka tafi Abujan...!?

" Eh...! ashe tun 10:00am na safe suka turo sak'on ban gani ba,
gashi yanzu 5:00pm na yamma,
amma ba damuwa jirgi zan hau,
"Allah ya tsare ya kiyaye hanya,
" amin ya Allah, sosai suka tattauna kana Hanash ya kashe wayar ya juya ya kalli Khulud dake tsaye,
gefenshi dan fasa shiga bedroom d'in tayi,
yace " Abuja zan tafi yanzu amma gobe zan dawo in sha Allah,
idan baki iya kwana gidan ke d'aya ki shirya driver ya kai gidan Abbu ko Papu,
murmushi tayi mishi had'i dayi mishi addu'a ya amsa da amin,
a gaggauce Hanash ya shirya ya fita yayi Abuja,
duk abin nan da akeyi Sanah na bedroom tana kuka,
gaba d'aya hankalin Sanah ya tafi,
bata ji motsin shigowar Khulud ba,
ganin tana kuka yasa Khulud k'arasowa a kid'ime tace " subhanallah meke damunki ko nak'udarce....!?

"Banza Sanah tayi mata dan duk duniya babu wanda take jin haushi sama da Khulud a halin yanzu,
cikin tashin hankali Khulud ta d'ago ta tana cewa " na shiga uku kukan me kike yi ne.....!?

Ko kallin inda take Sanah bata yi ba,
"dan girman Allah ki taimake ni ki sanar dani abinda ke damunki,
still shiru tayi mata,
" ko in kira Papu da Doctor ne...!?

Dan kar Khulud ta dame ta da tambaya dan tasan muddin bata yi mata magana ba,
to ba kyale ta zatayi ba, dan baka tace " yunwa nake ji, kuma ban san cin abincin,
murmushi Khulud tayi tana zama kusa da ita, kana ta shiga rarrashinta tana lallab'ata,
ta dad'e tana kwantar mata da hankali kana ta mik'e ta shiga kitchen ta had'o mata fruits salad with milk & honey,
ta kawo mata, da kanta ta bata a baki harta shanye tassssss,
kana ta d'auki kwanan ta fita, Sanah tabi bayanta da kallo cikin tsantsar tausayawa,
hawaye na kuma zubo mata,
dawowa Khulud tayi ta shiga gyaran bedroom d'in tana yiwa Sanah hira,
harta gama gyara d'akin tassssss, kana ta bathroom nanma ta wanke tasss ta had'a mata ruwan wanka,
ita kamata ta kaita har cikin bathroom d'in ta jawo mata k'ofa, kana ta dawo ta canja bedsheet,
ta fito mata da kayan da zata saka,
bayan Sanah ta fito ta shirya Khulud ta kalle ta tace " me kike so a dafa miki....!?

"Bakomai karki damu,
"a'a dan Allah ki fad'i abinda kike san ci,
Allah ban san cin kom......!
bata k'arasa ba, sukaji ana sallama a parlor cikin tsoro suka kalli juna,
Sanah tace " kamar Hanash ko....?

"Ba Hanash bane ke har yanzu bama kisan muryarshi ba,
baki gama tantance muryar mijin naki ba kenan,
baki tab'e had'i da cewa " hummmm, na zata shine dana ji muryar namiji,
" a'a shi baya nan yayi tafiya,
"yaushe yayi tafiyar ina yaje...!?

Bata b'oye mata komai ba, ta fad'a mata abinda ta gani ta kuma ji,
baki ta kuma tab'ewa batare data ce komai ba,
Khulud ta fita zuwa parlor Sanah ta kwanta saman bed had'i da rufe idanta tana tunanin mafita dan harga Allah bata iya bada d'anta,
a haka ma yana ciki batare data ganshi ba,
take yi mishi irin wannan mugun son to ina kuma ga ya fito ta ganshi ido da ido ta fad'a cikin ranta,
Khulud ta dawo d'auke da kayan wanki da guga,
tace daga drycleaning ne aka kawo kaya,
ta fad'a tana ajiye kayan saman bed,
kana ta bud'e wardrobe ta fiddo gaba d'aya kayan ciki,
ta shiga shiryasu tana jera su,
while tana yiwa Sanah hira,
Sanah kam shiru tayi ta kafe ta da ido cikin ranta tana tsananin jin tausayin Khulud,
har Khulud ta gama ta fita Sanah batayi magana ba,
Khulud na fita Sanah ta fashe da matsanancin kuka.

Khulud na d'akinta zaune saman sallaya bayan ta idar da sallar ishsha,
taji gabanta na gumun fad'uwa,
cikin karaya ta mik'e bayan ta gama ta ninke hijab d'in kana ta nufi bedroom d'in Sanah,
while gabanta na cigaba da mugun fad'uwa,
wayam taga bedroom d'in babu kowa,
parlor ta koma ta zauna a tunninta tana bathroom,
sosai gaban Khulud yayi ta fad'uwa yana dukan uku-uku,
cikin fargaba ta mik'e ta koma bedroom d'in Sanah,
still babu kowa, bakin k'ofar bathroom taje ta d'an kwankwasa,
tace " wai me kike yi ne tun d'azu....!?

Shiru Khulud taji a d'an tsorace ta tura k'ofar dan zatonta ko ta fara labour ne,
wayau babu Sanah ciki ta gani,
cikin tashin hankali Khulud ta fito duk ilahirin jikinta rawa yake,
ta fara duba ko'ina na gidan amma babu Sanah babu alamar ta,
duk gidan babu inda Khulud bata duba ba,
tana dubawa tana kuka, har store da k'ark'ashin gado,
da cikin wardrobe sai da Khulud ta duba amma babu Sanah,
bedroom d'in Sanah ta dawo tana kuma dubawa,
karaf idanta ya sauwa kan paper da biro a saman mirror ,
jikinta na karkarwa ta k'arasa inda paper take ta d'auka ta shiga dubawa,
_" I'm so sorry my Khulud for disappointed you,_
_bani da bakin da zan iya baki hak'uri amma dan Allah kiyi hak'uri nasan na barki cikin bak'in ciki da damuwa marasa iyaka,_
_magana ta gaskiya ban iya baki kyautar d'ana har abada,_
_tun farko *RASHIN SANI...!* ne yasani amsa miki,_
_yanzu ban iyawa, kiyi hak'uri my Khulud,_
hannu Khulud ta d'ora aka had'i da rusa ihuuuuu,
"wayyo Allah na, shikenan my Sanah ta gama tona min asiri,
innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, na shiga uku,
jikinta na rawa ta mik'e tayi harabar gidan,
mai gadin gidan na d'akinshi ya fito da gudu jin ihuuuun kukan Khulud,
" Hajiya lafiya kuwa....!?

"Wata ta fita, cikin mamaki yace " Hajiya dama akwai mace bayan ke cikin nan ne....!?

Dan tun abinda ya faru kan d'aya mai gadin Khulud take taka tsan-tsan bata tab'a bari yaga Sanah ba,
" tambayarka nake yi, wata ta fita....!?

Ta fad'a cikin ihuuuuu da k'araji,
jikinshi na kerrrrma yace " wallahi Hajiya ban sani ba, ina d'aki na,
da gudu ta koma cikin gida ta d'auko key,
daga ita sai doguwar rigar material da d'an kwali ta fad'a mota tayi waje da masifar gudu,
sannu a hankali yake yuk'in motar kasancewar dare ne,
kuma ga hadari ya had'o sosai dan har an fara yayyafi,
Sanah dake tafiya daga ita sai doguwar rigar material iri d'aya sak data jikin Khulud,
itama daga ita sai d'an kwalin,
tana tafe tana waige-waige ga turtsetsen tsohon ciki na wata tara,
a matuk'ar razane take tafiya hannunta saman cikinta,
tana kuka tana tafiya take cewa " na gwammace na rabu da kowa da in rabu dakai,
na zab'i kowa da komai ya juya min baya akan ka,
wallahi komai zai faru sai dai ya faru,
cikin nutsuwa yake tuk'in motar,
kamar daga sama ga kanta gaban motarshi,
fitilar motar ta haske ta dal kamar da rana,
yayyafin ruwa yana sauka akanta,
a kid'ima yayi saurin taka burki k'uuuuuu!,
dan saura kad'an ya taka ta,
a tsorace jikinta na tsuma tayi saurin kare cikinta, dan ta yi tsammanin buge ta zayyi,
cikin matsanancin firgici, tashin hankali, da rud'ewa yace " SANAH!!!! yana k'ok'arin bud'e motar ya fito idanshi ya sauka akan k'aton tsohon cikin dake jikinta.........................!!!!!

MOMYN ZARAH 'YAR BAIWA
[7/7, 6:30 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

5⃣3⃣

_NO EDITING_

"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
shine abinda Leem yake maimaitawa,
ji yayi ya gaba d'aya jikinshi ya d'auki rawa,
ya kuma tsinke da al'amarin mata,
cikin tashin hankali ya kifa kanshi jikin sitiyarin motar, bai san lokacin da kuka ya kwace mishi ba,
dan yafi kowa sanin matsanancin halin bak'in ciki da takaicin da Aryan Moli ke ciki,
ganin ya taka burki yasa Sanah juyawa tayi baya da gudu batare data san wanda ke cikin motar ba,
ganin an soma shek'a ruwan sama yasa Khulud yin parking ta fito,
while tana cigaba da rusa uban kuka,
kanshi na kan sitiyarin ya d'auki wayarshi dake caji yayi dialing number Sir Moli,
sai da ta kusa tsinkewa kana yayi picking,
jin ya d'aga yasa Leem cewa " am sorry Aryan,
nasan idan na sanar dakai saika samu heartbreak but dole na fad'a maka,
shiru Aryan yayi jin muryar Leem na rawa,
cikin ranshi yace " hmmmm yanzu har akwai wani abu da zai kuma breaking heart d'ina?

"Aryan yanzu naga Sanah,
cikin tashin hankali Sir Moli ya mik'e tsaye daga kan sofa,
had'i da cewa " what do you said...!?

"Yes Aryan I sow her,
cikin rawar murya Sir Moli yace " a yaushe....!?

"Yanzu na ganta....!
" a ina...?

Sir Moli ya kuma tambayar shi cikin zak'uwa,
Leem yace " but...! sai dai akwai matsala fa,
ji yayi gabanshi yayi muguwar fad'uwa,
cikin rawar murya yace " matsala kuma...! wacce irin matsala...!?

Sai da Leem yayi d'an jumm kana yace " she's pregnant,
dariya Sir Moli yayi wanda rabonshi da yin dariya a duniya har ya manta,
yace " impossible, yama za'ayi ace Sanah nada ciki....!?

"Ina ta same shi, wa kuma yayi mata....!?

" Aryan kasan bazan yi maka wasa da irin maganar ba ko..!?

"Wallahi Allah I sow her with pregnant,
wanda da gani ma na kusa haihuwa,
wata irin mahaukaciya, razananniyar fad'uwa gaban Sir Moli yayi,
" innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
Sanah da tsohon ciki...! wa yayi mata ciki....!?

Ya fad'a had'i da zubewa k'asa wanwar,
take brain d'inshi tayi hook komai ya tsaya mishi cak,
yama manta waye shi kanshi,
ya nemi kuka kwata-kwata ya rasa,
ya d'auki lokaci a haka kafin ya kuma mayar da wayar kunnenshi,
cikin rawar murya yace " d'auko min ita,
batare da Leem yayi magana ba, ya kashe wayar had'i da d'ago kanshi daga jikin sitiyarin,
dan tunda ya kifa kanshi bai d'ago ba,
ganin bata wajen yasa Leem saurin fita daga cikin motar,
ya soma dudduba gurin had'i da kiran sunanta,
"Sanah...! Sanah....!! Sanah...!!!,
Khulud dake gudu tana kuka tamkar ranta zai fita ya hango,
aiko da gudu ya nufe ta, yana isa ya rik'e hannunta had'i da cewa " Sanah..!
a tsorace Khulud ta juya tana kuka,
ganin Khulud ce ba Sanah ba yasashi saurin sakin hannunta,
dan yasan ita matar aure ce,
yace " kiyi hak'uri na d'auka Sanah ce,
batare data yi mishi magana ba,
ta cigaba da tafiya, da sauri yasha gabanta, danya d'auka ita ya gani tun farko,
kasancewar kayan jikinsu iri d'aya ne sak da Sanah,
yace " Khulud lafiya haka cikin daren nan ga ciki gashi kuma an fara ruwan sama....!?

Cikin kuka tace " bakomai,
yace " idan ba damuwa ki shiga motata na maida ke gida,
"a'a nima ga mota ta can ta fad'a tana barin wajen,
bayanta yabi da kallo ganin yadda ta haukace tana ta faman kuka,
cikin sanyin jiki ya koma cikin motarshi,
cikin nutsuwa ya sake kiran layin Sir Moli,
" tana ina...!?

Shine abinda Sir Moli yace,
"ba ita bace Khulud ce ashe,
tsoki Sir Moli yaja had'i da kashe wayar batare da yayi magana ba,
Khulud na duba while tana cigaba da kukan,
ta hangi Sanah durk'ushe dafe da ciki,
tana ta faman haki, cikin tashin hankali Khulud ta nufe ta,
har ta isa gaf da ita Sanah bata sani ba,
" Sanah...! ta kira sunanta a hankali,
cikin tashin hankali Sanah ta d'ago kanta,
ganin Khulud yasa ta dafe cikin ta,
ta rik'e cikin gam tamkar za'a kwace mata,
ta soma yin baya tana girgiza kanta,
"kiyi hak'uri Khulud dan Allah karki raba ni da d'ana,
I'm his biological mother,
rabuwa dashi tamkar rabuwa da numfashi na ne,
ina sanshi nima, bazan iya rabuwa dashi ba,
bazan iya baki ba, babu mai iya yin kyautar d'a kacokan sai Allah,
cikin matsanancin kuka Khulud ta mik'o hannu tana k'ok'arin rik'e Sanah,
cikin zafin nama Sanah tayi baya,
tamkar wuta ke shirin tab'a ta,
" baki san zafin d'a bane, baki san so da shak'uwar dake tsakanin d'a da uwa ba,
baki san ciwon d'a ba, shiyasa har kike tunanin zan iya baki kyautar d'ana,
tun farko *_RASHIN SANI....!_* ne yasani amincewa,
but by now I can't Khulud,
ta fad'a cikin rashin nutsuwa tamkar mahaukaciya,
cikin b'acin rai Khulud ta kifa mata gigitattun mari guda biyu a jere,
ta kalle ta ido cikin ido tace " waya cuce ni....!?

"Waya kassara min rayuwa ya kuma mayar da ni juya.....!?

" Waye yayi min sanadiyyar rashin haihuwar har abada....!?

"Waye yaja min duk abinda ya same ni....!?

" Waye yayi min sanadin da bazan san zafin haihuwar da d'an ba....!?

"Kece wacce kika kassara ni Sanah, kika cuce ni, kika kuma ja min duk abinda ya same ni,
amma yau ke sa bakinki kike cewa saboda ban san zafin haihuwa da d'a ba,
cikin masifa Sanah tace " eh..! nace baki san zafin haihuwa ba,
ai ba k'arya nayi ba, ko kin san zafin haihuwar ne....!?

" Zan kuma iya maimaiwa agaban kowa muddin akan abinda ke ciki na ne,
cewar baki san ciwon d'a ba,
bani naja miki ba, saboda a ranar sai da nace miki banyin ball d'in kika matsa min sai da nayi,
ba ni na d'ora miki ba, wannan itace taki k'addara kamar yadda nima tawa k'addarar take haka,
idan kince nice naja miki kenan nina d'ora miki ciwon...!?

"Mutum bai isa yayiwa mutum komai ba face abinda Rabbi yayi nufi akan bawanshi,
nasan dai tabbas nice sanadi,
amma nima ai na rabu da komai da kowa nawa akanki,
na rabu da farin cikin duniya da rayuwata,
na sallama miki kai na,
wallahi tallahi Allah koda duniya zata tashi ban tab'a baki abinda ke ciki na,
dan nafi sanshi fiye komai da kowa,
in banda baki tab'a haihuwa da nace ki bari idan kika haihuwa ko kikayi ciki kiji idan zaki iya bawa wani,
to amma ke bazaki san zafin haihuwar b.....!
tassssssss..! tasssssssss...! Khulud ta kuma kifa mata mari had'i da rik'e wuyar rigarta,
tace " kin cuce ni Sanah, kinci amana ta,
cikin zafin rai Sanah tace " ki kashe ni Khulud,
ki kashe ki huta, ta fad'a tana marin kanta, da k'arfi cikin masifa,
" koda zaki shekara kina marina,
koda zaki kashe ni sau dubu in dawo wallahi ban tab'a baki d'ana,
" sai da na gama gayawa duniya da mijina sannan zakiyi min haka...!?

"Ki duba cikin kwayar idan Hanash zaki hango tsantsar farin cikin dayake ciki,
wallahi farin cikin shi bazai tab'a kwatantuwa ba,
haka idan kika duba cikin kwayar idon mahaifanmu nan ma zaki ga zallar murna da farin cikin su,
ki kalli Papu ma da Mimmee dan Allah karki maye gurbin bak'in cikin su da bak'in ciki,
dan Allah karki zama sanadiyyar kukan iyayen mu da takaicinsu,
dan Allah karki watsa mana k'asa a idonmu,
karki bamu kunya ki tozarta mu,
dan Allah ki taimake ni ki rufa min asiri ki bani shi koda aro ne ba kyauta ba,
nice fa Uludinki, wacce kike san ganin farin ciki na da walwala ta,
wacce kikayiwa alk'awarin bazaki tab'a barinta cikin damuwa ba,
bazaki tab'a barinta tayi kuka ba,
amma yau gani tsaye gabanki ina kuka,
a hankali Khulud ta zame ta zube k'asa gaban Sanah tana fitinannan kuka tace " ki tuna girman alk'awari,
ki duba soyayyarmu da shak'uwarmu,
ki duba girman Allah ki tausaya min,
dukkan mu _*RASHIN SANI...!*_ wanda yafi dare duhu ya sanya mu aikata hakan,
kamar mahaukaciya Sanah ta dafe cikinta tana kuka tace " wallahi Allah nima ina sanshi,
bazan iya baki ba kiyi hak'uri dan Allah,
"shiyasa hausawa suke cewa mutum sai Allah,
tabbas _*RASHIN SANI...!*_ yafi dare duhu,
_*RASHIN SANI...!*_ ne yasa ni yin hakan,
_*RASHIN SANI...!*_ ne yasa ni aikata duk abinda aikata amma bakomai nagode sosai,
Khulud ta fad'a had'i da mik'ewa,
ta juya cikin kuka, itama Sanah juyawa tayi da niyyar tafiya,
amma sai taji ta kasa koda motsa k'afarta,
tana k'ok'arin d'aga k'afar while tana cigaba da kuka,
taji wani irin ciwo lokaci d'aya ya saukar mata,
mararta da bayanta suka d'au ciwo da zafi,
k'ugunta kuwa tamkar ana karkarya mata k'asusuwan wajen,
cikin azababban ciwo ta rik'e cikinta had'i da yin razananniyar k'ara,
ta durk'ushe k'asa, cikin masifaffan tashin hankali Khulud ta dawo ta tallafeta tana tambayarta " lafiya my Sanah...!?

Kanta ta shiga gyad'awa kamar k'adangaruwa cikin matsananciyar azaba,
ta kasa koda furta kalma d'aya ne,
jikin Khulud na rawa ta koma baya inda tabar motarta ta d'auko ta dawo gaban Sanah tayi parking,
dakyar ta kama Sanah ta sanya ta cikin mota ta yi hospital da ita,
tayi sa'a tana shiga harabar asibitin taga Doctor d'insu yana k'ok'arin shiga mota,
duk ilahirin jikin Khulud kerrrrma yake,
yana tsuma cikin tashin hankali tayi parking ta fito ta nufi Doctor,
yana hangota shima ya nufota a tsorace,
"Khulud lafiya meke faruwa...!?

Kasa yi mishi magana tayi sai motar da take nuna mishi,
da gudu ya nufi motar ta window ya lek'o,
yaga Sanah tana faman murk'ususu tana salati da sambatu,
da gudu ya koma cikin hospital ya taho da nurses had'i da gadon tura marasa lafiya,
babu wani b'ata lokaci aka d'aukeya aka shiga labour room da ita.

Sir Moli zaune k'asan tails ya d'aga kanshi sama,
idanshi rufe yana girgiza k'afa,
duk bayan minti biyu sai ya sauke ajiyar zuciya,
gabanshi ne yayi razananniyar fad'uwa,
lokacin daya tuno Sanah ta tab'a fad'a mishi maganar,
Doctors sunce Khulud bata tab'a haihuwa har abada,
sa sauri ya bud'e idanshi had'i da mik'ewa tsaye,
jikinshi na rawa yayi dialing number Leem,
bugu d'aya yayi picking,
" kana ina...!?

Shine abinda Sir Moli ya fad'a muryarshi na creaking,
" ina hanyar gida,Leem ya bashi amsa,
"please ka koma wannan wajen daka ga Sanah yanzu ka duba nima gani nan zuwa...!?

" Sanah kuma....!?

"Ai na fad'a maka Khulud ce ba Sanah bace,
" ba Khulud bace wallahi Sanah ce,
dan Khulud bata haihuwa kwata-kwata,
ya fad'a cikin k'araji,
cike da mamaki Leem yace " Ok bari na koma,
ya fad'a yana karya kan motarshi,
babu irin duban da Leem bayyi ba, amma babu su babu alamar su,
yana cikin dubawa motar Sir Moli tayi parking,
da gudu ya fito ya nufi Leem tun kan ya k'araso yace " ka gansu...!?

"A'a, Leem yace cike da jin tausayin Aryan,
tamkar mahaukaci Sir Moli ya shiga duba Sanah a wajen kamar yana neman allura haka ya rink'a duba lungu-lungu da sak'o,
yana cikin dubawa ya hangi wani abu yade k'asa,
jikinshi na rawa ya nufi abun babu tsoro ko fargaba,
d'an kwalli da takalmin Sanah ya gani a wajen,
durk'usawa yayi bisa gwiwowinshi yayi kneeling down,
in slowly ya d'auki d'an kwallin ya shanshana,
k'anshin perfumes d'inta yaji, a hankali ya sanya hannu ya d'auki takalmin,
dan ya gane takalmin tare suka je shop rite suka siya,
shine ma ya zab'ar mata takalmin da kanshi,
rungume su yayi tsam a jikinshi,
had'i da d'aga kanshi sama yana ihuuuu da gunjin kuka,
" why...! why zaki barni Sanah...!?

"Me nayi miki, wanne irin laifi nayi miki da zaki yi min irin wannan mummunan horo da hukuncin....!?

" Why...! why....! do you leave me my Sanah...!?

Ya fad'a cikin mahaukacin ihuuuun kuka,
while yana rungume da kayan a jikinshi,
a hankali Leem ya dafa kafad'arshi cikin tsantsar tausayawa yace " kayi hak'uri aboki na,
dakyar Leem ya lallab'a Sir Moli suka shiga mota suka bar wajen,
damma dare ne da tuni jama'a sun cika wajen.

Tun wajen k'arfe tara na dare 9:00pm aka shigar da Sanah labour room,
amma shiru kwata-kwata babu alamar haihuwa, manyan Doctors ne suka taru akanta,
amma sun kasa yin komai har aka kai k'arfe 2:00am na dare,
ana ta fama, har k'arfin Sanah ya k'are,
kwata-kwata ma ta daina numfashi sai da aka saka mata oxygen,
sosai Khulud ke kuka tana zarya aban k'ofar labour room d'in,
jin shiru-shiru yasa Khulud danna kai cikin labour room d'in,
direct wajen Sanah ta nufa tana kuka ta rik'e hannunta,
Doctor ya kalli Khulud yace " gaskiya sai dai muyi mata aiki danta jigata sosai,
gaba d'aya k'arfinta ya k'are kaf,
kuma komai yana iya faruwa idan aka d'auki lokaci ba'ayi mata CS ba,
cikin Khulud tace " to me kuke jira kuyi mata please wallahi idan ta mutu nima mutuwa zanyi dan banga amfanin rayuwata babu ita ba,
d'an shiru Doctor yayi yana kallan Khulud,
cikin masifa da tsawa Khulud tace " nace kayi mata aikin ko sai wani abu ya same ta...!?

"Wallahi idan ka bari wani abu ya same ta kaima bazan kyale ka ba,
" ki kwantar da hankalinki ki kuma nutsu, dan Allah,
cikin k'araji tace " kamar ya na kwantar da hankali na Sanah tana cikin wannan hali...!?

"Abun ne yazo da matsala, sosai,
cikin tashin hankali Khulud ta sanya hannunta ta rufe bakinta,
had'i da ja baya tana girgiza kanta,
" relax Hajiya ba wata matsala bace,
illa dole cikin biyu a zab'i d'aya ko uwar ko kuma d'an,
dan dole d'ayansu bazai rayu ba....!

"Da wannan matsalar ce...!?

" D'an me, d'an dayake neman raba ni da my Sanah,
wallahi ko Aroos, Aarib, Zarfan duka za'a d'auke a bar Sanah na yarda,
kaga dai sune muke uwa d'aya uba d'aya,
amma da za'a ban zab'i ace da ita d'aya tak da dukkansu su ukun to tabbas zan d'auki Sanah na barsu,
dan haka Allah yajik'an yaron yasa mai ceto ne,
but I want my Sanah, you make sure she get up,
ta fad'a cikin tsawa,
a hankali siraran hawaye suka soma zubowa Sanah, dan taji abinda Khulud ta fad'a,
batare da b'ata lokaci ba, aka kira Papu yazo cikin tashin hankali shima,
duk ya rud'e ya fita daga hayyacinshi,
jikinshi na rawa yayi singing aka shigar da Sanah theatre room,
nan bakin k'ofa Khulud ta zauna tana ta faman kuka da addu'a,
sai k'arfe biyar na safe 5:00am,
Doctor ya fito fuskarshi d'auke da murmushi ya mik'ewa Papu hannu,
yace " congratulation Sir munyi nasarar ceton ran uwar da kuma d'an,
so an samu baby boy, saboda tsabar rud'ewa,
hannun da Doctor ya mik'ewa Papu,
Khulud ta rik'e cikin hannunta,
tana kuka tace " nagode, nagode sosai Doctor,
murmushi yayi had'i da zame hannunshi daga cikin nata,
yace ba damuwa, yanzu magani zan baki da zaki sha wanda fake pregnant d'inki zai tafi,
amma zakiyi ta shiga toilet kina kuma hutawa,
bata bi takan maganar da yake yi mata ba tace " ina my Sanah....!?

Murmushi yayi had'i da cewa " muje,
duk suka bi bayanshi, kwance suka iske ta tana bacci,
Doctor yace " baza d'au lokaci ba,
zata iya farfad'owa a kowanne lokaci,
kusa da ita Khulud taje ta tsaya tana shafa fuskarta tana kuka,
Papu yace " bari naje masallaci nayi sallah,
"to tace.

A hankali Khulud take shafa fuskar Sanah,
tana kuka tace " I'm sorry my Sanah,
naja miki wahala, sannu kinji, wallahi nafi sanki fiye da komai da kowa a duniya,
ina matuk'ar sanki my Sanah,
a hankali Sanah ta bud'e idanta ta sauke su akan Khulud,
hawaye na zubo mata tace " nafi kowa sanin kina so na,
jikin Khulud na rawa tace " kin tashi.....!?

"Eh..! my Khulud na tashi,
yau na k'ara tabbatarwa da irin sonda kike yi min,
duk abinda akayi cikin labour room ina ji,
akan kunne na akayi komai,
kika zab'e ni akan yayyanki uwa d'aya uba d'aya,
kika gwammaci su mutu har su uku,
a kai na ni d'aya tak, aka baki zab'i akan maganin matsalarki da damuwarki,
amma kika ce ni,
akace miki ni ko d'an kika ce ni,
ashe dama haka kike so na dayawa Khulud...!?

Sanah ta fad'a cikin kuka,
nayi mamaki matuk'a, na kuma jinjiina miki,
kafin a samu irinki a duniya za'a dad'e,
hawaye Khulud ta shiga goge mata,
itama hawayen na zubo mata tace " daga d'an har su Zafran babu wanda na saba dashi,
na kuma shak'u dashi kamar ke,
yaron da tun yana ciki ya soma had'a ni dake,
wallahi ko Juju da Dide bazasu iya shiga tsakani na dake ba,
nafi sabawa dake fiye da kowa my Sanah,
kuma bana san mu zama silar samun sab'ani a ahalinmu da zuri'armu,
bayan ko iyayen mu tare suka gansu,
Sanah na kuka tace " in sha Allah babu wani abu dazai tab'a shiga tsakani na dake har abada,
yadda muka soma lafiya haka zamu gama lafiya, babu kuma wani mahaluk'i da zaiji ko ya gani,
"please kibar kukan my Sanah saboda ana iya samun matsala a aikinki,
Sanah zata yi magana Papu ya shigo,
ganin Sanah ta farka yasashi nufar bakin gadon yana murmushi,
ya shafa kanta had'i da cewa " sannu daughter,
murmushi tayi mishi, tace " yauwa Papu,
Papu zai kuma yin magana Doctor ya shigo d'auke da Babyn a hannunshi,
yana murmushi yace " Allah sarki my boy babu wanda ya tuna dakai balle ya neme ka,
Khulud tace " ni harna manta dashi,
ina ta 'yar uwata ina ni ina shi,
Papu yayi murmushi had'i da cewa " balle mu kuma,
ya fad'a yana amsar yaron,
"masha Allah Papu yace,
" kamarshi d'aya sak da ubanshi,
sai dai yafi Hanash fari, ya biyo su Abbu,
amma bakinshi da yatsonshi irin na Sanah ne,
ido Sanah ta lumshe hawaye na zubo mata,
a hankali Papu ya mik'a mata yaron ta amsa babu musu,
had'i da zuba mishi ido, lalle tsarin Allah shine gaskiyar lamari,
muna tamu Allah na tashi, yau itace d'auke da d'anta kuma Hanash mijin Uludinta shine babanshi mahaifi,
ikon Allah sai Allah,
waya Papu ya ciro cikin aljihunshi yana dariya,
yace " baza'a fad'awa Hanash ba, sai dai yaga video inya gane to,
ya fad'a yana yiwa yaron video,
while idon Sanah na kanshi tana hawaye.

Cikin sanyin murya Papu yace " nasan abinda nake tunani kema shi kike tunani,
to haka rayuwa take kowa yasan farkonshi da k'arshenshi dan k'arshe mutuwa ce,
amma babu wanda yasan tsakiyar rayuwarshi,
wai yau ke Sanah ke kika haihu da Hanash,
wai yau kece d'auke da d'an Hanash kuma naki,
dama haka Allah yake ikon shi akan kowa a lokacin daya so,
kinga kin auri Hanash batare da saninshi ba,
gashi kuma har kin haihu dashi,
wannan kad'ai ya isa yasa mai rai tsoron mahaliccinshi,
_*RASHIN SANI...!*_ yafi dare duhu,
dan shi kanshi mijin naki Hanash inda ya sani da bayyi wasu abubuwan ba,
shiyasa ake cewa karka tab'a wulak'anta mutum,
kuma Allah bai tab'a yin abu babu dalili komai kaga Allah yayi akwai dalilin yinshi,
kiyi hak'uri kinji daughter ke dashi duk haka Allah ya tsara muku akwai rabon haihuwa a tsakanin ku,
babu kuma mahaluk'in daya isa ya canja hakan,
mu godewa Allah ma dayasa rabon yazo ta hanya mai kyau,
cikin kuka Sanah tace " ina matuk'ar mamakin wai yau nice na haihu da Hanash,
kuma ni ina matsayin matarshi halak malak ta sunna,
he's my son biological father,
tabbas abinda baka tab'a zato ko tsammani ba shike faruwa a rayuwar mutum,
kamar yadda ban tab'a tunanin haka ba,
bamma kawo hakan ko'a mafarki ba,
amma dayake bamu ke tsarawa kan mu komai ba,
sai abinda Allah yaso,
k'addara kenan, k'addara mace ce mara tabbas da a yaushe tana iya canjawa,
Allah yasa mu dace,
Papu ya amsa da amin,
a hankali Sanah ta d'auki yaron ta sumbace shi had'i da shafa kanshi dake da kwantaccen gashi,
tayi mishi addu'o'i sosai kana ta mik'ewa Khulud shi,
hannun Khulud na rawa ta amsa,
" Allah da mala'iku da kuma Papu da Doctor sune shaida tsakanin mu,
na baki yaron nan halak malak,
kuma koshi yaron da ubanshi bana san susan gaskiyar abinda ke b'oye,
ina son kamar yadda muka fara mu hud'u to mu gama har abada a hakan,
dan Allah kar'a bari kowa yasan wannan batun,
cikin matsanancin kuka Khulud ta rungume Sanah had'i da cewa " nagode sosai My Sanah,
kin rufa min asiri, kin bani kyautar d'a,
Allah yabarmu tare ya kuma bar zumuncin mu duniya da lahira,
Papu da Doctor suka amsa da amin,
cike tsantsar tausayawa Papu ya kalli Sanah danya hango abubuwa da dama cikin kwayar idonta,
cikin ranshi yace " d'a da uwa sai Allah,
kanta ya kuma shafawa yace " we are very sorry daughter,
and I'm proud of you, kinyi abinda ba kowa ne zai iya yinshi ba,
*KYAUTAR D'A* Allah yayi miki albarka ya taimaki rayuwarki,
ya sanya haske cikin duniyarki,
ya kuma baki wasu 'ya'yan masu masu albarka,
duk suka amsa da amin.

Papu ya kalli Khulud yace "kiji tsoron Allah ki kasance mai rik'on alk'awari da amana,
saboda Sanah tace Allah da mala'iku sune shaida a tsakaninku,
ki rik'e yaron tamkar ke kika haife shi,
kiyi mishi duk wani abu da zaki yiwa d'anki na cikinki,
ki bashi kulawa da ingantacciyar tarbiyya,
dan Allah, murmushi Khulud tayi had'i da cewa " in sha Allah zan kasance wacce zakuyi alfahari dani,
"yasa Papu yace,
cikin sanyin murya Sanah tace " ya maganar sakin...!?

"Haba daughter daga haihuwar...!?

" Eh..! Papu Allah gaba d'aya hankali na yana kan Aryan kwata-kwata bani da nutsuwa inba gani nayi muna tare dashi ba,
ido Papu ya zuba mata yana mamakin mugun son da Sanah keyiwa Aryan,
"kayi shiru Papu dan Allah ka takaimaka....?

Ta fad'a kamar zata yi kuka,
"karki damu kinji daughter,
kiyi hak'uri ki kwantar da hankalinki,
har ayi suna komai ya lafa, kinga zuwa lokacin kema kin d'an k'ara jin sauk'injikinki,
murmushi tayi batare datace komai ba,
kana ya juya ya kalli Doctor yace " to za'ayi da fake pregnant d'in jikin Khulud...!?

" Magani zan bata zata sha yanzu, wanda zai sace cikin cikin 3hrs,
amma zatayi ta shiga toilet tana hutawa,
"ok tom Sanah fa....!?

" Eh...! ita gaskiya zamu kwatar da ita na kwalla 2weeks,
kafin a sallame ta,
"yauwa kaga zuwa lokacin an gama duk wasu abubuwa na suna da haihuwar,
da kuma al'ada,
amma wa kake ganin za'a samu ya rink'a kula da ita....!?

" Zan samu nurse ta rink'a kula da ita, tana kwana tare da ita,
"ina ganin a samu biyu tunda kaga CS ne yadda zata samu kulawa sosai 100%,
" ok ba damuwa,
Papu yace " nawa kake ganin za'a basu kullum....!?

"Koma nawa kayi niyya ka basu kawai,
" a'a kirasu sai muyi magana dasu baki da baki dan har a shiga hakk'insu,
kasan hakk'in d'an Adam abun gudu ne,
saboda karka d'aukarwa zunubi haka nan,
" a wajen ku masu tsoran Allah da kyautatawa al'umma ba,
Doctor ya fad'a yana fita, bai jima ba ya dawo nurses guda biyu,
dukkansu bazasu wuce 27yrs ba,
Papu yace " kayi musu bayani....!?

"Eh..! na fad'a musu zasu kula da mara lafiya ne,
gata nan CS akayi mata zaku zauna da ita harta warke,
" ba damuwa, suka ce a tare,
Papu ya kalle su yana murmushi yace " nawa za'a baku kullum...!?

"Ba damuwa ka bada duk abinda kayi niyya ai aikin mu kuma duk taimako ne,
murmushi Papu yayi had'i da d'auko check ya rubutawa kowacce 250k,
yace " gashi nan dan Allah ku kula da ita sosai harta warke,
hannu biyu suka saka suka sa,
had'i da yi mishi godiya sosai,
ya koma bakin gadon ya kalli Sanah yace " kina buk'atar wani abu ne daughter...!?

Murmushi tayi had'i da ce mishi " a'a,
"duk abinda kike buk'ata ki sanar da Doctor kai tsaye kiji daughter,
" to nagode sosai Papu, yayi murmushi yayi mata cike da jin tausayin ta,
kallanshi ya mayar ga Khulud yace " kisha maganin zuwa la'asar sai a sanar da kowa da kowa,
"to tace cike da murna, tana k'ank'ame da Baby,
kana Papu da Doctor suka fita,
check Papu ya mik'ewa Doctor na 5m yace " ga wannan kaima nagode sosai,
murmushi Doctor yayi had'i da cewa " ka barshi Yallab'ai,
tsakanin mu ai ba haka,
" dan Allah ka karb'a aini nayi niyya ba kai ka tambaye ni ba,
ba kuma biyanka zanyi akan abinda kayi min ba, haka nan ba baka,
k'in karb'a Doctor d'in yayi sai dakyar Papu yasashi ya amsa,
yayi mishi godiya sosai, kana Papu ya tafi,
Doctor ma shiga motarshi yayi ya tafi gida.

Sosai Khulud ta sanya Sanah gaba tana yi mata godiya cikin kuka,
sai da Sanah ta nuna mata bata san godiyar kana tayi shiru,
kamar yadda Doctor ya fad'a haka ce ta kasance, bayan Khulud tasha maganin nan ta shiga toilet a k'alla yakai sau 20,
dan harta galabaita sosai, k'arfe 5:00pm na yamma Papu ya sanar da kowa da kowa Khulud ta haihu,
nan da nan family ya d'auka kowa ka gani cikin murna da farin ciki yake,
wani d'akin daban aka kai Khulud ita da yaron,
kafin kace me dangi da 'yan uwa sun cika d'akin,
Mamu, Mimmee, Halan, Aroos, Seema, Zohal da Wajnah,
harda yayyan saza dasu Abbu duk sun halarta,
Doctor ya shigo d'akin fuskarshi d'auke da murmushi,
yace " oh..! wannan yaron d'an gata ne, baga kakannin ba,
baga iyayen ba,
duk sukayi dariya, ai da aka sanar da Hanash k'in zama yayi ya k'arasa abinda yakai shi Abujan,
jikinshi na rawa yayi airport ya hau jirgi,
d'akin cike Hanash da Family Hanash ya k'araso baibi takan kowa ba,
yayi inda yaron yake, ya d'auke shi hannunshi na kerrrrma,
ya shiga sumbatarshi, had'i da rungume shi tsam cikin jikinshi,
yana hawaye, tsayawa fad'ar irin tsantsar murna da farin Hanash b'ata lokaci ne,
dan duk inda kake tunanin mutum zayyi murna da farin ciki idan abu ya same shi to ta Hanash ta wuce nan,
gaba d'aya jikinshi kerrrrma yake yana tsuma,
kwata-kwata bakinshi yak'i rufuwa,
"Alhamdulillah, Alhamdulillah Alhamdulillah ya Allah nagode sosai,
abinda Hanash yake ta fad'a kenan,
hannu Jaddah ta tafa had'i da cewa " na shiga uku ni Hadiza,
yaran zamani baku da kunya a gaban iyayenka da surukanka kake yin haka...!?

Murmushi yayi batare dayace komai ba,
while yana rungume da yaron,
fuska had'i Mimmee tace " Hanash aje yaron nan,
mara kunyar banza gaban su Abbu da Mamu kake haka,
murmushi Abbu yayi yace " a'a a kyale shi bakomai,
kallan Doctor Hanash yayi yace " haihuwa tayi da kanta ko CS ne....!?

"Da kanta ta haihu, cewa Doctor,
Mamu tace " masha Allah, zuwa yaushe za'a sallame ta....!?

"Nan da 1hr ma ana iya sallamarta,
kallanta ta mayar ga Hanash tace " gida zamu wuce da ita fa,
fuska ta tab'e had'i da cewa " ni dai gaskiya a'a,
abar min yaro na kusa dani,
Mamu na k'ok'arin yin magana Abbu yayi mata alama da tayi shiru,
duka Mimmee takai mishi had'i da cewa " fita dan ubanka mara kunya,
zamewa yayi yana dariya while yana rungume da yaron,
tsorata yaron yayi saboda zamewar da Hanash yayi aiko,
ya tsandara kuka, a rud'e Hanash ya mik'e ya shiga jijjiga shi,
Mimmee tace " ka bata shi,
"a'a Mimmee nima zan iya,
" dan ubanka kana da abinda zaka bashi yasha ne....!?

"Au haka ne fa, ya fad'a yana dariya while yaron yana kyakyata kuka,
Hanash jin kukan yaron yake har cikin k'ok'on ranshi da zuciyarshi,
a hankali ya mik'ewa Khulud yaron ta amsa tana murmushi,
Mamu tace " ki tashi ki bashi yasha,
ji tayi gabanta yayi muguwar fad'uwa,
cikin dabara ta saci kallan Doctor da Papu,
Doctor yayi mata alama datasawa yaron nonon a baki,
ba musu ta sanya, aiko yaron ya cafki nonon da iya k'arfinshi,
ido ta runtse da k'arfe had'i da cewa " washhhhhhh...!
Papu ya yafito Doctor suka fita waje,
Papu ya kalle shi yace " to fa ga wata sabuwa kuma,
Doctor yace " me...!?

"Maganar shayarwa mana,
Doctor yayi murmushi had'i da cewa " karka damu da wannan zan bata maganin da zata sha,
wanda zai sanya ruwan mamanta yazo,
"yauwa nagode sosai,
ganin Hanash bai san Khulud taje wankan gida yasa Abbu cewa a barta a gidanta illa dai akai mata mai kula da ita,
a lokacin Hanash yayiwa yaron hud'uba da sunan mahaifinshi Papu WASEEF,
akayi mishi lak'abi da SULTAN,
Doctor ya bata maganin ruwan nonon cikin ikon Allah tana sha ruwan nonon yazo sosai,
a ranar aka sallami su Khulud suka koma gida,
Mamu ta bita ta gidan tana kula da ita kafin a samo mai Khulud da ita,
ranar suna sosai akayi taro na ban mamaki aka tsefe naira,
rak'umi da shanu biyu da raguna biyar aka yanka,
a ranar sunan Mamu ta koma gida,
aka kawowa Khulud tsuhuwa mai kula da ita da yaron.

Bayan suna da kwana biyu Hanash na fita itama ta zargawa karenta igiya ta fita,
dan dama Allah Allah take ayi suna Mamu ta tafi dan ta je wajen Sanarta,
in banda ma Mamu ta kafa ta tsare da tun kafin ayi sunan zata je,
ita da kanta tayi driving, direct d'akin da aka kwantar da Sanah ta nufa,
"Alhamdulillah jiki yayi sauki ma my Sanah,
murmushi Sanah tayi mata, had'i da cewa " wallahi kam,
ta fad'a tana mik'ewa daga kan sallayar,
Sultan Khulud ta mik'a mata tace " sunan Papu aka saka mishi amma ana kiranshi da Sultan,
"masha Allah Sanah tace tana amsar shi,
rungume shi tayi had'i dayi mishi kiss tana zama bakin gado,
" kiyi hak'uri my Sanah kinji ni shiru ko...!?

"Wallahi gaba d'aya hankali na yana kanki,
ban samu damar fitowa bane,
murmushi Sanah tayi tace " bakomai nasan harkar jama'a musamman ma haihuwa,
ga 'yan barka nasan kullum sai sun zo,
kuma kullum sai Papu yazo babu fashi,
"Allah sarki Papu yana ta wahala damu,
Ubangiji ya saka mishi da alkhairi,
Allah ya biya shi da gidan aljanna,
" amin ya Allah Papu yace suna shigowa da Doctor,
kallan shi sukayi, suna murmushi,
direct wajen Sanah yaje ya shafa kanta yana murmushi yace " sannu daughter,
"yauwa Papu, Sultan dake hannun Sanah ya amsa,
yana yi mishi wasa,
yace " Allah yayi maka albarka, Ubangiji ya amfani rayuwarka,
Allah yasa kana d'aya daga cikin salihan bayi na gari wad'anda Annabi zayyi alfahari dasu,
take Sanah taji wani irin dad'i da tsantsar farin ciki ya lullub'e ta,
cikin ranta ta amsa da Amin ya Allah,
"Papu ya maganar sakin...!?

" Kai Daughter idan zanzo sau goma sai kinyi min wannan maganar,
Khulud tace " maganar take yi kullum ko...!?

"Wallahi Khulud tunda nake zuwa bata tab'a yi min fashin maganar sakin nan ba,
koyaushe maganarta kenan asa Hanash ya sake ta,
" please my Sanah ki bari ki k'ara jin sauk'in jikinki mana,
" a'a my Khulud wallahi gaba d'aya hankali na yana wajen Aryan,
ya damu sosai akai na, kin san kuma yadda nake sanshi nima fa,
bani da burin daya wuce na kasance tare dashi,
shiru Papu yayi yana mamakin irin mugun son da Sanah keyiwa wannan bawan Allah,
duk tsawon lokaci da tayi Hanash bata manta dashi ba, yana nan cikin ranta,
shi da farko dayaga yadda take yi ya d'auka ta fara sanshi ne,
ashe cikin jikinta ke sata yin wasu abubuwan,
ajiyar zuciya ya sauke kana yace " karki damu Daughter,
dama nima yau nasan na kira shi na sashi ya saki kin,
ido Khulud ta zaro a tsorace tace " ta yaya zaka sashi ya sake tan.....!?

"Koma ta yaya ne ai dole dai ya sake ta, dan baza'a barta tayi ta zama da aure ba,
dole ita taje ta auri wanda take so kodan ta gina rayuwarta,
" to amma kana ganin zai sake tan.....!?

"Dolenshi ai, ke kozai mutu ko nima zan mutu wallahi saiya sake ta,
matuk'ar ba itace tace bata san hakan ba,
Khulud tace " amma idan aka fad'i maganar ai asiri ne zai tonu,
kaga kuma ina amfanin bad'i babu rai,
ansha wahala anyi abu, sai da aka gama kuma a b'ata abun,
"Ok dan kar asiri ya tonu, sai a lalata mata rayuwarta kenan...!?

" Sai a barta tayi ta zama da auren wanda bai san da ita ba a kanta,
sai a tauye mata hak'k'inta ya hana rayuwarta farin ciki,
ta zauna da aure akanta ko me kike nufi....!?

"Wallahi koda asirin ne zai tuno dole yau zuwa gobe ya sake ta,
Khulud zata kuma yin magana yayi saurin dakatar da ita ta hanyar d'aga mata hannu,
kallanshi ya mayar kan Sanah yace " yau in sha Allah za'ayi ta k'are,
yau zai sake ki, ya fad'a yana shafa kanta,
murmushi tayi mishi tace " nagode sosai Papu,
" please ki daina min godiya ai abinda ya zama dole ne,
murmushi Khulud had'i da tayi ta fita,
bata wani dad'e ba ta dawo,
Papu ya kalli Khulud yace " muje na aje ki a gida,
"a'a da mota nima nazo idan na gama zan tafi,
bayyi mata magana ba ya fita,
duk abinda ake yi Doctor naji bayyi magana ba,
mamakin san kai irin na Khulud kawai yake yi,
bayan Papu yabi, suka fita,
Khulud tabi bayansu had'i da cije lips d'inta da k'arfi cikin bak'in cikin,
Papu yace " ah fita kaima zakayi ne...!?

"Eh...! zanje Yahuza ne munyi zamu had'u da wani ne,
Doctor ya fad'a yana k'ok'arin shiga mota,
Papu yace " naga matar taka kamar babu iska,
iskar tayar a sace take, cike da mamaki Doctor ya kalli tayar yace " lafiya fa na shigo nayi parking,
"in banda abinda kayan nasara ai bashi da tabbas,
idan babu damuwa shigo sai mu fara biyawa mu aje ka, danni daga nan gidan nayi,
" ba damuwa nagode, Doctor da driver na gaba Papu yana baya,
driver yaja motar suka fita,
sosai Doctor, driver da Papu suke hira,
ganin babbar mota Daf ta yo kansu gadan-gadan,
yasa cikin tashin hankali Papu yace " kalli gabanka,
a matuk'ar razane driver ya soma taka burki amma motar tak'i tsayawa,
a kid'ime yace " Yallab'ai babu burgi a matar,
cikin tashin hankali gaba d'ayansu suka d'auki salati,
ganin abinda ke shirin faruwa yasa gaba d'aya jama'ar dake gefen hanya d'ora hannu aka suna salati,
kafin ayi wani yunk'uri babbar motar Daf ta danne motar su Papu,
driver yana k'ok'arin zamewa gaba d'aya babbar motar ta fad'a kansu ta murk'ushe su....................!

MOMYN ZARAH 'YAR BAIWA
[7/7, 6:35 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

_DEDICATED TO_
*SIS NEERJA'ART*
```MY BLOOD SISTER K'ANWATA TA KAINA```

5⃣4⃣

Kafin kace me mutune sun zagaye su,
an cika wajel mak'il, masu salati nayi masu kabbara nayi,
gaba d'ayansu sunyi rugu-rugu kwakwalwarsu zube a k'asa,
cikin tashin hankali mutane suka soma ciro gawarsu Papu daga cikin motar,
gaba d'ayansu sun mutu babu wanda ya rayu,
nan take ko shurawa basu yi ba...!,
da taimakon 'yan sanda da 'yan kwana-kwana fire service,
aka zak'ulo su Papu،
d'aukar su akayi aka nufi bomfai dasu dan neman family d'insu.

Khulud na zaune gaban Sanah,
suna hira duk da sama-sama Khulud ke amsawa Sanah,
kallanta Sanah tayi tace " wai me kike tunani ne my Khulud.....!?

Murmushin yak'e tayi cike da inda-inda tace " babu komai,
me kika gani ne...!?

"Kawai gani nayi inata magana amma kinyi shiru,
" hmmmm bakomai kawai tunanin rayuwa nake yi ne,
"lalle kam ai rayuwa abun tunani ce,
shiru Khulud ta kuma yi idanta kan tails,
Sultan ne ya tsandara gigitaccen kuka,
Sanah tayi saurin kallanshi,
had'i da kallan Khulud,
ganin kwata-kwata hankalina baya jikinta,
yasa Sanah kiran sunanta had'i da kafe ta da ido,
" my Khulud....!?
ajiyar zuciya ta sauke had'i da cewa " me...!?

"Baki jin d'anki yana kuka duk ya damu mutane da uban kuka.....!?

" Wallahi banji ba, Khulud ta fad'a jikinta na rawa,
had'i da d'aukar shi ta sanya mishi nono baki,
yayi caraf ya amsa yana mayar da numfashi,
ajiyar zuciya Sanah ta sauke a hankali,
tace " duk ya bi ya cikawa mutane kunne,
" ke karki damar min yaro kamar yadda kika dami ubanshi,
karki saka shi a gaba shima,
Sanah tayi murmushin had'i da cewa " au wato ma nina saka shi a gaba ko....!?

"Dashi ya saka ki gaba...!?

Khulud ta fad'a tana dariya, murmushi Sanah tayi idanta kan yaron,
batare datace komai ba,
sosai kukayi hira kana Khulud mik'e had'i da cewa " tom zan tafi my Sanah,
me kike san a kawo miki.....!?

"Babu komai, ta fad'a fuskarta d'auke da murmushi,
itama murmushin tayi mata kana sukayi sallama,
a police station ana ta bincike dan gano ko suwaye,
wani d'an sanda ya sanya hannu ya goge number jikin motar,
ganin sunan dake jikin number yasashi,
d'agowa a firgice had'i da cewa " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
Alhaji Waseef Dikko ne,,
mik'ewa tsaye gaba d'aya 'yan sandan sukayi, cikin tashin hankali, suka ce what....!?

"Kana nufin Dikko ruwan sama na kowa....!?

" Number motar shi ce dan gashi nan an rubuta DIKKO RUWA,
sosai hankalin 'yan sandan yayi masifar tashi,
cikin ikon Allah akayi sa'a wayarshi na aljihun wandanshi,
hannu na rawa d'an sandan ya d'auko wayar,
sai da suka sake kunna ta kana suka yi dialing number Hanash,
Hanash na kishingid'e saman sofa a parlor idonshi,
haka nan yaji gabanshi na muguwar fad'uwa,
jin wayarshi na ringing ya sashi bud'e idanshi a hankali,
had'i da zubawa wayar ido, while gabanshi na muguwar fad'uwa,
har wayar ta tsinke bayyi picking ba,
aka sake kira yak'i yin picking dan haka nan yaji bai san d'aga wayar,
sai a karo na uku kana ya d'aga bakinshi na rawa yace " Assalamu Alaikum,
Amin wa'alaikissalam,
d'an shiru sukayi gaba d'ayansu,
kana police d'in yace " please Hanash Waseef ne....!?

"Eh..! shine Hanash ya fad'a bakinshi na rawa,
" ok please kazo Bompai police station yanzu, yanzu nan,
da k'arfi gaban Hanash ya kuma dokawa,
"lafiya meke faruwa...!?

Ya fad'a muryarshi na creaking,
" dan Allah kabar duk abinda kakeyi kazo yanzu,
d'an sandan ya fad'a had'i da kashe wayar,
jikin Hanash na kerrrrma ya mik'e ya fita daga shi sai jallabiya,
a harabar gidan sukayi kacib'us da Khulud ita tana k'ok'arin shigowa,
ko kallanta bayyi ba, yayiwa driver alama daya taso dan yadda jikinshi ke tsuma bai jin zai iyayin driven,
da sauri ta nufi tace " lafiya na ganka haka Dadyn Sultan...!?

"Ban sani ba yanzu aka kira ni daga police station ana nema na,
ya fad'a yana shiga motar, baki ta tab'e had'i da bin bayan motar da kallo har suka fita,
parlor ta shiga ta mik'awa mai kula da ita sultan shi tace " dan Allah rik'e manshi nayi wanka,
amma karki bari yayi kuka please,
idan ya soma kukan ki mik'a minshi cikin bathroom d'in,
murmushi tayi had'i da amsar Sultan,
deep down kuma tana tsananin mamaki da al'ajabin mugun son da Khulud keyiwa yaron,
kwata-kwata bata k'aunar kukanshi,
wani lokacin idan yana kuka itama saka shi gaba take yi suyi kukan tare,
ko k'uda bata k'aunar ya rab'e shi,
ita kanta da akawo gidan dan kula dashi,
bata iya bata shi balle harta barshi gurinta,
sai dai idan zatayi wanka ko sallah,
ko sallar ma zatayi sai ta saka su gabanta kana take iyayin sallah,
haka duk sanda zata bata shi sai tayi mata kashedi akanshi.

Tun kafin driver ya k'arasa yin parking Hanash ya fito jikinshi na karkarwa,
ya shiga cikin police station d'in,
direct office d'in D.P.O aka kaishi kai tsaye,
sai da D.P.O yayi mishi nasiha sosai kana ya numfasa,
gaba d'aya hankalinshi ya gama tashi tsoro da fargaba sun cika mishi jikinshi,
cikin rawar murya Hanash yace " wai me faruwa ne....!?

"Dan Allah ka nutsu zamuyi maka bayani y.....!
tsawa Hanash ya daka mishi had'i da bugun table d'in gabanshi,
yace " ka fad'a min abinda ke faruwa kai tsaye tun d'azu ka zaunar dani kana yi min surutai,
ko so kake zuciya ta buga ne...!?

"Dan wad'annan bayanan naka gaf suke da saka jini na hawa,
" cike da tsantsar tausayawa d'an sandan ya mik'a mishi wayoyin su Papu,
da sauran abubuwan dake cikin motar,
yace " kayi hak'uri Allah yayiwa mahaifinka rasuwa ta hanyar had'arin mota a dai-dai........!
ai Hanash bai k'arasa jin maganar ba ya zube k'asa sumamme..!
cikin tashin hankali 'yan suka d'auke suka kaishi hospital,
kana aka kira matar Doctor da Dide aka sanar dasu,
cikin tashin hankali Dide ya sanar da Abbu abinda ke faruwa,
direct gidan Papu suka nufa suka d'auki 'yan uwanshi suka nufi police station,
sai da sukayi singing kana aka basu gawar, da sauran kayanshi da phone, mota
suna nan families d'in Doctor ma suka zo suka amshi gawarsu suma aka basu wayoyinshi,
gawar Papu data driver suka amsa,
suna isa gidan Papu suka tarar da iyalan driver sunzo aka basu gawarsu suka tafi,
fad'ar tashin hankali da zallar bak'in cikin iyalan Papu b'ata lokaci ne,
dan sunga masifa da tsantsar tashin hankali k'iri-k'iri,
kuka ko ba'a magana dan har sun gaji da yinshi,
cikin zafin nama Hanash ya fisge k'arin ruwan da aka saka mishi,
ya sauko daga kan gadon, Doctor na k'ok'arin rik'e shi ya fisge yayi waje da gudu,
mai napep ya hau ya nufi gida,
ana k'ok'arin yiwa Papu wanka Abbu yace " ina Hanash ne....!?

Wani daga cikin family'n marigayi Papu yace " yana asibiti an kwantar dashi,
Abbu na k'ok'arin yin magana Hanash ya shigo hannunshi na zubar da jini,
daga inda ya fizge k'arin ruwan,
direct wajen Mimmee ya nufa dake kuka tamkar ranta zai fita,
ya zube a gabanta had'i da cewa " Mimmee da gaske Papu ya rasu.....!?

Mahaukacin kuka Mimmee da su Wajnah da Jaddah dake zagaye da ita suka saka lokaci d'aya,
Zohal da Wajnah suka fad'a jikinshi suna kuka sosai,
"Papu ya tafi ya barmu, Yaya mun rasa Papu har abada bamu sake ganinshi,
kanshi ya dafe dake barazanar tarwatsewa,
Jaddah tayi saurin rik'e tana kukan itama,
had'i da kallan Khulud dake zaune gefe cikin jama'a tana sharar hawaye,
tace " zo ki tafi dashi ki kula dashi dan Allah,
Khulud na k'ok'arin mik'ewa Hanash ya mik'e yayi waje yana tangad'i,
gaban gawar Papu ya zube yana rusa kuka wiwi tamkar mahaukaci,
dakyar su Dide suka rarrashe shi, kana akayiwa Papu sutura aka kaishi makwancinshi,
tunda aka dawo daga kai Papu Hanash ya shige tsohon part d'inshi ya rufe yayi ta rusa kuka,
sai Zohal Abbu ya bawa phones d'in Papu da sauran kayan shi da police suka bashi,
takai part d'inshi ta aje.

Bayan sati d'aya da mutuwar su Papu kowa ya watse ya rage daga su sai su,
kowa ka gani ya rame yayi jugum-jugum,
Hanash ko sai anyi da gaske yake fitowa daga cikin bedroom d'inshi,
sai dakyar yake samu yaci abinci,
Sanah ganin shiru-shiru babu Papu babu Doctor har 1 week,
yasa gabanta yake fad'uwa akai-akai,
nurse mai kula da ita ta kalla a hankali had'i da cewa " wai ya naga kwana biyu banga Doctor da Papu bane.....!?

Nurse d'in tana had'a mata tea tace " ai sun rasu.....!
tunawa da Khulud ta gargad'e su akan kar wanda ya sake ya fad'a mata yasa ta yin shiru da bakinsu,
Sanah dake zaune saman sofa,
dan taji sauk'i sosai, dan a ranar da Doctor zai rasu har an fara maganar sallamarta,
a razane Sanah ta mik'e had'i da cewa " what...! me kika ce....!?

Cikin alamun rashin gaskiya da kame-kame nurse d'in tace " wa..! ni...!?

"Bance komai ba,
cikin rashin nutsuwa Sanah tace " wallahi kinyi magana yanzu,
" amshi tea d'inki, kisha dan Allah,
cikin tsantsar tashin hankali, da zallar firgici Sanah tace " dan girman Allah fad'a min abinda ke faruwa nayi miki alk'awarin babu wanda zan fad'awa,
ganin yadda hankalinta yayi mugun tashi yasa nurse d'in cewa " ranar da suka bar nan Doctor, Papu, da kuma driver sukayi had'ari gaba d'ayansu suka mutu babu wanda ya rayu cikinsu,
cikin tashin hankali Sanah tace " what....! sun mutu fa kike ce...!?

Gaba d'ayansu sun mutu yanzu....!?

Sanah ta fad'a tamkar zararriya,
cikin sanyin jiki nurse ta d'aga mata kai tace " Allah ya karb'i abinshi,
"haba dama nasan ba lafiya tunda naga Papu yayi sati d'aya batare daya zo ya ganni ba,
ta fad'a out of sense, komai na Sanah tsayawa yayi cak,
ta daina tuna komai da kowa,
ta koma ta zauna had'i da cewa bani tea d'in,
dan gaba d'aya Sanah tayi hooking,
kwata-kwata kwakwalwarta bata aiki,
kallanta nurse d'in tayi cike da tsantsar tsoro tace " to,
kana ta mik'a mata tea d'in,
cup d'in takai bakinta da niyyar soma sha,
sai ta tsaya cike da alamun son tuna wani abu tace " mema kikace yanzu.....!?

Take ilahirin jikin nurse d'in ya d'auri rawa da kerrrrma dan tayi zaton haukacewa Sanah tayi,
baya nurse d'in tayi ta d'auki wayarta tayi dialing number Khulud,
bugu d'aya tayi picking bakinta na rawa tace " kizo hospital yanzu ba lafiya,
kafin Khulud tayi magana ta kashe wayar,
jikin Khulud na tsuma ta mik'e ta fita goye da Sultan, gudun kar'ayi tunanin wani abu yasa bata d'auki mota ba,
idon nurse nakan Sanah while jikinta na tsuma,
Sanah tace " please maimaita min abinda kika fad'a yanzu,
shiru nurse d'in tayi tana kallanta,
cikin matsananciyar tsawa Sanah tace " I said say it again...!
ta fad'a had'i da nufarta gadan-gadan,
bakinta yana rawa tace " Papu da Doctor sun mutu,
tsayawa Sanah tayi cak, had'i da dafe kanta tayi baya,
cikin tsantsar tashin hankali da firgici,
ta durk'ushe k'asa had'i da fasa rikitaccen gigitaccen kuka,
dan sai lokacin kwakwalwarta ta dawo aiki,
sosai Sanah ke kuka tamkar ance mata Abbu da Mamu ne suka rasu,
"wayyo na shiga na lalace, yanzu bani da wata shaidata,
bani ga tsuntsu bani ga tarko,
innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
shikenan asirina ya tono bani da wata mafita, ko madogara,
wayyyo Allah na Allahumma ajirni fi musibati wa'aklifli khairan min ha,
na bani.....!
" meke faruwa, waya fad'a mata.....!?

Khulud ta fad'a tana shigowa d'akin,
bakin nurse d'in na rawa tace " nima haka na shigo na ganta shine na kira ni,
"ok d'an bamu guri dan Allah,
kamar wacce ke jira tayi saurin fita,
" haba my Sanah karki d'aga hankalinki mana,
kiyi hak'uri muma gaba d'ayanmu hak'urin mukayi dole,
" dole nayi kuka Khulud dan rayuwata tana cikin matsala da tsaka mai wuya,
yanzu gaba d'aya shaidunmu sun mutu babu ko d'aya,
waye zai fad'awa Hanash har ya sanya shi ya sake ni......!?

"Ya kike irin wannan maganar bayan gani....!?

" Kema kin san ko duk duniya da abinda ke cikinta zasu juya miki baya,
ni ban tab'a juya miki baya, dan Allah kiyi hak'uri ki kuma nutsu,
ki kwantar da hankalinki idan komai ya lafa zanyi mishi maganar kai tsaye kawai,
in yaso sai ya sake kin, ji tayi hankalinta ya kwanta danta tabbatar koda kowa zai iya cutar da ita a rayuwa banda her Khulud,
hannunta Khulud ta rik'e cikin nata tace " mu kan mu bamu san farkon alak'armu ba,
tasowa kawai mukayi muka ganmu tare,
Allah ya jarrabe mu da matuk'ar so da k'aunar junanmu,
har abada babu wani abu dazai had'a mu koya shiga tsakanin mu,
ko iyayen mu basu kaimu sanin junanmu ba,
ko shaid'an sai ya ganmu tare ya kuma barmu tare,
dan baiga gurbi ko wajen shiga ba,
har abada bazamu tab'a zakin hannun junanmu ba,
ta fad'a cikin kuka tana k'ank'ame hannun Sanah,
cikin kuka Sanah ta rungume ta tsan,
a hankali Khulud ta zame jikinta ta kalli Sanah tace " gobe za'a sallame ki,
ki koma gida, bayan komai ya lafa sai a fito da maganar kin san bai yiyiwa a fito da maganar yanzu,
a halin da ake ciki, har yanzu kowa yana cikin jimamin rasuwar nan,
then..! kuma kin san gida na zaki koma saboda kina da sauran wata biyu da sati biyu (2 months 2 weeks),
a cikin kwanakin service d'inki,
tunda 1yr ne, so idan ya sake ki saiki tsaya kiyi idda,
dan tsarkake alak'arki da Sir Moli da kuma aurenku,
kin san Annabi S.A.W yace nema cikin idda haramun ne,
haka duk wanda ya nemi mace cikin idda matuk'ar yana sane ta haramta a gare shi har abada babu aure tsakanin su,
so ki bari ki gama idda inyaso sai a d'ora daga inda aka tsaya a cigaba da tsinkar fure,
ta fad'a tana murmushi had'i da kashe mata ido,
murmushi itama tayi mata, amma deep down haka nan taji kwata-kwata hankalin ta bai kwanta ba.

Sosai Khulud ta kwantarwa da Sanah hankali،
sai dare sosai kana tabar hospital d'in,
washe gari data dawo aka bata sallamar Sanah danta warke sumul,
har an kwance d'inkin,
direct gidan Hanash suka wuce da Sanah,
dan tuni an watse da zaman makoki,
kuma datasan Sanah zata dawo yasa ta sallami mai kula dasu saboda tsaro,
bedroom d'in a gyare fess-fess,
kwanciya Sanah tayi a saman bed dan har lokacin mutuwar Papu da Doctor bata gama sakinta ba,
tana jin mutuwar har cikin ranta tamkar d'aya daga cikin Abbu ko Dide ne ya rasu,
kwanatar mata da Sultan tayi kusa da ita kana ta fita,
Khulud na fita ta d'auki shi ta d'orashi saman k'irjinta,
sai da akayi sallar ishsha kana Khulud ta koma bedroom d'in Sanah,
ta iske Sultan saman bed yana bacci,
Sanah kuma nakan sallaya tana lazumi,
" bacci ma yake yi kenan....!?

"Eh..! tun d'azu yayi bacci ai,
kallan Sanah tayi cikin mamaki tace " wai har kin fara sallama....!?

"Tab tun yaushe ai inaga kwana biyar da yin CS na fara sallah,
guntun murmushin gefen baki Khulud tayi had'i da cewa " masha Allah, second chance,
cikin rashin fahimta Sanah tace " what...!?

"No cewa nayi kizo muci abinci,
amma bari ma kawai na kawo mana nan,
ta fad'a had'i da mik'ewa tabar d'akin,
cikin drink Khulud ta zubawa Sanah maganin data saba bata,
na tada sha'awa da saka feeling,
kana ta d'auki tray d'in abincin ta nufi d'akinta,
zama sukayi a k'asa saman Italian carpet suka ci abincin suna hira,
Sanah ta shanye drink d'in tassss,
bayan sun gama Khulud ta kwashe kwanikan ta mayar dasu kitchen,
ta dawo suka cigaba da hira da Sanah dan tasan idan maganin ya soma d'aukarta ta turata d'akin Hanash,
basu dad'e suna hira ba, Sanah ta soma layi tana rangaji,
ganin hak'onta ya fara neman cimma ruwa,
yasa Khulud soma zubar da hawaye had'i da rik'o hannun Sanah,
dakyar Sanah ta iya d'aga d'aga idanta ta kalli Khulud tace " meke damunki my Khulud.....!?

Cikin tausasa murya Khulud tace " wallahi ina matuk'ar tausayawa Hanash,
kwata-kwata baya cikin walwala da farin ciki tun bayan mutuwar Papu har yanzu bai dawo normal ba,
baya cin abinci, baya bacci kullum cikin kuka da bak'in ciki yake,
"ayya Sanah tace cikin maye,
Khulud ta kuma damk'e hannunta tace " dan girman Allah yau zan kuma neman alfarma ta k'arshe daga gare ki,
daga yau nayi miki alk'awarin ban kuma neman wani abu daga gare ki,
"me...!?

" Dan Allah ki taimaka ki tausayawa Hanash kije ki rarrashe,
duk da Sanah tana cikin mayen feeling bai hana ta k'ok'arin zame hannunta daga na Khulud ba,
da sauri Khulud ta kuma k'ank'ame hannun Sanah,
had'i da fasa kuka tace " dan Allah ki taimake ni ki ceci rayuwata ki rarrashi Hanash,
karfa ki manta har yanzu a matsayin mijinki yake,
"kiyi hak'uri my Khulud amma gaskiya ban iyawa,
idan nayi ban yiwa kai na da Aryan adalci ba,
kallanta Sanah tayi deep down tana mamakin taurin kai da kafiyar Sanah,
duk da tana cikin maganin amma bai hana ta yin musu ba,
kuka sosai Khulud ta sanya kamar ranta zai fita,
had'i da zamewa k'asa ta durk'usa gaban Sanah ta shiga yi mata magiya tana rok'onta,
d'an shiru Sanah tayi tana tunani kana tace " idan kuma ya nemi yayi sex da ni fa....!?

"Idan ma ya nema ai mijinki ne,
kuma Allah zai baki lada,
" gaskiya tsoro nake ji karna kuma yin wani ciki,
" a'a hakan ma bazata tab'a faruwa ba,
bama sai kin kwana dashi ba, rarrashin shi kawai zakiyi,
ki kwatar mishi da hankali please Khulud ta fad'a cikin kuka,
ganin kukan da Khulud keyi yasa Sanah goge mata hawaye had'i da cewa " shikenan bar kukan zanje,
ta fad'a cikin sanyin rai, rungume ta Khulud tayi cikin murna,
kana ta shirya Sanah ta sanya mata fuska da voice maker,
ta raka ta har bakin k'ofar d'akin,
cikin sanyin jiki ta tura k'ofar ta shiga,
zaune ta iske shi dirshen a k'asa yana hawaye,
jin an turo k'ofar yasa shi d'ago idanshi ya kalli mai shigowa,
idanshi ta gani sunyi jajir kamar gauta,
take taji mugun tausayinshi ya dirar mata cikin ranta,
a hankali ta juya ta koma a parlor ta tarar da Khulud,
tana ganinta ta fito tace " ya haka kuma...!?

"Bani abinci na bashi, cikin rawar jiki Khulud ta jera abinci a tray ta fakaici idon Sanah ta jefa maganin k'arfin maza cikin drink d'inshi,
kana ta bata, komawa tayi d'akin ta zauna kusa dashi had'i da kafe shi da ido na tsayin lokaci,
kafin ta d'auki drink d'in ta mik'a mishi,
zayyi magana ta d'ora hannunta saman lips d'inshi,
tace " no argument,
cikin sanyin jiki ya bud'e bakin ta bashi drink d'in sai da ya shanye tasss kana ta aje cup d'in a gefe,
ta tattara gaba d'aya hankali da nutsuwarta gare shi,
tace " kai yanzu a matsayin ka na mussulmi wanda kasan abinda Allah yace akan masu yawaita kukan mutuwa,
da yawaita yiwa mamaci kuka,
ka kuma san yadda Ubangiji yayi mana nuni da muyi idan muna cikin damuwa da bak'in ciki,
kuma kana namiji mai cikekken hankali, tunani da nutsuwa amma kake yin haka....!?

"Yanzu me zaka cewa Mimmee, Jaddah,Zohal da Wajnah....!?

" Kuma a yadda kake yanzu kana ganin kayiwa Papu adalci....?

"Haba Hanash kai fa namiji ne, please ka daure kodan Mimmee dasu Wajnah,
dan yanzu sun tattara gaba d'aya k'arfin gwiwarsu, yak'ininsu, da komai nasu akan ka,
idan kana haka wallahi karya musu kwarin gwiwa zakayi ka sanya su cikin damuwa,
amma idan ka daure kana kwantar musu da hankali ka kuma maye musu gurbin Papun,
ya zama na daga Zohal da Wajnah har su Jaddah da Mimmee,
basuyi kukan komai a rayuwarsu ba,
ba suyi kukan maraici ba, basuyi ji kewar Papu ba, ka hana su bak'in cikin rashin Papu,
ta haka ne shi kanshi Papu zayyi alfahari dakai,
kuma dama dan me ake san magajin dama ai dan irin hakan ne,
cikin matsanancin kuka Hanash yace " ina kukan nasihar da yayi min washe garin ranar da aka haifi Sultan ne,
cikin mamaki Sanah tace " nasiha wacce iri...!?

" A ranar bayan munbar hospital Papu ya kira ni gida,
naje na same shi a parlor shi bayan mun gama gaisuwa ya kalle ni,
yace " to yanzu Hanash zaka fara sanin meye rayuwa,
me ake nufi da rayuwa, yanzu zaka k'ara mallakar hankalinkanka,
tunda ka fara aje 'ya'ya ka zama uban wasu mahaifi,
bayan wannan nauyin da Allah ya d'ora maka akwai wani nauyin ma da zai k'ara hawa kanka,
na mahaifiyarka da 'yan uwanka,
dan wata rana kai ne zaka zama babansu gaba d'aya,
saboda kaine magaji na kuma magajin gidan,
dan Allah duk ranar da akace maka bana raye ka rik'e su amana,
ka kula dasu da rayuwarsu, ka sanya su cikin farin ciki,karka bari suyi kewa ta da rashi na,
sunkuyar da kai Hanash yayi hawaye na zubo mishi dan haka nan yaji zuciyarshi ta karye,
Papu ya cigaba da cewa " Allah yayi muku albarka ya baku zuri'a ta gari,
ya amfani rayuwarku data abinda zaku haifa,
duk abinda kuka yi min na yafe muku gaba d'aya ku duniya da lahira,
da wanda na sani da wanda ban sani ba,
idan k'annanka sun sami miji ka tsaya tamkar mahaifinsu ka auran dasu,
na dank'a amanar mahaifiya ta da Mimmee, Zohal, Wajnah a hannunka,
cikin kuka yace " kinji abinda Papu yace min ashe duk ban kwana yace min,
ajiyar zuciya Sanah ta sauke had'i da cewa " kai sai ka godewa Allah ma ka rabu da maihaifinka lafiya,
har wasiyya ya bar maka, sannan maganarku ta k'arshe sanya albarka da addu'o'i ce.

Sosai Sanah ta rarrashe shi ta kwantar mishi da hankali ta bashi abinci yaci,
zata mik'e yayi saurin rik'o ta, had'i da rungume ta,
yana kuka yace " nagode sosai, Allah Ubangiji yabar mu tare,
"hummm tace batare datayi magana ba,
a hankali Hanash ya canja salon dan tuni maganin ya soma aikinshi,
bakinsu ya had'e ya shiga tsotsar lips d'inta,
had'i da shafa duk ilahirin jikinta,
a gaggauce ya cire mata kayan cikinta yayi mata naked,
ya kwantar da ita, ya soma tsotsar boobs d'inta, yana yi mata fingering,
while bakinshi na kan boobs d'inta, hannunshi d'aya kan nipples d'inta,
itama ba'a barta a baya ba, hannunta yana yawo cikin jikinshi,
had'i da murza nipples d'inshi,
tana wasa da joy stick d'inshi,
sosai suka rikita juna had'i da gigita junansu kana Hanash ya shige ta,
bai sarara mata ba sai da ya samu nutsuwa,
Khulud na kwance a parlor tana jiyo ihuuun su.

Washe gari da safe bayan ya shirya yaje gida wajen Mimmee,
yana shiga parlor'n ya iske dangin mahaifinsu sun saka Mimmee dasu Wajnah gaba suna kuka,
tsayawa yayi yana binsu da kallo ganin sunyi shiru,
gaban Mimmee yaje ya durk'usa har k'asa ya gaida ita,
ta amsa cikin muryar kuka, yace " lafiya Mimmee me ke faruwa....!?

Ya fad'a yana kallan mutanen dake parlor'n, cikin muryar kuka Mimmee tace " bakomai,
d'aya daga cikin k'annan Papu yace " ah ya zaki ce babu komai?

"Bayanin abinda ya kawo mu zakiyi mishi ai,
kallanshi Hanash yayi yace " yi min bayanin da kanka,
"Yaya yi mishi bayani, d'aya daga cikinsu ya fad'a yana nuna babbansu,
d'an gyaran murya babban yayi kana yace " dama maganar rabon gado ce ta kawo mu,
munga yau kwana 9 kenan da rasuwar Yaya, amma munji shiru babu wanda yayi magana,
wulak'antacce kallo Hanash yayi musu kana yace " to sai akayi yaya...!?

"Eh...! so muke a raba gadon,
" ok kana da gadon shi ne...!?

Hanash ya fad'a yana kallanshi shek'ek'e,
ya zaka tambaye mu muna da gadon shi bayan uwarmu d'aya ubanmu d'aya,
"ok ina tunanin baka je islamiyya ba,
imma kaje san abun duniya ya rufe maka ido ka manta karatun,
" Hanash lafiya nake jiyo maganganu....!?

Jaddah ta fad'a tana shigowa parlor'n
d'aya daga cikinsu ne yayi mata bayani,
ta kallansu cike da tsana tace " amma kunji kunya wallahi,
daga mutuwar Waseef kuna neman haifarwa da iyalinshi tashin hankali,
duk abinda yayi muku a rayuwa amma har kun manta,
kai gaskiya wasu mutanen kuna da manta alkhairi butulu kawai,
ta fad'a cikin masifa, Hanash yace " ni dai a iya sani na ma ai basu da gado,
masu gadonshi mu biyar ne yanzu a raye daga ni sai Jaddah, Mimmee, Zohal da Wajnah,
gaba d'ayansu kuma shak'ik'ai nane sai yadda naga dama nayi da dukiyar,
dan ina da tabbacin ko cinyewa nayi babu mai cewa komai,
Jaddah tace " yi shiru Hanash bari nayi maganinsu dan nasan tak'amarsu dai suce akwai gadan mahaifiyarsu ciki,
to ni Hajara na yafewa Hanash, Zohal, Wajnah da Mimmee gadon d'ana Waseef duniya da lahira na bar musu halak malak,
ta fad'a tana kallansu، " to kunji sai ku fita dan yanzu baku da gadon komai,
ya fad'a yana yi musu lalataccen kallo,
Jaddah tace " kuma daga yau matuk'ar ba zumuncin Allah ne zai kawo ku wajen mu ba,
bama buk'atarku har abada,
jiki a sanyaye suka fita cike da kunya,
Hanash ya kalli Jaddah zayyi magana ta d'aga mishi hannu had'i da cewa " ban san jin komai,
bana buk'atar ko kwayar zarra daga cikin dukiyar Waseef,
dan bani da abinda zanyi dasu,
nima bai baku ce idan ina dashi,
kuma duk abinda nake so kunayi min,
nan suka zauna suka k'ara kwantarwa da juna hankali،
kana Hannash yayi musu sallama ya fita,
yana fita direct gida ya wuce,
tunda ya fita yabar gidan Sanah na kwance cikin bedroom d'inshi,
tun da sukayi sallar asuba bata kuma tashi ba,
sai fuskar da voice maker d'in kad'ai data cire ta ajeye su k'asa bakin gadan saman carpet,
a parlor Hanash ya taradda Khulud ya zaune ta bashi ruwa yasha,
kana ya mik'e ya nufi bedroom d'inshi,
kayan jikinshi ya cire ya aje saman sofa,
ya rage daga shi zai boxer, yana k'ok'arin shiga bathroom,
yaga kamar mutum kwance saman bed d'inshi,
a hankali ya taka zuwa bakin gadon ya tsaya ganin mace naked yasashi d'an tsorata yaja baya,
da k'arfi ya kwalawa Khulud kira " Khulud....!
jin yadda ya kira ta yasa jikinta rawa,
kallanta yayi had'i da cewa " wacece wannan naked a bedroom d'ina....!?

Razananniyar fad'uwa gaban Khulud yayi,
dan kwata-kwata ta manta da Sanah,
kuma ma tayi tsammanin tana bedroom d'inta,
cikin rawar murya tace " wa...! mace kuma .... a ina d'in...!?

Tayi maganar lokaci d'aya,
cikin zafin zuciya ya hau saman bed d'in ya d'ago Sanah,
a tsorace ta farka ganin Hanash ne yasata cewa " meye haka Man.....!?

A matuk'ar razane ya ja baya ganin Sanah ce daga ita sai pant da bra,
itako Sanah bata san fuskarta babu fuskar ba,
karaf idan Khulud ya sauka akan fuskar dake k'asa,
cikin tashin hankali ta kalli Sanah ta nuna mata fuskar da ido,
sosai itama tayi muguwar tsorata,
cike da tsantsar mamaki Hanash yace " Sanah in my bedroom naked (pant & bra)...............!!!!!!!!

MOMYN ZARAH 'YAR BAIWA
[7/7, 6:37 PM] +234 810 065 5176: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

5⃣5⃣

Dakewa Khulud tayi had'i da cewa " wacce Sanah kake magana...!?

A hasale Hanash ya juyo ya kalle ta yace " Sanah nawa kika sani....!?

"To ai ni banga kowa ba Abban Sultan,
ta fad'a cike da mamaki kamar gaske,
" ban gane baki ga kowa ba, wai kamar yama baki ga kowa ba....!?

Baki ta bud'e had'i da d'aga kanta tana kallan d'akin cikin mamaki da tsoro tace " wallahi banga kowa ba Hanash,
Sanah na zaune saman bed bata ko motsa ba,
ita kanta kana mamakin zallar rainin hankalin Khulud,
dan haka ta tsaya tana kallan ikon Allah da yadda wasan zai k'are,
Hanash na k'ok'arin yin magana Khulud dake bayanshi,
tayi saurin sanya hannu ta danne jijiyar bayan kunnenshi dake gefen wuyanshi da k'arfi,
a hankali ya sulale ya zube k'asa a sume,
cikin tsoro da firgici Sanah ta buga wawan tsalle ta doro daga saman bed d'in,
cikin tashin hankali ta soma jijjiga shi had'i da kiran sunanshi,
"Hanash....! Hanash...! Hanash....!
ganin bai motsi yasata d'aga kai ta kalli Khulud dake tsaye hard'e da hannuwanta a k'irjin,
tana murmushi.....!
cikin kuka da masifa Sanah tace " kina hauka ne Khulud.....!?

"Wai meyasa ke kin fiye san kanki da yawa ne....!?

" Yanzu idan ya mutu ya zamu yi....!?

A hankali Khulud ta tsugunna gaban Sanah tace "my Sanah dama kallan mai san kai na kike min.....!?

Cikin bak'in ciki da fad'a Sanah tace " baki da hankali ne Khulud....!?

"Wato ke ta wannan zancen banzan kike yi ga Hanash kwance,
idan ya mutu yanzu ya kike san muyi da rayuwarmu....!?

" Gaskiya Khulud na fara tsoranki na fara tsinkewa da al'amarin ki,
murmushi Khulud ta kuma yi tace " ba san kai ne da ni ba,
mafita na nema mana, dan wannan ita kad'aice mafita,
cikin kuka Sanah tace " wallahi kin fara bani tsoro Khulud,
wannan fa mijinki ne, amma kike neman kashe shi saboda banzan k'udirinki, da cikar burinki,
meyasa kike neman canjawa ne Khulud....!?

Ta fad'a while tana rik'e da Hanash,
ganin idan batayi da gaske ba akwai matsala yasa Khulud kwantar da murya,
had'i da soma zubar da hawaye,
tace " ayya my Sanah kinfi kowa sani na fa,
idan ke da kanki kikayi wannan tunanin a kai na to wanne iri duniya da abinda ke cikinta kuma zasu yi min....!?

"Ina san Hanash sosai bazan tab'a iya cutar dashi ba,
ba kuma kashe shi nayi ba, bacci na nasashi yayi, yadda idan ya farka zai manta abinda ya faru ko yayi tsammanin mafarki ne,
ta fad'a cikin sanyin murya da sigar rarrashi,
Sanah na k'ok'arin yin magana Khulud tayi saurin mik'ewa,
gami da cewa " ya kusa tashi dan abun bai wuce minti biyar zuwa goma,
dan haka yana gaf da farkawa muyi sauri mu d'ora shi saman bed kafin ya farka,
ta fad'a tana kama shi, hawaye Sanah ta goge cikin sanyin jiki,
ta kamawa Khulud Hanash suka d'orashi saman bed,
a hankali Sanah ta durk'usa ta kwashe kayanta ta fita,
Khulud kuma ta cire mishi boxer d'in dake jikinshi,
ta mayar dashi tsirara, itama ta cire kayan jikinta, had'i da yamutsa gashin kanta da gadon,
tayi jifa da kayan data cire da kuma nashi d'ai-d'ai,
kana ta hau saman bed d'in itama ta d'ora kanta saman k'irjinshi had'i da ja musu bargo,
Sanah na shiga bedroom d'inta ta mayar da k'ofar ta rufe had'i da zama saman bed ta dafe kanta,
ta jima a haka kana ta sauke ajiyar zuciya,
tace " hmmmm lalle Khulud.

A hankali Hanash ya motsa had'i da yamutsa fuskarshi,
jin ya fara motsawa yasa Khulud saurin rufe idonta kamar na me bacci,
hannunshi ya d'ora saman goshinshi,
had'i da soma bud'e idonshi a hankali,
dishi-dishi ya fara gani, kafin idonshi ya washe tarrrr,
zaune ya mik'e zaune cikin rashin fahimta ya fara bin jikinshi da Khulud da kallo,
sosai mamaki yayi masifar kamashi,
d'an tab'a ta yayi had'i da kiran sunanta " Khulud...!
a hankali ta motsa tare da yin mik'a,
kana ta tashi zaune tana murtsuke ido kamar mai baccin gaske,
kallanta yayi ya ganta tsirara itama kamar yadda yake,
cikin mamaki yace " meya faru ne...!?

"Sunna ka raya, ta fad'a tana kallanshi,
" wai kina nufin sex mukayi.....!?

"Eh...! tace gami da d'age gira d'aya,
kana tace " akwai wani abu ne....!?

"Kawai ina mamakin ne,
" mamakin me kuma....!?

"Ina ganin kamar ba abinda ya faru ba kenan,
gani nake kamar akwai wani abu daya faru kafin nan,
cikin kissa tace " meko ya faru bayan kashe arna dakayi,
ka wahalar dani sosai, ta fad'a had'i da kashe maishi ido d'aya, ta d'an daki kafad'arshi da tata kafad'ar tana cije lip d'inta na k'asa,
yana k'ok'arin yin magana tayi saurin had'e bakinsu,
ta soma yi mishi deep kiss,
takai minti biyu tana shan bakinshi kana ta saki bakin....!
gami da cewa " bari nayi wanka dan har anyi sallah tun d'azu,
ta fad'a had'i da mik'ewa ta shige bathroom,
yabi bayanta da kallo yana mamaki danshi har lokacin yana kokwanto,
ganin ya kasa tunawa yasashi hak'ura had'i da komawa ya kwanta yana jiran ta fito shima ya shiga,
tana shiga bathroom d'in ta rufe gami da jingina jikin k'ofar tana mayar da numfashi,
ta juma a haka kana tayi wankan, bata tsaya mishi magana ba ta fita gudun karya sake yi mata maganar.

D'akinta ta shiga ta shirya kana ta shiga bedroom d'in Sanah,
a hankali Sanah ta d'aga kanta ta kalle ta,
Khulud ta sakar mata murmushi had'i da cewa " baki tambaye ni ya muka k'are dashi ba....!?

"To bani labari,
cikin dariya Khulud ta bata labarin yadda sukayi da Hanash,
ido Sanah ta k'ura mata na tsayin lokaci kana tace " ina kika san anayiwa mutum haka....!?

"Nima a wani film na gani, shine nace bari na gwada na gani ko zayyi aiki,
idon Sanah na kanta tace " to inda kuma bayyi aikin bafa.....!?

"To ai Allah yasa yayi, inda bayyi ba da saiki ga yadda za'ayi kuma,
Sanah tace " hummmm!,
"bari naje nayi mana girkin abincin dare,
batayi mata magana ba, sai ido kawai data bi ta dashi,
tunda Khulud ta fita bata dawo ba sai wajen k'arfe tara na dare,
9:00pm, ta shigo d'akin tace " ai na zata bacci kike yi dana ji shiru,
"a'a ba bacci nake yi ba, ido na biyu,
littafin *HAUWA A USMAN JIDDARH 'YAR BAIWA* ,
nake karantawa,
" ayya ya sunanshi....!?

" *WATA SHARI'AR....!* Sanah ta bata amsa,
Khulud tayi murmushi had'i da cewa " *SAI A LAHIRA* ,
"hummm kin k'arasa garin maganar kenan...!?

" Eh...! nasan haka k'arshen hausar yake *(WATA SHARI'AR SAI A LAHIRA)* ba,
Sanah tace " bahaushiya kenan,
" tom yanzu dai taso muje muci abinci Hanash ya fita,
ba musu Sanah ta kifa littafin saman bed ta mik'e suka fita,
ganin har Khulud ta zuzzuba abincin cikin plate ta zuba drink cikin cup,
yasa Sanah kallanta tace " wai sannunki da k'ok'ari my Khulud,
Khulud tayi mata murmushi batare datace komai ba,
suna cikin abincin suna hira har suka gama,
ganin Sanah bata sha drink d'in ba,
yasa Khulud d'aukar cup d'in takai bakinta,
had'i da cewa " ya baki sha drink d'in ba....!?

"Wallahi idan nasha drink wani lokaci sai na rink'a ji na kamar wacce tasha kwaya,
sai yayi ta d'auka ta,
ido Khulud zaro cike da tsoro tace " kai haba da gaske....!?

"Da gaske Allah kamar wacce ke maye,
kuma sai na rink'a jin mugun feeling da masifaffiyar sha'awa,
murmushin yak'e Khulud tayi had'i da gyara zamanta,
tace " kisha yau ki gani danki tabbatar drink d'in ne ko ba shi bane,
kinga idan shine sai ki daina sha na company'n ki rink'a na wani company daban,
"hummm ni fa sai naga kamar ba lalle products keyi min haka ba,
sometimes ko sob'o da kunun aya da fruits salad nasha haka suke min,
" tab...! to ina ganin a jininki abun yake,
sha wannan mu gani idan yayi gobe sai muje hospital to,
ba musu Sanah ta kafa ta sanye lemon tasss ta aje cup d'in،
hira ta soma janta dashi, tun Sanah ta amsawa harta dawo jinta sama-sama,
ganin maganin ya soma d'aukarta yasa Khulud cewa " muje bedroom d'inki ki saka fuska da voice maker,
muyi selfi & snap,
ta fad'a had'i da rik'e hannunta ta jata zuwa bedroom d'in,
tsaye Sanah tayi tana lumshe ido, had'i da layi kamar 'yar kwaya,
Khulud ta shirya ta tsaf, kana tace " please kafin muyi selfi raka ni mu gyara bedroom d'in Hanash please,
karya dawo yaga ban gyara ba,
ta fad'a tana jan hannunta kamar rak'umi da akala haka Sanah ke bin Khulud tana rangaji,
bakin bed ta zaunar da ita tace " bari na fara wanke mishi bathroom & toilet then gyaran d'akin,
tayi hanyar bathroom d'in, d'an satar kallo Sanah tayi taga bata kallanta,
dan haka tayi wuf ta fice, tana fita tayi dialing number Hanash,
cikin rawar murya tace " please ka dawo gidan yanzu I'm in the mood,
murmushi yayi kana yace " gani yanzu ina shigowa gidan,
"tom ka same ni a bedroom d'inka,
ta fad'a had'i da kashe wayar ta koma bedroom d'inta ta danna key,
tun daga parlor Hanash ya cire kayanshi yayi naked (tsirara),
ya nufi bedroom d'inshi, kwance ya iske Sanah, rigingine tana nishi da fitar da numfashi,
da sauri ya k'arasa gareta had'i da d'ago ta,
ya had'e bakinsu ya soma rikita ta,
abinka dama da wanda ke a hannu,
ta sakar mishi jiki yana yadda yaga dama da ita,
baka jin komai cikin d'akin sai gurnaninsu da fitar numfashinsu da sauri da sauri,
hannunshi d'aya kan boobs d'inta while d'aya hannu cikin k'asanta,
yana fingering, yayinda bakinsu ke manne cikin na juna suna tsotsar lips da harshen junansu,
hannunta d'aya kan sandar girma d'aya hannun yana bayanshi yana shafawa,
cikin salo ta zame bakinta daga cikin nashi ta mayar kan nipples d'inshi,
a hankali ta rink'a gangarowa k'asa harta zo ciyarshi,
sai da tsotse ta sosai kana tayi k'asa zuwa mararshi,
a hankali ta d'ora bakinta saman sandar girma ta soma sucking,
had'i da zura hannunta ta gefen cikinshi tana murza nipples d'inshi,
wanwar Hanash yayi yana ihuuun kuka da gurnanin dad'i,
ya rik'e kanta yana sake dannawa,
sai da suka murji juna sosai kana ya shigeta ya soma kashe arna yana raya sunna.

" Hello Assalamu Alaikum Abbu...!
"amin wa'alaikissalam,
" ina yini...! ya gida...! yasu Dide da Juju....!?

"Duk suna nan lafiya lau, Alhamdulillah,
ya karatu da aiki...!?

" Alhamdulillah Abbu,
sun dad'e suna waya, dan har dasu Dide sai da suka gaisa,
kana Abbu yace " tom Sanah yaushe za'azo hutu kuma...!?

Ido ta zaro had'i da kallan Khulud,
itama idon ta zaro tana kallanta,
Abbu yace " dake nake magana naji kinyi shiru...!
cikin rawar murya tace " eh...! lissafin kwanakin da suka rage gaba d'aya nake yi,
"au ke har saikinyi lissafi ma....!?

" Ai yau saura 2 months ku gama gaba d'aya,
had'a ido Khulud da Sanah sukayi had'i da bud'e bakinsu,
"eh...! haka me kam Abbu, saura wata biyu cif-cif,
murmushi Abbu yayi yace " a'a badai cif-cif ba, ai har kinci kwana biyu cikin wata biyu,
kinga saura 58 days yanzu 8weeks kenan,
hannu Khulud ta tafa a hankali tace " hummmm Abbu...!,
Sanah tace " shiyasa nake san mu gama na dawo gaba d'aya kawai babu jeka da dawo,
zamu zo ai kafin ku gama gaba d'aya,
" wow amma da naji dad'i Allah ya kawo mun ku lafiya,
sallama sukayi kana suka kashe wayar,
Sanah ta kalli Khulud tace " hummmm iyayenmu,
Khulud tayi murmushi tace " kuma duk wayonsu sai dai idan ba'a so yi musu wayon ba,
"hummm Allah ya kyauta Sanah tace tana mik'ewa,
Khulud tace " ungo Sultan dan Allah rik'e minshi nayi wanka,
batayi mata magana ba ta mashe shi.

Bayan kwanaki 55

Sosai Sultan yayi girma yayi wayou sosai yayi mugun sabo da Sanah,
kyanshi ya fito sosai kamar d'an indiyawa,
yayi sub'ul b'ul-b'ul dashi gwanin ban sha'awa,
ga yaron da fara'a abu kad'an sai dariya,
shi ko irin rigimar nan ta yara bayayi,
daka kalleshi ko bakayi mishi dariya ba shi sai yayi maka,
duk k'inka da yara idan kaga Sultan sai kaji kana sanshi,
dan yaro ne mai matuk'ar shiga rai da zuciya,
saboda kallo d'aya zaka mishi kaji ya burgeka,
matuk'ar Hanash yana gida baya tab'a rabuwa da Sultan yana rungume dashi ko bacci tare sukeyi,
dan a bedroom d'inshi suke kwana tare da Sultan,
mutane da yawa suna matuk'ar mamakin mugun son da Hanash da Khulud keyiwa Sultan,
yadda basa k'aunar mutuwarsu haka basu k'aunar abinda zai tab'a shi,
idan ko yana kuka anan tashin hankalin yake, dan Khulud sashi gaba take tana rarrashi itama tana kukan,
ita kanta Sanah tana mamakin mugun son da suke yiwa Sultan,
harta kasa tantance wanda yafi son shi cikinsu,
saboda Allah ya jarrabi Khulud da mahaukacin fitinannan san Sultan fiye da yadda take kanta da komai a duniya,
tunda Khulud take a rayuwarta bata tab'a son wani abu a duniya kamar yadda take san Sultan ba,
ita kanta har mamakin irin mugun son da take yi mishi take,
tasha saka shi gaba taita rusa kuka tana kallonshi haka nan,
cikin ranta tana yawan tambayar kanta, ita ma take yi mishi wannan mugun son to ina kuma ga mahaifiyarshi,
lalle Sanah tayi matuk'ar k'ok'ari abin a jinjina mata ne,
dan yadda take jinshi a ranta koda za'a kashe ta bata iya koda kwana d'aya batare dashi ba,
balle kuma ace har abada, tab ai tana iya mutuwa matuk'ar aka rabata da Sultan,
dan harta gwammaci mutuwarta akan rabuwarta dashi,
tasha tambayarta kanta shin idan ita ta haifeshi da kanta kuma wanne irin so zatayi mishi,
haka yaron yana d'an kama da Sanah dan yana da dimples,
duk da ubanshi ma yana dashi dan haka ma Khulud bata tab'a lura da kamar shi da Sanah ba....!

Yauma kamar kullum Khulud ta sanya Sultan gaba yana zaune cikin kayan wasa expensive,
yana wasa sai dariya yake Sanah na zaune gefe,
cikin ranta tace " wanne irin so Sanah keyi mishi,
dan tasha jin mutane na cewa duk sanda wani zayyiwa d'a bai kai iyayenshi ba,
" yanzu ana nufin Sanah ta fini sanshi kenan...!?

Ta fad'a cikin ranta tana kallan Sanah,
kanta girgiza had'i da cewa " a'a hakan bazai tab'a yiyiwa ba,
wannan maganar ba gaskiya bace,
tunda harta iya kyautar dashi,
danni ko Juju ban iya bawa shi,
a hankali Sanah ta mayar da kallanta ga Khulud tace " hummmm d'an Adam kenan,
ta fad'a had'i da mik'ewa tabar wajen,
hakan me tabbatarwa Khulud ba'a zuciya tayi maganar ba,
a fili tayi kuma Sanah taji,
haka nan taji bata ji dad'i ba, dan sai taga kamar ta b'atawa Sultan d'inta rai ne....,
a hankali ta mik'e gami da d'aukar Sultan da bata tab'a barinshi shi kad'ai tabi bayan Sanah,
kwance ta iske ta saman bed,
a hankali Khulud ta zauna gefen bed d'in had'i da kama kunnenta tace " I'm so sorry..!
batare data kalle ta ba tace " for what...!?

kwantar da murya Khulud tayi ta shiga rarrashin Sanah,
tana bata hak'uri, jin Khulud ta dame ta yasa ta mik'ewa tana dariya tace " ke..! bakomai fa,
karki damu is normal ai, ta fad'a tana shigewa bathroom,
jiki a sanyaye Khulud ta mik'e ta fita.

Khulud na gani tana lek'a bedroom d'in Sanah tamkar munafuka,
ganin ta tsaye gaban mirror ya sata shiga cikin bedroom d'in cikin sand'a tana takawa a hankali,
tana isa ta sanya hannu a gefen wuyan Sanah ta danne mata jijiya kamar yadda tayiwa Hanash,
jikinta a sake ta fad'a saman bed,
Khulud ta tsaya kanta had'i da yin murmushi tace " hummm wai ke uwar wayo da lura ko....!?

"To ai in kin san wata baki san wata ba,
tunda kin daina shan drink saboda kin gano akwai wani abu,
to ai akwai wata hanyar, haka idan kika kuma ganewa zan kuma samo wata hanyar nima ,
a hankali ta gyarawa Sanah kwanciyarta,
had'i da shiryata tsaf,
tayi mata tsirara ta fita ta barta nan kwance,
ta shige bedroom d'inta ta rufe k'ofa ta kira Hanash a waya tace mishi yazo another bedroom d'insu,
kasancewar shima ta bashi maganin k'arfin maza yasa yana zuwa ya fad'a mata ya soma aiki.

Bayan sati d'aya

Murmushi Khulud tayi had'i da d'aga chew gum d'in hannunta ta kalla,
tace " sex & feeling chew gum,
bayanshi ta juya ta kalla tace " past work in just five minutes,
murmushi ta kuma yi kana ta nufi bedroom d'in Sanah,
tana cewa " new idea,
Sanah zaune a bedroom tana waya da Abbu Khulud ta shigo tana cin chew gum a hankali ta zauna kusa da ita had'i da sanya mata cikin bakinta,
ba musu Sanah ta bud'e bakin ta amsa,
Abbu dake waya da Sanah yace " Sanah yau fa har kin d'ora 1 week akan kwankin da zaku gama,
kullum nayi miki magana sai kice kina nan kan hanya, bai baku gama celebrating bane,
Abbu ya fad'a out of anger ,
murya ta tausasa had'i da cewa " kayi hak'uri Abbu in sha cikin this week zanzo,
" kullum haka kike cewa sati d'aya kenan, amma karki damu nasan me zanyi ya fad'a had'i da kashe wayar,
sau biyar tana kiranshi amma yak'i yin picking,
cikin karaya ta kalli Khulud tace " ran su Abbu ya b'aci sosai,
d'azuma Dide da Juju, da Mamu, Aunty Halan dasu Yaya Ziyad suka kira ni suna ta fad'a da masifa,
kuma kin san Abbu tunda kwanakin suka cika kullum saiya kira waya yayi fad'a,
ajiyar zuciya Khulud ta sauke had'i da cewa karki damu jibi sai ki koma gidan,
Sanah tace " ai wallahi gobe zan tafi damma kiji dan naga ke baki iya cin matar aboki ba,
idan aka barki sai kinyi mata ciki,
"yo dama ni ina ni ina cin matar aboki na,
" oho ke dai kika sani amma wallahi gobe zan tafi gida nima na gaji,
abin naki yayi yawa,ai abun na kad'a ba hauka bane,
kink'i yi mishi magana ya sake ni, kullum sai faman yawo kike min da hankali,
sai nan da nan kike min, daga kice yau sai cike gobe,
to wallahi gobe koya sake ni ko bai sake ni ba tafiya zanyi danna gaji,
bazan zauna nayi ta b'atawa iyaye na rai akanki ba,
Sanah ta fad'a cikin fushi da masifa,
"kiyi hak'uri my Sanah, abinne dole sai anbi a hankali,
cikin masifa Sanah tace " wanne irin a hankali yau fa shekara d'aya kenan ina da aure,
wata uku kuma da haihuwa burinki ai ya cika, in dai ba wani abun kuma kike so ba,
ai dan kinga babu Papu ne, kuma dama ranar da yayi maganar sakin a hospital bakiji dad'i ba,
dan haka imma wani abu ne a ranki ki fito ki fad'a min tun wuri,
amma bazaki ta b'ata min lokacin rayuwata ba,
abinda nayi miki in kin gani to in kuma baki gani bama oho,
"please kiyi hak'uri my San....!
" wai wanne irin yin hak'uri wata uku kenan kullum maganarki kenan,
duk hak'urin danayi a baya bai isa ba,
sai na sake yin wani hak'uri....!?

"To wallahi gobe in sha Allah gidan ubana zan kwana danna gaji,
haba kin fiye rainin hankali da son kanki wallahi,
ke na lura ma idan na biye miki k'ara maida ni wajenshi zaki yi,
na k'are rayuwa ta a auren sirri ina b'oye-b'oye bani da 'yanci kwata-kwata,
ta fad'a kamar zata daki Khulud,
" kullum kin saka sai iyayen mu sunyi fishi damu to nagaji,
ta fad'a tana mammatse k'afa dan chew gum d'in ya fara aiki,
ganin haka yasa Khulud mik'ewa ta fita tana murmushi ciki-ciki,
kasancewar chew gum d'in yana da matuk'ar k'arfi sosai yasa Sanah kasa zaune ko tsaye,
dan yayi mata k'arfi, sosai ta rink'a jin k'asanta yana motsi had'i da zillo kamar wani abu yana yi mata yawo ciki,
cikin k'ank'anin lokaci Sanah ta d'ure ta fita fit daga hayyacinta,
dan tunda take a rayuwarta bata tab'a jin bala'i da shawa'a irin na yau ba,
jikinta na rawa ta sanya fuska da voice maker,
ta fara k'ok'arin fita, kasa fita tayi ta koma bakin bed ta zauna had'i da fasa kuka tare da tallafe fuskarta da hannunta,
tana kuka sosai kamar ranta zai fita,
while tana jin ruwan bala'i cikin k'asanta,
saita yunk'ura zata je wajen Hanash sai ta fasa,
kasancewar bata tab'a kai kanta gare shi da kanta ba,
cikin kuka ta soma mammatse k'afa,
Khulud dake lab'e jikin k'ofa tana kallanta ta saki murmushi,
had'i da barin wajen, tace " yau ki kai kanki gare shi, ko naga k'arshen taurin kai...!
tayi shigewarta bedroom d'inta had'i da mik'ewa saman bed,
jin kamar ana yak'i a cikin HQ d'inta yasa ta mik'ewa a matuk'ar rud'e ta nufi bedroom d'inshi,
a bathroom ta jiyo motsin shi da alama wanka yake,
ai kasa hak'uri ta jira tayi dan haka ta danna kai cikin bathroom d'in,
kwance ta iske shi cikin tub bath, cike da ruwan wanka wanda ya ji turaren wanka sai k'anshi yake,
idanshi lumshe, jin shigowarta yasa shi bud'e idonshi a hankali ya kalle ta,
yana k'ok'arin yin magana ta cire kayan jikinta tayi jifa dasu,
ta shiga cikin tub bath d'in, jikinta na kerrrrma ta had'e bakinsu,
shima ya shiga mayar mata da martani,
a gaggauce sukayi hot romance kana anan cikin bathroom d'in ya shigeta,
sai da suka samu nutsuwa kana sukayi wanka suka koma bedroom suka kwanta.

Washe tun da sassafe wajen k'arfe bakwai na safe Hanash ya fita,
ko breakfast bai tsaya yayi ba,
kasancewar suna da meeting kan maganar kwangilar dayaje Abuja akanta,
Sanah tanan kwance bata farka ba sai 11:00am na safe,
da sauri ta mik'e zaune blanket yana rufe da k'irjinta,
kanta dake sara mata ta sanya hannu ta dafe,
had'i da yamutsa fuskarta kota kan kayanta bata tsaya bi ba,
taja blanket d'in dake d'aure jikinta tayi parlor,
direct bedroom d'inta ta wuce ta fad'a bathroom tayi wanka ta fito d'aure da towel,
saman bed ta zaune had'i da dafe goshinta ta d'aga kanta sama tana zubar da hawayen bak'in ciki,
a hankali ta kwanta saman bed rigingine tana kallan ceiling,
" wai ina kika shige ne tun d'azu ina ta neman ki, na kira ki a waya ma bakiyi picking ba......!?

Batare data motsa ko ta kalle ta ba,
tace " zan tafi yanzu idan kinga dama kya sashi ya sake ni ki biyo ni takardar gida,
"tafiya kuma my Sanah....!?

Khulud ta fad'a cikin rawar murya,
" ok jiya dana fad'a baki yau zan tafi baki yarda ba kenan ko kin d'auka da wasa nake yi......!?

Ta fad'a tana mik'ewa gaban wardrobe taje ta bud'e ta fara shirya kayanta cikin trolley,
cikin tashin hankali Khulud ta mik'e ta nufi Sanah,
" dan Allah my Sanah ki tsaya ki saura......!
"nought please am tired gaskiya,
haba sai kace ........!
wayarta data soma ringing yasata yin shiru batare data k'asara ba,
hawayenta ta goge had'i mik'a hannu ta d'auki wayar,
amma kafin tayi picking kiran ya katse,
a firgice ta zaro ido ganin 22 missed call d'in su Dide da Ziyad da Zafran,
jikinta an rawa tayi dialing number Aarib,
ganin yadda jikinta ke tsuma yasa hankalin Khulud tashi tace " lafiya dai ko....!?

Bata amsa mata ba, taci gaba da kiran Aarib,
"hello sister ina kika shige ne muna ta kiranki.....!?

" Bacci nake Yaya Aarib, naga kiranku,
"eh..! muna hanyar Damaturu ne,
cikin tashin hankali da rud'ewa tace " da gaske.....!?

"Wallahi Allah mun taho،
" kai da suwa....!?

"Gaba d'ayanmu, Dide, Abbu, Ziyad, Zafaran, da Idrak sai kuma ni .........................!

MOMYN ZARAH 'YAR BAIWA
[7/7, 11:12 PM] Rshn Sn Wrtr: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

```Hak'ik'a dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Ubangijin sammai da k'assai, wanda ya dai-daita tsakanin wuta da k'ank'ara, ban tab'a sanin ina dubbannan masoya ba, sai a wannan karon, dama hausawa sunce sai wani abun ya faru kake sanin wani abun, haka Allah bai tab'a yin abu babu dalili, ina matuk'ar godiya mai tarin yawa ga masoya na, har dama mak'iya na wad'anda sune sukayi silar bayyanar dandazon masoya na, wallahi nayi kuka harna gaji saboda soyayyar da kuka nuna min, nayi mamaki kwarai dan sai da na gaji da amsa waya, banda texts da WhatsApp message, Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah ya Rabbi nagode maka, wai yau ni Hauwa nike da wad'annan dubban nan masoyan, Annabi Muhammad S.A.W yace " idan an b'ata maka ka nuna basoda kai ba jaki bane, idan aka baka hak'uri ka hak'ura saboda kai ba shaid'an bane, wallahi bani da abinda zancewa Allah da masoya na sai godiya, dan babu wata kalma da zanyi amfani da ita wajen gode muku, da kuma bayyana muku tsantsar farin ciki na, but I really really love you so much, I love you more & more most, please wad'anda suka kira ni banyi picking ba, da wad'an da sukayi min texts ta WhatsApp da massage banyi replaying ba kuyi hak'uri```

_Then wad'an da suka kira mahaifiya ta suka rok'eta ta bani hak'uri, to ku sani tayi min magana, na kuma ji, dan yanzu haka saboda maganar datayi min ne ma zan cigaban, dan ko k'awa ce akayi mata magana akan ta baka hak'uri, an san ta isa dakai ne, shiyasa aka nemi alfarmar a wajenta, balle kuma uwa mahaifiya, kunci darajar Mama da wad'an da suka kira ta._

*A CIGABA DA GASHI.....!*

5⃣6⃣

Iska ta fara hurawa had'i da cewa " hello.....! hello.....! Yaya Aarib bana jinka fa, bari na sake kiranka ta fad'a had'i da kashe wayar,
a matuk'ar razane Khulud ke kallan Sanah da alama tana neman k'arin bayani ne,
" ke...! gaba d'aya mazan family sun tafi Damaturu,
tayi maganar cikin zaro ido da tsantsar tashin hankali,
murya na rawa Khulud" wacce Damaturun....!?

"Damaturun da mukayi musu k'arya,
ta fad'a tana zama bakin gado gami da d'ora hannuwanta duka biyun aka,
" innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
"yanzu meye mafita...!?

Khulud ta fad'a tana zarya cikin d'akin,
yatsanta a baki tana cizawa,
kiran Dide daya shigo yasa su kallan junansu cikin tension,
babu wanda ya iya furta koda kalma d'aya,
" kiyi picking karta yi cutting suyi zargin wani abu,
Khulud ta fad'a rik'e da k'ugunta,
hannunta na rawa tayi picking,
cikin k'arfin hali ta daure tace " Assalamu Alaikum Dide ya gida....!?

"Lafiya lau Alhamdulillah,
muna ta kiranki tun d'azu bakiyi picking ba,
" eh....! ina cikin mota ne bacci ya d'auke ni kuma wayar na cikin jaka,
ta fad'a idanta kan Khulud wacce take tsaye gumi na karya mata,
dan ganin asiri na niyyar tunowa,
jin abinda Sanah ta fad'a yasa ta kallan Sanah da idanuwanta duk waje kamar na mujiya,
Dide yace " mota kuma....!?

"Eh...! Dide jiya munyi magana da Abbu naga ranshi yayi mugun b'aci nayi ta kiranshi bayyi picking ba,
hakan yasani tahowa dan dama mun gama komai,
cikin zak'uwa Dide yace " kina nufin kina hanyar Kano yanzu....!?

"Eh..! ai harna kusa k'arasowa gida ma, mumma shigo cikin gari,
" tab...! aiko munyi sab'ani dan mu gamunan munyi tafiya ta kusan 1hr،
dariya k'arfin hali tayi tace " baku kuka d'aga min hankali na taho babu shiri ba,
amma ai babu damuwa akwai friends d'ina ku k'arasa sai ku gaisa,
kai Khulud ta dafe had'i da cije hak'ora jin Sanah na neman b'allo ruwa,
" yo mai kuma zamu je muyi bayan wacce zamuje dominta ta taho...!?

Ya fato Khulud tayi kusa da ita tayi mata alama data hura iska a jikin wayar,
aiko da k'arfi Khulud ta shiga hura iskar,
"Dide bana jinka ta fara tsinkewa idan na isa gida zamuyi waya,
tayi maganar tana rarrabata,
" to to shikenan muma gamu nan yanzu zamu jiyo،
kashe wayar tayi had'i da dafe kanta ta firzar da iska daga bakinta,
ganin Khulud na niyyar yi mata magana yasata tsuke fuska,
ta k'arasa had'a kayan ta shirya tsaf ta ja trolley d'inta
jikin Khulud na rawa ta biyo ta parlour'n,
" my Sanah da kin d'an k'ara jira kad'an dan karsu ga kinyi saurin komawa,
" a ina d'in zan tsaya....!?

Ta fad'a batare data kalle ta,
Khulud na k'ok'arin yin magana ta d'aga mata hannu tace " enough Khulud time is not under our control,
dan bai jira sai dai mu mujira shi,
cikin marairaicewa Khulud tace ' but please......!
"but please, what....!?

" what do you want again....?

"An what do you mean to me...!?

" the game is over here Khulud,
wasa ya k'are, mu rufe wannan babin mu bud'e wani kuma,
yanzu komai yana hannunki idan kinga dama sai ki saka shi ya sake ni,
"ban gane komai yana hannuna ba....!?

" Yes of course everything is in your hand,
ta fad'a tana jan trolley, murya Khulud ta d'aga tace " karki manta kina da aure a kanki so karki rink'a dating samari,
banza Sanah tayi mata ta fice daga cikin harabar gidan cikin tsantsar bak'in ciki, waje ta samu a k'ofar gidan Khulud ta zauna taci uban kuka,
ta godewa Allah, kana ta mik'e,
mai adai-daita ta tare tace " please ka kaiki inda zan hau motar Damaturu,
tashar Kano line ya kaita ta biyashi,
mutane nata tambayarta inda zata bata kalli kowa daga cikinsu ba,
ta koma gefe tayi dialing number Abbu,
bugu d'aya yayi picking,
" ina ta kiran wayarku tun d'azu na kasa samunku,
" may be munzo inda ba network,
naji kamar har kun sauka ma ko....!?

"Eh saukar mu kenan yanzu haka muna tasha,
na rasa abin hawa ne, " ok ki tsaya nan bari na turo driver ya d'aukeki,
ta amsa da to,
takai 30 minutes tana jira kafin driver ya k'araso,
"ayi hak'uri manyan gobe garin ne da go slow,
murmushi kawai tayi mishi batace komai,
har suka isa gidan bata ce k'ala ba,
tun daga harabar gidan ta soma kwalawa 'yan gidan kira,
" Juju, Mamu, Aunty Halan, Aroos, Seemah,
" ikon Allah yau muna da manyan bak'i kenan....!?

Halan tayi maganar tana fitowa,
"gani fa na dawo masu murnar gani na nayi da masu black stomach ma gani,
" tom magananniya sarkin bak'ar magana,
tayi maganar suna shiga part d'in Mamu,
ganin Mamu a zaune a parlor yasa Sanah bud'e baki cikin mamaki tace " kina parlor kina ji na amma kikayi shiru....!?

"Kuma kawai saina fita rigid'i-rigid'i muna jerin kwagon tarayyarki,
baki ta tab'e tace " Aunty Halan mu koma ban zama cikin gidan nan tunda ba'a sona,
ta fad'a cikin shagwab'a,
"ayi haka kuwa 'yar Abbu da Dide....!?

" Ai amma yi mu koma kawai,
ban zama, gidan Juju ko gidanki zan koma,
ta fad'a tana jan trolley'n,
" to fa ashe masu gidan ne suka dawo ake kwala mana kira haka....!?

Kallansu tayi had'i da tab'e bakinta tace " sai yanzu aka ga damar zuwa tarya ta....!?

"Ke fa matsalarki kenan ba'a abun arziki dake،
daga dawowarki har an fara rigima dake,
" Aunty Halan mu tafi kinji kyale wad'annan,
ban zama indai ba'a ban hak'uri ba,
tayi maganar idanta kan Mamu,
deep down kuma tana jin mugun so da k'aunarta fiye da baya,
tana k'ara ganin girmanta, mutuncinta da k'imarta,
Allah kad'ai yasan me Sanah keji cikin zuciyar ta,
daurewa kawai tayi dan kar matan yayyansu su fahimci wani abu ,
amma ji take kamar tayi ta kuka tana ihuuu, babu abinda yafi damunta cikin ranta sai tsantsar jin tausayin mahaifanta,
Mamu da Abbu,
da sukayi muguwar yarda da ita wanda a koyaushe suke kyautata mata zato,
tunda take dasu basu tab'a yi mata wani abu na rashin adalci ba,
kullum k'ok'arin su bai wuce su kyautata musu, su sanya su cikin farin ciki ba,
kullum bakinsu cikin yi musu addu'a da sanya musu albarka had'i da fad'ar alkhairi su yake,
bata tab'a jin sun fad'i ai bunsu ba,
amma ita gashi tayi musu rashin adalci, ta ruguza dukkan yardar da suka yi da ita,
taci amanarsu ta watsa k'asa cikin idanunsu,
bata basu dama da hakk'insu akanta ba,
bata basu damar sauke nauyi da amanar da Allah ya basu tata ba,
ta hana su damar aurar da ita da kansu,
duk sanda wata tayi abu mara kyau kalmar iyayenta itace nasan Sanah ta bazata tab'a yin haka ba,
jin Halan na cewa " zauna nan na kawo miki ki sha kinji sister,
"yauwa my special Aunty ai dama me kin iya saukar bak'i,
Aroos da Seemah basu kula ta ba,
suka gaida da Mamu ta amsa cikin fara'a,
kana suka zauna ana hira da su,
Halan ta kalli Sanah tace " kin san Papu ya rasu kuwa....!?

Sanah dake neman haryar kuka dama,
ta samu hanyar da zata fakaice ta shiga rusa kuka kamar ranta zai fita,
shiru sukayi gaba d'ayansu suna kallanta,
Mamu da kallo d'aya tayi mata tasan akwai abinda ke damunta,
ta k'ura mata ido, danta tabbatar ba kukan mutuwar Papu kad'ai take yi ba,
ta hango d'unbun damuwa, bak'in ciki k'unshe cikin kwayar idonta,
sosai jikin Halan ma yayi mugun yin sanyi dan itama tasan Sanah dai-dai gwargwado,
a k'alla yanzu sun kai 10yrs da sanin juna yanzu,
take ta fara zargin akwai abinda ke damunta,
amma su Aroos basu fahimci komai ba,
Halan ta mik'e rik'e da hannun Sanah ta jata bedroom d'inta,
Mamu tabi bayansu da kallo،
zaunar da ita tayi saman bed,
while Sanah tana kukan, Halan ta dafata tace " kiyi hak'uri kiyi wanka ki huta kinji,
kai ta d'aga mata, kana Halan ta fita had'i da ja mata k'ofar ta rufe suka koma parlor suna hira,
gaba d'aya hankalin Mamu na kan Sanah,
Allah Allah take su fita taje gareta,
sai da sukayi hira sosai kana fita,
a hankali Mamu ta mik'e ta shiga bedroom d'in Sanah,
isketa tayi zaune k'asa ta kifa kanta saman bed tana risgar kuka haik'an kamar ranta zai fita,
cikin sanyin jiki ta zauna a kan gadon had'i da sanya hannunta a saman bayan Sanah,
"me ke damunki Sanah....!?

" Tunda na ganki nasan akwai abinda yake damunki،
kanta dake kife ta d'ago ta d'ora saman cinyar Mamu ta rungume ta,
tana cigaba da kukan batare datace komai ba,
hummmm uwa dabance babu wanda ya fuskanci halin da take ciki sai mahaifiya ta,
ta fad'a cikin ranta,
" Sanah...! Mamu ta kira sunanta a hankali,
" duk duniya babu wanda yafi ni cancanta daya san damuwarki da matdalarki sama dani dan ni na haife ki,
cikin kuka Sanah tace " bakomai kawai mutuwar Papu ce ta d'aga min hankali,
shiru Mamu tayi had'i da kafe ta da ido,
tana karantar yanayinta, kafin tace " kin tabbatar babu wani abun bayan wannan....!?

Kanta ta d'aga alamar eh batare datayi magana ba,
" ok to ki tashi kiyi wanka kici abinci,
sai ki kwanta ki huta, "to tace cikin sanyin murya,
har Mamu ta d'ora hannunta akan handle d'in k'ofa zata bud'e,
sai ta juyo tace " mai ya hana ki zuwa lokacin da Khulud ta haihu.....!?

"Abubuwa ne sukayi min yawa a lokacin,
" kin tabbatar babu wata matsalar a tsakanin ku.....!?

Murmushin yak'e tayi tace " haba Mamu ai babu abinda zai shiga tsakanin mu in sha Allah,
"Allah yasa, Mamu tace tana fita, kanta ta mayar kan gadon ta kifa ta cigaba da kuka,
ga muguwar kewar Sultan data dame ta, ashe dama saboda tana ganinshi kullum ne yasa ta d'an samu sauk'i,
hawayen dake zubo mata ta sanya bayan hannunta ta goge kana ta mik'e ta shiga bathroom،
tana cikin shiryawa ta jiyo muryar su Abbu da Dide sun dawo,
cikin murna ta k'arasa shiryawa ta fita,
da gudu ta rungume Dide tana cewa " I missed you so much my Dide,
kanta ya shafa yana murmushi yace " I missed you too dear,
daughter ta girma yanzu saura aure,
Abbu yayi murmushi had'i da cewa " kamar kasan abinda ke raina kenan,
baki ta turo had'i da cewa " aure ni dai ba yanzu ba,
duk sukayi dariya.

Bayan wata d'aya

Kusan kullum sai Abbu da Dide sun yiwa Sanah maganar aure,
wanda hakan yayi masifar d'aga mata hankali dan tasan ba'a tab'a yin aure akan aure,
gashi idan ta kira number Khulud bata shiga kwata-kwata,
Sanah na zaune a parlor tayi tagumi idanta yana kallan k'asa,
Aarib ya shigo ya zauna kusa da ita had'i da dafa ta,
yace " meke damunki sister...!?

Ajiyar zuciya ta sauke had'i da mayar da kallanta gare shi,
" tunda kika dawo naga gaba d'aya kin canja kin zama so silent,
dan Allah meke damunki....!?

Murmushi tayi mishi tace " wallahi su Abbu ne suka saka ni gaba,
" akan me...!?

Ya tambaye ta idanshi kanta,
"maganar aure mana,
" to ke baki san auren ne ko ya....!?

"So nake su d'an k'ara min lokaci،
shiru yayi na d'an wani lokaci
kafin yace " gaskiya nima naji suna yawan yin maganar,
wai daga ni sai ke kad'ai muka rage basu aurar damu ba,
idan suka gaji zasu d'au mataki akan mu,
wata irin muguwar fad'uwa gaban ta yayi,
a tsorace tace " wanne irin mataki zasu d'auka....!?

"Wallahi ban sani ba,
cikin sanyi tace " badai had'a mu aure zasuyi ba ko.....!?

Murmushin bak'in ciki yayi yace " no ai ni ina da wacce nake so,
saboda ke nak'i gabatar da ita gabansu,
dan nasan da zarar na fito da wacce nake so sai buzunki,
numfashi ta fitar da k'arfi kana ta marairaice fuska tace " dan Allah ka basu hak'uri kace su d'an k'ara d'aga mana k'afa,
zatayi magana Mamu ta fito daga part d'in Abbu,
ta zauna kusa dasu tana murmushi tace " me ake shiryawa....!?

Murmushi Aarib yayi yace " kan maganar aure ne dasu Abbu suka matsa mana,
Mamu ta tab'e baki tare da cewa " hummm kudai kuka sani,
dama dai-daita kanku kukayi daya fiye muku sauk'i,
ido Sanah ta zaro tace " dawa zamu dai-dai d'in Mamu....!?

"Ban sani ba, tunda kun rasa mataya daga ke har shi ai gwara ku rufawa kanku asiri,
Mamu tayi maganar idanta kan Aarib,
wanda shi kuma idanshi yana kan Sanah,
" ni dai Allah Mamu kibar ma wannan maganar please,
ki rok'ar mana su Abbu su k'ara mana lokaci dan Allah,
kunfi kusa kuje da kanku ku tambaye shi,
amma ni ba ruwa na.....!
" bari naje na dawo...! Aarib ya fad'a yana mik'ewa,
da sauri Sanah tace " ina zaka....!?

"Kina san wani abu ne...!?

Ya tambaye ta cikin sanyi,
" a'a, please gobe ka kai ni gidan Khulud,
"Allah ya kaimu، yace yana fita,
cike da tsantsar tausayawa Mamu tabi bayanshi da kallo،
Sanah ta kalli Mamu tace " me...!?

Cikin nutsuwa Mamu ta maida idanta kan Sanah kana tace " wai ke dan ubanki baki da hankali da lura ne.....!?

Cikin shagwab'a ta turo baki had'i da cewa " me kuma nayi ......!?

"Wai kina nufin baki san Aarib yana sanki bane.....!?

A razane ta zaro ido kamar zasu fad'o k'asa tace " so fa kika ce Mamu...!?

"Eh...! so، ko so kike kice min baki tab'a lura da zallar muguwar soyayyar da yake yi miki tun kina yarinya ba.....!?

Cikin sanyin jiki da murya Sanah tace " wallahi Mamu ban tab'a sani ba,
" amma ke ko anyi k'idahuma,
ke ko daga yanayin kallan dayake yi miki da wasu abubuwan ai yaci ake kin fahimta.....!,
" wallahi Mamu ban tab'a kawo hakan a raina ba,
bakin k'ofar daya fita tabi da kallo cike da tsantsar tausayawa kamar shi take gani tace " ayya Yaya Aarib,
daga haka bata k'ara yin magana ba,
Mamu tace " saboda ke yak'i fito da matar da aura har yanzu,
"hummmm....! tace had'i da mik'ewa ta shige bedroom d'inta ta rufe k'ofar,
saman bed ta fad'a had'i da sakin kuka,
saboda mugun tausayin Aarib take ji،
dan itama tasan zafin so, da d'acin rabuwa da masoyi.

Bayan kwana biyu Abbu da Dide suka turo a kira musu Aarib da Sanah,
Sanah na kwance saman bed ta fad'a duniyar tunani,
Mamu ta shigo ta sanar mata kiran da Abbu yake yi mata,
cikin fad'uwar gaba ta mik'e ta nufi part d'inshi,
a gefe ta iske Aarib durk'ushe kamar mai neman gafara,
kusa dashi taje ta zauna tana nunnok'ewa bayanshi,
Abbu ya kalle su yace " Aarib bari na fara ta kanka saboda kaine babba kuma namiji,
kanshi ya k'ara duk'arwa, cike da girmamawa,
Abbu yace " da farko dai kasan shekarunka sun isa kayi aure koma nace ka wuce dan duk cikin 'yan uwanka babu babu wanda yakai shekarunka a yanzu bayyi aure ba,
baka buk'atar komai gida, aiki mota kud'i duk Allah ya rufa maka asiri akansu dan haka na baka nan da sati biyu ka fito da matar aure,
cikin girmamawa yace " in sha zan fito da ita,
kana ya mayar da kallanshi ga Sanah yace " a matsayinki na 'ya mace,
nayi miki duk wani abu da zanyi miki,
nayi miki adalci kin gama karatunki,
na fita hakk'ink'i na baki duk wata damarki,
'yar uwarki yanzu ta kusa 4yrs da aure,
dan haka daga ke har shi na baku 2weeks ku fiddo wad'anda kuke so in ba haka ba,
mu zamu san yadda zamuyi akan ku,
" in sha Allah Abbu zamuyi yadda kuke son,
"ku tashi kuje Dide ya basu amsa,
jikinta na kerrrrma ta mik'e suka fita,
jikinta na rawa tace " Yaya bari na d'auko hijab d'ina ka kaini gidan Khulud,
"ok yace batare daya kalle ta ba ya fita harabar gidan.

Tun kafin ya k'arasa yin parking ta bud'e motar ta fito cikin zafin rai ta nufi cikin gidan,
a parlor ta iske ta zaune tana bawa Sultan nono,
tana ganinta tayi saurin mik'ewa fuskarta d'auke da murmushi,
" sannu da zuwa my Sanah dam......!
" dakata ba abinda ya kawo ni kenan ba,
takardata tazo karb'a dan Abbu sati biyu kawai ya bani na fiddo miji،
ido Khulud ta zaro had'i da cewa " what sati biyu ....!?

" Eh..! kin dai san kuma ba'a aure akan aure ko....!?

"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, ya zamuyi yanzu....?

" Meye mafita ....!?

"Ni ma abinda ya kawo ni gareki kenan,
Khulud karki jefa mu a wuta karki sanya mu a halaka na rok'e ki da girman Allah ki saka Hanash ya sake ni dan Allah،
" bari ya dawo yayi tafiya baya nan kuma a k'alla zayyi 2weeks d'in shima,
idan ya dawo sai ayita ta k'are kawai,
in yaso sai ya sake ki idan aka tashi sai w saka bikin 4months kinga zuwa lokacin kinyi idda,
" Hanash d'in ne yayi tafiya?

"Bayan muna shigowa shi kuma yana fita,
" eh yanzu ai yayi tafiyar, Khulud ta fad'a cikin rashin gaskiya da kame-kame,
"Khulud kenan, ni dai Allah ya sani alkhairi nayi miki amma zaki iya saka min da duk abinda kika yi niyyar,
ta fad'a had'i da ficewa,
tsaye ta iske Aarib yana jiranta dan dama tace mishi ya jira ta ba dad'ewa zatayi ba,
ta shiga ya mayar da ita gida.

Bayan sati biyu

Sosai Sanah tayi muguwar shiga matsananciyar damuwa,
hankalinta yayi mugun tashi dan sau uku Abbu yana jajjada mata idan sati biyu ta cika yasan me zayyi,
tasan kuma yana iya had'a su aure da Aarib,
ita bawai auren take k'i ba, tashin hankalinta d'aya ayi mata aure akan aure,
tana zaune parlor ta rafka uban tagumi,
Aarib ya shigo batare daya kalle ta ba yace " kizo,
a tsorace tace " inji wa.....!?

"Su Abbu،
" lafiya dai ko Yaya Aarib.... !?

"Kema ai kin san maganar,
" mun shiga uku Yaya Aarib,
" a'a kin shiga uku dai dan ni kam yau zan gabatar musu da wacce nake so,
" Yaya Aarib yau fa kace...!?

"Eh....! dama ke nayiwa kara, so yanzu na gaji nima ina buk'atar auren,
cikin tashin hankali tace " dan Allah Yaya kayi hak'uri ka rufa min asiri,
ka bani last chance, daga wannan karon shikenan,
" kin tabbatar next time zaki gabatar musu da wanda kike son....!?

Da sauri tace " eh Yaya Aarib in sha Allah,
"Ok to muje muji,
tana b'oye a bayanshi suka shiga parlor'n,
Dide yace " ina Sanahr.....!?

D'an matsawa Aarib yayi yace " gata nan,
cikin nutsuwa suka zauna tare da gaidasu suka amsa,
Abbu yace " ina alk'awarin mu daku.....!?

Kanshi ya d'an shafa kana yace " da.....ma....!
"kai dakata ban san rainin hankali, nace ya maganar mu....!?

" Ka bani amsa kai tsaye bana san nuk'e-nuk'e,
kanshi k'asa yace " zan kawo,
" ohhhhh...! Abbu yace yana girgiza kanshi,
kana ya mayar da kallanshi ga Sanah yace " ke fa....!?

Cikin muryar kuka tace " kuyi hak'uri dan Allah,
" keep quite , am I your mate.....!?

"Da kuke neman raina min wayo,
suna k'ok'arin yin magana Abbu yace " to ku tsaya kuji na baku duk wata dama da zan baku,
ku bud'e kunnuwanku ku saurari abinda zan fad'a muku,
yau wacce rana.....!?

Shiru suka kansu duk'e,
cikin fad'a Abbu ya daka musu tsawa yace " ba tambayar ku nake ba.....!?

Bakinsu na rawa suka ce " juma'a,
"wallahi wallahi wallahi na rantse da girman Allah rana ita yau zan d'aura muku aure ko kun kawo ko baku kawo ba,
cikin tashin hankali Sanah ta d'ago tace " Abbu.....!?

"Eh ...! then ku tashi ku bani waje,
da sauri ta mik'e jikinta na rawa tayi harabar gidan kota kan Aarib bata bi ba,
da sauri yabi bayan ta yana kiran sunanta,
baya ta dawo ta warce key d'in motarshi dake hannunshi,
ta bud'e motar ta shiga, ta fige ta da mugun gudu,
bayan motar yabi da kallo daga ganin yadda ta figi motar yasan ta kware sosai a driven,
" dama Sanah ta iya mota, waya koya mata.....!?

Ya tambayi kanshi, cikin ranshi yana addu'ar Allah ya kaita lafiya,
bata iske Khulud a parlor ba dan haka ta danna kai bedroom d'inta kai tsaye,
yadda Khulud ta ganta a rud'e yasata mik'ewa da sauri tace " meke faruwa my Sanah....!?

Cikin matsanancin kuka Sanah tace " Khulud Abbu ya rantse kona kawo miji koban kawo ba,
ranar Friday zai d'aura min aure,
cikin tension Khulud tace " wai yau.....!?

"Next Friday mai zuwa,
cikin matsanancin kuka Sanah ta durk'usa k'asa gaban Khulud,
tace " dan girman Allah ki taimake ni karki kai ni wuta,
kin san mace bata auren maza biyu a lokaci d'aya,
Khulud alkhairi nayi miki karki saka min da sharri,
ki dubi soyayyar dake tsakanin mu da zumuncin dake tsakanin ahalin mu,
dan Allah karki ban kunya ki taimaki rayuwata ki saka Hanash ya sake ni nayi aure dan Allah,
ta fad'a cikin kuka, cikin tsantsar tausayawa Khulud ta sanya hannu ta d'ago Sanah,
itama tana kuka tace " har abada bazan tab'a sakin hannunki ba,
in sha Allah yau zan kawo miki takardarki,
" dan Allah Khulud ki taimake ni ki rufa min asiri, karmu kai kan mu wuta please,
Abbu ya rantse sai ya yi min aure,
" karki damu my Sanah ta fad'a tana goge mata hawaye,
ajiyar zuciya ta sauke danta hango tausayawa acikin kwayar idan Khulud,
kana sukayi sallama ta koma gida.

Tana komawa gida ta fad'a bedroom d'inta tana d'an jin sanyi cikin ranta,
danta tabbatar Khulud bazata tab'a juya mata baya ba...!,
tana haka bacci mai nauyi ya kwashe ta....!

Bayan kwana biyar

Iya tashin hankali da masifa Sanah ta shige shi, dan kwata-kwata Khulud ta daina d'aukar wayar ta,
wani lokacin ma idan ta kira ta rejecting take yi,
sosai Sanah tayi muguwar rama ta k'ek'ashe kallo d'aya zagayi mata,
kasan tana cikin matsananciyar damuwa da tashin hankali,
ko bacci bata iya yi, rabonta da abinci ko harta manta,
kullum cikin kuka take,
tana kwance cikin bedroom d'inta Mamu ta shigo tace kizo kinji Abbu,
ta fad'a had'i da ficewa, zaune ta iske Abbu da Aarib a parlor'n,
Abbu ya kalle ta yace " tom lokacin dana d'ibar muku ya kusa dan jibi ne,
kuma kunsan na rantse har yanzu kuna da sauran kwana bibbiyu,
dan babu makawa jibi ne ranar d'aurin aurenku,
ganin babu sarki sai Allah, bata da mafita ko madogara data wuce ta fad'a musu gaskiya kawai،
duk abinda ma zai faru ya faru yafi ayi mata aure akan aure,
matsanancin kuka Sanah ta saka,
had'i da rungume k'afarun Abbu,
kallanta Abbu yayi kana ya kalli Mamu da Aarib,
yace " ke meye haka....!?

Cikin rikitaccen kuka tace " Abbu nayi muku laifi, dan Allah ku yafe min,
nasan saboda hakk'i ku ne yasa Khulud tayi min,
saboda hak'k'in ku bai tab'a bari na na zaune lafiya,
na gama da rayuwa da duniya lafiya,
cikin tashin hankali da rashin fahimta,
Abbu yace " me kike fad'a haka Sanah.....!?

Yayi maganar bakinshi na rawa,
"Eh...! Abbu nayi muku babban laifin dan Allah ku yafe min,
Mamu ido ta kafe ta dashi tana kallanta bata ko blinking,
while gabanta na fad'uwa,
" Abbu a had'a family meeting yanzu kowa da kowa,
harda family'n su Hanash dashi kanshi Hanash d'in,
a tsorace Abbu yace " meke faruwa?

"Abbu fad'ar babu su aikin banza ne dole sai dasu,
babu yadda Abbu bayyi akan ta fara sanar dasu ba amma tak'i,
kasancewar da safe ne around 12:00am yasa shi kiran Hanash,
yace " yazo da Khulud, Jaddah, Mimmee,
" lafiya Abbu....!?

"Ku dai kuzo yanzu kawai, hankalinshi tashe ya fita daga office ya biya gida ya sanar musu abinda ke faruwa,
ba musu Jaddah da Mimmee suka shirya suka fita,
kana ya biya ya d'auki Khulud,
while acan gidan an had'u a babban parlor kowa da kowa su kawai ake jira,
su Hanash na k'arasowa gidan Khulud tayi murmushi danta gane abinda ke faruwa,
Hanash ya ciro waya ya kira Abbu ya sanar dashi sun k'araso,
Abbu yace " su k'araso baban parlor,
bayan kowa ya zauna, Abbu ya kalli Sanah yace " muna jinki kince faki fad'a sai a gaban kowa,
tana kuka ta d'ago kai ta kalli Khulud tace " I'm so sorry my Khulud,
bani da yadda zanyi ne shiyasa zan fad'a dan aure akan aure haramun me,
cikin rashin fahimta Abbu yace " wake da auren....!?

Sanah tace " NI.....! Abbu, cikin tashin hankali Abbu yace " aure kuma kamar yaya...!?

"Waye mijin......!?

" HANASH......!

Ta bada amsa,
a firgice kowa ya kalli Sanah, shiko Hanash mik'ewa yayi da sauri yace " what aure kuma.....!?

"Eh...! HANASH NI MATARKA CE HALAK MALAK,
..............! kana ta shiga basu labarin abinda ya faru tun daga farko har k'arshe,
gaba d'aya shiru kowa yayi akayi jugum-jugum,
babu wanda ya iya koda kwakkwaran motsi,
sai can Dide ya sauke ajiyar zuciya ya kalli Khulud yace " ke haka akayi,
mahaukacin kuka Khulud ta sanya had'i da d'ora hannunta a ka,
" wayyo na shiga Sanah yanzu ni zakiyiwa sharri da k'age....!?

"Wallahi tallahi na rantse da girman Allah,
ban san wannan maganar ba,
bamma tab'a jinta ba, yama za'ayi ace Papu ya shiga cikin wannan shirmen,
ai duk mai hankalin dayaji wannan yasan maganar banza ce,
cike da tsantsar mamaki Sanah ta kalli Khulud tace " my Khulud....!?

"Eh wallahi ban san wannan maganar ba,
ban kuma tab'a jin koda makamanciyarta ba...................!!!!!

MOMYN ZARAH 'YAR BAIWA
[7/10, 5:52 PM] Rshn Sn Wrtr: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

```DEDICATED TO```
*FATIMA NASIR ABUBAKAR*
~(FNAK)~

5⃣7⃣

Cikin kid'ima Sanah ke yiwa Khulud wani irin hargitsatsan kallo,
wanda ni kai na na kasa gane fanufarshi da ma'anarshi,
gaba d'aya jinta da ganinta suka d'auke,
ta daina ganin komai sai duhu,
ta kuma daina jin komai sai shuuuuuuu,
komai nata ya tsaya cak ya daina aiki,
kwakwalwarta tayi hook ta daina fahimta da gane komai,
cikin matsanancin kuka Khulud tace " wallahi Allah ban san wannan maganar ba,
yama za'ayi hakan ta faru sai kace a cikin cartoons.....!?

"Sai dai kawai ida HANASH D'IN TAKE SO.....!,
ta fito ta fad'a ni kuma zan yarje mishi aurenta,
gaba d'aya parlor'n akayi shiru sai sautin kukan da Khulud keyi,
ido Sanah ta zubawa Khulud tana ji tana cewa " wallahi dama tunda Sanah ta dawo daga bautar k'asa,
na fahimci akwai matsala, dan gaba d'aya ta canja,
hakan yasa har na fara zargin kodai ta samu matsalar HAUKA NE,
ko kuma ta fara SHAYE-SHAYE ne,
kowa yayi tsit yana sauraron yadda Khulud ke kuka da rantse-rantse,
hannu Abbu ya d'aga mata had'i da cewa " ya isa,
kana ya mayar da kallanshi ga Sanah dake kamar mutum mutumi,
da ido kawai take bin kowa dake cikin parlor'n,
batare da tana fahimtar abinda ke faruwa ba,
Abbu ya kira sunanta " Sanah....!
bata san ma yana yi ba balle ta d'ago kanta,
" kinji abinda Khulud ta fad'a.....!?

Shiru tayi mishi,
Abbu yace " ke dake nake magana,
batayi magana ba balle ta kalle shi,
a fusace Abbu yace " wai baki ji na ne....!?

Still dai shirun ta kuma yi mishi,
a fusace Ziyad ya dalla mata gigitattun marika kyawawa guda biyu,
cikin masifa yace " baki ji ana yi miki magana.....!?

" Ko wani sabon islaci da rainin hankali ne haka.....!?

Hannu Dide ya d'aga mishi tare da cewa " ya isa,
kana ya mayar da kallanshi ga Sanah,
da har lokacin bata dawo cikin hayyacinta ba,
yace " Sanah kiyi magana dan Allah kema,
yadda tayiwa Abbu shima haka tayi mishi,
ya kuma cewa " dan Allah meye gaskiyar wannan al'amarin.....!?

Shiru dai ta kuma yi bata ko motsa bakinta ba,
" Sanah baki jin ina miki magana ne....!?

Shirun ne dai ya kuma biyo baya,
saboda komai nata yayi kasancewar mugun shock d'in datayi،
ganin Sanah tayi tayi magana kota kawo hujjar da zata kare kanta ba,
yasa gaba d'ayansu suka yarda Khulud ke da gaskiya,
Halan ce kad'ai ta kasa yarda ta gaskata Khulud, taji tafi yarda da Sanah fiye da Khulud d'in,
a fusace cikin fad'a da masifa Abbu ya mik'e tsaye yana kallan Sanah,
yace " so kike ki raba zumuncin dake tsakanin ahalin mu....!?

"So kike ki gama sanadiyyar wargajewar iyayenmu wanda muma tare muka taso muka gansu....!?

" So kike ki tarwatsa mu.....!?

"Yanzu Sanah duk irin yardar dani yi dake amma da haka zaki saka min.....!?

" A 'yan shekarunki har kin san ki shirya wannan kitimurmurar.....!?

"Kin ban kunya Sanah, kinsa jiki da gwiwoyi na duk sunyi sanyi akanki,
kin saka ina jin kunyar dangi da 'yan uwa na,
to bari kiji idan ma dan baki san aure kika shirya wannan kitimurmurar da tuggun,
wallahi wallahi wallahi Allah yau baki kwana sai da aure bisa kanki,
yau da auren wani zaki kwana, kina matsayin matar shi,
kana ya mayar da kallanshi ga Aarib yana huci yace " kai ka fiddo wacce zaka aura ko kuwa.....!?

Kanshi k'asa dan shima harga Allah yafi yarda da Sanah akan Khulud,
saboda duk ranar da iyayensu sukayi musu maganar su fiddo masoyansu,
data fito gidan Khulud take tafiya,
muyarshi na rawa yace " Abbu ku dai tsaya ayi bincike a tabbabar da gaskiya al'amarin,
a fusace Abbu yace " kai ni zaka koyawa abinda ya kamata nayi.....!?

"A'a Abbu kawai dai naga ya kamata ayi bincike ne,
a bi komai a hankali kar a yanke hukunci cikin fushi....!
" shine nace abinda ya kamata zaka koya min.....!?

"A'a yace cike da girmamawa,
Abbu yace " wato so kake a barta tayi abinda take so ta kuma ga dama ko......!?

"A'a ya kuma cewa, kallanshi Abbu yayi from head to leg,
yace " kai dakata ma....!, kodai bakinku d'aya tare kuka shirya komai ne dan na lura kaima ba auren kake so ba....!?

Da sauri ya kuma cewa " a'a,
Abbu yace " tambayarka nayi kana da wacce kake so kuma zaka aura koko.....!?

"Bakinshi na rawa yace " dama dama so nake na......!
" dama dama me....!?

"Ok fine & good abu yazo da sauk'i,
Dide yace " Hamraz ya kira shi da ainahin sunanshi,
hakan yasa Abbu juyawa ya kalle shi,
Dide yace " please ka sausautata zuciyarka ka nutsu,
ka kuma kwantar da hankalinta ka bari muyi bincike,
kafin mu zartar da hukunci, ido Abbu ya k'ura mishi ya rasa abinyi,
saboda da ace ba Sanah bace ta sai yayi mishi magana,
juyawa yayi yana niyyar fita batare dayace mishi komai ba,
Abbu na k'ok'arin fita Halan tace " dan Allah Abbu a d'an dakata tukunna,
saboda wallahi Sanah bata cikin hayyaci da nutsuwarta idan ka lura,
uwar harara Ziyad ya watsa mata wacce tasa ta sunkuyar da kanta k'asa,
" wallahi summa tallahi yau zan aurar da ita ga duk wanda yasa mijinta ne,
tunda iskanci take ji, kwanakin ma dana bata na janye su a yau-yau d'innan zan d'aura mata aure,
" Hamraz.....!, Danish mahaifin Dide ya kira sunnashi,
" dawo nan ka zauna, ya fad'a cikin dattako,
ba musu ya koma ya zauna a inda yake tun farko,
Danish na k'ok'arin yin magana Gahen mahaifin Abbu ya kalli mutanen dake falon yace,
Rawan da Hamraz su tsaya amma sauran gaba d'ayanku ku fita,
a hankali Halan ta tashi cikin sanyin jiki ta kama Sanah,
wacce ke bin gaba d'ayansu da ido,
batare data san komai ke faruwa ba,
duk suka mik'e suka fita amma banda Aarib,
Rawan ya kalle shi yace " kai kuma zaman me kake yi......!?

Cikin girmamawa yace " da maganar da zanyi daku ne nima,
bedroom d'inta Halan ta kaita ta zaunar da ita tare da zama kusa da ita,
tace " nasan yanzu ko nayi miki magana ba lalle ki fahimci abinda nake cewa ba,
amma ki huta zan dawo muyi magana kinji ko....!?

Batare datace mata komai ba,
ta bita da ido harta fita, Khulud dake lab'e tayi saurin shigowa,
tare da dannawa k'ofar key, kana ta tako zuwa gaban Sanah,
fuskarta d'auke da shu'umin murmushi,
tana taunar chewing gum k'ass k'ass k'ass,
tsaye tayi a gabanta tana kallanta,
while tana murmushi, a hankali ta sanya hannu ta d'an bubbuga kumatun Sanah,
gami da sunkuyo da fuskarta saitin fuskarta tana kiran sunanta,
ganin kwata-kwata bata cikin hankalinta,
yasa Khulud takawa ga fridge ta bud'e ta d'auko robar ruwan sanyi,
murfin ta b'alle had'i da tsayawa k'erere a gaban Sanah,
ta d'aga robar ruwan ta shiga tsiyayawa a tsakiyar kan Sanah,
cike da zallar mugunta while tana murmushin,
a razane Sanah ta sauke nannauyan ajiyar zuciya tare da fashewa da rikitaccen kuka,
" wallahi Abbu da auran Hanash a kai na, dan Allah kar kayi min aure saman aure,
please my Khulud kiyi musu bayani,
baya Khulud ta d'anja had'i da hard'e hannuwanta a k'irji,
ta zura hannu d'aya ta rik'e hab'arta tana kallan Sanah,
had'i da yin sauti da harshen ta,
toussssss tousssssss toussssss,
kana tace " babu mai jinki bare ya gaskata ki,
jin muryarta yasa ta mik'ewa a sukwane,
had'i da mik'a hannu da niyyar rik'e Khulud,
da sauri Khulud taja baya tare da cewa " don't dare you touch me,
don't ever ......!
" a matuk'ar rud'e Sanah ta kuma nufarta tana kuka tace " please my Khulud help me kar mu shiga wuta,
"baki ji abinda nace miki ba kenan.....!?

Khulud ta fad'a tana kuma ja baya,
" in taimake ki inyi miki me Sanah.....!?

" Do you think I love you....!?

Idon Sanah waje tace " what do you mean....!?

"I mean what you think an what you hear,
Khulud tace tana kallan Sanah,
marin kanta ta shiga yi tana cewa " this is not my real beloved Khulud,
this is not you Khulud, some bad evil enter you,
wallahi bake bace dan nasan baki tab'a yi min haka Khulud,
murmushi Khulud tayi gami da cewa " baki da wayou yarinyar,
kin tabbaka babban kuskure kinyi sake,
kina tunanin zan zab'i naji kunyar duniya ne......!?

" Ko a hauka irin naki kina zaton zanyi ganganci nayi saken rasa Sultan da Hanash......!?

"Wallahi zan iyayin komai a kansu,
Sanah kece kika jefa rayuwata cikin k'unci da musiba,
an you think I was still love you,
kanta ta shiga girgizawa tana ja baya gami da cewa " no...! no....! this is not my lovely Khulud she have mercy & beautiful heart,
wallahi an canja min ke Khulud wannan bake bace an canja ke,
ko kuma na tabbatar akwai wani abun a k'asa,
Murmushi Khulud tayi tare da rausayawa tace " makaho ba shi da ido,
amma ida ka kira shi da ainahin sunanshi na makaho bazai ji dad'i ba,
mugu idan ya cika mugu baya fito da suffarsa ta asali arar ta mutanan kirkiri yake yi dan ya amfana da ita....!,
a zahiri kin fini magana, fad'a da rashin hak'uri,
amma a bad'iri nice asalin shaid'aniyar kuma muguwar,
ke kina da zuciya, yafiya da saurin manta sharri,
amma duk zafin zuciyar da kike da ita NAFI KI ZAFIN ZUCIYA SANAH,
danni bana yafiya, bana saurin manta sharri amma ina da saurin manta alkhairi,
cikin matsanancin kuka Sanah tace " why why Khulud me nayi miki......!?

" Good Question,
da farko ke kika lalata min farin ciki na,
kika lalata min cikar burina kika yi min babban illar da har na mutu bazan manta ba,
kika lalata min mahifa, Na zama juya,
duk sanda Jaddah ta kira ni da juya,
ba ita nake jin haushi ba, ke nake jin Na tsana fiye da komai,
naji mugun zafi da rad'ad'i akanki,
then....! Hanash,
kin tsane shi, ni kuma kanshi babu abinda ban iyawa,
wallahi Allah ina iya kashe mutum kan Hanash,
sannan kika AURE SHI, wannan ya tabbatar min dake maciya amana ce,
tunda har zaki iya auren miji na ki kuma had'a gado da jiki dashi,
kin san yadda nake ji duk lokacin danaga kin shiga bedroom d'inshi.....!?

" Kin san yadda nake jin ihuuunku na sex.....!?

"Wallahi nasha attempting kashe kai na, saboda tsabar bak'in ciki,
akanki na k'auracewa mijina inaji ina gani,
akanki Hanash yake jifa na da maganganu kala-kala marasa dad'i,
akanki babu irin kukan bak'in cikin da banyi ba,
akanki babu bala'in da ban gani ba,
idan har nayi sake Hanash ya gane kece ke faranta darenshi,
ki hasakaka rayuwarshi, ki fad'ad'a mafarkinshi,
ki yalwanta duniyarshi nasan bai tab'a iya rabuwa dake,
wanda hakan ni kuma dai-dai yake da tsinkewar numfashi na,
saboda BAK'IN KISHI da Allah yayi min,
wallahi Sanah in banda kece da tuni......!
sai kuma tayi shiru had'i da cije lips d'inta,
ina da bala'in kishi, ina matuk'ar so da k'aunar Hanash fiye da komai da kowa,
babu abinda ban iyawa kanshi,
ina kishinshi fiye da tuninki, Allah ya jarrabe ni da azabban kishi,
haka duk macen da tayi gangancin rab'a ko kusantarshi sai buzunta,
babu abinda na tsani koda jin sunanshi irin KISHIYA,
amma sai gashi ke kin kasance KISHIYA TA,
kin had'a gado da jiki dashi,
har yana fifita ki a kai na,
kika lalata min mahaifa, kika fito k'iriri kika nuna baki k'aunar Hanash,
Allah kad'ai yasan masifa da bala'in da nake idan kuka kasance tare,
then na fad'a miki hali na, ina da saurin manta alkhairi,
amma ina da rik'o da sharri,
har Khulud ta dasa idon Sanah ta kallanta cike da tsantsar mamaki.

While hawaye na zubo mata, ta kalli Khulud tace " nayi matuk'ar mamaki duk da kasancewarki mutum 'yar Adam,
wacce zaku iyayin fiye da abinda yafi haka ma,
but I still surprise an shock,
ke da kanki kika zo min da maganar auren Hanash ko kin manta....!?

"Ke kika matsa min kika kika rink'a rok'o na,
kika saka na lalata gaba d'aya rayuwata da farin cikin duniya ta,
kika wargaza min cikar buri da muradi na da komai nawa...!,
kika rink'a bina kika kuka kina rok'o na,
Khulud idan baki manta ba, a ranar da kika fara min maganar auren Hanash har suma nayi,
kika sa na yaudari iyaye na, na ci amanar Sir Moli,
duk dan na faranta miki, na kuma sanya ki cikin farin ciki Khulud,
then ban tab'a k'in Hanash ba,
mun dayyi 'yar tsama, amma ban tab'a tsanar shi ba saboda ke,
da kuma son da nake yi miki,
& maganar Sultan har abada ba'a tab'a canjawa tuwo suna har abada,
_(Niko nace k'arya ne Sanah dan da larabci ma sunanshi ASIDA)_
kuma komai daren da d'ewa dole sai gaskiya tayi halinta ta bayyana,
saboda baki tunda kike a duniya baki tab'a jin ance gaskiyar mutum ta k'are ba,
sai dai ace k'aryarka ta k'are,
kuma dama rayuwar duniya ta gaji haka wanda ka yarda shi,
kake so tsakani da Allah da zuciya d'aya yakan iya cutar dakai,
saboda fad'ar Annabi SAW ce ,
" kaso masoyinka saya-saya saboda wata rana yana iya komawa mak'iyinka,
haka kak'i mak'iyinka saya-saya saboda wata rana yana iya komawa masoyinka.

Murmushi Khulud tayi had'i da takawa gaf da Sanah tace " ki nisanci Hanash da Sultan,
nisa mai masifar tazara, dan kamar yadda kika ji nace zan iyayin komai akan su,
to ina nufin komai fa,
harta juya ta nufi k'ofa, Sanah tace " ji mana....!
cak Khulud ta tsaya had'i da juyowa,
fuskar Sanah d'auke da murmushi tace " duk da cewa munanan abubuwa da zunubai,
sukanyi kerere suyi fad'i ki sani tubalinsu ba shi da kwari,
wata rana dole zai rufta kuma tare da ma'abota shiryasu,
baki Khulud ta tab'e ta juya da niyyar fita,
sai kuma ta juyo ta dawo har zuwa gaf da Sanah tace " oopss karki manta da auren mu akanki fa,
karkije kina zance da neman maza da auren mu dan nasan Hanash bai tab'a yi miki k'arya,
danna lura ke ba k'aramar jarababbiya bace, baki gajiya da sex,
a fusace Sanah tace " idan ni mazinaciya kinfi kowa sanin hakan,
tunda a gabanki na kaiwa lusarin namijinki budurci na,
kin san me yake cewa duk lokacin daya kasance tare dani......!?

"Hummmm cewa yake yi yana 3yrs da aure amma bai san dad'in sex,
da mace ba sai a kai na,
a matuk'ar harzuk'e Khulud tayi yo kan Sanah da niyyar shak'eta,
ko me ta tuna sai kuma ta fasa,
ta juya d'an shiru Sanah tana kallanta,
kana tace " wait...! Khulud wai yama akayi Doctor, Driver & Papu suka mutu lokaci d'aya at the same time.....!?

Murmushi Khulud tayi idanta cikin na Sanah,
ta taka gabanta gaf da gaf ta yadda har suna iya jiyo numfashin juna,
tace " zan iyayen komai akan Hanash ya kufce min,
wallahi babu abinda bazan iya aikatawa ba,
muddin naga Hanash na neman sub'uce min,
ta fad'a had'i da cije lips d'inta da k'arfi idanuwanta duk waje sunyi jajir tamkar mahaukaciya,
ta juya zata fita Sanah tace " Khulud zafin rai mak'iyin meshi ne,
domin yakan saka ka aikata aikin nadama,
nasara tana tare da wanda ya nutsu yayi aiki cikin hankali da nutsunuwa,
murmushi Khulud tayi batare datace komai ba ta fita,
sakwaf Sanah tayi zaman dirshen a k'asa,
kwata-kwata ta rasa abinda keyi mata dad'i,
ga ta kasa yin kuka taji dad'i ko d'igon hawaye yak'i zubo mata,
gaba d'aya duniya da abinda ke cikinta suka taru suka fice mata fit a rai,
komai ta tuna kuma naga tayi zumbur ta mik'e ta fita a sukawa ne,
a parlor ta tarar da Mamu da su Ziyad zaune da sauri ta k'arasa gare su tana kuka tace " wallahi tallahi ina da aure,
babu wanda yako kalli inda take bare ya kula ta har ita kanta Mamu,
haka Sanah ta sanya su gaba tana kuka da rantsuwar tana da aure amma babu wanda ya kalle ta balle ya kula ta,
daga k'arshe Mamu tace " karki k'ara yi mana magana Sanah,
na kuma hana 'ya'ya na da gaba d'aya ahalin gidan yi miki magana har abada,
kanta ta dafe dan sai lokacin ta kula da gaba d'ayansu fishi suke yi da ita,
babu mai kula ta, sun taru sun had'e mata kai,
a hankali takai dubanta ga Khulud dake lab'e jikin k'ofa tana shan coffee cappuccino,
babu wanda ya kula da ita,
ido d'aya ta kashe mata had'i da d'age gira d'aya,
da ido tayi mata alamar you see,
fuskarta d'auke da shu'umin murmushi,
kawar da kanta tayi gefe tana jin k'ululun bak'in ciki,
da sauri Khulud ta k'arasa shigowa cikin parlor jikinta na rawa,
ta nufi Sanah tare da sanya hannu tana niyyar d'ago ta,
a fusace Mamu tace " karki soma tab'a ta,
banza marar zuciya kawai, duk abinda tayi miki amma har kike wani rawar jiki a kanta,
cikin yanayinta na yaudara tace " Mamu please, kana ta mayar da kallanta ga Sanah tace " tashi my Sanah,
" wallahi idan kika k'ara yi mata magana sai ranki yayi masifar b'aci Khulud,
kinji dai na gaya miki, da sauri Khulud ta saki had'i da nufar bedroom tana kukan makirci,
Sanah ta kalle ta tace " wallahi ko ban yi miki Allah ya isa ba,
sai Allah ya isar min dan Allah ba azzalumin sarki bane,
baya kuma yafe hak'k'in wani akan wani,
kuma........! tassssss tassssss Ziyad ya kifa mata mari,
" mu zakiyiwa iskanci da fitsara.....!?

Kuncinta ta dafe tare da mik'ewa ta kalle shi ido cikin ido،
tace " na tabbatar akwai ranar da zata zo wacce zaku ji kunyar abinda kuka aikata,
domin gaba d'ayanku kuna bayan k'arya ne,
kun kuma san k'arya fure take bata 'ya'ya,
a zuciye Ziyad yayi kanta yana k'ok'arin jibgarta,
Zafran da Idrak sukayi saurin rik'e shi,
cikin masifa Zafran yace " baka da hankali ne.....!?

Cikin fad'a Mamu ta mik'e tace " kai baka jin abinda ta tsaya gaban mu tana cewa.....!?

" Kuma kawai sayya hau dukanta,
Mamu na shirin yin magana Aarib da Halan suka shigo,
su Abbu na shigowa suma,
da sauri Halan da Aarib suka nufi Sanah,
Aarib yace " lafiya meke faruwa kuma.....!?

Cikin b'acin rai Zafran yayi musu bayani,
Halan tace " dan Allah yanzu meye haka....!?

Akan yarinya k'arama kun tsaya kuna yin abu haka,
" ba ruwanki karki kuma yin magana ai dama bakin ku d'aya,
Ziyad ya fad'a yana huci,
Halan tace " wallahi komai zai faru sai dai ya faru amma banyin shiru ana neman takewa yarinya hak'k'in ta,
" ok bari na dake ta naga abinda zakiyi,
da sauri Zafran yace " wallahi ka dage ta saina rama mata,
Aarib yace " nima haka kana tab'a ta nima zan tab'a ka,
gadan-gadan Ziyad ya nufi Sanah,
Halan tayi saurin sanya ta bayanta ta tare gabanta,
Aarib da Zafran suka hau tattare hannun riga,
ganin hakan yasa Dide da Abbu dake tsaye suna kallan ikon Allah,
abinda bai tab'a faruwa cikin zuri'arsu ba,
dan ko musu ba'a yi cikin su, gyaran murya sukayi lokaci d'aya dayasa gaba d'ayansu nutsuwa,
Abbu na shirin yin magana Dide yace " no argument please,
cike da tsantsar bak'in ciki Abbu yayi shiru,
yana tunanin yanzu duk wannan tashin hankalin Sanah ce ta haifar dashi,
yau a cikin zuri'arsu ne har ake k'ok'arin yin dambe,
Dide ya kuma yin gyaran murya yace " an riga da an D'AURA AUREN SANAH,
kuma ku dukkanku kun san haka,
tunda a gabanku akayi, Mamu tace " da waye......!?

"Idan taje ta ga kowaye,
Mamu ta kuma cewa " yaushe aka d'aura.....!?

"Yanzu bayan mun idar da sallar Magrib a masjid agaban jama'a da gaba d'aya Hard'o family's,
hannu ta d'ora aka had'i da kurma gigitaccen ihuuuuu،
" wallahi ina da aure, dan Allah karku yi min aure akan aure,
wuta zani, kin cuce ni Khulud na yarda dake,
na so ki nayi miki alkhairi amma kika butulce min،
cikin sanyin murya Dide yace " idan kina da hujja da shaida ki fito da ita,
da gudu ta mik'e tayi bedroom،
ta shiga har gitsa kayanta tana neman passport da fuskar da akayi musu da voice maker,
amma sama k'osa ta rasa su,
" hummmm wanda ya riga ka bacci dole zai riga ka tashi 'yan mata,
ta jiyo muryar Khulud daga bayanta,
kana ta cigaba " ai saboda irin wannan bak'ar ranar na kwashe duk wasu evidence,
da zaki yi amfani dasu, na d'auke fuska, voice maker, da passport d'inki,
da gaba d'aya kayan sawar da muka siyo,
jikin Sanah na kerrrrma ta nufi parlor,
Khulud tace " me zakiyi.....!?

"Zan nuna musu mark d'in CS da akayi min,
murmushi Khulud ta k'ara yi kana tace ki fara dubawa ki gani,
sororo Sanah tayi a tsaye gabanta na dukan uku-uku,
daga b'angare d'aya kuma ta fara tsoran Khulud,
gira d'aya Khulud ta d'age mata had'i da yi mata alamar duba mana,
da idonta, jikinta na tsuma ta d'age rigarta sama tare da dubawa,
wayam taga wajen babu komai,
da kid'ime ta shiga shafa wajen da duka hannayenta biyu,
" ki daina shan wahalar dubawa dan babu,
bakin Sanah na rawa tace " that's impossible but how...!?

Murmushi k'unshe a fuskarta tace " is not impossible is possible,
"how....!?

Sanah tace bakinta na rawa while idanta kan Khulud,
" kin mata takardar dana kawo miki hospital kika saka hannu......!?

D'an shiru Sanah tayi na wani lokaci kafin ta tuno tabbas,
Khulud ta kawo mata takarda ta sanya hannu akan za'a gyara mata CS d'inta bayan mutuwar Papu,
ajiyar zuciya ta sauke tana kallan Khulud,
" masha Allah da kika tuna dama dad'i na dake akwai babban kai,
sai dai kina da zafin soyayya da saurin yarda da mutane,
to wannan takardar tana kawo miki kika saka hannu,
ta laser ce da za'ayi a goge miki tabon,
an kuma yi an goge dan gashi nan ma kin gani da idonki,
" har abada bazan tab'a bud'ar baki nayi miki Allah ya isa ba,
haka bazan tab'a bari ki wulak'anta ba, dan har yau har gobe alk'awarin dake tsakani na dake yana nan daga b'angare na,
ta kaiwa nan ta juya ta fice tabar Khulud,
Dide na ganinta yayi saurin mik'ewa had'i da cewa " kin samo....!?

Cikin sanyin jiki ta kalle shi had'i girgiza mishi kanta alamar a'a,
da k'arfi ya runtse idonshi kana ya koma ya zauna,
ya kalle ta cikin sanyin jiki yace " tashi kibi mijinki,
gaba d'aya zuciyar Sanah ta gama k'ek'ashewa ta bushe rak'a yau,
haka ma idonta ya bushe kwata-kwata babu alamar hawaye،
sai jikinta da yayi mugun yin sanyi,
tace waye.....!?

batare daya kalleta ba ya mayar da kallanshi ga Aarib yace " ku tafi,,
a hankali Aarib ya kalli Sanah yace " tashi muje, ba musu ta mik'e had'i da cewa " bari na kwaso kaya na,
ta fad'a tana barin wajen, shima barin wajen yayi yabi bayanta danya taimaka mata shirya kayan nata,
bata bar koda kwayar zarya cikin kayan ta ba, ta kwashe kaf,
ta loda a kwatuna Aarib ya fita dasu ya luda cikin mota,
ganin sun gama kwashe kayan suna niyyar fita,
yasa Halan saurin mik'ewa tabi bayansu,
Ziyad nayi mata magana bata ko juya ba,
" ku jira ni ina zuwa, ta fad'a had'i da wucewa part d'inta ta zura hijab,
kana ta dawo ta shiga motar suka tafi,
tunda suka bar harabar gidan ta kifa kanta, ba kuka take ba,
haka bata san takamaiman abinda take yi ba,
bata d'ago kanta ba, har motar tayi parking,
a hankali ya bud'e ya fito ya d'an jima da fita kana ya dawo yace " Bismillah ku shigo,
" kiyi addu'a Halan tace mata,
batare data bata amsa ba, ta fita,
gani tayi kamar tasan gidan amma tashin hankalinta ya hana ta gane gidan,
a hankali suka taka zuwa main k'ofar gidan Aarib na gaba suna biye dashi a baya,
hannunta cikin na Halan,
" ki tsaya anan kiyi addu'a, sai da aka d'an d'auki lokaci kafin Sanah tace " na gama,
da sallama suka shiga cikin parlor'n gidan,
a zaune suka iske Aarib a saman d'aya daga cikin American sofa chairs d'in dake parlor'n,
a hankali Halan ta zaunar da ita itama ta zauna kusa da ita,
sihirtaccen k'amshin dataji ne yasata lumshe ido,
dan ya tuna mata da HUBBINTA,
Aryan Moli, saboda irin k'amshen shi ne sak,
" sannunku da zuwa ina yini.....!?

Taji shu'umammiyar muryarshi wacce ko a gigin mutuwa take bazata tab'a manta ta ba,
taji ta daki dodon kunnenta, take duk ilahirin jikinta ya d'auki rawa, tsuma da kerrrrma,
" kayi hak'uri anyi abun ne cikin gaggawa da k'ank'anin lokaci,
shiyasa duk bamu shirya ba, an kawo ta babu shiri,
Aarib ya fad'a,
k'ayataccen murmushinshi yayi mai matuk'ar tsada tare da cewa " bakomai hakan ma mun gode sosai,
da yanzu zanje d'aukarta saboda Abbu yace na tabbatar naje yau na d'auke ta,
sai kuma ga kiranka ya shigo kace kun taho,
ta kuma jin muryarshi mai eco ta daki dodon kunnenta, a karo na biyu,
"eh....! Dide ne ya matsa ai,
murmushi yayi gami da cewa " finally......!, Alhamdulillah the game is over,
na mallaki K'ALBI......!
a kid'ime ta zabura had'i da yaye rufin fuskar da Halan tayi mata,
danta tabbatarwa kanta abinda kunnowanta ke jiye mata,
ganinshi tayi a tsaye har lokacin bai zauna ba,
cike da zallar farin ciki da tsantsar annushuwa bakinshi kwata-kwata yak'i rufuwa,
cikin shiga ta alfarma yasha gayu wanda bata tab'a ganinshi da irin ba,
fuskarshi d'auke da yalwataccen k'ayataccen murmushi................!

MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
_*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

```DEDICATED TO```
*FATIMA IBRAHIM SARKI KAZAURE*
~(FATI IRO)~

5⃣8⃣

Take duk ilahirin jikinta ya d'auki rawa da kerrrrma tare da tsuma,
cikin mugun tashin hankali da matsananciyar kid'ima,
bakinta na rawa ta kalli Sir Moli dake tsaye yana sakar mata cutie smile,
kana ta mayar da kallanta ga Aarib tace " dama bakai aka aura min ba....!?

Murmushi Aarib yayi tare da cewa " tayaya zan aure ki bayan nasan kina da wanda kike so.....!?

" Wai kana nufin Aryan aka aura min....!?

Cikin murmushi Aarib yace " eh....! Sanah ARYAN RAYYAN MOLI shine MIJINKI,
shine wanda aka d'aura miki aure dashi yau,
kallanta ta mayar ga Halan tace " Aunty Halan da gaske shine....!?

"Eh shine mijinki Sanah,
yana murmushi yace " Yes I'm your husband now,
we are husband an wife, Mr & Mrs,
as from today you're MRS ARYAN RAYYAN MOLI....!,
sandarewa Sanah tayi a tsaye,
ta kasa furta koda kalma d'aya,
while idonta cikin nashi, jikinta na tsuma,
cikin rashin nutsuwa ta mayar da kallanta ga Aarib,
tace " ta yaya aka yi haka.....!?

"Me....!?

Yace yana kallanta, kanta ta d'aga sama gami da had'iye k'ululun bak'in cikin daya tokare mata mak'ogwaro,
tace " ta yaya akayi aka auran min shi....!?

" Lokacin da Jaddu yace mu fita gaba d'ayan mu,
ni ban fita ba, saboda ina san sanar dasu kina da wanda kike so,
bayan Halan ta kai ki bedroom d'in ki ai dawowa tayi,
babu yadda bamuyi ni da ita akan mu fahimtar dasu akan su bari ayi bincike ba,
amma suka k'i، so danaga suna shirin had'a mu aure sai ni da Halan muka sanar musu kina da wanda kike so,
muka kuma rok'e su alfarmar su aura miki shi,
sakwakwaf Sanah ta fad'a kan sofa,
had'i da d'aga kanta sama, ta d'ora kanta bayan sofar,
ta rufe idonta, tana zubar da hawaye،
ga k'oshi ga kwanan yunwa, ganin haka yasa su Halan mik'ewa gami dayi musu sallama,
Sir Moli ne kawai ya amsa ya kuma raka su har bakin mota,
cike da tsantsar farin ciki ya dawo parlor'n ya zama gabanta k'asa saman tiles,
gami da k'ok'arin d'ora kanshi saman cinyarta,
a hankali ta zame tare da d'an matsawa,
bai kawo komai cikin ranshi ba,
yayi tunanin kunya ce irin ta amaren Hausawa,
cikin nutsuwa ya gyara zamanshi ya jingina kanshi da hannun sofar,
gami da lumshe idonshi hawaye na zuba daga cikin idanshi,
tunda su Halan suka tafi Sanah bata motsa ba,
" duk sanda nake cikin matsala ko damuwa sai Allah ya kawo minshi danya taimake ni,
shi ya zama tamkar inuwa ne gare shi,
ya zame min haske maganin duhu mai haskaka min rayuwata,
Allah bai tab'a kawo kowa gare idan ina buk'atar taimako sai shi,
ya zame min GARKUWAR RAYUWATA,
maganin dukkan damuwa da matsala na,
mai taimkako na, mai share min hawayen kuka na,
ARYAN KAI GARKUWA NE GARE NI A DUNIYA TA,
tayi maganar k'asan mak'ogwaronta,
hawaye na zubo mata,
kasancewar yana jin maganar ta ya sashi yacewa,
" meyasa kika guje ni.....!?

"Me nayi miki da zakiyi nesa dani....!?

" Wanne irin laifi nayi miki dana cancanci irin wannan mugun hukuncin.....!?

"Kin azabatar da zuciyata da gangar jiki had'i da ruhi na,
nayi kuka harna gaji da yin kuka,
sai da na tsani kai na da rayuwata,
ban san ina yi miki irin wannan mahaukacin son ba,
sai da kikayi nesa dani,
wallahi sai da na gwammaci mutuwa ta akan rayuwata،
nasha matuk'ar wahala akan ciwon sanki,
ya fad'a cikin sanyin murya datake nuni da tsantsar damuwa,
had'i da zallar bak'in ciki batare daya motsa ba,
kasa magana Sanah tayi ta dabarbarce,
hawaye na zubo masa yace " why Sanah....!?

"Please ki sanar dani abinda nayi miki,
ki taimaka min ki sanar da ni laifin danayi miki,
ko zuciya ta zata samu sassauci da nutsuwa,
jin yanayin dayayi magana yasa bud'e idanta a hankali ta sauke su kanshi,
a razane ta zaro idonta gaba d'aya waje,
danta tabbatar da Sir Moli ne gabanta,
saboda d'azu batayi mishi kallan tsaf ba,
idan za'awa Sanah Qur'an a baya zata iya rantsewa kan ko Nailah da Hilwa ne suka mutu Aryan d'inta bai tab'a irin muguwar lalacewa،
ya rame ya k'ek'ashe sai gashi,
sai manyan idanuwanshi da suka gwalalo,
hancinshi ya k'ara fitowa sosai ya zama d'an firit dashi,
in fad'a mata akayi bata tab'a yarda Sir Moli zai koma haka,
duk yabi ya yargwale،
in banda da tasan shi farin sani,
kuma ko mutuwa zayyi ko ta mutu, zata iya gane masoyinta abin alfaharinta a kowanne irin yanayi ya kasance,
batare datayi aune ba hawaye suka soma gangaro mata,
a hankali ta d'aga hannunta ta soma k'ok'arin shafa kanshi,
cak ta tsaida hannun a dai-dai kan sumarshi, gami da dunk'ule hannun,
cikin nutsuwa ya bud'e idonshi,
cikin rashin sa'a idanuwansu suka sark'e cikin na juna,
da sauri ta kawar da kanta gefe,
" a'uzubillahi minal shaitanir rajim,
ta fad'a cikin ranta, saboda yanta taji wani yarrrrr gaba d'aya gab'ob'in jikinta suka amsa,
murmushi takaici yayi gami da sanya hannu ya tallafe goshinshi,
ganin shi Sanah keyiwa haka,,
" meyasa kika barni.....!?

Ya kuma tambayarta, yana komawa asalin Sir Moli,
" BAK'AR K'ADDARAR RAYUWA TA,
ta fad'a muryarta na creaking,
cikin rashin fahimta yace " BAK'AR K'ADDARA...!?

" wannan wacce irin Bak'ar k'addara ce mai tsananin muni da har zata iya raba ni dake......!?

Shiru tayi tana tunanin ta yadda zata iya fad'awa Aryan tana da auren wani akanta,
ganin tayi shiru ya yasashi mik'ewa a hankali,
ba zato Sanah taji Sir Moli ya d'auke ta sama cak,
" innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
tace tana mutsu-mutsun kwacewa,
bai direta ko'ina ba, sai a saman bed,
yana murmushi cike tsantsar farin ciki yace " koma meye ai ya riga da ya wuce yanzu,
tunda Allah ya cika mana burinmu na mallakar juna a matsayin abokanan rayuwa,
dan haka ne burin duk wasu masoyan gaskiya,
kuma amfanin soyayya aure, ya fad'a yana k'ok'arin had'e bakinsu,
cike zallar kewarta da shauk'inta dake d'ibarshi,
cikin zafin nama ta ture shi had'i da yin baya,
cikin matsanancin kuka tace " I'm married,
ji yayi gaba d'aya bai gane abinda ta fad'a ba,
balle ya fahimta, dan haka yace " ban gane ba, me kike nufi.....!?

Cikin kukan tace " I'm sorry Hub...! INA DA AURE.....!?

A razane yaja baya tamkar yaga wani mugun abun yace " what....!?

"Eh...! MATAR AURE CE NI, mean INA DA AURE.....!.

Halan dake zaune cikin mota suna tafiya da Aarib,
ta kalle shi, tace " Aarib wai ya kike ganin wannan rikitaccen al'amarin....!?

Ajiyar zuciya ya sauke a hankali,
yace " ni wallahi duk na rud'e na kasa fahimta da gane komai,
amma ina tunanin kamar Sanah ce da gaskiya fa,
ya fad'a yayinda hankalin shi ke kan tuk'in dayake yi,
"meyasa kace haka....!?

" Gaskiya na fahimci abubuwa da dama,
na farko yaron yana kama da Sanah,
idan kika tsaya kika kallanshi a nutse,
kuma daga reaction d'in da Sanah kad'ai ma tayi ya isa mutum ya fahimci taji muguwar girgiza,
then duk lokacin da akayi maganar mu fiddo miji direct gidan Khulud d'in take tafiya,
" hmmm gaskiya nima nafi yarda da Sanah,
saboda nayi rayuwa dasu tun suna yara,
kuma dai-dai gwargwado na fahimci d'abi'u da halayyarsu,
nasan irin mugun son da Sanah keyiwa Khulud,
muyi k'ok'arin muyi bincike mu gano gaskiyar abinda ke b'oye,
" in sha Allah zamu taimaka mata zamuyi iyayi yin mu.

" Kasan me Hanash....!?

Khulud ta fad'a tana rungume da Sultan،
ko kallanta bayyi ba,
ta cigaba da cewa " Allah Hanash Sanah tayi mugun ban mamaki dama duk abin kake fad'a kanta gaskiya....!?

Still bayyi mata magana ba, hankalin shi na kan tuk'in da yake yi،
" hummm kai kaji banza mara wayou da dabara,
in banda ma tsabar rashin hankali da tunani ya za'ayi tace Sultan d'anta ne,
kuma saboda ta mayar da kai baka san me kake yi ba har kayi mata ciki baka sani ba....!
har suka k'arasa gida ko k'ala Hanash bai cewa Khulud ba،
ita kad'ai taita zubarta, yana yin parking bai tsaya bin ta kanta ba,
ya d'auki Sultan ya shige cikin gida ya barta nan,
baki ta tab'e kana tabi bayanshi,
parlor ta iske shi zaune saman sofa ya sanya Sultan gaba ya k'ura mishi ido,
a hankali ta zauna gefen shi had'i da kallanshi tace " ina tayi maka magana amma kak'i ka ce komai.....!?

Batare daya kalle ta ba yace " me kike san nace.....!?

"Amma ai ya kamata kai ma kace wani abun ko....!?

" Kamar me ke nan...!?

Ya fad'a bai kalle ta ba,
" koma dai meye sai kace, wai baka ji abinda Sanah tace bane....!?

"Baka ji abubuwan da suka faru a gabanka bane....!?

" Naji....!, yace a tak'aice،
amma tunda akayi abun nan kak'i cewa komai,
balle na fahimci abinda ke ranka da abinda kake tunani،
ni ko yanayinka ma na kasa karanta،
ku.....! ganin ya mik'e ya nufi bedroom d'inshi ya barta anan yasata yin shiru,
tare da bin bayan shi da kallo.

Cikin tashin hankali ya dafe bango tare da cewa " aure fa kika ce Sanah.....!?

Kanta k'asa ta na sharar hawaye tace " eh..!،
da sauri ya dawo inda take zaune had'i da sanya hannu ya talle fuskarta,
da sauri ta zame hannunshi daga jikinta,
kanshi ya shiga girgizawa yana cewa " no....! no....! a'a nasan wasa kike yi min,
nasan bazaki tab'a cin amanata ba, bazaki tab'a yaudara ta ba,
bazaki tab'a yin abinda zai cutar dani ya tarwatsa zuciya ta ba,
dan wallahi Allah mutuwa zanyi,
mutuwa zanyi Sanah......!
ya fad'a da k'arfi,
kanta ta girgiza mishi tana kuka mai cin rai da zuciya tace " kayi hak'uri ba cin amanar ka nayi ba,
k'addara da _*RASHIN SANI...!*_ suka saka ni yin abinda nayi,
zaman dirshen yayi gami da tallafe kanshi yace " yanzu har akwai wani d'a namiji da zaki zab'e shi a kai na....?

"Ki zab'i rayuwa dashi, akwai wani d'a namiji da zai fini a wajenki Sanah....!?

" Akwai d'a namiji da zai baki farin ciki sama dani.....!?

Kanshi ya girgiza had'i da yin murmushi mai k'unshe da fassarori da ma'anoni da dama,
yace " waye mijin......!?

Shiru tayi ta cigaba da kukan ta,
a zafafe yace " nace waye mijin wa kika aura.....!?

" HANASH.....!?
tace bakinta na rawa,
a rud'e ya mik'e tsaye gumi ya shiga keto masa ta ko'ina,
bakinshi na rawa yace " wanne Hanash d'in.....!?

Kanta ta kwantar jikin allon gadon gami da runtse idonta da k'arfi,
tace " HANASH MIJIN KHULUD,
a matuk'ar razane cikin muguwar kid'ima yayi saurin ja baya,
yana kallanta had'i da nuna ta da hannunshi idanuwanshi duk sun firfito waje,
sunyi jajir kamar gauta, jijiyin kanshi sun fito rud'u-rud'u,
in banda rawa, tsuma da kerrrrma babu abinda jikinshi ke yi،
bakinshi na rawa da motsi na alama magana yake son yi amma ya kasa,
ganin yanayin dayake ciki yasata saurin mik'ewa ta nufi fridge da gudu,
da sauri ta bud'e ta d'auko miki robar ruwa ta mik'a mishi,
cikin masifa yace " barni na mutu,
ko in sha ruwan nan ko karna sha mutuwa zanyi,
dan kin riga kin kashe ni,
cikin kuka tace " dan Allah kasha, ka daina fad'ar haka,
" kina son na rayu kika barni kika je kikayi aure Sanah,
dama shiyasa kikayiwa su Abbu k'aryar kin tafi service....!?

Da sauri ta kalle shi wato yasan ma ce musu tayi ta tafi service,
amma ya rufa mata asiri, " kika yaudari iyayenki،
kin ban matuk'ar mamaki
kin kuma koyar dani darasi mai girma a rayuwarta,
kada ka yarda da kowa, dan yarda babbar matsala ce, ka zama naka kai d'aya,
na yarda dake na baki amana 100%,
ina matuk'ar kyautata miki zato a koyaushe,
ban tab'a yi miki mummunan tsammani ba,
kullum cikin yi miki uzuri da d'orawa kai na laifi nake,
ina tuhumar akaina akan nayi miki laifi,
na rink'a tambayar kai na wanne irin laifi nayi miki,
na zauna zaman jiranki kullum kuma koyaushe ina saka ran lalle zaki dawo gare ni,
ashe nine sakarai , dana rufe ido na akan kowacce mace...!?

"Meyasa tun farko idan baki so na baki fito kin sanar dani ba....!?

" Kika yi min rok'on talala, kika yi min shigogo ba zurfi,
idan kin san dama Hanash d'in kike so meyasa zaki yaudare ni....!?

"Meyasa baki fito kin fad'i abinsa ke ranki ba, da ZAB'IN RANKI ba....!?

" Meyasa baki sanar da iyayenki cewar shi kike so kuma zaki aura ba.....!?

Ido ta zuba mishi tana kallanshi, while tana kuka,
kanshi ya dafe had'i da cewa " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
Allahumma ajirni fi musibati wa'aklifli khairan min ha,
kin cuce ni Sanah, kin yaudare ni, kin zalunce ni,
hannunshi ya d'ora saman kafad'arta,
ya shiga girgiza ta da k'arfi yana cewa " menayi miki da zakiyi min haka....!?

"Menayi miki da zakiyi wasa da zuciya ta....!?

" Meyasa zakiyi wasa da rayuwa ki rink'a gara ta kamar ball...!?

"Why Sanah, why....!?

A hankali ta zame k'asa ta durk'ushe tana sakin rikitaccen kuka mai cin rai da zuciyar ma'abocin sauraro,
" muguwa, macuciya, azzuluma mayaudariya,
kin cuce ni, kin azabtar da ni,
ya fad'a had'i da durk'ushewa saman k'aurinsa ya fasa gigitaccen ihuuuuu,
da gaba d'aya gidan sai da ya amsa,
" ka kira ni da duk sunayen daka ga dama,
wallahi zan amsa dan nasan na cancanci ka kira ni dasu,
koma fiye dasu, ni kai na, na tsani kai na,
amma dan Allah ka tsaya ka saurare ni please,
*_RASHIN SANI...!_* ke saka fad'ar haka amma wallahi nima ban so ba,
" hummm *_RASHIN SANI...!_* yafi dare duhu,
*_RASHIN SANI...!_* ne ya sani yarda dake Sanah,
_*RASHIN SANI...!*_ ne yasa na gaskata ki na kuma aminta dake,
" dan Allah kayi hak'uri ka saurare ni nima _*RASHIN SANI...!*_ yasani na aikata abinda nayi,
_*RASHIN SANI...!*_ halin Khulud da d'abi'unta yasa ni amincewa na yarda da ita,
amma ka saurare ni nayi maka bayani,
jajayen idonshi ya d'ago ya zuba mata tare da cewa " na saurari me....!?

"Me zaki gaya min wanda zai sa na yarda dake ya kuma goge min ciwon dake raina....!?

" Babu wani abu da zaki fad'a min yanzu wanda zai sausauta zafi da rad'ad'i gami da k'unar da zuciya ta keyi min,
ya fad'a yana mik'ewa, da sauri ta mik'e itama gami da tarar gabanshi tace " dan Allah ka saurare ni,
ko minti goma ne kacal ka bani nayi maka bayani,
nasan idan nayi maka bayani zaka fuskanci GADAR ZARE da k'ofar rago zaka yi min,
na kuma fad'a,
bayyi mata magana ba, ya zagaye ta ya wuce da sauri ta sanya hannu tana k'ok'arin rik'o shi,
sai kuma ta tuna da igiyoyin auren dake kan ta,
gami da hakk'in Allah da kuma nauyin aure,
saurin janye hannunta ta yi, ta durk'ushe a k'asa tana wani irin lalataccen kuka mai ban tausayi,
jin kukanta yake tamkar ana yi mishi ambaliyar wuta cikin ranshi da zuciya,
daurewa kawai yayi ya tafi ya barta,
yana tangad'i da had'a hanya tamkar wanda yasha giya yayi tatul,
ya shige bedroom d'inshi ya zube k'asa saman tiles,
a hankali ya kwanta k'asan yana kuka wiwi abin ban tausayi,
~kai so ba k'aramin bala'i ne~
dan idan kaga Sir Moli da Sanah babu abinda zai hana ka kuka.

Cikin su babu wanda ya runtsa yadda suka ga rana haka suka ga dare,
a k'asan tiles Sir Moli ya kwana yana ta faman juye-juye,
yayi iya k'ok'arin shi dan ya samu ko d'igon hawaye ne ya zubo mishi,
koya samu sassauci da sauk'in azalzalarshi da zuciyarshi keyi mishi,
yayinda itama tana nan durk'ushe a k'asan kamar yadda ya barta tana rusgar kukan bak'in ciki,
sai da aka kira sallar asuba kana kowannen ya mik'e yayi sallah,
har wajen k'arfe tara na safe babu wanda ya fito cikinsu,
a hankali ta mik'e gami da dafe kanta saboda yadda yake yi mata barazanar tarwatsewa,
kitchen ta nufa saboda masifaffiyar yunwar dake addabar cikinta,
dan rabonta da abinci kwana biyu kenan yau,
tea ta had'a kad'ai ta fito zata koma cikin bedroom,
sallamar Halan dataji ne yasata saurin jiyowa,
gami da waro pure red eyes d'in ta,
cike da tausayawa Halan ta kalle ta,
tace " tare muke da Aarib,
" ya shigo ba damuwa, Sanah tace tana komawa kan sofa ta zauna,
sallama yayi ta amsa kana ya shigo ya zauna,
" badai kukan kika kwana kina yi ba....!?

Halan ta fad'a,
siraran hawayen da suka zubo mata ta sanya hannu ta goge,
had'i da sauke ajiyar zuciya,
kana takai tea cup d'in bakinta,
" please ki daina damun kanki haka, ki daina azabtar da zuciyarki,
cikin kuka tace " dole nayi kuka Yaya kodan na samu sassauci a zuciya ta,
babu wanda ya yarda dani, even iyayen da suka haife ni sunk'i yarda da ni,
sun k'i su fuskanceci ni, su fahimce ni,
kowa da irin kallan da yake min,
shi kanshi wanda nake tsammanin samun sassauci da ragwamme daga gare shi yak'i sauraro na,
cikin sanyin jiki Halan tace " wallahi ni da Aarib mun yarda dake mun gaskata ki,
hakan ne ma yasa muka kasa hak'uri muka dawo yau,
" dan Allah da gaske kun yarda da ni....!?

"Eh...! mun yarda dake, muna so mu taimake ki,
mu had'a k'arfi da k'arfe wajen bayyanar da gaskiya,
ajiyar zuciya ta sauke da k'arfi,
while tana zubar da hawaye tace " nagode sosai,
hak'ik'a baka tab'a gane mai sonka da masoyi na gaskiya،
sai abun tashin hankali ya same ka,
ko kana cikin bala'i da musiba,
" yanzu dai ki nutsu ki fad'a mana duk abinda ya faru,
cikin sanyin murya ta fad'a musu duk abinda ya faru tun daga farko har k'arshe,
ajiyar zuciya Aarib da Halan suka sauke a tare,
suka kuma k'ara jin sun yarda da ita 100%,
shawarwari sukayi kan yadda zasu b'ullowa abun daga k'arshe Aarib ya kalle ta yace,
" tom sai kiji tsoran Allah karki bari son zuciya ya kaiki ga halaka,
akan Aryan ki rink'a tuna kina da aure akwai nauyin igiyoyin aure a kanki,
da kuma hakk'in Allah,
yayi mata magana mai harshen damo,
Sanah ta faskancin inda maganarshi ta nufa,
wato yana nufin karta bawa Sir Moli kanta,
murmushin yak'e tayi had'i da cewa " in sha Allah,
da suka tashi tafiya har bakin mota Sanah ta raka su kana ta dawo.

Kwana biyu kenan da tarewar Sanah a gidan Sir Moli,
amma tun daga ranar da aka kawo ta gidan bata k'ara sanya shi cikin idonta ba,
kuma ta tambayi duk ma'aikatan gidan sunce mata bai fita ba,
Sir Moli ko tunda ya shiga bedroom d'inshi bai kuma fitowa ba,
babu abinda yake yi ko wanka bayyi sallah kawai yake iyayi,
yana idarwa zai zube saman tiles,
a hankali ta tura k'ofar bedroom d'inshi ta shiga kanta k'asa bakinta d'auke da sallama,
ganinshi tamkar gawa a kwance،
yaata saurin k'arasawa gareshi tana k'ok'arin sanya hannu ta d'ago shi,
" don't dare you touch me,
ya fad'a da k'arfi,
jikinta na rawa ta ja baya,
" dan girman Allah ka tsaya ka saurare ni،
ka yiwa darajar iyayenka please Aryan,
ta fad'a cikin kuka, a hankali ya dafa bed ya tashi zaune, gami da zuba mata rikitattun idanuwanshi,
da suka gama komawa asalin jajaye,
yace " ina jinki, murmushin jin dad'i tayi while hawaye na zubo mata,
ta soma bashi labarin abinda ya faru tun daga farko har k'arshe,
" wallahi ba laifi bane, yaudara ta Khulud tayi,
amma ka.......!
aman jinin dataga yana yi ne yasata tsayawa cak da maganar ta,
a matuk'ar razane cikin rud'ewa tace " Aryan....!
murmushi yayi had'i da dafe saitin zuciyarshi,
yana kallanta yace " shikenan komai ya k'are Sanah duk abinda zai faru ya riga da ya faru,
kiny ....! tari ne ya soma yi sosai while yana cigaba da aman jinin,
yana yin tarin sosai yace " mutuwa zanyi Sanah....!
wallahi nasan bazan tab'a yin rai ba,
ya fad'a yana mik'ewa tsaye hannunshi dafe da k'arjinshi,
hawaye na zubo mishi yace " mutuwa zanyi,
yayi maganar yana sanya d'aya hannun shi yana tare aman jinin,
Sanah tsaye tayi sororo ta kasa motsa k'afarta,
idanuwanta duk waje cike da tsantsar tsoro da zallar tashin hankali da firgici،
hannunshi dafe da k'irjinshi ya nuna ta da hannunshi yace " Sanah ki........!
sosai tarin ya turnuk'eshi aman jinin ya tsananta ya shiga shek'a aman jinin yana tari,
a hankali ya zame ya durk'usa k'asa dafe da k'irjinshi,
k'ok'arin yi mata magana yake yi amma ya kasa,
saboda tsabar tashin hankali Sanah kasa motsi tayi,
salati ya shiga yi had'i da mik'a mata hannu alamar tazo,
amma tsoro ya hana ta motsawa,
yana daga kwancen ya soma mimmik'ewa idanuwanshi suka soma kakkafewa,
bak'in ciki ya d'auke sai farin kawai,
while jinin bai bar zuba ba, cikin sanyin murya ya soma maimaita kalmar shahada,
har daga k'arshe yayi shiru hannunshi da jikinshi suka saki,
cikin tsantsar tashin hankali Sanah ta nufe shi tana sakin rikitaccen ihuuuuuu............!

_Dan Allah ku rink'a hak'uri na fad'a muku bani da lafiya kuma kaina na ciwo, wannan ma danake yi k'arfin hali kawai nake yi، nayi muku dan karku ji shiru, please wad'anda suke yi min magana bana yi musu replay suyi hak'uri please ba wulak'anci bane_

MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
[7/19, 12:29 PM] +234 706 387 5210: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

5⃣9⃣

" Aryan...! Aryan....! dan Allah ka tashi karka yi min haka,
idan ka mutu nima mutuwa zanyi,
wajenka kad'ai nake tunanin samun sassauci da sauk'i,
dan Allah ka tashi, ta fad'a tana jijjigashi cikin ihuuuuun kuka,
ture ta yayi, had'i da mik'ewa yana murmushi yace " kina tsammanin na mutu ne....?

"Ban mutu ba, amma nasan koda na rayu zan rayu ne tamkar mutum mutumi, mutum mara amfani da mamora,
zan rayu cikin tsantsar bak'in ciki,
zan zama tamkar mutum mara amfani,
dan nasan bazan tab'a kuma muruwa ba,
ya fad'a yana tafiya yana tangad'i tamkar wanda yasha yayi tatul hannunshi dafe da zuciyarshi,
" dan Allah Aryan ka fahimce ni,
ka yi min uzuri, please,
ta fad'a cikin matsanancin kuka,
shiru yayi mata baice komai ba,
" dan Allah kayi min magana Aryan,
wajenka kawai nake tunanin sabon sassauci da nutsuwar zuciyar ta,
gaban d'aya ahali na babu wanda keyi min magana,
kowa yak'i ya fuskance ni balle ya saurare ni,
kai kad'ai nake dashi yanzu, dan Allah karka juya min baya,
jingina bayanshi yayi da bango still hannunshi na dafe da k'irjinshi،
fuskarshi k'unshe da murmushin takaici،
yace " me kike san nace miki bayan kin riga kin gama lalata mana komai......!?

" Ya kike san nayi da rai na da rayuwa ta.....!?

"Kin san irin mugun zafi da azalzalar da zuciya ta keyi min.....!?

" Wallahi na gwammaci mutuwa ta akan ganin wannan bak'ar ranar,
kin cuce mu Sanah, kin wargaza mana komai,
kin lalata mana goben mu,
duk irin tanajin soyayya da farin cikin da mukayiwa junan mu ya tashi a banza kenan...?

"Kika iya sauran Hanash har kika had'a jiki dashi kika haihu dashi,
amma baki tab'a tunanin halin danake ciki da wanda zan shi ba,
bayan kin san irin zazzafar soyayyar da nake yi miki,
da ace ko sau d'aya kinyi tunani akai na da kuma farin cikin mu da bakiyi abinda kikayi ba,
amma kika rufe idanki, zuciyarki, da kunnenki daga abinda zaije ya dawo,
da halin da zan shiga, kin illa ni Sanah,
kin lahanta ni, kin lalata mana komai,
kanshi ya dafe had'i da cewa " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
wani lokaci wad'anda muke so basu ne suke san mu ba,
shiyasa ka barwa Allah zab'i shi yafi alkhairi,
na shiga uku Sanah aure harda haihuwa،
kuma wai Hanash,
Hanash....! Hanash.....! Hanash......!,
dame ya fini.....!?

"Me yake dashi wanda ni bani dashi, me ya fini....!?

" Me gare shi, da har zai rud'e ki ya rufe miki ido ki yarda da aurenshi.....!?

"Mutumin da bai sanki, bai k'aunarki, ko san ganinki ina tunanin Hanash bai sanyi,
" kayi hak'uri bai kai ka komai ba,
balle ya fika wani abun, Khulud ce ta.......!
cikin zafin rai yace " dole Khulud d'in tayi miki....!?

"Ko kuma takura ki tayi, ta kama ki ta d'aure tayi miki dole.....!?

" Ko ke mahaukaciya ce, wacce bata da hope & ambitions....!?

"Baki da hankali da tunani ne....!?

" Ko ke yarinya k'arama ce da baki san ciwon kanki da abinda ya dace dake da rayuwarki ba....!?

Cikin kuka tace " a'a k'addara ce da kuma rabon Sultan,
idonshi ya runtse da k'arfi batare daya yi magana ba,
ta cigaba " amma wallahi ban tab'a son shi ba,
ban tab'a jin koda sau d'aya tak ya burge ni ba,
kai kad'ai nake so, kai ne kad'ai a zuciya ta please ka yarda dani,
k'addara da rabon haihuwar Sultan dake tsakanin mu ne,
" k'arya kike baki so Sanah...!
" wallahi ina sanka, dan kullum a kowanne rana sai na kira ka naji muryarka,
saboda kai na siyi sabuwar number,
dan kawai na rink'a kiranka, kuma duk ranar juma'a sai naje BUK,
dan kawai na ganka, idan baka mata ba, akwai wacce take zuwa ta tsaya a k'ofar office d'inka,
da nik'ab & hijab, Aryan idan bana sanka zanyi haka ne....!?

Shiru yayi dan tabbas anyi haka,
" please daga ni har kai mu yarda da k'addara mu rungumi duk irin hukunci da Allah ya zartar a kanmu,
haka Allah ya tsara mana a rayuwar mu،
kuma tun kan a halicci duniya da abinda ke cikinta Allah ya riga ya tsara,
cewar akwai rabon aure da haihuwa a tsakani na da Hanashi,
kaga koda duniya da abinda ke cikinta zasu taru kaf babu wanda ya isa ya goge hakan daga littafin mu,
dan Allah karka juya min baya,
ajiyar zuciya ya sauke batare dayayi mata magana ba,
pure red eyes d'inshi ya zuba mata na tsayin lokaci,
kafin yace " tashi kije ba komai,
zatayi mata magana yace " no...!, please out!
a hankali cikin mutuwar jiki ta mik'e ta fita,
tana komawa bedroom d'in ta ta fad'a saman bed had'i da fasa kuka.

Hanash kishingid'e saman sofa a parlor idonshi rufe,
yana jijjiga k'afarshi,
tunda akayi abun nan kwata-kwata ya rasa abinda yake yi mishi dad'i,
sometimes haka nan sai ya rink'a jin gabanshi na fad'uwa,
musamman idan ya k'urawa Sultan ido,
shi kanshi ya rasa takamaiman abinda ke damunshi,
ya rasa nutsuwarshi, ya rasa inda zai tsayar da tunaninshi,
ga cikin 'yan kwanakin nan yana yawan yin mafarkin Papu,
cikin nutsuwa ta shigo ta zauna kusa dashi,
hannunta d'auke da cup, na drink,
gefe ta ajiye cup d'in, kana ta mayar da kallanta gare shi tace " wai me ke damunka cikin 'yan kwanakin nan....!?

Bai kalle ta bare ya bata amsar maganar da tayi mishi,
a hankali ta cusa hannunta cikin kwantacciyar sumar kanshi,
fuskarta d'auke da murmushi,
dan tunda abun ya faru ta daina gane kanshi kwata-kwata,
cikin murmushi tace " haba Abban Sultan kome yayi zafi maganinshi Allah,
koda bazaka sanar dani damuwarka da matsalarka ba,
dan maybe ban cancanta dana san damuwarka ba,
ban kuma kai matsayi da zan iya sanin halin da kake ciki ba,
dan Allah ka barwa Allah komai, ka zama mai mik'a dukkan lamuranka ga Ubangiji mai kowa da komai,
still Hanash bai ko kalli inda Khulud ke zaune ba,
yace " ke yanzu har kina da bakin da zaki yiwa wani wa'azi.....!?

Wata irin muguwar fad'uwa gaban ta yayi,
cikin rawar murya tace " ban gane ba Hanash....!?

"Eh, kina tsoran Allah ne.....!?

Ya fad'a still bai kalle ta ba,
take jikinta ya d'auki kerrrrrrrma,
gabanta ya shiga dukan uku-uku,
dan a tunaninta ko ya gano gaskiyar al'amari,
bakinta na rawa tace " ban fahimce ka, me kake nufi......!?

"Yau wajen 2 weeks kenan ina ta fama dake akan hakk'i na,
amma kwata-kwata kink'i bani had'i kai, sai hanya-hanya ki ke min,
idan akwai wani abun ne ki fito ki fad'a min,
murmushi tayi had'i da cewa " dama abinda ke damunka kenan shine ka tsaya kana ta faman kumbure-kumbure.....!?

Bai kalle ba, yace " oho,
" hummmm dama akan wannan kake b'ata fuska kana cin-cin magani.....!?

"To yi hak'uri yanzu dai ga drink d'inka sha,
ta fad'a tana dariya, ido Hanash ya k'uruwa Khulud dan ya lura duk sanda ta bashi,
wani abu mai liquid yasha, kwata-kwata joy stick d'inshi bata tashi,
gaba d'aya ma sai duk wata sha'awarshi ta d'auke,
murmushin gefen baki yayi gami da karb'ar cup d'in,
kana yakai bakinta yace " sha....!
ido ta zaro cike da tsantsar tsoro da fargaba,
control kanta tayi dan karya gane tana zuba mishi maganin kashe sha'awa tace " no ni a k'oshe nake bana sha,
kai kasha kawai, idonshi kanta yana karantar yanayinta,
yace " no kisha sai nima nasha musha tare mana,
murmushin yak'e Khulud tayi tace " amma ai kasan ban shan drinks irin wannan ko....!?

Cike da kallan tuhuma da zargi ya daka mata gigitacciyar tsawa yace " nace ki sha ko.....!?

Ganin yadda yanayinshi ya sauya lokaci d'aya yasa jikinta d'aukar tsuma,
hannunta na rawa ta amshi cup d'in, tayi kamar zata kai bakinta,
sai ta saki cup d'in da gangan ya fad'i k'asa,
a fusace ya damk'i wuyanta idanuwanshi duk waje yace " me kike saka min cikin drink ina sha.....!?

"Wallahi ban saka maka komai,
" k'arya kike yi, ni zaki rai nawa wayou da hankali.....!?

"Zaki fad'a min gaskiya ko saina baki mamaki yanzu-yanzu nan.....!?

Kuka Khulud ta saka a matuk'ar razane dan yanayin Hanash yayi masifar bata tsoro,
" please kayi hak'uri،
" nayi hak'uri akan me....!?

"Me kike bani ina sha Khulud.....!?

Ya kuma tambayarta cikin masifa,
yana jan gashin kanta da k'arfi,
" Allah bana baka komai,
" wallahi k'arya kike yi, meyasa kullum idan nasha feelings d'ina ke tafiya.....!?

Ido ta zaro waje cike da zallar tsoro,
dan ta fahimci ya fara ganewa,
gigitaccen kuka ta saka had'i da cewa " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
wallahi Hanash bana baka komai،
" bazaki fad'a min gaskiya ba ko....!?

"Allah iyakar gaskiya ta nake fad'a maka,
" ok yayi maki kyau, amma wallahi ki kuka da kanki muddin na gano akwai wani mugun abun da kike yi min،
ya fad'a had'i da wullata kan sofa ya fice,
tabi bayanshi da kallo tana share hawayenta,
" Allah ya isa mugu kawai, ta fad'a idonta kanshi.

" Please Mamu ki fahimce ni mana،
wallahi Allah Sanah ce ke da gaskiya a maganar nan,
Halan ta fad'a cike da damuwa,
" dan Allah Halan ki daina yi min wannan maganar please na rok'e k'i da girman Allah,
" shikenan Mamu nayi miki alk'awarin daga yau ban kuma yi miki maganar,
amma kafin nan, ki tsaya kiyi tunani akan abu guda hud'u zuwa biyar,
na farko irin soyayyar da Sanah keyiwa Khulud,
na biyu ki zauna kiyi tunani akan halayyar Sanah da d'abi'unta,
tunda kike da ita ta tab'a yi miki k'arya ko munafurci,
ko tana da halin cuta, ha'inci, cin amana,
sannan Sanah tana da wanda take so kuma suke soyayya,
ba wai auren ne bata so ba,
sannan ki tuna a ranar da akayi abun hook Sanah tayi,
saboda tsabar shock d'in dataji,
sannan tunda akayi auren Sanah ko sau d'aya Khulud bataje gidan Sanah ba,
sannan bata je kai amarya ba،
Mamu ke fa mahaifiyarta ce, duk duniya kinfi kowa kusanci da ita,
kinfi kowa sonta da k'aunarta,
kinfi kowa sanin zafinta, bai kamata ace koda duk duniya da abinda ke cikinta zasu juya mata ba,
bai kamata ke ki juya mata ba, kamata yayi ace a kowanne hali ta tsinci kanta,
ki zama kina tare da ita, idan tayi abu mara kyau ki nuna mata kuskurenta,
amma ace gaba d'aya gida kowa da kowa kun taru kun juya mata baya,
kan abun da baku da tabbaci akan shi,
baku san wanda ke da gaskiya ba,
batare da kun tsaya kunyi dogon tunani da nazari, gami da bincike ba,
kuka yanke hukunci cikin fushi,
itama fa 'yar Adam ce, kuma 'ya kamar kowa, tana da hakk'i akanku,
ya kamata kuyi bincike, amma har ke da zata samu sassauci daga gare ki kin k'i kula ta,
da wanne zata ji a shekarun Sanah,
da har yanzu batayi 20yrs ba saboda Allah,
sannan wallahi duk wanda ya tsaya ya nutsu ya k'arewa Sultan kallo zaigano zallar kamar da yake yi da Sanah,
meyasa baku bari anje anyi DNA ba....!?

"Meyasa ba'a je hospital an binciki haifar Sanah da farjinta ba.....!?

" Meyasa itama Khulud d'in ba'a je hospital an bincika ta ba....!?

"Kawai aka yanke hukunci da sauri kuma cikin fushi,
ina jiye muku yin dana sani da nadama,
a ranar da bata da amfani,
Halan ta k'arasa maganar hawaye na zubo mata,
cikin sanyin jiki ta mik'e ta fita, batare data kuma yin magana ba,
sosai jikin Mamu yayi mugun yin sanyi,
gaba d'aya yinin ranar sakaka tayi shi,
kallo d'aya zaka yi mata ka fahimci tana cikin damuwa,
da daddare kuwa kasa bacci tayi,
ko runtsawa kasa yi tayi yadda taga rana haka taga dare.

Bayan sati biyu

Tunda Sanah da Sir Moli sukayi magana,
kwata-kwata Sanah bata kuma saka shi a idonta ba,
ya koma zaman cikin bedroom d'inshi,
bai fitowa ko parlor, kullum yana cikin bedroom yana zaune saman tiles,
tun yana kukan bak'in ciki da takaici,
har ma gaba d'aya hawayenshi suka d'auke,
zuciyarshi ta bushe ta k'ek'ashe,
duk wani abinda ke duniya ya fice mashi fit a rainsa,
ya zama bashi da hope & ambition,
ya daina yin wanka, even brush bayyi, ya tara uwar k'asumba buzu-buzu,
gaba d'aya ya canja cikin k'ank'anin lokaci,
yayi mugun bak'i ya rame ya k'ek'ashe,
baya cin abinci sai dai yasha ruwa,
idan yaji yunwa yasha fresh milk,
idan ya gaji da zama saman tiles ya koma saman sofa ya kishingid'a,
ya zama so silent ya daina yin magana kwata-kwata,
wayoyinshi ma kashe su yayi gaba d'aya,
even bedroom light d'inshi ma a kashe suke,
ya zamana babu sauran abinda yake so ko sha'awa a duniya baki d'aya,
itama a b'angaren ta, babu abinda take yi sai sallah da wanka,
sai idan taji yunwa ta d'an ci wani abun kad'an shima ba don ranta na so ba.

Tun safe Leem yake ta faman neman woyoyinshi,
amma ya kasa samunshi, ya kai a k'alla kwana wajen sha bakwai yana neman shi a waya amma bai samunshi,
sitiyarin motar ya d'an daka had'i da cewa " shege an sha gwagwarmaya tare,
amma dayake yanzu amsamu cikar buri shine ya manta dani,
bari naje gidan na k'are mishi tasss,
ya fad'a tare da karya kan motar ya nufi gidan Sir Moli,
kasancewar ma'aikatan gidan sun san Leem yasa suka bud'e mishi get kai tsaye,
sai da yayi parking kana ya fito,
" dan Allah mai gidan yana ciki kuwa....!?

Leem ya tambayi d'aya daga cikin ma'aikatan gidan,
d'an shiru yayi kana yace " eh to ni dai tun ranar da aka kawo mishi amarya ban k'ara ganinshi ya fito ba,
kuma kaga gaba d'aya motacinshi suna nan,
jimmmmmm Leem yayi kana yace " ita matar gidan tana ciki......!?

"Eh, duk suna ciki babu wanda ya fita,
wani soja sanye da kakin sojoji a jikinshi ya bashi amsa,
batare da Leem ya kuma yin magana ba, ya nufi main part d'inshi,
ya dad'e yana sallama amma ba'a amsa mishi ba,
dan haka ya koma k'ofar part d'in Sanah,
nan ma sallamar yayi tayi amma ba'a amsa ba,
juyawa yayi ya nufi motarshi zuciyarshi cike taf da kokwanto,
gami da wasi-wasi da sak'e-sak'e,
har ya shiga mota yana niyyar yin mata key,
ranshi ya bashi kodai ba lafiya ba,
saboda ma'aikatan gidan sun tabbatar mishi da basu fita ba suna cikin gidan,
sosai tsoro ya kama shi, gabanshi ya shiga dukan uku-uku,
cike tsantsar tsoro ya fito ya nufi part d'in Sir Moli,
a hankali ya tura k'ofar cikin sa'a kuwa tana bud'e,
gabanshi na fad'uwa ya shiga ya nufi bedroom d'inshi,
ya tura k'ofar a hankali, ganin bedroom d'in duhu dund'im yasa shi kunna phone light d'inshi,
a hankali ya k'arasa wajen makunnar fitilar d'akin ya kunna,
haske ya gauraye d'akin, da sauri Aryan ya rufe idonshi, kasancewar ya juma baiga haske ba,
dudduba shi Leem ya soma yi har cikin bathroom amma bai ganshi,
while yana kiran sunanshi " Aryan! Aryan!,
Sir Moli yana kishingid'e yana jinshi yana kuma ganinshi amma bai ko motsa ba,
kasancewar muguwar ramar da Sir Moli yayi yasa ya lafe a k'asa kan tiles,
dan haka Leem bai ganshi ba, shiru Leem yayi yana d'an k'ara dubawa,
amma bai ganshi ba, batare daya sani ba ya taka k'afar Sir Moli,
da sauri Leem ya duba jin ya taka wani abu,
ganin Sir Moli dayayi a kwance cikin mawuyacin hali,
yasa Leem nufarshi, bakinshi yana furta Aryan....!
jikin Leem yana rawa ya d'ago Sir Moli,
" innalillahi wa'inna ilaihirraji'un Aryan kai ne haka.....!?

" Kai ne ka zama haka.....!?

Leem ya fad'a kwalla tana taruwa idonshi,
" Aryan meke faruwa dakai haka.....!?

"Meye tsalarka a duniya da zaka lalata kanka da rayuwarka a banza.....!?

Yayi maganar yana mik'ar da Sir Moli zaune,
gyara mishi zama yayi sosai kana ya zauna gefenshi,
gami da zuba mishi ido, yace " ka kanga kuwa Aryan....!?

"Kaga yadda ka koma ka lalace....!?

" Why Aryan....!?

"Ina tunanin dama Sanah ce matsalarka da damuwarka yanzu kuma ka sameta,
ta zama mallakinka meye yayi saura kuma....!?

Murmushi Sir Moli yayi wanda yake k'unshe da abubuwa da dama,
cikin k'arfin hali kasancewar ya dad'e bayyi magana ba,
yace " komai ya lalace Leem, babu abinda yayi saura,
cikin rashin fahimta Leem yace " kamar yaya komai ya lalace...!?

"Na rasa ta Leem, Sanah ta kufce min,
ya fad'a hawaye na gangaro mishi,
wad'anda ya dad'e yana rok'on Allah zubowarsu,
" wai me kake nufi Aryan....!?

Kamar bazai fad'a mishi ba, sai kuma yayi tunanin gwara ya fad'awa wani koya samu rangwame da sauk'in zuciyarshi,
idonshi ya lumshe a hankali kana ya shiga bawa Leem labarin komai tun daga farko har k'arshe kamar yadda Sanah ta fad'a mishi,
bai rage komai ba,
baya Leem yayi gami da dafe kanshi yana karanta duk addu'ar data zo mishi bakinshi,
ya dad'e a haka kafin yayi k'ok'arin saita kanshi,
saboda karya k'arawa Sir Moli damuwa,
ya kuma karya mishi d'an sauran k'arfin halin daya rage mishi,
amma deep down Allah kad'ai yasan abinda ke ranshi da abinda yake ji,
muryarshi ya sassauta tare da dafa kafad'ar Sir Moli,
yace " I'm very sorry Aryan,
dole ka zama wani irin mutum saboda abubuwa da dama,
amma please ka daure ka zama namiji mana kamar ba namiji ba,
dan Allah ka yarda da k'addara ka mik'awa Allah dukkan lamuranka,
ka daure ka zama mai tawakkali da juriya please,
kan Sir Moli k'asa yayi murmushi had'i da cewa " bazaka gane bane Leem,
" idan ban gane ba waye zai gane halin da kake ciki Aryan....!?

"Na gane na kuma fahimci halin da kake ciki,
shiru Sir Moli yayi, haka Leem yayi ta bashi hak'uri yana bashi baki,
amma ko tari Sir Moli bai kuma yi ba,
mik'ewa Leem yayi rik'e da hannunshi yana cewa " tashi!
" me ye...!?

Aryan ya tambaye shi,
kai tsaye Leem yace " wanka zakayi mu fita please,
kanshi ya girgiza alamar a'a had'i da cewa " no! ni yanzu bani da komai,
" haba Aryan kamar ba musulmi ba,
dan Allah ka tashi kayi wanka na kaika aski,
babu irin lallashin da Leem bayyiwa Sir Moli kan ya tashi yayi wanka ba,
amma yak'i kalma d'aya yake fad'a mishi,
" ni ba Aryan Rayyan Moli bane,
ba wanda ka sani da bane ba, waccan da ka sani ya riga da ya mutu,
matacce ni yanzu, dan tamkar gawa haka nake mutuwa ta kawai nake jira,
sosai ran Leem ya b'aci duk da yasan halin Moli da shegen taurin kai da kafiya,
" ka rink'a tuna iyayenka da wad'anda zasu iya sadaukar da lafiya, farin cikin su, rayuwarsu da duniyar su akanka,
sosai Leem yayi mishi nasiha mai ratsa jiki ya lallab'a shi,
kana ya shiga wanka,
kafin ya fito Leem ya gyara mishi d'akin tsaf tamkar mace,
ya juna mishi bonar turaren tuna,
Leem yana aikin yana tunanin sauyawar Aryan lokaci d'aya haka,
yana mamakin yadda d'an gayun Aryan mai uwar tsafta da gayu ya koma haka,
wanda a rana sai yayi wanda sau 3 amma yau shine ake fama dashi akan wanka,
shine yayi wajen 20 days ba wanka,
shine yake kwana cikin bedroom haka babu gyara,
hummmm lalle rayuwar duniya abun tsoro ce,
ya ciro mishi kaya cikin wardrobe ya aje mishi saman bed,
kana yayi oder abinci daga restaurant, kasancewar Sir Moli ya dakatar da kukunshi daga yi mishi girgi tuni,
sai da aka sha fama dakyar Sir Moli ya shafa lotion ya fesa body spray,
ya sanya kaya, daga bakin k'ofa akayi knocking Leem ya fita ya tarar da mai gadi ne ya kawo mishi oder abincin da yayi,
kud'in ya bashi shi kuma ya amshi abincin ya koma,
sai da Leem da Aryan akayi uban artabu akayi gwagwarmaya,
har Leem yayi fushi kana Sir Moli ya d'an ci abinci,
amma da Leem ya dage kan sai sun fita, k'i yayi daga k'arshe ma sai ya sawa Leem kuka,
ido kawai Leem ya k'ura mishi yana tsantsar mamakin shi,
dan ko a mafarki akace mishi Aryan Moli zayyi haka bai tab'a yarda,
balle har ya koma haka kamar wani mai tab'in hankali kan mace da soyayya lalle rayuwa،
tun daga wannan rana duk bayan kwana biyu sai Leem yazo ya sanya Sir Moli gaba ya sanya shi yayi wanka dole,
ya kuma matsa mishi dole yaci abinci,
dan muddin Leem bai matsa mishi ba, bayyin wankan bai kuma cin abincin,
wani lokacin ma sai Leem yayi da gasken gaske kafin yake samu yayi wankan ma,
haka zai zauna cikin duhu, fita dai ce Sir Moli yak'i fita,
ko aski yak'i zuwa, dan ko k'ofar bedroom d'inshi bai fita.

Kwata-kwata Mamu ta kasa samun nutsuwa da sukuni abun duniya ya taru yayi mata yawa,
tun daga ranar da Halan ta fad'a mata maganganun nan,
hankalinta yak'i kwanciya,
tana zaune a parlor ta sanya abinci a gaba,
tana ta juya spoon d'in ta kasa kai koda spoon d'aya bakinta,
so take taga Halan suyi maganar taji ko Sanah ta fad'a mata wani abun,
amma tun daga ranar Halan bata k'ara shigowa part d'inta ba,
ita kuma kunya take ji, a ganta ta shiga part d'in Ziyad,
a hankali ta mik'e ta lek'a ta window taga babu kowa kasancewar sallar ishsha akeyi,
da sauri jikinta na rawa ta fita dan wannan ce kad'ai damar da zata samu ta shiga part d'in Halan,
tana fita tayi wuf ta fad'a part d'in tayi sa'a Ziyad ya fita sallah yabar k'ofar a bud'e,
Halan na parlor zaune saman sallaya taji shigowar Mamu,
a hankali ta kalli k'ofar, ganin Mamu yasata saurin mik'ewa ta tare ta,
cikin sanyin jiki Mamu ta zauna saman sofa,
Halan ma zama tayi kana ta gaida ita,
Mamu tace " Halan nayi tunani sosai akan maganun da kika fad'a min,
na gano munyi kuskure na rashin tsayawa muyi bincike,
wallahi ko bacci bana iyayi sosai haka ma abinci bana iya ci,
kwata-kwata hankalina yak'i kwanciya kullum na kwanta saina ganta cikin mafarki,
tana kuka tana mik'o min hannu had'i da bani hak'uri cikin matsanancin kuka,
murmushin jin dad'i Halan tayi tace " Alhamdulillah Mamu,
Mamu tace " kinje gidan ne....!?

"Eh...! munje ni da Aarib,
cikin zumud'i tace " ya kukayi da ita....!?

Halan bata b'oye mata komai ta fad'a mata duk abinda Sanah ta fad'a musu,
cike da zallar tausayin 'yar tata Mamu ta share hawayenta,
tace " meye abinyi yanzu Halan.....!?

"Eh to har yanzu dai Aarib nake jira,
yace na bashi lokaci zayyi bincike,
hawaye Mamu ta kuma sharewa batare datace komai ba,
Halan tace " muddin abinda Sanah ta fad'a gaskiya ne,
babu abinda ke d'awainiya da ita,
yake kuma bata wahala sai HAKK'IN IYAYE,
wato hakk'inku ke da Abbu, shiyasa ma Khulud d'in tayi mata butulci dan Allah ya nuna mata kuskurenta da kuma mahimmancin iyaye ga rayuwar d'a,
yanzu babban abinyi na farko shine ki yafe mata, ki kuma dage mata da addu'a,
sai kiga ta dalilin yafiyarki da kuma addu'arki sai Allah ya kawo mata mafita batare da taimakon kowa ba,
Allah ya kawo hanyar da ballin zai tashi ta inda bamu tab'a tsammani ba,
muryar Mamu na rawa tace " na yafe mata, na yafe mata duniya da lahira Allah da mala'iku ku shaida na yafewa Sanah,
cikin farin ciki Halan tayi mata godiya sosai, kana suka k'ara tattaunawa kan maganar,
jin anyi sallamar sallah yasa Mamu saurin mik'ewa ta fita,
tun daga wannan rana Mamu ta shiga yiwa Sanah addu'a ba dare ba rana.

A b'angaren Sanah ma kusan hakan ne dan itama babu abinda take iya tsinanawa kanta,
gwara ita tana tashi tayi wanka wani lokacin,
haka idan taji yunwa zata kashe ta,
tana neman abinda zata ci, itama ko parlor'n bata fitowa kullum tana cikin bedroom tana faman aikin rusgar kuka tana dana sani da danamar abinda ta aikata,
gashi gurin wanda take sa ran samun sauk'i shima babu,
kowa ya juya mata baya, babu gurin wanda zataje ta samu sassauci a rayuwarta,
bata da wani aiki daya wuce kuka,
tayi muguwar rama tayi bak'i sosai itama,
idan ka ganta ba lalle ne ka iya gane ta ba.

A fanin Khulud da Hanash kuwa ya canja mata gaba d'aya,
bama ita kad'ai ya canjawa ba,
gaba d'ayanshi ya canja, yadda yake yi mata haka yake yiwa kowa,
kwata-kwata baya cikin walwala,
Mimmee tayi tambayar duniya harta gaji ta sakawa sarautar Allah ido,
ya zama so silent, ya daina magana, baya son damu, ya fi son zama shi kad'ai yanzu,
idan har yana gidan, to yana bedroom d'inshi koyaushe,
itama Khulud tayi tambayar harta gaji,
wanda shi kanshi bai isa yace ga takamaiman abinda yake damunshi ba,
haka Khulud zatayi tayi mishi magana da surutu amma baya ko kallanta balle ya kula ta,
harta gaji dan kanta ta tashi ta abar mishi wajen,
lokuta da dama shi kanshi yana zama ya tambayi kanshi dalilin canjawarshi amma babu,
ya sha zama yayi ta faman tunanin abinda ke damunshi amma ya kasa gano komai,
inda daga k'arshe ya fawwalawa Allah komai.

Bayan sati biyu

Sir Moli yana kwance haka nan yaji gabanshi nata faman fad'uwa da k'arfi,
kwata-kwata hankalinshi yak'i kwanciya,
gabanshi sai dukan uku-uku yake,
idonshi ya rufe da k'arfi gami da dafe zuciyarshi dake bugawa da tsananin k'arfi,
" innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
ya fad'a idonshi rufe, tunowa da yayi da Sanah yasashi saurin bud'e idonshi,
idan ba mantawa yayi ba, yau wata d'aya kenan da auran su amma tun washe garin auren su bai kuma sakata a idonshi ba,
" ya salam yace yana mik'ewa cikin rashin gwarin jiki,
" koba komai ai akwai hakk'inta a kai na, koda kowa ace babu aure tsakanin mu,
yayi maganar lokacin dayake k'arasawa k'ofar bedroom d'inta,
dayake akwai hanya zuwa part d'inta ta cikin part d'inshi,
hannunshi ya d'ora a kan handle k'ofar,
d'an tsayawa yayi jimmmm yana tunani, while gabanshi na cigaba da fad'uwa,
sai da runtse idonshi kana yace " Assalamu Alaikum!
shiru bata amsa ba, babu kuma motsinta,
sallamar ya k'ara maimaitawa wajen sau biyar amma ko sau d'aya ba'a amsa ba,
da sauri da sauri bugun k'irjinshi ya tsananta ya shiga bugawa fat-fat,
jikinshi na rawa ya tura k'ofar bedroom d'in ya shiga,
a matuk'ar razane kicin matsananciyar kid'ima,
ya k'arasa inda ya ganta kwance tamkar gawa,
cikin zallar tashin hankali da matsanancin firgici ya soma gigiza ta had'i da kiran sunanta,
" Sanah! Sanah!! Sanah!!! amma ko motsi batayi ba,
jikinshi na kerrrrma ya bud'e fridge ya d'auko robar ruwa ya b'alle murfin ya shiga zuba mata,
still Sanah bata motsa ba, cikin tashin hankali Sir Moli ya sanya hannu ya sungume ta yayi waje cikin tashin hankali,
ya ma manta da wani aure dake kanta,
wanda dama saboda hakk'in auren dake kanta,
da nauyin igiyoyin auren dake kanta,
da kuma tsoran Allah, da kaucewa tarkon shaid'an da fad'awa hakala,
ya sashi k'aurace mata kwata-kwata,
ya nisanta kanshi daga gare ta, ya keb'e kanshi, ya guji duk abinda zai had'a shi da ita,
a kid'ime ya sanya ta cikin mota yana kiran driver,
sojan ya taso shima jikinshi yana yana rawa a tsorace,
ganin yadda Sir Moli ya koma,
in banda muryarshi dayaji da bai tab'a gane shi,
suna yin parking a k'ofar hospital d'in ya fito da gudu yayi cikin hospital,
ya kira nurses dan bai san sake tab'a ta,
a gida ma dan dai bashi da yadda zayyi ne, dole ne yasashi d'aukarta,
direct emergency room aka shigar da ita, an dad'e ana dubata kafin ta farfad'o,
sai da aka gama dubata kana aka kaita d'akin hutu aka kwantar da ita,
Sir Moli yana biye dasu, jikinshi sai rawa yake while yana tuhumar kanshi,
Doctor na sanya mata k'arin ruwa,
ya kalle ta yace " sannu!
murmushi tayi mishi gami da cewa " yauwa, nagode sosai,
" ba komai yace yana murmushin shima,
Sir Moli na gefe ya kasa zaune da tsaye,
Doctor na k'ok'arin fita Sanah da Aryan suka had'a bakin wajen cewa " Doctor meke damunta,
itama kuma tace " Doctor meke damuna....!?

Suka fad'a lokaci d'aya a tare,
murmushi Doctor yayi yace " love bird!
wato maganar ma a lokaci d'aya kuke yi kenan.....!?

"Saboda kun san abinda ke cikin zuciyoyin junanku,
murmushi sukayi gaba d'ayansu babu wanda yace komai,
Doctor ya mik'awa Sir Moli hannu gami da cewa " congratulation your wife is pregnant....!
hannunshi dake cikin na Doctor yayi saurin k'ara matsewa cikin tsantsar farin ciki yace " are you serious...!?

Murmushi Doctor d'in yayi gami da cewa "yes of course,
ya fad'a yana mik'a mishi takardar sakomakon binciken da akayi,
godiya sosai Sir Moli yayi mishi kana Doctor d'in ya fita,
Doctor na fita Sanah dake zaune tamkar mutum mutumi tayi saurin mik'ewa,
had'i da fisge k'arin ruwan dake jikinta,
batare data damu da jikin dake zuba ba,
ta nufi Sir Moli, hannunta na rawa ta karb'i result d'in asibitin tana kallan fuskarshi,
taga yadda tsantsar farin ciki k'arara ya bayyana a fuskarshi,
hannunta na kakkarwa ta duba takardar,
ganin watan cikin yasata yar da takardar cikin tashin hankali ta rik'e wuyan rigarshi gam,
tace " ka cuce ni Aryan! shikenan ka kaini wuta, wallahi ko Khulud bata cuce ni kamar yadda ka cuce ni ba,
sai da fad'a maka ina da aure amma duk da haka ka toshe kunnowanka,
ka keta min haddi ka keta haddin Allah dana auren dake kaina,
KAYI MIN CIKI!!!! ta fad'a a mahaukace cikin tashin hankali,
murmushi yayi mata yana k'ok'arin yin magana,
tace " ka cuce ni Aryan, ka kuma ban mamaki,
tunda kar ka iya kwanciya da ni ina a matsayin matar wani................!

MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
[7/19, 12:29 PM] +234 706 387 5210: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

6⃣0⃣

"Tunda har ka iya kwanciya da ni ina a matsayin matar wani،
Aryan na d'auka kai daban ne a cikin maza,
nayi zaton kana da tsarkin zuciya dana ruhi,
yanzu wanne irin kallo kake so duniya tayi mana....!?

" Idan mun mutu me zamuje muce da mahaliccin mu....!?

"Da wanne irin suna kake so duniya da al'umma su kira mu....!?

" Shi kanshi cikin dame za'a kira shi shege ko d'an zina....!?

"Meyasa zakayi min haka....!?

" Meyasa kai ma zaka taimaka ka sanya hannu wajen rugujewa da tarwatsa rayuwata....!?

"Meyasa...! Why Aryan...!?

" Bayan na sanar dakai ina da auren wani akai na,
ta fad'a had'i da durk'ushewa k'asa tana kukan mutuwa tamkar ranta zai fita,
cikin sanyin jiki, Sir Moli ya durk'usa k'asa ya d'auki takardar sakamakon data yar,
ya duba yaga cikin 4 months ne,
murmushin bak'in ciki yayi gami da sanya hannu ya goge hawayen dake zubo mishi,
kana ya durk'usa gefenta, ya mik'a mata
cikin rawar murya yace " kina tunanin cikin wata nawa ne....!?

Cikin masifa tace " kamar ya nake tunani...!?

Bayan gashi nan na gani da idona,
na 1 month ne, murmushi ya k'ara yi gami da girgiza kanshi yace " duba dai,
kawar da kanta gefe tayi ta cigaba da rusgar kukanta,
muryarshi na rawa yace " cikin bana wata d'aya bane,
watan shi hud'u (4 months),
cikin tashin hankali ta tsayar da kukanta cak,
tare da d'ago kanta hannunta na rawa ta fisge result d'in tana dubawa,
" hummm kina tunanin san zuciya ta yakai haka ne?

"Ko kina tunanin zan iya cutar dake...!?

" Babu irin damar daban samu akanki ba, amma ko sau d'aya bana tunanin na tab'a attempting yin sex dake,
Sanah inda ace wani abu dake jikinki nake so ko nake sha'awa da tuni na dad'e da wuce wajen,
ya kamata ace ki cire wannan tunanin daga ranki ni AINAHIN KE D'IN NAKE SO,
ba wani abu da kika mallaka ba,
tun kan ki mallaki komai, nake sanki,
tun kan ki zama mace nake sonki Sanah,
kanta ta dafe had'i da cewa " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,
yanzu wani CIKIN HANASH, nake dashi,
harna wata hud'u, kuka ta saka gami da mik'ewa tsaye tana girgiza kanta,
tana cewa " a'a, bazan tab'a bari haka ta sake faruwa dani ba,
na gwammaci mutuwa ta,
wallahi kashe kaina zanyi Aryan,
na gaji da wannan bak'ar wahalalliyar rayuwar,
ta fad'a tana neman abinda zata kashe kanta dashi,
a matuk'ar haukace,
a tunaninshi bada gaske take yi ba,
dan haka bayyi yunk'urin dakatar da ita ba,
ganin babu wani abu cikin d'akin da zata iya amfani dashi wajen kashe kanta,
yasata ta soma buga kanta jikin bango da k'arfi tana kuka tamkar wacce ta shekara 10 cikin ciwon hauka,
sosai take buga kanta jikin bango,
kafin kace me tajiwa kanta mugun ciwo,
while tasa hannayenta duka biyun tana dukan cikinta da k'arfi,
a razane Sir Moli ya mik'e ya nufe ta,
ya rik'e hannunta gam, hauka Sanah ta soma yi tuburan muraran,
tana ihuuuun kuka had'i da k'ok'arin kwace kanta,
cikin b'acin rai Sir Moli ya zuba mata kyawawan marika gudu biyu a jere,
tassssss...! tassssss....! yace " kinyi hauka ne.....!?

Baya tayi while bata bar dukan cikinta ba,
cikin kuka tace " eh...! na haukace Aryan,
wallahi da irin wannan rayuwar gwara na mutu, na gaji, na gaji Aryan ta fad'a cikin matsanancin kuka,
dai-dai lokacin k'afarta ta zame tayi baya ta fad'i,
ta zub'e k'asa a sume, while jini na zuba daga kanta inda ta jiyawa kanta ciwo,
cikin tashin hankali ya mik'e yayi waje da gudu ya kira Doctor,
tare da nurse's suka shigo,
aka k'ara kwasarta aka shigar emergency room,
sai da aka kwashe kyakkyawar 3hrs kafin Doctors suka samu nasarar ceto rayuwarta,
, duddubata aka sake yi, aka tabbatar cikin jikinta bai zube ba,
kana suka sanya mata k'arin ruwa aka kaita d'akin hutu aka kwantar da ita.

Sir Moli na zaune kan sofa ya zuba mata ido,
yayinda ita har lokacin bata farfad'o ba,
sai lokacin ya samu damar ganin ramarta da bak'in da tayi,
sosai yaji tausayinta yayi masifar kamashi,
dan wannan cikin ma kad'ai ya isa ya k'ara tabbatar mishi rabo bala'i ne,
danya tabbatar rabon cikin yana d'aya daga cikin dalilin mutuwar su Papu,
a hankali Sanah ta motsa tare da yamutsa fuskarta,
ta sanya hannunta mai d'auke da cannula ta dafe goshinta,
cikin rawar jiki Aryan ya mik'e daga inda yake zaune ya nufe ta,
" sannu, kin tashi...!?

Ya fad'a cike da tsantsar tausayawa,
a hankali ta bud'e idonta ta kalleshi,
" ya jikin...!?

Yayi maganar a hankali,
cikin muryar marasa lafiya tace " ban mutu ba ko....!?

Murmushi yayi mata batare daya bata amsa ba,
tace " cikin ya zube....!?

Ido ya zuba mata kawai yana kallanta cike da tsantsar mamaki,
kuka ta saka gami da mik'ewa tana k'ok'arin fisge k'arin ruwan dake hannunta,
" please don't remove it, ya fad'a so calm,
bata kalle shi ba ta cigaba da abinda take niyyar yi ,
cikin zafin rai ya daka mata gigitacciyar tsawa,
" I was said don't remove it ko...!?

A tsorace ta fasa cirewa gami da d'an ja baya,
cikin zafin rai ya tako gaban gadon yace " ko sau d'aya kin tab'a tunanin wanda zai iya jure azabar mutuwa sau dubu akanki.....!?

" Kawai dan Allah ya jarrabe ki sau tak kike san ki mutu....!?

"Akan dalili d'aya kawai zaki mutu...!?

" Amma kin tab'a tuna dalilai dubu daya kamata ki rayu domin su....!?

" Ya kamata ki rayu ko dan wanda aka halucce shi domin ke,
wanda ko sau d'aya bazai tab'a lamunta d'igon hawayenki ba,
wanda kuma bazai tab'a sake hannayenki ba,
tunda kika ga Allah ya barki a raye akwai dalilinshi nayin hakan,
dan komai kika gani a rayuwa akwai dalilin faruwarshi,
Allah bai tab'a yin abu babu dalili,
haka tunda kikaga Allah yasa kin k'ara samun ciki da Hanash to akwai abinda Allah yake nufi da hakan,
a hankali ta share hawayenta kana ta zuba mishi ido cikin nutsuwa,
ya cigaba da magana kina tunanin daga ni har ke ba masu laifi bane....!?

" Ko kina tunanin Allah bazai jarrabe mu, ya hukunta mu akan laifukan mu ba....!?

Cikin rashin fahimta tace " hukunta kuma, akan wad'anne laifikan...!?

"Wato ke har yanzu baki fahimci kin sab'awa Allah ba ko...!?

" Baki fahimci dalilan da yasa Allah yake hukunta ki ba ko...!?

Ido ta zuba mishi batare data ce komai ba,
ya cigaba daga ni harke duk masu laifi ne,
kuma dole mu fuskanci abubuwa da dama a rayuwa,
bari na fara miki ta kai na,
duk abinda ya faru a Roni tsakani na da Seeyah akan idonki ya faru,
Allah Ubangiji da kanshi ya fitata d'an Adam akan ko wacce halitta dake duniya,
mutum yana da matuk'ar daraja da k'ima wanda Allah yayi mishi,
Allah da kanshi yace " na fitata bani Adam a saman kowacce halitta,
na daraja su,
duk wanda ya wulak'anta d'an Adam,
ko ya muzantashi ya tona mishi asiri shima sai Allah yayi mishi fiye da abinda yayiwa wancan,
sannan Allah da kanshi yayi magana akan mata da rauninsu a cikin suratur Nisa'i,
Allah ya daraja mace, ya bata martaba da k'ima ya kuma mutunta ta,
amma ni na kasance mai izgili da wulak'anci,
na wulak'anta Seeyah dan kawai Allah ya jarrabeta da abinda ba ita ta d'orawa kanta ba,
na k'ask'antar da ita, na wulak'anta ta, ta disgata, na ci mata mutunci,
na tuzartata a bainar jama'a,
bawai ina danganta ko alak'anta abinda ya same mu da ita ba,
a'a ina tuhumar kai na ne,
bawai dan Seeyah tafi wani a wajen Allah ba,
kuma ba dan bata da alak'a dani Allah nazai saka mata ba,
Seeyah 'yar Adam ce, Allah kuma da kanshi yace karya a wulak'anta d'an Adam,
kuma ni nayi, Seeyah macece,
Allah da kanshi yace yana jin tausayayin mata,
ya kuma umarce mu maza damu tausaya musu,
amma ni nak'i bin maganar Allah,
Allah yace mu rufawa d'an Adam asiri ni na tona mata,
Allah yace " muji k'an su, saboda su ni'ima ce a gare mu,
mu so wad'anda suke son mu,
koda bamu sansu, amma ni duk nak'i yi,
Allah yace addu'ar wanda aka zalitta bata da hijabi ga al'arshe,
direct take shigewa wajen Ubangiji,
addu'ar wanda aka zalunta tafi bakin iyayen kaifi,
na zalunci Seeyah, ta kuma yi min addu'a,
Allah kuma ba azzalumin sarki da bayinsa bane,
duk abinda Allah ya hana muyi akan muzanta mutum ni nayi,
duk yadda Annabi SAW ya horar damu akan mata ni nak'i bi,
ya fad'a mana mata masu raunani ne,
mu so su, su tausaya musu, mu lallab'a su,
amma ni duk nak'i yi, yaya za'ayi Allah bazai jarrabe ni da irin abinda ya jarrabe ta dashi akaina ba....!?

"Ya za'ayi Allah yak'i d'and'ana min irin abinda taji.....!?

" Tamkar mayaudaran masoya ne dole suma tun a duniya sai Allah ya d'and'ana musu irin abinda sukayiwa wata ko wani,
komai darandad'ewa koda akan 'ya'yan cikin su ne,
haka ma mazinata Allah yace duk wanda yayi zina da 'yar wani,
sai anyi da tashi, idan bashi da 'ya sai anyi da k'anwarshi,
idan bashi da k'anwa sai anyi matarshi,
idan bashi da mata sai anyi da mahaifiyarshi,
saboda itama wacce kayi da ita,
matar wani ce, 'yar wani ce, k'anwar wani ce,
haka kuma mahaifiyar wani ce,
wannan fad'ar Allah ce duk abinda kayi sai anyi maka,
shiyasa ake cewa zina jini take bi,
ba lalle sai bakin iyayenka kad'ai yake binka ba,
bakin wanda ka zalunta, ma yana binka,
musamman wanda nan take yakai kukan shi ga Allah,
akwai mutane masu tsarki da daraja a duniya da wajen Allah,
wad'anda idan sukayi maka baki sai ya bika,
idan sukayi mata addu'a Allah yana saurin amsa addu'arsu,
Allah yace " badan dabbobi da yara k'anana wad'anda basu balaga ba,
da Allah bayyi mana ruwa ya bamu tsirrai ba,
saboda darajar da Allah yayiwa yara idan mutum ya shiga aljanna yara ne zasu tare shi,
kuma dasu zai rayu cikin aljanna,
duk duniya ance babu abinda Annabi yafi so yafi tausayawa kamar yara da mata,
akwai ruwayar data zo idan Annabi SAW yana Sallah, yakai sujjada,
jikokinshi Hassan da Hussain suka hau bayanshi baya d'agowa har sai sun sauka dan kansu,
to a lokacin danayiwa Seeyah wannan abun yarinya ce k'arama kuma na tabbatar bata labaga ba.

" Sannan ke kuma iyayenki، wad'anda suka so ki,
suka sauke duk wani nauyi da hakk'in ki da Allah ya d'ora musu,
suka fita hakk'inki suka baki damarki,
ina da yak'in tunda kike a rayuwarki baki tab'a neman wani abu kin rasa ba,
tun daga ci da sha, sutura, ilimi da wajen kwana,
na tabbatar duk sun fita hakk'in ki,
amma ke kika kasa fita hakk'in su guda d'aya tak dake kanki,
kika k'i basu damar aurar dake kamar yadda Allah ya koyar a musulunce,
ya kuma basu dama,
kika zab'i ki faranta ran wata sab'aninsu,
kika butulce musu, bayan sun d'auki yarda da amana sun baki,
kika ci amanarsu kika kuma watsa musu k'asa a ido,
kin san meyasa Khulud tayi miki haka....!?

Ya tambaye ta idanshi kanta,
cikin sanyin jiki ta girgiza mishi kai,
saboda Allah ya d'and'ana miki zafin cin amana,
ya d'and'ana miki zafin wanda ka yarda dashi kake so ya butulce maka,
abinda kikayiwa iyayenki shi Allah yasa Khulud tayi miki,
dan ya koyar dake hankali, da ilimin rayuwa,
kin san wad'anne abubuwa ne Allah baya barin hakk'in su sai anje lahira, yake yin hisabinsu tun a duniya....!?

Kanta ta girgiza mishi, hawaye na zubo mata,
yace " hakk'in iyaye ne na farko,
duk wanda ya shukawa iyayenshi ba dai-dai ba dole tun a duniya sai tsinke abinda ya shuka tasss,
sai zalunci, tun a duniya Allah yake sakawa duk wanda aka zalunta,
sai hakk'in auratayya shima shikanin miji da mata duk wanda ya cuci wani,
tun daga duniya Allah yake yin sakayya,
sai hakk'in maraya, shima tun a duniya Allah yake soma yin hisabinsa,
so kodan gaba karki k'ara yin wasa da hakk'in iyayenki da wad'annan abubuwan dana lissafa miki,
dan Allah baya yafe su, Sanah kin zalunci iyayenki kin cuce su, kin kuma ci amanar su,
dan haka dole kema kiga ba dai-dai ba a rayuwa,
saboda Allah bai barin hakk'in wani akan wani,
kin san meyasa Allah ya kyale fir'auna har tsayin shekaru arba'in yana tsula tsiyarsa, bai halakar dashi ba....!?

Bai jira amsarta ba ya cigaba ,
saboda biyayyar da yakewa mahaifiyarshi Allah ya kyale shi har tsayin 40yrs,
yana yin yadda yaso da abinda yaga dama,
duk wanda zakiga ya gagari duniya da abinda ke cikinta,
ya zama kainuwa dashen Allah,
ya zama murucin kan dotse gagara badau,
ki bincika yana tsananin bin iyayenshi,
yana yiwa iyayenshi muguwar biyyya,
idan kuma sun mutu to tabbas ya rabu dasu lafiya,
matuk'ar kina neman dacewa duniya da lahira dole ki gaggauta neman yafiyar iyayenki,
ki kuma yi musu biyayya ki lallab'a ki rabu dasu lafiya,
dan duk abinda kike nema a duniya,
yana wajen Allah, dan shi ke bayarwa,
amma nema shi ta hanyar hannun iyayenki.

Sosai Sir Moli yayi tayiwa Sanah nasiha, yana nusar da ita kuskuran da suka tafka a rayuwa,
har sai da yaga ta fahimta sosai kana ya kyale ta,
cikin sanyin murya tace " to yanzu ya za'ayi da cikin nan...!?

"Komai da kika gani akwai dalilinshi na faruwa,
wannan wata dama ce da Allah ya bamu wacce zamuyi amfani da ita wajen kawo k'arshen komai,
" ban fahimce ka ba...!?

" Duk da cewa zunubai sukanyi kerere suyi fad'i, ki sani tubalunsu bashi da kwari,
wata rana dole zasu rufta dole suma zasu rufta,
cikin zafin rai tace " na fahimce ka muje kawai ta fad'a tana k'ok'arin mik'ewa,
murmushi yayi idonshi kanta yace " meye na d'aukar zafi haka...!?

" Zafin rai mak'iyin me shi ne,
domin ya kan saka ka aikata aikin nadama,
haka kuma nasara tana tare da wanda ya nutsu,
dole duk abinda zamuyi sai mun saka hankali da nutsuwa gami da tunani،
dan itama muyi mata kamar yadda tayi mana,
kana ya soma fad'a mata duk tsarin da zasuyi,
ido Sanah ta zuba mishi har ya dasa aya,
tana tsantsar mamakinshi
idonta a kanshi tace " waye kai....!?

"Kamar ya waye ni...!?

" Eh...! tabbas har yanzu akwai sauran abinda ban sani ba dangane da kai ba,
dan wannan zurfin tunanin da basirar,
da low d'in nan da hanyoyin daka kawo gaskiya ba'a banza ka same su ba,
tabbas akwai wani abu a k'asa,
shiru shima yayi batare dayace mata komai ba,
" ka sanar da ni sauran abinda ya rage na sani daga gare ka,
shiru ya sake yi mata baice komai ba,
tace " please kai waye, me kuma kake b'oye min....!?

Kamar bazayyi magana ba, sai kuma yace " ki bari kiji sauk'i a sallame ki,
idan mun koma gida zan fad'a miki duk abinda kike san sani,
zatayi magana yace " please no argument,
shiru tayi mishi na d'an wani lokaci kana tace " amma meyasa lokacin da Doctor yace ina da ciki kayi murna sosai, farin ciki ya bayyana a gare ka.....!?

Murmushi yayi yace " so kike na bari na ya fahimci wani abun.....!?

"Ko baki ji sunan daya kira mu dashi ba....!?

Cikin ranta ta maimaita sunan love birds,
" kinga ai bazan bari ya fahimci wani abun ba ko....!?

"Dan karma yayi tsammanin ko shege ne,
kuma koma dai meye ai d'anki ne, jininki ne,
daga kuma tsatsonki zai fito,
kinga ai dole na soshi, duk mai son uwa yaso 'ya'yanta,
shi d'a ba'ayi mishi bak'in ciki da mugunta dan ba'a san mai morarshi ba,
ko da ke da Hanash baku raye zan iya rak'e abinda zake haifa koda ace sun kai dubu,
shi kanshi Sultan ina mugun sonshi duk da ban tab'a ganinshi ba,
amma saboda jininki kine har d'okin ganinshi nake yi,
idan zaki haifi duniya ina sonsu zan kuma so su,
idan kuma na samu dama zan iya rik'e su,
sosai kalaman Sir Moli sukayiwa Sanah mugun dad'i,
a hankali ta goge hawayen dake zubo mata,
tace " thank you so much Aryan, ka cika cikekken masoyi,
I'm very sorry, dan Allah kaima ka yafe min dan nasan harda hakk'inka ke d'awainiya dani,
guntun murmushi yayi mata yace " no karki damu baki tab'a yi min abinda naji bazan iya yafe miki ba,
na dad'e da yafe miki duk laufi kan da kikayi min,
har da wanda zakiyi min ma gaba na yafe miki gaba d'aya,
Allah ya yafe mana baki d'ayanmu,
cikin sanyin jiki ta amsa da " Amin ya Rabbi.

Bayan kwana biyu aka sallami Sanah daga hospital suka koma gida,
suna shiga cikin gidan Sir Moli ya nufi part d'inshi,
cikin sanyi ta kalleshi tace " dan Allah karka k'ara bari na ،
murmushi yayi kana yace " never in sha Allah, yanzu we are together to fight,
so karki damu wanka zanyi sai na dawo dan yau zamu fara plan d'in mu,
murmushi tayi mishi tare da cewa " ka manta baka fad'a min ba fa....!?

"Me kenan..!?

Baki ta d'an turo kana tace " who are you & what you hidden me?

Idonshi kanta yana mamakin mai hali dai baya tab'a fasa halin shi duk halin datake ciki bai hana ta turo bakin ba,
"kayi shiru...!?

" Bari nayi wankan na fito gaba d'aya,
ya fad'a yana shigewa batare daya jira amsarta ba,
itama mik'ewa tayi ta shiga kitchen dan matsananciyar yunwa take ji،
a gaggauce ta dafa jollop rice with dry fish, & vegetables,
ta zuba wanda zataci a plate kana ta zuba sauran cikin food flak,
ta d'auki wanda zataci ta nufi parlor'n,
saman center carpet ta zauna ta soma cin abincin،
bata jima da soma cin abincin ba ya fito,
daga gefe ya zauna kan sofa, batare daya kalle ta ba yace " gama sai muyi magana,
"ok bari na zubo maka to kaima,
" no karki damu ni ban cin abinci,
" please kaci wannan ko kad'an ne mana,
" a'a kici kawai,
" bafa ka tab'a cin girki na ba dama,
kuma nasan kana jin yunwa dan banga kaci abinci a hospital ba har muka gama zamanmu,
dan Allah kaci please, ta fad'a kamar zatayi kuka,
kawar da kanshi yayi gefe yana murmushi yace " bani,
da sauri ta mik'e har tana neman fad'uwa,
" please ki rink'a bi a hankali,
bata saurare shi ba, ta shige kitchen,
abincin datake ci ya k'urawa ido,
haka nan yaji yana san cin wanda take ci,
a hankali ya mik'a hannu ya d'auki spoon d'in gami da d'ibar abincin yakai bakinshi,
saboda dad'in abincin sai da ya lumshe ido,
nan take yaji duk wata tsohuwar yunwar dayake ji ta motsa,
idonshi lumshe ya sake d'iba yakai bakinshi,
yakai spoon na uku bakinshi kenan yaji motsinta,
da sauri ya maida spoon d'in ya koma normal yadda yake.

" Na kawo maka nan ko na kai maka kan dinning table....!?

Kasancewar akwai abinci a bakinshi ya hana shi yin magana sai muzurai yake,
tace " na kawo maka nan...!?

"Uhmmm yace, kallanshi tayi cikin rashin fahimta tace " me...!?

"Dara-daran idanuwanshi ya zuba mata batare dayace komai ba,
" hummm tace kana takai tray d'in gabanshi ta taje,
ta koma ta zauna inda take abincin ta ta kalla ganin ba yadda ta barshi yake ba,
yasata yin murmushi had'i da girgiza kanta,
saboda dad'in abincin Sir Moli bai san sanda ya cinye abincin tassssss ba,
sai da ta kwashe kayan takai kitchen kana ta dawo parlor'n ta zauna,
" na gama ina jinka,
batare daya kalle ta ba yace " yanzu ta ina zamu fara.....!?

"Kanka mana,
" me kike san ji gami dani....!?

"Komai ma, ta bashi amsa a tak'aice,
shiru yayi kana yayi d'an gyaran murya yace " I'M ARAYAN RAYYAN MOLI CHAIRMAN OF BAR ASSOCIATION OF NIGERIA,
(SHUGABAN K'UNGIYAR LAUYOYI TA K'ASA BAKI D'AYA),
da sauri Sanah ta mik'e jikinta na rawa tace " what....!?

"Me kake nufi ban gane ba....!?

"Hummm kamar yadda kika ji haka nake nufi,
so ki koma ki zauna muyi magana cikin nutsuwa,
jikinta a sanyaye ta koma ta zauna,
tace " to meya kai ka BUK kuma...!?

"Meye had'in Lawyer da Lecturer....!?

" Sorry ni ba Lecturer bane, ba kuma malami bane a BUK ba,
ba koyarwa nake kamar yadda kika sani ko kika gani ba,
"to me kaje yi....!?

Murmushi yayi kana yace " wani aiki ne ya kai ni,
zatayi magana yayi saurin dakatar da ita,
"please kibar wannan maganar sai zuwa gaba,
mu fara gamawa da abinda ke gabanmu daga baya zan fad'a miki,
ido ta kafe shi dashi na tsayin lokaci kana tace " such is life, never trust anybody in life,
" hummm ko...!?

"Eh...!,
yace " tom yanzu yaushe zaki ki je gidan Khulud....!?

"Ni koyaushe ma, kai kad'ai kawai nake jira,
" ok so nake muyi duk abinda zamuyi da sauri, if you're ready shiga ki shirya ki fito mu soma tun yau,
ba musu ta mik'e ta shiga bedroom ta d'auko hijab،
maganganun yadda zasu shirya abun suka cigaba da yi har suka k'arasa gidan Khulud,
Sir Moli yayi parking a harabar gidan,
yace " shiga ki fito, ki kuma tabbatar kinyi yadda na saki,
kai ta d'aga mishi cikin sanyin jiki,
kana ta shiga, bata iske ta a parlor ba, dan haka ta d'aga murya tayi sallama da k'arfi,
" a'a muryar wa nake ji haka kamar ta my lovely Sanah....!?

Khulud ta fad'a lokacin datake k'arasowa parlor'n fuskarta d'auke da shu'umin murmushi,
fuska Sanah ta b'ata had'i da mik'ewa Khulud result d'in hospital
Khulud tace " na miye..!?

"Ki duba ki gani mana,
idanuwan Khulud duk waje tace " me ciki fa....!?

Sanah tace " eh..! ina da ciki na wata hud'u,
sororo Khulud tayi a tsaye ta rasa abunyi,
ta dad'e idonta kan Sanah kana tace " gaskiya ban yarda daku ba,
may be wata mak'ark'ashiyar kuke shirya min,
amma bari ina zuwa ta fad'a tana komawa cikin bedroom da sauri ta shirya ta fito,
batayiwa Sanah magana ba ta rik'e hannunta,
cikin masifa Sanah ta fisge hannunta tace " karki kuma, koda wasa karki kuma gigin tab'a ni,
" sorry muje, Khulud tace,
cikin wani irin wulak'antaccen kallo Sanah tace " ina....!?

"Asibiti zamu je a gwadaki a gaba na,
ta cikin earpiece Bluetooth dake manne a kunnenta Sir Moli yace " ki bita ta karki damu,
ba musu Sanah tayi gaba Khulud tabi bayanta,
murmushi Khulud tayi ganin Sir Moli,
ta kalle shi ido cikin ido ta watsa mishi uwar harara had'i da jan tsoki,
kana ta shiga mota suka tafi,
a k'ofar wani private hospital Khulud tayi parking kana ta fito,
direct office d'in babban Doctor ta nufa,
tayi mishi bayanin abinda take so,
batare da b'ata lokaci ba, aka soma yiwa Sanah test,
kamar yadda Sanah ta fad'awa Khulud haka Doctor ya fad'a mata,
tana da ciki na wata hud'u,
ai Khulud najin da gaske ne, ta rik'o hannun Sanah suka fito waje harabar hospital d'in,
ga mamakin Sanah, sai gani tayi Khulud ta zube k'asa gabanta,
had'i da sanya gigitaccen kuka,
" dan Allah my Sanah kiyi hak'uri wallahi sharrin shaid'an da zuciya ne suka sanya nayi miki haka,
amma kema kin san ina matuk'ar so da k'aunar ki,
dan Allah ki dawo gidana ki haihuwa kamar yadda mukayi waccan lokacin haihuwar Sultan idan kika haihu sai ki k'ara bani,
ni kuma nayi miki alk'awarin da kaina zan fad'awa kowa gaskiyar al'amari,
zan fad'awa su Abbu ke MATAR HANASH CE kuma duk abinda kika fad'a gaskiya ne,
Sultan ma d'anki ne, murmushi Sanah tayi ganin hak'onsu yana neman cimma ruwa,
tace " na yarda zanyi miki duk abinda kike so,
amma da sharad'i d'aya,
da sauri Khulud ta k'ara rik'e kafafunta tana daga durk'ushen tace " fad'i kowanne irin sharad'i ne zanyi,
Sanah tace " kin san dai ni matar Hanash ce tunda a gabanki aka d'aura auren mu ko.....!?

Khulud tace " eh...!,
" kin kuma san gaba d'aya shaidu sun mutu ko...!?

"Eh...!,
" kin kuma san Sultan d'ana ne baki shi nayi....!?

"Eh,
" tom ina fuska da voice maker d'in da akayi mana a America...!?

"Suna gida, Khulud ta fad'a da sauri,
" to ina san muje yanzu gidan ki bani su,
da sauri ta mik'e jikinta na rawa tace " muje,
har suka je gidan Khulud na bawa Sanah hak'uri tana rarrashinta,
duk abinda suke yi Sir Moli na jinsu,
duk duniya a halin yanzu babu abinda yafi d'aure mishi kai,
yake kuma bashi mamaki kamar Khulud,
jikin Khulud na kerrrrma ta d'auko fuskar da voice maker ta bawa Sanah,
Sanah tace " ina passport d'ina....!?

Da sauri Khulud ta koma ta d'auko ta bata,
" yauwa yanzu na yarda dake hankali ya kuma kwanta,
karki damu kinji my Khulud bari naje nayiwa Sir Moli wayo،
zuwa dare idan ya fita ni kuma zan fito sai kizo ki d'auke ni,
" to ai ban san gidan naki ba,
" karki damu zanyi miki kwatance ta waya, bari na koma karyayi zargin wani abu,
har bakin mota Khulud ta raka Sanah,
sai nan-nan take yi da ita tana lallab'a ta,
jikinta na rawa ta gaida Sir Moli،
dayake lawyer ne yadda kasan bai san akwai wani abu k'asa ba,
ya sakar mata fuska sosai suka gaisa,
kana yaja motar ya fita,
" hummmm mutum sai Allah,
mutum mugun icce, Sanah tace cikin mamaki,
batare daya kalle ta ba, yace " ni kaina ina mamakinta wallahi,
amma barta mugu shi yasan makwantar mugu,
maganin biri karan maguzawa,
kamar yadda tayi mana haka zamuyi mata,
zamu nuna mata, mun fita, wayo, ilimi, sanin takan duniya da zamantakewar rayuwa,
bani camera ya fad'a yana kallanta fuskarshi d'auke da silent killer smile,
itama murmushin tayi kana ta ciro 'yar k'aramar cameran dake manne cikin kwayar idanta,
(Eyeball camera) ta mik'a mishi,
idan kaga cameran saika rantse irin kwayar idon nan ce da ake kwalliya da ita.............

MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
[7/19, 12:29 PM] +234 706 387 5210: _*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

6⃣1⃣

Fuskarshi d'auke da silent killer smile ya amsa had'i da juya ta a hannunshi،
tace " yanzu duk abinda ya faru ta d'auka....!?

"Tasss ma kuwa, har zuwanku hospital da komai da komai,
babu abinda bata d'auka ba
kinga ta fad'a da bakinta gashi kuma live za'a ganta balle tace k'arya ne ba ita bace ,
da muryar ta akayi amfani,
wannan kad'ai ma ya ishemu shaida,
" yanzu meye next plan d'in mu...!?

D'an shiru yayi kana yace " ai ina ganin wannan ma kad'ai is okey ko...!?

"Ni ma haka nake gani, to amma ya zamuyi dashi family meeting zamu had'a ko me.....!?

" Eh family meeting zamu kira amma bamu bari ta fahimci komai,
dan gobe zaki koma gidanta saboda karta yi zargin wani abun,
ido ta zaro cike da tsoro tace " in koma gidanta kamar yaya....!?

"Daga can nake son ki tafi meeting d'in،
ai intasan wata bata san wata ba,
k'ofar rago zamuyi mata, mu kuma yi mata rik'on talala,
mu had'a mata *GADAR ZARE* itama kamar yadda tayi miki,
muyi mata shigogo ba zurfi, ta yadda ita da kanta zata d'auki wuk'a ta dab'awa kanta,
kallan mamaki tayi mishi cike da rashin fahimta,
ganin irin kallon da take yi mishi ya sashi cewa " hummm kin manta yadda muka tsara kenan....!?

D'an shiru tayi tana tunani kafin ta sauke ajiyar zuciya cikin sanyi tace " kawai dai ina jin tsoro ne,
"tsoron me bayan gani kina tare da ni tsoran me zaki ji....!?

" Akwai abinda ya rage wanda dashi zan k'ara tabbatarwa da kowa gaskiyar al'amari,
" me kenan....!?

Sanah ta tambaye shi idonta kanshi,
no ki bari kawai idan munje zaki gani,
" to amma wannan shaidar kad'ai bata isa ba....!?

Rolling idonshi yayi yace " to tambai,
"nayi shiru tace tana dariya, wanda rabonta da dariya harta manta a rayuwarta,
dukkaninsu shiru sukayi kowannensu da abinda yake sak'awa cikin ranshi,
Sanah tace " kasan me nake tunani...!?

"A'a yace batare daya kalle ta ba,
" na tabbatar yau ko gobe Khulud zata cewa Hanash tana da ciki,
murmushin gefen baki yayi had'i da cewa " ai abinda nake so kenan,
ta sanar dashi tana da cikin bayan ba haka bane,
hummm shege ai shi yasan makwantar shege,
so nake ita da kanta ta illata kanta,
tayi ihuuuu da kuruwa kana da fallasa kanta,
yadda muka bi da plan d'in mu nasan nan da jibi duk dangi da 'yan uwa zasu san Khulud tana da ciki,
nasan zata fad'a musu kamar yadda tayi wancan,
kinga next idan asiri ya tonu zata gane kuranta,
har suka k'arasa gidan suna magana,
bayan yayi parking babu wanda yayiwa wani magana kowa ya nufi part d'inshi.

Khulud kishingid'e saman sofa yayinda Hanash ke kwance saman sofa 3 sitter,
babu wanda ke kallan d'an uwanshi kowa da abinda yake sak'awa cikin ranshi،
gaba d'aya hankalin Hanash nagan TV yana kallan labaran BBC,
while ita kuma Khulud hankalinta na kan tunanin yadda zatayi da ciki gashi Doctor ya mutu,
bata kuma san inda zata samu kwayar fake pregnancy ba,
" to yanzu ya zanyi, ina zan nufa, ta ina ma zan fara neman tablet d'in....!?

Ta fad'a cikin ranta, a hankali ta sauke ajiyar zuciya،
ta kuma cewa " gaskiya wannan karon akwai babbar matsala fa,
dan kwata-kwata babu mafita balle madogara da madafa,
yanzu idan ma nace mishi ina da ciki ya zanyi a gaba....!?

Cikin sanyin jiki ta gyara kwanciyarta gami da cewa " koma dai meye dole daga yau yanzu na fara pretending zuwa gobe ko jibi muje hospital،
wata sabuwa kuma, ai shi kanshi k'aryar cikin dole sai an had'a baki da Doctor,
OMG...! nan ma akwai matsala,
d'an shiru tayi gami da k'urawa ceiling ido,
ajiyar zuciya ta kuma saukewa a karo na biyu,
tace " zanyi k'unar bak'in wake na fad'a kawai komai ta fanjama fanjan,
d'an guntun murmushi tayi tace " ina da makaman aiki a hannu na ai,
tunda ina da kud'i ai an gama dan babu abinda bazasu iya siya min ba,
sai da ta gama tsara komai cikin ranta,
kana ta d'an saci kallan Hanash taga kwata-kwata hankalin shi bai kanta,
" hummm yanzu nan zaka dawo da gaba d'aya hankalin ka da nutsuwarka kai na,
zaka shiga lallab'ani kamar kwai,
tana gama ainayana haka ta mik'e da gudu tayi bathroom,
hannunta rufe da bakinta,
bayanta yabi da kallo ya d'an kalle ta na kamar 2 minutes kana ya mayar da kallanshi ga TV,
ganin bai biyo bayanta ba, yasa Khulud d'aga murya sosai tana kakarin amai،
jin tana amai yasashi mik'ewa da sauri yabi bayanta batare daya kawo komai cikin ranshi ba,
" sannu dama baki jin dad'i ne...!?

Ya fad'a yana dafa bayanta, batayi mishi magana ba ta cigaba da kakarin amanta,
while shi kuma yanata jera mata sannu,
gami da bubbuga bayanta a hankali,
sai da ta gama kana ya tayata ta wanke bakinta ta gyara jikinta,
kana ya tallafe ta sukayi bedroom ya kwantar da ita saman bed,
" sannu...!
" yauwa,
" dama baki da lafiya ....!?

"Eh..! bana jin dad'i ina yawan kwana da zazzab'i da ciwon kai,
ga yawan amai dan duk abinda naci bai zama sai ya dawo،
cike da tsantsar tausayawa yace " ayya sannu kinji،
amma kinje hospital....!?

"A'a tace tana raurau da ido،
" meyasa....!?

Yace idonshi kanta,
cikin shagwab'a tace " to ba kai ne baka kula ni ba,
kwata-kwata ka daina kula ni, ka dai na bani kulawa da lokacinka,
na rasa dalili، " kiyi hak'uri ni kai na ban san meke damuna ba,
amma in sha Allah I will try my best,
" tom! please bani tea yunwa nake ji,
ba musu ya fita، tabi bayanshi da kallo had'i da cewa " hummmm ka shigo hannu sai buzunka kuma,
ta fad'a tana dariyar mugunta,
bai jima ba ya dawo, hannunshi d'auke da cup d'in tea ya mik'a mata,
ta amsa tana yayyamutsa fuska,
takai bakinta ta kurb'a, fakar idonshi tayi ta cika bakinta da tea d'in kana ta mik'e tayi bathroom da gudu,
ta soma kakarin amai kamar gaske,
cikin sanyin jiki ya bi bayanta, ya sake wanke mata jiki,
ya d'auko ta cak ya kwantar saman bed,
ya shiga jera mata sannu,
cikin muryar marasa lafiya tace " mekake tunanin yana damu na.....!?

Cikin rashin fahimta dan harga Allah shi bai kawo komai cikin ranshi ba,
yace " kamar ya ban gane ba fa...!?

" Yau fa nayi wajen wata hud'u banyi period,
(saboda matsalarta tana dad'ewa wani lokacin batayi period ba),
" ban fahimce ki ba....!?

"Ka sani ko Allah ne zai k'ara yi mana wata kyautar ayiwa Sultan k'ani ko k'anwa,
idanuwanshi ya zaro gaba d'aya waje,
cikin zumud'i da d'oki yace " haba da gaske....!?

"Allah abinda nake tsammani kenan,
amma bari gobe zanje hospital danna tabbatar, tunda kaga cikin Sultan ma fa haka nayi tayi,
" no ai gobe tare dani zamuje hospital d'in,
murmushi tayi kana tace " yanzu kuma sai mu gani ko Sanah zata kuma dawowa tace kai kai mata ciki,
shima wannan cikin nata ne,
simple smile yayi batare daya ce komai ba,
" kuma fa tana iya dawowa tace nata ne ko....!?

"Aiko wallahi danayi mata hauka,
dan rufe ido na zanyi ruf na zage ta zuba mata zunzurutun zallar rashin mutunci wallahi,
tunda na lura bata da hankali kamar 'yar kwaya,
" hummm kawai Hanash yace,
shiru tayi gami da k'ura mishi ido na tsayin lokaci,
" wai Hanash meyasa baka san nayi maka maganar Sanah ne....!?

" Me kika gani....!?

" Na lura duk sanda nayi maka maganar ta saika rink'a basarwa,
kana daddojewa meyasa please...!?

"To tunda kin fahimci haka meyasa kike yi min maganar...!?

Zatayi magana yace " mubar maganar nan please,
muyi abinda ke gaban mu....!
kuka Sultan ne ya katse shi, cikin rawar jiki ya nufi falon da sauri,
tunda nake a duniya ban tab'a ganin abinda Hanash ke bala'in so kamar Sultan ba.

A b'angaren su Mimmee rayuwa na tafiyar musu yadda ya kamata,
Alhamdulillah masha Allah, dan babu abinda suka nema suka rasa,
babu abinda ya canja a gidan, sab'anin wasu gidajen da zaka gani,
da zarar mai gidan ya mutu gidan zai fara tarwatsewa yana lalacewa,
amma su kan Alhamdulillah komai normal,
yayinda daga b'angare d'aya soyayya mai k'arfi ta shiga tsakanin Aarib da Wajnah,
har ma sun fara k'ok'arin kai maganar gaban iyaye.

A b'angaren Mamu kuwa sosai ta dage da yiwa Sanah addu'a tana rok'on Allah kan ya taimake ta akan dukkan lamuranta,
" wai ni ko Halan kin kuma komawa gidan Sanah...!?

Mamu ta tambaye ta,
" a'a amma in sha Allah cikin satin nan nake son zuwa,
" yauwa dan Allah kije kiga halin datake ciki ki kuma kwantar mata da hankali,
sannan ki sanar mata ranar Saturday muka gama tsara komai za'a d'auki Sultan aje ayi DNA,
in yaso bayan anyi sai a sanar da family kowa da kowa,
" ba damuwa in sha Allah zanje,
naga kamar Juju ma fa taje har sau biyu,
" kai haba yaushe taje ...!?

" Last week da kuma tun farkon kai ta,
" ayya ai ban sani ba,
ya kuma kukayi da Aarib d'in....!?

"Shima cewa yayi a fara yin DNA test in yaso daga baya sai a sanar da kowa,
" to Allah ya taimake mu ya kuma rufa amana asiri,
"Amin Mamu.

Da daddare bayan Sanah ta gama girki ta zuba tana ci,
ya shigo, dan tun daga abinda ya faru bai kuma gigin k'in shigowa ba,
a rana sai ya shigo sau hud'u sau biyar,
daga tsaye yace " ni zan kwanta ko kina buk'atar wani abu ne....!?

"A'a, bana buk'atar komai, batare daya kuma cewa komai ba,
ya juya zai fita, da sauri tace " ba zaka ci abinci ba...!?

Batare daya juyo ba, yace " na k'oshi,
" please kaci dan Allah ko kad'an ne,
ni fa na dafa da kai na, da sauri ya juya ya kalle ta tare da cewa " badai ke kike yi girkin da kanki ba....!?

Shiru tayi ta sunkuyar da kanta k'asa,
" tambayarki nake yi, kin kuma san ban san ina magana ayi min shiru ko...!?

Kanta k'asa tace " eh...! nina yi,
" bana hana ki girki ba....!?

Ya fad'a idonshi kanta,
"kayi hak'uri tace tana kama kunnuwanta kamar yadda suka saba,
ta bashi dariya sosai, ta kuma tuno mishi da baya, dan duk lokacinsu da d'ayansu yayi haka,
sai d'ayan ya kama hancinshi ya ja,
" ba damuwa amma karki kuma,
abinda yake tunani itama shi take tunani cikin ranta,
dan tasan da da ne da hancinta zai ja,
katse mata tunani yayi ta hanyar cewa " sai da safe,
da sauri tace " a'a please ka tsaya kaci dan Allah,
Allah idan baka ci ba nima ban ci,
ta fad'a gami da ture abincin daga gabanta,
" hummm rigimammiya, ya fad'a cikin ranshi,
" me kika dafa...!?

Cikin zumud'i tace " tuwon shinkafa da miyar egusi,
ido ya zaro yace " tuwo da cikin....!?

Ya fad'a yadda kasan bai ga wanda take ci ba,
sanin halinshi da rainin hankalinshi yasata turo baki had'i da cewa " amma fa gani,
"Eh..! na gani amma ban san ke kikayi da kanki ba,
wai meye amfanin kukun gidan nan, dan me aka aje shi....!?

" Na fad'a miki duk abinda kike so zai dafa maki,
batayi mishi magana ba sai ido data kafe shi dashi,
tana mamakinshi da halayyarshi,
tunda akace tana da ciki yake lallab'a kamar shi yayi cikin ko cikin nashi ne,
kwata-kwata baya k'aunar yaga tana aiki,
idan ko yaga tana yi ya rink'a fad'a kenan, wai bata san lafiyarta,
a hankali ta mik'e ta shiga kitchen zobo mishi abincin,
tana shiga yasa yannu ya soma cin nata,
ya d'ebo zai kai bashi dai-dai lokacin ita kuma ta fito,
cak ya tsaya da bakinshi bud'e hannunshi saitin bakin,
" hummm ka kuma kenan!?

Murmushin yak'e yayi yace " da yaushe na tab'a yi balle ace na kuma...!?

"Hummm ranar nan ma fa haka kayi akan jallop rice،
basarwa yayi ya cigaba da cin nata,
sosai Sir Moli yake bala'in kula da ita da cikin jikinta yana lallab'a su tamkar ranshi,
duk wata kulawa da mai ciki ke buk'ata yana bata fiye da haka,
yayinda sosai Sanah ta k'ara ganin kimarshi da darajarshi fiye da koyaushe a rayuwarta.

A ranar kwana Khulud tayi tana shek'a amai yayinda Hanash ya kwana yana tarairayarta,
washe gari tana ganin ya shirya ta soma baccin k'arya dan karya ce mata suje hospital,
shi kuma ganin ta kwana batayi bacci ba,
yanzu ta samu baccin ya hanashi tashinta,
light kiss yayi mata goshi kana ya fita,
sai data tabbatar da ya fita kana ta mik'e ta shirya a gaggauce ta fita,
direct wajen masu buga katin d'aurin aure da buga stickers da calendar taje,
result d'in tsohon cikin Sultan ta bawa mutumin data gani a wajen,
tace " please irin wannan sak nake so ka buga min,
karka banbanta komai, amma banda rubuta ciki na likitan,
" guda nawa kike so Hajiya....!?

D'aya tak nake so,
" kiyi hak'uri bama iya buga guda d'aya kawai,
batare datayi mishi magana ba,
ta ciro bundle na 500 hundred na 50k ta aje gabanshi,
tace " zakayi akan wannan kud'in ko a'a....!?

Ta fad'a idanta kanshi tana nuna masa kud'in da ido d'aya,
baki ya washe gami da tattare kud'in jikinshi na kerrrrma yace " jira ni nan, bani 5 minutes yanzu zan kawo miki,
murmushi Khulud tayi had'i da cije lips tace " money monger!
bai jima ba ya dawo, jikinshi sai rawa yake ya mik'a mata,
amsa tayi ta duba taga komai yayi sak tamkar su sukayi na farkon ma,
murmushi tayi tana kallanshi tace " kayi karatun boko....!?

Da sauri yace " eh..!
"please zaka iya rubuta min duk abinda ke cikin d'ayan a jikin sabon...!?

" Eh...! zan iya,
" amma fa ka kula sosai dan ban son a samu matsala,
ka fara rubuta kwanan watan yau,
sannan idan kazo wajen cikin wata hud'u zaka sanya,
" to, yace, kana ya soma, yana yi tana kallo tana fad'a mishi abinda take so,
har ya gama ya bata, godiya tayi mishi while tana murmushin،
shima sosai yayi mata godiya batare daya kula da komai ba,
ya k'ara adana kud'ad'anshi،
sai da ta bari Hanash ya dawo yayi wanka yaci abinci,
kana ta kalle shi tace " albishirinka...!?

"Goro,
" fari ko ja...!?

"Fari fat, ya fad'a yana dariya,
cikin kissa ta mik'a mishi result d'in,
ido ya zaro ganin tana da ciki harna wata hud'u,
cak ya d'aga ta sama yana juyi da ita cikin parlor,
kafin ya sauke ta yayi sujudul shukru yana mik'a godiyarshi ga Allah,
kana ya shiga kwarara mata godiya sosai kamar itace tayi cikin,
jikin Hanash na rawa ya kira Jaddah da Mimmee ya sanar dasu Khulud nada ciki,
yana kashe wayar ya kira Mamu ma ya sanar da ita, ganin Halan tana bin bayan Sanah,
yasa Khulud cewa " please ka kira Aunty Halan ma ka sanar da ita,
ba musu Hanash ya kira Halan ya sanar da ita,
cikin k'ank'anin lokaci gaba d'aya dangi da 'yan uwa kowa ya d'auka Khulud nada ciki,
" oh..! kinga ikon Allah ko, da har mun cire rai, sai gashi Allah zai bamu biyu a shekara d'aya,
"hummm dama haka Allah yake ikonshi akan wanda yaso a kuma inda yaso....!
washe gari tunda sassafe Khulud ta kira Sanah kan taji ta shiru bata zo ba,
" hello my sweet Sanah ya kike....!?

"Lafiya lau,
" ya Sir Moli..!?

"Yana nan lafiya, Alhamdulillah,
" dama najiki shiru ne, shiyasa nace bari na kira baji ko lafiya, ta fad'a so calm
" la bakomai lafiya k'alau,
" my sweety Sanah amma shine baki zo ba, baki kuma ban address d'in nazo ba....!?

"Ayya karki damu zan zo in sha Allah,
kwantar da murya tayi tace " heartbeat wallahi harna fad'awa Hanash ina da ciki shi kuma yabi gaba d'aya families ya sanar dasu,
" no karki damu hakan da kukayi shine dai-dai ai,
" please my love ki taimaka min a karo na biyu ki k'ara ceton rayuwata,
dan Allah in sha Allah bazan k'ara butulce miki na juya miki baya ba,
" Allah zanzo karki damu, nan da jibi zanzo in sha Allah,
" yauwa thank you so my Sanah Allah ya barmu tare yabar zumuncin mu har gaban abada,
" hummm amin nagode, batare da Sanah ta jira amsarta ba ta kashe wayar,
Sir Moli dake gefe yace " kinyi recoding...!?

"Eh...nayi,
" yauwa bani shi, shima na d'auka,
wayar ta mik'a mishi tana mik'ewa,
tace " bari nayi sallah.

Bayan kwana biyu

Kullum Khulud cikin zullumi da fad'uwar gaba take kan anya kuwa Sanah zata zo,
yayinda a rana sai ta kira ta kusan sau goma,
" kai nasan ma she most come saboda tana so na da yawa tana kuma san farin ciki na,
nasan tabbas lalle zata zo ma,
tayi maganar tana kai komo cikin bedroom d'inta,
hannunta hard'e a bayanta tana ta faman sintiri,
tana safa da marya had'i da sauke ajiyar zuciya,
" ba dai baki shirya ba...!?

Hanash ya fad'a yana sanya link d'in hannun rigarshi,
" ina zamu kuma...!?

"Ban gane ina zamu ba....!?

" Bayan kin sani na bar office,
"ayya sorry mana dear kasan masu juna biyu,
" please ban san rainin hankali ki fito mu tafi,
ya k'arasa maganar yana d'aukar Sultan,
hijab ta zura tabi bayanshi, a harabar Hard'o family's yayi parking motarshi,
ya fito yana rungume da Sultan,
direct part d'in Mamu suka nufa suka iske Mamu da Halan zaune a parlor,
cikin girmamawa suka durk'usa har k'asa suka gaida ita,
Mamu ta amshi Sultan tana yi mishi wasa,
baki ya washe yana dariya, mahaukaciyar fad'uwa gaban Mamu yayi,
ganin tsananin kamar da Sultan yake yi da Sanah,
ido ta k'ura mishi ta kasa koda k'ifta idanuwanta,
kamar tashi da Sanah ta fito sosai musamman ma yanzu da yayi hak'ori,
kuma cikin ikon Allah yayi irin hak'uran Sanah sak har wushiryarta bai bari ba,
dukkansu sun lura da irin kallan da Mamu keyiwa Sultan,
dan gani take tamkar Sanah take rik'e da ita tana yarinya,
murmushi Halan tayi tace " kema Mamu kinga tsananin kamar Sultan da Sanah ko....!?

Ta fad'a da gayya,
"hmmm Mamu tace,
Halan tace " wallahi har dariyarshi da hak'oranshi irin na Sanah ne,
jifa harda wushiryarsu iri d'aya,
dai-dai da yatsunsu iri d'aya sak,
kuma shima gashi da dimples,
kallan Sultan Hanash yayi karo na farko dayaji gabanshi yayi mahaukaciyar ranazananniyar fad'uwa,
Halan na niyyar yin magana Khulud tayi saurin cewa " ai jini ne kuma koya yake sayya nuna,
ko kin manta Mamu da Juja 'yan biyu ne uwa d'aya uba d'aya.....!?

Murmushi Halan tayi tana k'ok'arin yin magana Mamu ta kalleta had'i da yi mata alama data bari,
dole tasa Halan yin shiru, jikin Hanash a matuk'ar sanyaye ya mik'e yayi musu sallama,
kana ya fita, ya dad'e zaune cikin mota yana tunaninnika da dama,
dan shi kanshi yau kamar da Sultan yayi mishi da Sanah ta b'aci,
dama sau da dama mutum baya gane abu koya fahimta sai an saka shi a hanya ko an nusar dashi,
idan kuma magana ce sai an jefa mishi maganar a bakinshi yake ganewa,
dan haka maganar da Halan tayi ba k'aramin tasiri tayi ga Hanash da zuciyarshi ba,
cikin sanyin jiki yayiwa motar key yabar harabar gidan,
bai dawo d'aukarta ba sai dare, bayan ya gaisa dasu Abbu ya d'auke ta suka tafi,
ita kanta Khulud ta lura da canji da Hanash ya samu danta fahimci an koma 'yar gidan jiya,
saboda tunda suka shiga cikin motar take ta zuba mishi suturu,
da hirar cikin jikinta amma bai ko kalli inda take ba,
har suka k'arasa gida.

" Nifa gaba d'aya na rud'e na shiga kokwanta akan abun nan,
Mamu ta fad'a cike da confuse,
Halan tace " meyasa Mamu....!?

"Yanzu ga Khulud tace tana da ciki,
sannan shi Sultan ko makaho ya kalle shi yasan yana tsananin kama da Sanah,
gaba d'aya na rasa wake da gaskiya cikin Sanah da Khulud wallahi,
murmushi Halan tayi had'i da cewa " hummmm wallahi koda ace yanzu Khulud na da ciki،
gaskiya Sultan d'an Sanah ne dan kallo d'aya mutum zayyi mishi ya hango tsagwaron kamarsu,
sai dai idan akwai wani abu a k'asa,
danna tabbatar yanzu ta samu cikin,
amma ni gaskiya Sultan d'an Sanah ne،
cikin sanyin jiki Mamu tace " to koma dai miye Allah ya bayyanar da gaskiya,
" amin ya Allah.

"Sanah yau fa zaki tafi gidan Khulud،
" na sani ai tun jiya ma na gama shiryawa,
amma dan Allah yaushe za'ayi family meeting d'in.....!?

"Gobe in sha Allah shiyasa nake son ma ki tafi tun yau,
saboda na riga da na gama had'a duk wasu hujjojin da nake buk'a,
" wad'anne hujjoji ne please....!?

"Idan munje can kya gani,
" to baka fad'a min abinda ya kai ka BUK ba,
kanshi ya dafe had'i da cewa " oh my God!
yanzu da abinda ke gaban mu zamu ji ko kuwa...!?

"I'm sorry,
" ki kira ta, yanzu kice mata gaki nan zuwa,
ba musu tayi dialing number Khulud,
ta sanar da ita yanzu zata zo, ai Khulud tana jin haka jikinta ya d'auki rawa yana kerrrrma,
dama ta riga ta gama gyara d'akin da Sanah ke zama,
sosai ta shiga yi mata godiya, suna kashe wayar ta mik'e ta koma aikin tarbar Sanah,
" mik'ewa yayi a hankali yana cewa " muje ko...!,
batayi magana ba ta mik'e ta shiga bedroom ta shirya kana ta fito,
a harabar gidan ta iske shi yana jiranta,
cikin sanyin jiki ta bud'e motar ta shiga,
shi kuma yaja, daga d'an nesa daga gidan Khulud ya tsaya ya sauke ta,
bayan ya k'ara yadda mata karta sake ta nuna mata komai,
a harabar gidan ta iske Khulud tana jiranta, tana hango Sanah ta washe baki had'i da nufarta,
"I love you so much my Sanah,
duk duniya nan babu wanda ya kai mu so da k'aunar junanmu،
ina kuma k'ara baki hak'uri akan abinda ya faru,
fuskar Sanah a sake tace " haba my Khulud bakomai fa,
aiko tsakanin harshe da hak'ori ana sab'awa,
sosai Khulud ta shiga lallab'a Sanah, tana nan-nan da ita tamkar kwai،
Aryan yana aje Sanah ya nufi Hard'o family's,
yana parking ya hangi Abbu da Dide na shirin fita,
ganinshi ya sasu dakatawa,
cikin nutsuwa da girmamawa ya gaidasu,
kana yace " dan Allah ina neman alfarmarku،
cikin rashin fahimta Dide yace " wacce irin alfarma Aryan....!?

"Dan Allah ina so gobe gaba d'aya Hard'o family's babba da yaro,
maza da mata, harda su Jaddu ma mu had'u a gidan marigayi Alhaji Waseef Papu,
d'an jimmmmm sukayi kana Dide yace " lafiya dai ko.....!?

"Lafiya lau, amma dan Allah kar'a sanar da Khulud da Sanah cewar akwai Family meeting d'in,
a dai sanar da da Hanash cewa yazo da Khulud,
nima zanzo da Sanah in sha Allah,
" ba dai wannan maganar ce zaku kuma taso da ita ba....!?

"A'a wannan wata ce sabuwa daban،
Abbu zai kuma yin magana Dide yace " badamuwa Allah ya kai mu goben zamu zo,
k'asa ya k'ara yi da kanshi yayi musu godiya sosai kana ya tafi,
Abbu yace " Allah yasa dai lafiya,
" amin ya Allah, cikin k'ank'anin lokaci Dide ya sanar da kowa cewar gobe akwai family meeting a gidan Papu,
har shi Hanash d'in Dide ya sanar dashi,
ya kuma fad'a mishi karya sake ya fad'awa Khulud komai,
Sir Moli yana barin gidansu Abbu gidan Papu ya wuce,
yaje ya sanar da Mimmee da Jaddah cewa gobe akwai family meeting a gidan،
suma sai da suka tambaye shi lafiya,
amma yace musu babu komai,
a ranar Mimmee ta saka ma'aikatan gidan suka gyara ko'ina tassss.

WASHE GARI RANAR FAMILY MEETING

" Wai har yanzu baki gama shiryawa bane....!?

"Yi hak'uri Hanash yanzu zan fito,
ni na rasa inda zaka kake ta sauri haka wallahi,
" ni dai ki fito karki b'ata min lokaci nasan ana can ana jiran mu,
" na gama tace tana sanya hijab,
batare dayayi mata magana ba ya kalle ta kana ya juya ya fita,
haka nan Hanash yaji hankalinshi yak'i kwanciya,
gabanshi sai fad'uwa yake yana dukan uku-uku,
gaba d'aya jikinshi yayi mugun yin sanyi, dan ko abinci ya kasa ci,
harta fita sai kuma ta tuno da Sanah,
da sauri ta koma da baya tana ce mishi " ina zuwa nayi mantuwa,
zaune ta iske Sanah bakin bed ta fito daga wanka tana shafa mai jikinta,
"zamu fita ni Hanash amma nasan bazamu dad'e ba,
dan Allah ki kula da kanki kafin indawo kinji ,
murmushi ta sakar mata had'i da cewa " I will,
Sanah tana tsaye jikin window tana kallansu har suka fita,
da sauri ta kira Sir Moli a waya ta sanar dashi sun fita,
" yauwa ki shirya ki sanya fuskar da voice maker yanzu,
sannan ki saka irin kayan data saka a jikinta kafin ta fito yanzu,
"Ok, idan na shirya na taho ko kai ne zaka zo ka d'auke ni.....!?

" No ki jira ni, ni zanzo d'aukarki,
yanzu haka ma ina yanzu,
"ok sai ka k'araso, da sauri ta mik'e ta shirya tsaf ta sanya fuskar Khulud ta roba da voice maker,
ta tsaya a gaban mudubi ta kalli kanta fuskarta d'auke da murmushi,
tace " sorry Khulud it's my time now,
ta fad'a da muryar Khulud sak,
tana cikin haka Sir Moli ya kira ta,
yace ta fito ya k'araso, shi kanshi da yaga Sanah yayi mugun tsananin mamaki,
sosai shock da firgici ya kama shi,
dariya tayi tace " mamakin me kake yi.....!?

"Hmmmm bature dai sai a barshi,
ya fad'a yaba barin harabar gidan,
" wallahi daga ni har Khulud lokacin dana fara sawa munyi mugun mamaki،
" su ai tuni cigaba ya dad'e da je musu,
jifa har muryar ta koma tata sak,
" hmmmm yau sai buzun Khulud,
dama ina ita ina shugaban k'ungiyar lauyoyi ta k'asa baki d'aya,
guntun murmushi kawai yayi batare da yayi magana ba,
babban parlor'n gidan Alhaji Waseef cike yake da mutane,
gaba d'aya Hard'o family's sun hallara mazansu da matansu,
yara da manyansu, haka ma family'n Papu kowa yana zaune a wajen,
Jaddah na hakimce, ana gaggaisawa su Khulud suka shigo,
tare da Hanash, ganin gaba d'aya dangi da 'yan uwa gasa gaban Hanash cigaba da bugawa da tsananin k'arfi,
itako Khulud ko a kanta dan bata kawo komai cikin ranta ba,
tayi tsammanin matsalar wani ce,
cike da girmamawa suka durk'usa suka gaida iyayensu,
kana suka koma gefe suka zauna while gaban Hanash sai k'ara tsananta fad'uwa yake,
basu dad'e da zama ba motar Sir Moli tayi parking a harabar gidan,
Sir Moli ya kalle ta yace " karki ji tsoro ko kunyar kowa kiyi duk abinda ya kamata dan dawo da martabarki،
cikin izza tayi mishi murmushin gefen baki,
yace " oh! na manta fa ashe baki dasu,
yayi maganar yana barin gurin,
tana dariya tabi bayanshi, shine gaba tana biye dashi a baya suka shiga parlor'n,
bakinshi d'auke da sallama,
"ina yini...!?

Sir Moli yace, suna k'ok'arin amsawa Sanah ta shigo sanye da irin kayan jikin Khulud sak,
da kuma fuskarta, cikin irin muryar Khulud sak tace " ina yininku،
cikin tashin hankali, tsoro da firgice,
razana da rud'ewa gaba d'aya mutanen dake parlor'n suka mik'e tsaye,
Jaddah ko saboda tsananin tsoro kasa motsi tayi,
yayinda Hanash yake tsaye kamar an dasa shi idonshi kan Sanah,
wacce zamu kira ta da Khulud,
gaba d'aya parlor'n aka shiga kallan-kallo,
idan aka kalli Khulud sai a juya a kalli Sanah dake photo copy'n Khulud........................!

MOMYN ZARAH 'YARBAIWA
_*RASHIN SANI.......*_

*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_

```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```

*DEDICATING TO*
```MY REAL LOVELY FANS I REALLY LOVE YOU SO MUCH,, I HEART YOU GUYS MORE & MORE, NAGODE SOSAI DA COMMENTS & TRUE LOVE YOU HAVE SHOWED ME ```

6⃣2⃣

Cikin zunzurutun tashin hankali Khulud ke kallan Sanah tana girgiza mata kai,
jikinta na rawa da kerrrrma ta nufi Sanah dake tsaye idonta kanta,
ta dafa kafad'arta tace " no..! please karki yi min haka dan girman Allah,
ta fad'a yadda babu mai jin abinda take cewa,
murmushi tayi tare da cewa " dole nayi miki haka,
lokacin dana so rufa miki asiri ni tuna min nawa kikayi,
lokacin dani na nemi taimakonki k'in taimako na kikayi,
" wai yama zakice karka nayi miki haka....!?

"So kike nayi ta zama da auren wanda bai sani ba a kaina.....!?

" Ko so kike yi ni rayuwata ta k'are a haka ba tare dana mori komai daga gare ta ba....!?

"Ko kina nufin nayi ta zama da aure har k'arshen rayuwata....!?

" Dan girman Allah ki rufa min asiri,
wallahi a yau zan saka shi ya sake ki,
amma dan Allah karki tona min asiri,
" kiyi hak'uri Khulud hakan ita kad'ai ce mafita,
hakan ne kad'ai zai kawo k'arshen komai,
ya kuma bayyanar da gaskiya,
ta yadda kowa da zai san meke faruwa a tsakanin mu,
duk irin shak'uwar dake tsakanin d'a da mahaifi amma Dide da Juju kasa tantace Khulud d'in gaskiya suka yi،
haka ma Abbu da Mamu kwata-kwata basu gane Sanah ba,
cikin rawar murya Abbu yace " wai meke faruwa ne....!?

"Ke wacece، daga ina kuma kike....!?

Ya fad'a yana kallan Sanah,
murmushi tayi gami da kallan Sir Moli،
dake tsaye hard'e da hannuwanshi a k'irjinshi,
yayi mata alama data cire fuskar da voice maker,
babu musu Sanah ta cire fuskar da voice maker d'in,
ai sai lokacin suka k'ara shiga cikin rud'u da tsantsar tashin hankali,
saboda tsabar tsoro Jaddah bata san sanda ta soma hawaye ba,
Halan ta kalli Mamu tayi mata alama da kinga ni ko...!?

Itama Mamu Abbu ta kalla wanda ke tsaye tamkar an dasa shi,
gumi ya gama jik'a shi sharkaf,
Dide kam shiru yayi ya kasa koda motsi haka ma Juju,
Sanah tayi murmushi had'i da cewa " yau in sha Allah gaskiya zatayi halinta,
sirrin b'oye zai fito fili, kowa zai san gaskiyar al'amari,
cikin nutsuwa Sir Moli yayi gyara murya,
" dan Allah kowa ya zauna akwai sauran bayanan da zamu tattauna,
jiki babu kwari duk suka zauna,
yayinda Ziyad ya rarrafa ya rab'e jikin Halan,
Hanash ko motsi ya kasa yi balle ya samu damar zama,
Sir Moli ya kalle shi yace " dan Allah ka zauna Hanash...!
gumi na ketowa Hanash yace " cigaba please,
yayi kamar wani sokoko,
ganin yanayin dayake ciki yasa Sir Moli mai da kanshi ga sauran jama'ar,
had'i da yin gyaran murya a karo na biyu,
ya d'aga diary d'in Papu yace " wannan shine littafin aje muhimman bayanai na Marigayi Alhaji Waseef,
wanda a turance ake kira da diary,
mamallakin littafin Marigayi Alhaji Waseef Papu yayi rubutu kamar haka,
_" ni Waseef na d'aura auren d'ana Hanash Waseef,_
_da 'yar aminina Sanah Hamraz na d'aura musu aure a yau ranar 10/ May/2018 wanda yayi dai-dai da hijira ta 1439 5 ga watan Shawwal,_
_akan sadaki naira dubu d'ari 100k,_
_a gaban shaidu mutum shida bayan ni waliyin Sanah,_
_da Malam Udu driver na wanda shine yayiwa Hanash waliyanci,_
_bayan na tabbatar da Sanah ta yarda ta kuma amince,_
_shima kuma Hanash ya amince akan zan aurar dashi,_
cikin rud'u Hanash ya sunkuya gami da dafe kanshi yana tuna lokacin da Papu ya kira shi kan maganar aure.

*Shekara d'aya da watanni da suka wuce a baya*

Bayan Khulud da Sanah sunzo kan maganar auren Hanash da Sanah,
Papu ya kira Hanash parlor'n shi,
Papu da Hanash zaune cikin parlor,
Papu ya kalli Hanash yace " gaskiya Hanash hankalin mahaifiyarka ya tashi sosai akan rashin haihuwarka,
dan haka ina son ka k'ara aure,
a razane Hanash ya d'ago kanshi ya kalli Papu tare da cewa " aure fa kace Papu....!?

"Eh...! aure nace Hanash, matuk'ar kasan ba kai ne keda matsala ba,
dan hakan shine kad'ai zai kawo zaman lafiya da masalaha,
gami da kwantar da hankalin mahaifiyarka da kuma tawa mahaifiyar,
saboda suna cikin tashin hankali kan rashin haihuwarku,
gwara ka k'ara ko itama kanta Khulud d'in ta huta hankalinta ya kwanta,
cikin marairaice murya Hanash yace " dan Allah Papu kayi hak'uri,
amma ni bani da shawa'ar tara mata,
ko yin mace fiye da d'aya,
" Hanash dole ka k'ara aure,
kodan cikar kamalarka da mutuncinka,
ka sani babban burin kowanne mutum a duniya bai wuce yaga yayi aure ya samu zuri'a ba,
Annabi SAW da kanshi yace kuyi aure ku hayayyafa dan nayi alfahari daku ranar alk'iyama,
kamalar mutum bata gama cika har sai yana da iyali da zuri'a,
" ni dai dan Allah Papu ka barni dan Allah bazan iya k'ara aure ba,
matata d'aya ta ishe ni
cikin zafin rai Papu yace " yanzu Hanash ni ke yi maka magana kana yi min musu da gardama...!?

Kanshi ya sunkuyar cikin girmamawa yace " kayi hak'uri dan Allah,
" to ba shawarka nake nema ba,
umarni na baka, dan haka yau ka fito da matar da zaka aura idan kuma baka da ita,
ni zan zab'a maka,
kanshi k'asa yace " bani da ita, ka zab'a min d'in،
" ka yarda na zab'a maka na aura maka ko wacece...!?

Eh..! kayi komai kawai, duk abinda ya dace kayi ba saika shawarce ni ba,
na bar maka komai a hannunka,
" kai da bakinka kace ka yarda na aurara maka kowacece ko....!?

"Eh...! na yarda na amince kayi min aure,
" Allah yayi maka albarka ka baka zuri'a ta gari,
"amin ya Rabbi.

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.