Complete Hausa Novels

Fareedah Nabeel Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Fareedah Nabeel Complete Part 1 Complete Hausa Novel.txt

Chapter 2 of 2

*PAGE NAKI NE ƘAWATA UMMU ADIYYAH THANKS FOR KULAWAR KI AGARE NI ALLAH YA BAR KAUNA ALKHAIRIN ALLAH YA KAI MAKI A DUK INDA KIKE INA MAKI SON FISSABILLILLAHI*

*🌺 CHAPTER 13-14🌺*

________Bayan KWANA BIYU
Zaune FAREEDAH take asaman Æ´ar karamar katifa acikin d'akin ta ,ta zabga wata uwar tagumi sai famar aikin tunani take ,duk damuwar duniya ta ishe ta motsi kadan tah share kwallar hawaye dake zuba a idanuwanta, zuwa can sai ga Asma kawarta tashigo..

Asma'u ce ta shigo
tare da furta"
Assalamu alaikum

"AMIN WLKSLM FAREEDAH ce ta daga kai takalleta tare da amsa mata da faɗin haƙa sannan cikin sanyin
muryarta cigaba da cewar

"Sannu da zuwa ƙawata

"Yawwa bestynah inji cewar Asma tana mai k'arasowa inda FAREEDAH take zaune sannan ita ma ta samu guri ta zauna ahankali
akusa da FAREEDAH

"Asma daga wajen aiki kike Haƙa ne?FAREEDAH tayi maganar idanunta
akan Asma'u

"Eh wallhy
Inji cewar Asma'u ,kallon FAREEDAH Asma'u tayi sannan ta cigaba da cewar"kinga lokacin da kika kiran ni muna wajen aiki ne ankawo muna wata-mata menakuda ne in gaya miki to sai ma daga baya naga har da text d'inki ma shiyasa nace to bara na k'araso gaba-daya

"Gaskiya ne inji cewar FAREEDAH "cikin mamaki Asma'u ta dubi FAREEDAH Tare da faɗin"amma ni FAREEDAH abun nan ya bani mamaki ace NABEEL da kansa zai rubuta miki takaddan saki har saki uku kai abun da mamaki ,,cikin sanyin Muryar FAREEDAH tace"Asma'u gudu da me ruwa baya maganin d'auda matuƙar inba ruwan ka ɗiba kayi wanka da shi ba.Asma'u Nabeel Mijina bai da mafita wajen mahaifiyarsa inba sakin nan yayi ba sakin shine mafita agare shi ,ni kinga ma tunda ya bani takaddan ma na ajiye ta, ban ma bude naga meye ma aciki ba FAREEDAH ta ƙarasa maganar ta tare da dauko takaddan akarkashin filonta ,,,,,,,
Cikin sauri Asma'u ta furta
"kina nufi baki nunawa su mama ba?

"HMMM inji cewar FAREEDAH sannan ta cigaba da cewar" inma na gaya masu gaskiya kenan ba "Ai ke kuwa ba'a Haƙa domin iyaye sun wuce wasa ,kamata yayi ai sai ki gaya masu,, Cikin sauri FAREEDAH tace"tunda gaki sai ki taya ni gaya masu , cikin kulawa Asma'u tace"indan wannan ne ki kwantar da hankalin ki ni nayi miki alkawarin zanje in shaida musu duk abunda.ake ciki, amma yanzu ina takadda take!?

FAREEDAH tace" gashi ni tunda ya bani ita kullum sai dai na tasata agabana na zura mata na mujiya kwata kwata nakasa buɗewa dan da zarar na daukota zan buɗe in karanta sai in kasa,ɗaukar takaddan FAREEDAH tayi ƙana ta mikawa Asma'u
,'Karban paper Asma'u tayi ahannu FAREEDAH kana cikin fad'iwar gaba ta fara karantawa kamar haka
👇🏻👇🏻
FAREEDAH Alkawari k'ayane na d'au gammo na É—auka, FAREEDAH NABEEL d'inki ya riga ya zabarwa zuciyarsa abokiyar rayuwa har abadah FAREEDAH kece ta farko.kece ta karshe.ina lele marhabun dake daga nan har izuwa jumma'ar da batada asabar ..
FAREEDAH kisani NABEEL ɗinki yana yin maki so kamar yadda makaho yake son ido .dan haƙa karki damu da ni nasan babu mai iyah raba hanta da jini sai Wanda ya halilllce su.kuma kema kin san cewa kifi ba zai rayu ba Sai da ruwa, saboda haƙa Ni NABEEL SULEIMAN Ina nan amatsayin mijin ki daga nan har illa masha Allah ,sannan kuma ina son kin kwantar da hankalinki ki dai na saka damuwa acikin ranki.."hhhhh dariya farin ciki da daɗi ne ..ya subce wa FAREEDAH bata masan lokacin da ta furta" wayyo daɗi kashe ni ,dole ne na debo shoki ,mikewa tsaye FAREEDAH tayi sannan cikin murna da farin ciki ta fara daka rawa tare da debo shoki gami da watswa ƙawarta Asma'u💃🏻 rungume Asma'u FAREEDAH tayi Kafin cikin farin ciki tace "ƙawata Nagode Nagode Nagode matuƙa ina matuƙar godiya Allah ya bar mu tare Allah ya bar kauna ina sonki ƙawata wayyo daɗi yau jina nike kamar ina a aljanna'',"ita ma Asma'u ɗin ta fashe da dariya haha haha haha Gami da rumgumo aminiyar ta sannan Cikin dariya farin ciki Asma'u ta ce " to FAREEDAH Gaskiya ne hausawa nacewa lokaci da tsintsu ke gudu kuma ita ko agwagwa nemar sa take, takarasa Magana tana mai zare jikinta daga na FAREEDAH "hmm inji cewar FAREEDAH sannan ta cigaba da cewar'" to ai sai taje can tai ta nemarsa can, dan nida mijina NABEEL nan gani nan bari , insha Allahu Ni da miji na mutu ka raba ,Sbd haƙa ba wata shegiyar surukar da ta isa ta raba sai Allah ,wayyo daɗi kashe ni,oh Ikon Allah kenan, Ashe dai miji na bai sake Ni ba !kai amma Hajiya NAFISAT Allah ya isa tsakani na dake , insha Allahu wannan kunci da tashin hankali da damuwa da kikasa na shiga na tsawon lokaci ta sanadiyyar ki insha Allahu sai Allah ya saka min shedaniya maiya ƙawai "cikin sanyin Murya Asma'u tace"FAREEDAH kenan ai insha Allahu ke kaɗai ce ta NABEEL Bugu da kari kuma dake da mijinki nan gani nan bari ba..sannan kuma no More.kishiya in your house, Insha Allahu gidan mijinki naki neke kaɗai babu wacce ta isa ta shigo maki gida wai amatsayin kishiya
Dan nasan kinbi kishiya da gudi ba wando
Hahaha FAREEDA ta kyalkyale da Dariya kafin tace "Ban son zolaya fa aminiya "duk suka fashe da dariya haha haha haha, cikin' dariya FAREEDAH ta juya ta nufi hanyar fita daga cikin dakin tana mai faɗin ƙawata bari in ƙawo mana ruwa da abinci

*WASHE GARI*
Da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na safe zaune Baban FAREEDAH yake acikin dakinsa tare da NABEEL da Sadeeq wato abokin NABEEL
Bayan sun gama gaggaisawa
Kallon su mahaifin yayi Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace "to Alhamdu'lillahy ah .NABEEL nayi farin cikin zuwarku da kai da abokinka. kuma duk abunda ke faruwa naji kuma nasan komai dun Haƙa ni ba zan ce ka rabu da matarka FAREEDAH ba tunda matarka tana sonka kai ma kana sonta yawwa, "duban mahaifin FAREEDAH Sadeeq yayi Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace "ai damar fatarmu kenan.sai dai muna rokon addu'a adaga gare ka Malam, kamar yadda dai ka saba "Haƙane to Alhamdulillah inji cewar Malam, sannan ya cigaba da cewar" addu'a dai mu nan muna kai kuma insha Allah zamu cigaba dayi tunda dai kamar yanda na gaya ma ku ne a baya matarsa tana sonsa shima yana son ta, matsala dai na mahaifiyarsa ce kuma mu muna gudun abunda zai je ya dawo tsakanin shi da mahaifiyarsa kaji matsalan kenan dama kawai to acigaba da hakuri insha Allahu wannan abun matsala ta zo ƙarshe "cikin farin ciki Sadeeq yace" to ba komai Malam mungode kwarai da gaske Allah yayi mana jagora "Sai yanzu NABEEL yayi magana cikin farin ciki NABEEL yace"mun gode mungode Baba mun gode matuƙa Baba Allah ya ƘARA girma Allah ya ƙara sutura"AMIN YAH RABBILL IZZATI tabbas NABEEL ina masifar tausaya maka acikin halin damuwa da tashin hankali kake ciki NABEEL Allah ya baka ikon cinye wannan jarabawa lafiya, lallai hakika Allah ya aiko maka da babban jarabawa rayuwa, insha Allah zan tayaka da adduat Allah yasa Ka cinye wannan jarabawa rayuwa lafiya Allah ya kawo maka mafita cikin lamuran ka
Insha Allah zan cigaba da yi maku addu'a sannan kuma ina son ka kwantar da hankalin ka ka daina saka damuwa acikin ranka , insha Allahu wataran sai labari, karka damu NABEEL Kuma munan zamu cigaba da maku
adduat insha Allahu

*HAJIYA NAFISAT*
Da misalin ƙarfe biyu na Rana,Mommy ne na hango tana tsaye a falonta
kafin daga bisani Kuma cikin tsananin ɓacin rai ta shiga zagaye falonta saboda tsabar tsayuwar kafanta har ciwo yake mata cikin tashin hankali ta cigaba da safa da marwa acikin tsakiyar falonta tana mai famar jan tsaki ita ɗaya , zuwa can sai ga NABEEL ya shigo ,NABEEL ne
ya shigo tare da furta

Assalamu alaikum

Ganin shigowar NABEEL ne haƙan yasa Mommy ta ja wani dogon numfashi ta sauke cikin tsantsar ɓacin rai ta ce " "Sai yanzu ka damar zuwa? Cikin daka masa tsawa Mom ta cigaba da cewar"tambayarka nike nace sai yanzu ka daman zuwa ?" Duban ta NABEEL yayi Kafin Daga bisani cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace" Mommah AHMED yayi min waya yace kina nema na! "kwarai da gaske Ina neman Ka ,Ina son Ka gaya min abunda yaƙe tsakanin ka da yarinya nan kuma ka faɗa min me ya kai Ka gidan su dazun da safe?

"Sake baƙin NABEEL yayi yana kallon Mom cikin tarin mamaki NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "Mommah waye yace maki naje gidan su FAREEDAH?"hmmm NABEEL kenan inji cewar Mommah kafin cikin ɓacin rai ta cigaba da cewar" ,bansan Ka da karya ba .meye ya kai ka gidansu FAREEDAH ,bancin kasan cewa akwai saki uku tsakaninka da ita...Ko kana nufin ba zan sa ido
akan alamuraka bane..

"Cikin sanyi murya NABEEL yace "Mommah Ina son kiyi hakuri da abunda zan gaya miki. mun sani cewa Allah shi ne ya halilta aure .kuma ya halilta saki, amma baya so ayi sakin ballan'tana ma har ayi shi saki uku Lokaci guda . Mommah kiyi min afuwa ban yiwa FAREEDAH saki uku ba?"what Mommah ta furta cikin ihu ,Kafin cikin daka masa tsawa momma tace "NABEEL kana nufi kai Ka bijirewa umarni nah ?to tsaya kaji .ko ka saki FAREEDAH saki uku ko baka saketa ba Aure tsakanin ka da ita babu shi ka nemin tudun da fawa,Azmerh
mahaifinta ya turo ta Jiya sakamako rashin lafiya mahaifiyarta saboda haƙa in nason ka kwana da sanin cewa Ni Hajiya NAFISAT Azmerh YarUwar ka zan aura maka wacce raina ke so Kuma wanda naga ta dace da Kai me kashin arziki.
cikin sauri NABEEL ya katse Mommah ta hanyar faÉ—in"
"Mommah me yasa kike son gani na tare da wata matah ba FAREEDAH ba ?"NABEEL kenan baka da amsa wannan tambayan saboda Haƙa kaje gida ,anjima NABEELAH zata zo tai maka sauran aikacen-aikacan daya dace acikin gidan ka , cikin ɓacin rai NABEEL yace"Mommah ta bar shi ƙawai Akwai yaron da yake min aiki.na
ciki da waje
kuma abinci na idan
naje office nasha coffee .
"Hmm inji cewar Mommah kafin cikin ɓacin rai ta cigaba da cewar"NABEEL wato asirin da Matan nan da Malamin tsubu nan Sukai maka ya Kama K
ka duk kabi ka tsane yan uwanka, wannan ya bani tabbachin cewa dole in Kara tsawon fuka-fukai na dan su bani ikon tashi sama,... kaje sai na turo maka NABEELAH tana nan zuwa yanzu kuwa ba sai anjima ba, NABEEL yace "Mommah office fah na nufa yanzu "To ni Inna ruwa na inji cewar Mommah cikin ɓaci rai "Mtswww Cikin fusata NABEEL ya ja ma Mom wani dogon tsoki sannan cikin tsananin ɓacin rai da fushi NABEEL ya juya kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falo batare da yasake tanka mataba ballantana ma ta sa rai zai sallame ta Wanda haƙan ya jawo Mommah ta sake baƙi hanci tana kallon ikon Allah kenan wai ita yau ɗan cikinta yaƙe jama tsaki akan wata banza Yar matsiyata hmmm NABEEL ba laifin ka bane asiri sukai maka, dole in tashi tsaye akan ɗana

*GIDAN NABEEL*
Da misalin ƙarfe huɗu na yamma,AHMED ne ya shigo cikin falon NABEEL
tare da furta,,,..

Assalamu alaikum!

"AMIN Wlkslm NABEELAHce
ta fito daga cikin kitchen tana mai kallon sa tare da amsa masa da faɗin haƙa
"""Cikin sauri AHMED ya ƙara so inda NABEELAH take tsaye bai tsaya wata-wata ya rumgume ta yana mai sauke ajiyar zuciya cikin kulawa da nutsuwa hadi da ƙasa da murya Ahmed ya buɗe baƙin sa yace "BABYLOV wai tun da kika zo gidan nan baki fara aikin komai bane?"cikin smiling NABEELAH tace "kamarya ,kaga daga cikin kitchen nike fa nagama kammala abinci wanka kawai zanyi yanzu ta ƙarasa maganar tana mai zare jikinta daga nasa, "
Cikin tsananin sha'awar ta AHMED ya bita da wani mayataccen kallo kananan kayan jikinta sunyi mata masifar kyau,lebansa ya dan ciza ya fesar da wani numfashi
Kallon sa NABEELAH tayi kafin ta buɗe baƙin ta tace"
"Ya kake kallona Haƙa, ko kaga wani sabon Abu atare ni ne??Cewar NABEELAH tana mai dubansa , yayinda shi kuma AHMED cikin murmushi haɗi da yarage murya cikin sigar raɗa Ahmed yace"Ina tabbacin cewa yaya NABEEL bazai dawo da wuri ba kuma ke kanki kinsan girki inba na aunty FAREEDAH ba baya cin abinci kowa ya ƙarasa maganar sa yana mai shafo mata gefen fuskanta

"Meke tafe dakai ?
inji cewar NABEELAH

"Ina son muyi zaman miji da mata daga nan zuwa karfe shida inya so kinga duk abunda zamuyi mugama ,sai muyi wanka muci abinci da ke kika girka..m,..,cikin sauri NABEELAH ta katse sa ta hanyar faÉ—in
"Haba yaya AHMED Kafa tuna incan gidan mu ne nan fa ba gidan mu bane "Ina da tabbacin cewa asirin ba zai taba tonuwa ba ..inji cewar Ahmed cikin sauri..."am....."in bai bari ta k'arasa faɗin abunda take son faɗa ba ya haɗe baƙin su guri guda bakinsa ya dora saman Nata cikin wani yanayin mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta yayi Fara kissing dinta ,d'aukanta yayi cak Sai kan lumsheshiyar kujeran parlourn ya kwantar da ita ,Ahankali ya Fara balle maballin rigarsa, ya zame duk wani kayan jikinsa, yan junarsu, sun jima suna shan soyayya su ta hanya romancing din junarsu, da kwakulle kwakulle da tsotsa, junarsu kafin suka gajiyar da junarsu, domikuwa Sai da suka ga kowanne su ya samu gamsuwa sannar suka zube a kasan lallausar center carpet din falon suna mayarda numfashi, kwanta tayi a Saman kirjinsa zuwa can Kuma mik'ewa yayi ya tashi tasye ya ɗauke ta cak suka shige cikin bathroom din da yake parlourn

*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = N300. 1GB = N300
2GB = N600. 2GB = N600
3GB = N900. 3GB = N900
4GB = N1200. 4GB = N1200
5GB = N1500. 5GB = N1500
*GLO* . *9MOBILE*
1.5GB = N500.
2.9GB = N1200. 1.5GB = N1100
4.1GB = N1600. 2.9GB = N1400
5.8GB = N2100. 3GB = N1650
7.7GB = N2700. 4GB = N2100
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
For more information call or whatsapp me
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
🪀08066268951

*_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_*

#COMMENT'S DOMIN ALLAH !
#SHARE FISABILLAH!!
#THANKS FAN'S !

*AISHA FULANI GAL CE*
[7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

By
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 15-16🌺*

*FAREEDAH NABEEL IT'S FREE BOOK, IDAN NA RAINA COMMENT NAKU NA DAKATAR DA RUBUTU NA NAJE HUTU ABIN NA DAN BA DOLE*

*DEDICATED TO :-MY LOVELY FRIEND XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)

*ƘAWATA UMMU ADIYYAH*
*FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA*

*🌺 CHAPTER 15-16🌺*

____BAYAN WATA ÆŠAYA____
Ɓangaren gidan Malam wato mahaifin FAREEDAH ,da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na safe zaune Baban FAREEDAH yake acikin dakinsa tare da mahaifiyar FAREEDAH cikin ɓacin rai da gajiya da lamarin su FAREEDAH mahaifiyar FAREEDAH ta buɗe bakinta tace"yaushe za'a bari yarinya kullum tana cikin kuka. in za'a duba abuda, domin ni nasan halin da ƴata FAREEDAH take ciki ta ƙarasa maganar ta idanunta akan mijin

"Shima Malam ɗin Cikin ɓacin rai da daga murya Malam yace "Rabi! mahaifin FAREEDAH ya kira sunar matar sa. Yana mai kallon ta "na'am ta amsa tana mai kallon mijin nata"cikin fusata da ɓacin rai Malam ya furta"wannan wace irin magana banza ne haka wato nalura kufa mata tunanin ku irin ɗaya ne meyasa baza mubar ma ALLAH hukuncinsa ba ko kema kin zama Hajiya NAFISAT ne, ?? " ba haƙa bane Malam ciwon ƴa mace na ƴamace ne haƙa ƙawai abar yarinyarnan kullum tana ta faman kuka cewar Mama cikin sanyin Murya ,,,,,, cikin fusata Malam ya katseta ta hanyar faɗin"to.. ni kike gayawa cewa ciwon ƴa mace na ƴamace ne, to indai Haƙane ai ciwon ɗa namiji na ɗa namiji ne shi yaron kusan irin halin da yaƙe ciki nace kinsan halin da yaƙe ciki ?uhmm baki san halin da yake ciki ba kuma da kike cewa ciwon ƴa mace na ƴa mace ne to wanne magani zaki bata ta warke gayamin magani da zaki bata ta warke ? "Malam nifa na haife yarinyar nan inji cewar Mama cikin masifa! Cikin tsananin ɓacin rai Malam yace"ke kika haife ta? ni kuma a hanya muka haɗu da ita sai ki kai mu mararaba ki rabamu,cikin daka mata tsawa Malam ya cigaba da cewar "nace ki kai mu mararaba ki raba mu tun da dai ahanya muka haɗu da ita . zaki gwada min ke kika haife ta kuma Inaso in tunasar dake kuma in sanar dake cewa daga yau ki cire hannun ki daga cikin wannan magana babu ruwanki, banason in kara jin kinsa baƙin ki akan wannan magana , cikin fusata Mama ta furta "Malam to ana zaman aure dole ne?ai ba'a zaman aure dole, zaman aure ba dole bane " cikin tsananin ɓacin rai Malam ya daga hannunsa bai tsaya wata-wata ba ya sauke mata mari tare da faɗin"auren su kuwa dole ne kuma dole ayi hakuri har izuwa lokacin da Allah zai ƙawo mana mafita cikin wannan lamarin kuma wallhy Allah kika sake tsoma baƙin ki acikin wannan maganar abakin aure ki
'''''amatukar firgice Mama ta zaro idanuwanta tare da dafe da gefen fuskarta inda taji saukar Mari cikin tsananin mamakin marin da Malam ya wanke ta dashi Mama ta buɗe baƙin ta tace" Malam Ni ka mara ?"an mare kin ɗin ko zaki rama ne inji cewar Malam cikin fushi ,

*HAJIA NAFISAT*
Ɓangaren gidan Hajiya Nafisat kuwa
Da misalin ƙarfe biyar na yamma zaune Hajiya NAFISAT take acikin falonta tare da Sadeeq wato abokin NABEEL
Bayan sun gama gaggaisawa
Kallon SADEEQ Mommy tayi Kafin cikin kulawa Hajiya NAFISAT ta buɗe baƙin ta tace"Ina ta nemar waya abokinka wayarsa akashe meya faru da wayan sa ? takarasa Magana tana mai duban SadeeQ ,,,,,,kallon Mommy SadeeQ yayi Kafin cikin kulawa SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace"ai ko Hajiya
a yanzu nan
ma shi ya aiko ni

" Shi ya aiko kah ?lafiya dai ko meya faru ?inji cewar Mommah cikin sauri idanunta akan sa

"Wato maganar auren ce ta taso Mommy NABEEL ya samu wata yarinya awajen aikin nasu kuma sun fahimci junarsu.sun dai-daita tsakanin su ma yanzu haka SADEEQ ya ƙarasa maganar
sa idanunsa akan ta

"Wow kai alhamdu'lillahy Allah na gode maka kai Masha Allah Allah ya nuna mana Mommy ta washe baƙi farin ciki da murna ,cikin fara'a Mommy ta buɗe baƙin ta tace"NABEEL kenan wato na fahimci NABEEL Azmerh ce baiso .ba wai Karin auren ba ba komai ,,,cikin sauri SadeeQ yace"ai Mommy wannan lamarin fa idan Allah ya tabbatar dashi agaskiya andace ,domin yarinya nan gaba da bayan ta gidan su gidan arziki ne SADEEQ ya ƙarasa
maganar sa
cikin kwarin gwiwa

"To amma kasan wani Abu ne SADEEQ? "a'a inji cewar SadeeQ"cikin kulawa Mommy tace" ,bazai yiwu ayi wannan Abu ba tare da na ga yarinyan tazo munyi magana da ni da ita ba. kasan yana da kyau in ganta mu tattauna tsakani na da ita " "Wannan gaskiya ne Mommy, ayanzu ma muna tare da ita tana waje a cikin motah "cikin sauri Mommah ta furta"tare kuke da ita?kai masha Allah Alhamdu'lillahy dan Allah kaje kace ta shigo ba wani Abu bane ai "to shikenan inji cewar SadeeQ Hajiya angama yana mai mikewa tsaya kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da fita Compound din gidan zuwa can kuma sai gasu sun shigo falon tare da NEESAH wato ma'akaciyar NABEEL SadeeQ ne ya sake shigowa dashi da yarinya suna mai furta"SLM,WATO ASSALAMU ALAIKUM alaikum!"
AMIN WLKSLM Mommah ce ta daga kai ta kalle su tare da amsa masu da faɗin haka sannan cikin tsananin farin ciki Mommah ta cigaba da fad'in " maraba lale d'iyata, sannu da zuwa ,barka da zuwa lale maraba" cikin nutsuwa suka ƙaraso inda Mommy take zaune ,cikin sauri yarinyar ta zube saman lallausar center carpet Tana kwasar gaisuwa "Barka da wara haƙa da fatan kina lafiya ya gida ya aiki ya jama'a kuma
Cikin sauri Mommah ta buÉ—e bakinta tace"no no tashi ki hau kujera ki zauna akusa da Mommynki ba wani abu sannan cikin tsananin farin ciki da kulawa Mommy ta É—ora da cewar "alhamdu'lillahy diyata kina lafiya? "lafiya kalau
inji cewar NEESAH tana
mai sunkuyar da kai

"Ya mutane gidan inji cewar Mommah idanunta akan ta "lafiya kalau Hajiya Nafisat_"""""""''___gyara zama Mommah tayi tana mai kallon yarinya kafin cikin washe baƙi Mommy tace" kin san abunda nake so kuma nake bukata agare ki "aa inji cewar NEESAH "inason ki rike min NABEEL da zuciya ɗaya amana tsakanin ki da ALLAH ba cuta ba cutarwa "insha Allah Hajiya Mommy zan rike amana, kuma insha Allahu zamuji daɗi tare da biyan bukata"to Allah yasa da gaske ne ubangiji ya biya mana bukatun na ALKHAIRI mikewa tsaye Mommah tayi tana mai faɗin ina zuwa kubani minti biyar i'na zuwa.

Kai tsaye ta nufi hanyar upstairs tare da haurawa saman upstairs zuwa can kuma sai gashi ta sauko daga saman upstairs rike da bak'ar Leda a hannunta ,,,ta gama ƙarasowa gun su ta mikawa yarinyar tare da faɗin" gashi ,,,amsa ledar yarinyar tayi tare da furta"nagode
" Mommy Bari na maida ita gida inji cewar SadeeQ yana mai mikewa tsaye "to shikenan SadeeQ Allah ya bar zumunci thanks may God bless you and your family Allah ya ƙare ku da kariyar sa "Amin mommah ,mik'ewa tsaye yarinyar tayi tana mai faɗin" to Hajiya NAFISAT ni zan tafi sai watarana "ki gaida gida ko cewar Mommy "SadeeQ yace "Sai anjima Mommy
bari in je in dawo
"ALRIGHT to adawo lafiya
Allah ya tsare hanya

Da misalin ƙarfe goma na dare zaune Mommy take acikin falonta tare da NABEEL yayinda NABEEL yayi natsu cikin duniyar tunani, kallon NABEEL Mommy tayi kafin cikin kulawa Mommah ta buɗe baƙin ta tace" "Hmmm Wai kai NABEEL har yanzu asirin yarinyar nan FAREEDAH bai sake ka ba?? "
Murmushin takaici NABEEL yayi kafin cikin kokarin danne b'acin ran dake taso masa NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "Mommy ki kwantar da hankalin ki abunda kike nema ya kusan samuwa ƙarasa maganar yana mai kirkiro murmushin dole "shikenan amma ni dai ba'a son rai na ba inji cewar Mommah sannan cikin tsananin farin ciki Mommah ta cigaba da cewar"to wai yaushe ne zamuje gidan su yarinyar nan NEESAH ne dani da Hajiya Safiya muje mu gaida iyayen ta, dan so nake acikin satin nan mu kai masu kuɗin gaisuwar yarinyar nan da na baikon ta da sauran su, dan banasan atura kowa ni ka dai zanyi maka komai da komai Mommy ta ƙarasa tambayarsa cike da murna gami da farin ciki
"hhmmm inji cewar NABEEL sannan cikin fushi da tsananin ɓacin rai da jin haushin MOMMAH NABEEL ya buɗe baƙin sa yace"no Mommy,,ba sai kun jeba saboda banason ki wahala ,saboda yarinyar nan iyayenta ba'a nan garin suke ba kuma ƙarshen watanan nake so naga angama komai ya ƙarasa maganar yana mai mikewa tsaya cikin fushi kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falon batare da ya sallametaba yayi tafiyar sa "NABEEL ba laifin ka ba ne asirin da sukai maka ne har yanzu bai gama sakinka ba dole in tashi tsaye akanka MOM ta k'arasa Maganar ta cikin daga mury

*
[7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

By
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 17-18🌺*

*DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ALKHAIRIN ALLAH YA KAI MAKI A DUK INDA KIKE INA MAKI SON FISSABILLILLAHI XAYYNEB 💤 XEXEN FASAHA*

*ƘAWATA UMMU ADIYYAH*
*FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA*

❗❗ *GARGADI* ❗❗
*BAN YARDA WANI KO WATA YAYI MIN AMFANI DA WANI BANGARE DAGA CIKIN LITTAFINA BA SANNAN KUMA BANYARDA WANI KO WATA SU SAUYA'MIN LABARI BA SAI DA IZZINI NA IDAN AKA SAMU AKASIN HAKA BANYAFE BA SO A KIYAYE*

*🌺 CHAPTER 17-18🌺*

Bayan kwana biyu da komawar FAREEDAH NABEEL d'akin mijin ta

Da misalin ƙarfe goma sha daya na safe,
Zaune NABEEL yaƙe a cikin office ɗinsa tare da alhaji Malik da SADEEQ , kallon NABEEL Alhaji Malik yayi kafin cikin tsananin farin ciki Alhaji Malik ya bude baƙin sa yace"Alhamdu'lillahy NABEEL duk wata dama da kike bukatan ka sameta Alhamdu'lillahy yanzu ta samu sanadiyar zuwa wannan course ɗin da zakaje saboda haƙa karike shi da mahimmanci ,ba domin wani Abuba saboda mutane dama suna bukatar wannan dama su sameta basu sameta ba, tunda kaga Allah ya baka wannan alokacin to karike
ta da mahimmanci, ,....

"Wato ni banason barin Matata badan komai ba saboda irin halin datake ciki, kuma abunda yasa ma Mommy ta yarda da wannan abun saboda na shirya mata cewa zan aure NEESAH shine yasa bata fushi kuma bayan ba haka ba, ni da kai na san ba haƙa bane ,na sheda mata haƙan ne ƙawai dan na samu kwanciyar hankalin , NABEEL ya ƙarasa maganar sa idanunsa akan su
"Kallon su SADEEQ ɗin shima yayi kafin cikin kulawa SADEEQ yace "to nidai gaskiya abunda zan baka shawara cewa dai kasani cewa duk wata matsala datake faruwa in dai har tana cin karo da addu'a ko-da bata gusheba to za'a samu mafita kuma💗 magana auren ka da FAREEDAH insha Allahu mutuwa ce
kawai zata rabaku " to Allah yasa inji cewar Alhaji Malik"AMIN YAH RABBILL IZZATI su NABEEL suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa,

*GIDAN HAJIA NAFISAT*
Da misalin ƙarfe biyu na Rana Zaune AHMED yaƙe a cikin parlour tare da NABEELAH yayinda NABEELAH take zaune asaman cinyar AHMED,tana buga game da wayar AHMED ,shi kuwa AHMED ya wani rungumota kamar zata shige cikin jikansa,cikin nutsuwa AHMED ya ɗora baƙin sa asaman wuyan NABEELAH Ahankalin ya fito da halshensa kana cikin nutsuwa AHMED ya fara lashe mata wuya har izuwa bayan ta duk inda halshensa ya cikaro dashi sai ya tsotse wajen,cikin nutsuwa AHMED ya tura ɗayan hannunsa acikin rigar ta Ahankali ya kama kan nipple d'inta cikin kwarewa da fitina AHMED ya fara murza mata kan nipple d'inta lumshe ido AHMED yayi yana mai jin daɗin wasan da yaƙe da sassan jikin NABEELAH
Suna cikin haƙa sai ga
Alhaji Malik ya
shigo cikin falon
Alhaji Malik ne ya
shigo cikin falon
tare da furta"

ASSALAMU ALAIKUM!

"AMIN WLKSLM NABEELAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wanda ya shigo falon idanuwanta ne suka sauka akan Alhaji Malik haƙa zalika shima AHMED ɗin a de-de lokacin ne ya dagon kansa don ganin wanda ya shigo cikin falon ai kuwa suna ganin shigowa Alhaji Malik cikin sauri NABEELAH ta sauka daga saman cinyar AHMED suna mai mikewa tsaye a tare, gaban su sai famar faduwa yake ,AHMED ko har da dukar da kansa ƙasa dan ji yayi kamar ƙasa ta tsage ya shige ciki saboda tsabagen jin kunya kwata-kwata ya ƙasa cewa komai NABEELAH ce tayi ƙarfin halin yi masa sannu da zuwa cikin tsananin borin kunya da
faduwar Gaba NABEELAH tace"
SANNU DA ZUWA!
"Shi ko Alhaji Malik batare da ya amsa mata ba kai tsaye ya ƙaraso inda suke tsaye Kallon su Alhaji Malik yayi kafin cikin faɗa da ɓacin rai yace "iyye wannan wane irin wasan banza ne haƙa!, inji cewar Alhaji Malik sannan cikin mugun faɗa da daka masu wata uwar tsawa Alhaji Malik ya ɗora da cewar "nace wannan wane irin iskanci ne Haƙa.a a shi kenan kuma babu kowa acikin parlourn sai kuyi abun da ranku yakeso ko? wato AHMED kai ma yanzu ka lalace yanzu haƙa zaku tayiwa mutane iskanci aparlour koh .Kuke wasan nin banza wasan banza wasan wofi bazaku ma kanku faɗa a tsakani ba ,,,,,,Mommyce ta fito daga cikin kitchen kai tsaye inda suke tsaye ta ƙaraso, cikin ɗaure fuska Mommah ta
dubesu tana mai faÉ—in"

"Wani irin wasa kuke yi??

Cikin sauri AHMED ya dago kansa kafin cikin borin kunya AHMED ya buɗe baƙin sa yace "wallahi kinga Mommy ba wani Abu mukeba wayata ce kawai NABEELAH ta amsa shine ni kuma na mika hannuna nayi haƙa zan anshi wayan kenan shine bansaniba ashe yan yatsunnerh sun Ɗan taɓa kirjinta shikenan shi kuma de-de lokacin ya shigo ya gammu shine yake cewa wai ni na taba mata nono AHMED ya ƙarasa maganar sa cikin zubar da hawaye tausayi haƙa zalika yana mai kallon Mommynsu
Sake baƙi Alhaji Malik yayi yana kallon ikon Allah Cikin tsananin ɓacin rai Alhaji Malik ya yi ma AHMED dakuwa tare da faɗin
"AHMED kaji uwarka nace AHMED kaga naka cikin fusata da ɓacin rai Alhaji Malik ya cigaba da cewar"nace AHMED kaci uwarka zan yi ma karya ne ? Alhaji Malik ya tambaye shi idonsa akan AHMED,,,,Kallon Alhaji Malik Mommy tayi Kafin cikin masifa da tsananin ɓacin rai Mommy ta buɗe baƙin ta tace
"Malik wannan wane irin zargi ne kakeyi ma yara nan AHMED wan NABEELAH ne , NABEELAH kuma dani da mahaifiyarta uwarmu É—aya uban mu É—aya, wannan wane irin zargi ne wannan.

Shi ma Alhaji Malik ɗin cikin fusata da tsananin ɓacin rai yace"Wai Hajiya NAFISAT zan so in San matsayin na cikin wannan gidan? Ya ƙarasa tambayar ta
Idanunsa akan ta,
Cikin bala'i da masifa Mom tace"to dai ina son kasan wani abu cewa AHMED dai ya girma yakai lokacin da ban isa in dakeshi ba... cikin fusata Alhaji Malik ya katseta ta hanyar faÉ—in" ,"shine nace Inaso in san matsayina awannan gidan ? " kai kana da wani matsayine da ka wuce abokina mai gida miji na inji cewar Mommy sannan cikin faÉ—a da bala'i Mommy ta cigaba da cewar" ai baka da wani matsayin da ka wuce Abokin maigida "to shikenan kuma tunda ina abokin mai gida nazama butulu shikenan sai inbar duk Æ´aÆ´an Alhaji Suleiman shikenan sai su lalace, maida kallon sa ga AHMED yayi Tare cigaba da faÉ—in" a a shikenan yadda kai kaga uwarka tazama ballagaza Allah bada kasuwa Allah koro, shine kai ma kana biye ma halinta ko"

Cikin fusata Mommy ta daka masa tsawa ta mai nuna masa sa Ɗan yatsanta kafin cikin ɓacin rai da masifa da bala'i Mommy tace "kai Malik karka Kalleni kagaya min wannan banzan maganar,. karka kuskura ka gayamin wani wannan magana banza karka kuskura kace zaka gayamin bakar magana dan me zaka shigo cikin gidan na kuma acikin tsakiyar parlour. kana zargi min yara, akan wani dalili ,wai shin me yakawo ka ma tukuna kashigo min gida zakazo kana daman mu yara kawai mutum kai Abu bai shafe ka ba kawai kazo ka dinga sa baki aciki ,ka dinga neman zargin yara Mommy ta ƙarasa maganar ta cikin tsananin ɓacin rai har wani huci take"...
Batare da Alhaji Malik ya tanka mataba Alhaji Malik ya kalli AHMED sannan ya bude baƙin sa yace
"A a shikenan AHMED yanzu ni ban isa ingaya maka magana bako, kawai saboda uwarka ta zama ballagaza sai tai abunda ta gadama
"Dago kansa AHMED yayi ya gallama Alhaji Malik Harare tare da jan masa dogon tsako ƙasa ƙasa"""""""" cikin daga murya Alhaji Malik yace "nafaɗa anfaɗa ballagaza ko buguna zaka yi nace na faɗa ballagaza, ashikenan sai kabiye mata,ka zama sakaka, nan gidan ubankane inbanda ma rashin zuciya ai kamata da ita da NABEELAH su fita su barmaku gidan, mutumiyar banza mutumiyar wofi,shikenan ka tsaya kana lalata yarinya mutane kuma ace.ba za'ayi magana ba,amma matuƙar muna tare, na faɗa uwarku ballagaza na sake fada ballagaza, wallhy Allah ba zan bari ka lalace ba,sai rannan gobe kiyama in tashi tsigi gani ga mahaifinku yace naci amanarsa ban nunawa ƴaƴansa tarbiya me kyau ba Alhaji Malik ya ƙarasa maganar sa cikin faɗa ,""" cikin fusata Mommy ta nuna ma Alhaji Malik hanyar kofa tare da faɗin"idan ka gama zaka iya tafiya kofa abude yaƙe, zaka fice ka barmin nan ko sai na dudura maka ashar ,Cikin masifa da bala'i MOM ta daka masa tsawa sannan MOM ta cigaba da cewar" nace go out! out!!!! munafiki annamimi shege tsohon banza ta ƙare maganar cikin wata irin murya me cikeda tsananin ɓacin rai dan ji take Kamar ta rufe shi da duka ko haƙan zai'sa ta huce haushinsa da take ji , cikin tsananin ɓacin rai da danasani zuwarsa gidan Alhaji Malik ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan gaba-daya yabar MOM tsaye tana ta balbala bala'i saida tagaji dan kanta sannan tawuce a zuciye tashiga kitchen kana ta cigaba da yin aikin sai famar ZAGE-ZAGE DA TSITSINE MASA ALBARKA TAKE KAI JAMA'A ALLAH YA KYAUTA
Da misalin ƙarfe takwas na dare, Zaune Mommy take a cikin parlourn tare da SadeeQ, kallo SadeeQ Mommy tayi Kafin cikin sanyi murya tace "SadeeQ ga tafiya Fa takama NABEEL,Kuma ni haryanzu banji kuna magana aurensa ba, ko so Kake abarshi da wannan juyar matartasa"? Kallon ta SadeeQ yayi tukkun Kafin cikin kwantar mata da hankali SadeeQ yace"babu komai Mommy ko da NABEEL baya gari aurennan ba za'a fasa shiba,tunda dai ai gani ni ina nan "to shikenan inji cewar MOMMy sannan ta cigaba da cewar",amma abunda nake so shine, so nake a daura auren ta kasance ta tabbata amatsayin matarsa,,kuma batun kayan hidiman biki ni na dauki nauyin .ni zan yi komai .na hidiman bikin, koda NABEEL bai nan kaga kai amatsayinka na abokinsa amininsa zan'bar maka komai ahannunka, abubuwa shiga da fice kai zakayi wannan ba zai gagaraba "to shikenan babu komai Hajiya "yanzu ma Ina tashi daga nan gidansu yarinya zanje in same ta sai mu zauna mu tattauna "ba komai haƙa nake so Allah ya Bada sa'a Mike wa tsaye SadeeQ yayi tare da faɗin"MOM Ni Bari in ƙarasa gida dama ina kan hanya ne nace bari in biyo mu gaisa sai da safe MOMMY'' to Allah ya tashe Mu lafiya ka gaida gida ka kula kuma bare da ya amsa mata ba kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin parlourn
WASHE GARI
Company su NABEEL
Zaune NABEEL yaƙe a cikin office ɗinsa tare da SadeeQ yayin da duk su sunyi shiru kai ka rantse ba kowa acikin office ɗin zuwa can sai SadeeQ ya sauke ajiyar zuciya, kallon NABEEL SadeeQ yayi Kafin cikin kwantar masa da hankali SadeeQ yace "NABEEL ka kwantar da hankalin ka magana fitan Ka waje bazata fasa ba, kuma maganar aurenka babu ita ,kakyale MOMMY taje can taita haukanta idan ta ga dama zata sauko "Haka ne na fahimci duk nufinKa. Kuma Ina tausayin FAREEDAH bugu da kari Kuma Ina matuƙar sonta duk Mommah batason zamanah da FAREEDAH daduk wata alakan dake tsakani na da FAREEDAH,,, ita MOMMY tafi son mu rabu, yayinda ni kuma Ina masifar son Matata Haƙa zalika ita ma ta kauna na Wash nagaji mu haɗu a next page

Happy Friday masoya na Allah ya sada mu da ALKHAIRI da ke cikin wannan rannan Allah ya gafarta mana kura kuran mu yasa mu cika da kyau da imani fatan ALKHAIRI fan's
[7/4, 4:43 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

By
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 19-20🌺*

*DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ALKHAIRIN ALLAH YA KAI MAKI A DUK INDA KIKE INA MAKI SON FISSABILLILLAHI XAYYNEB 💤 XEXEN FASAHA*

*ƘAWATA UMMU ADIYYAH*
*FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA*

❗❗ *GARGADI* ❗❗
*BAN YARDA WANI KO WATA YAYI MIN AMFANI DA WANI BANGARE DAGA CIKIN LITTAFINA BA SANNAN KUMA BANYARDA WANI KO WATA SU SAUYA'MIN LABARI BA SAI DA IZZINI NA IDAN AKA SAMU AKASIN HAKA BANYAFE BA SO A KIYAYE*

*🌺 CHAPTER 19-20🌺*

GIDAN NABEEL
Zaune FAREEDAH take a saman kujera a cikin falon su tayi tagumi da ka ganta kasan tana cikin tsananin tashin hankali da damuwa yayinda ta nutsu cikin duniyar tunani can sai ga wani kyakkyawan matashin saurayi mai matukar kama da FAREEDAH ya shigo cikin falon su FAREEDAH ,Abbacar kanin FAREEDAH ne yashigo cikin falonsu FAREEDAH tare da furta sallama.....
Abbacar ne ya shigo cikin falonsu FAREEDAH
tare da furta

"ASSALAMU ALAIKUM!!!

Kai tsaye cikin sauri ya ƙaraso inda FAREEDAH take zaune ta zabga wata uwar tagumi ,cikin tashin hankali Abbacar ya kalli yayarsa FAREEDAH kafin cikin kulawa da tashin hankali ABBACAR ya bude baƙin sa
ya shiga kiran sunanta"Aunty FAREEDAH! Aunty FAREEDAH !! Tunanin me kike yi haƙa?yana ganki acikin yanayin tashin hankali da damuwa? tunanin
me kikeyi haƙa ????.ya karasa tambayarta cike tashin hankali da tausayawa
Firgigit FAREEDAH tayi ta dawo cikin hayyacin ta tasaki wata nannauyar ajiyar zuciya, yaushe Abbacar yazo bata sani ba? cikin salon basarwa tare da murmushi mai ciwo FAREEDAH tayi kafin cikin kulawar FAREEDAH ta buɗe baƙin ta tace" ABBACAR
daga gida kake? ya su Mama da Baba? ta ƙarasa maganar ta tana mai kallon sa """""""'''cikin kulawa Abbacar ya bude baƙin sa yace"hmmm Aunty FAREEDAH babban abunda ke damunki shi kawai nakeso ki faɗa min, kinga ko da zanzo gidanki,sai da Mama tace in faɗa miki cewa ki daina tunani ,amma yanzu nakara zuwa na taddake a cikin tunani ABBACAR ya ƙare maganar cikin wata irin murya mai cike da tsananin tausayawa yar Uwar tasa

"ABBACAR abune mai matuƙar wahala in cire tunani atattare ni alokaci ɗaya ,ga NABEEL zai yi doguwar tafiya, zai fita ƙasan waje dan ya ƙaro couse akan har kokinsa magana aure kuma babu shi, yayin Haƙa ne dan yasamu damar da zai dawo dani, FAREEDAH ta kare maganar ta cike da tarin damuwa ,,,,,,cikin farin ciki ABBACAR ya furta "Aunty FAREEDAH ba gashi anci nasara ba kin dawo dakin mijin ki ba,ko kina tunanin cewa zata fitar da ke?? Abbacar ya karasa maganar sa idanunsa akan ta.

"hmmm injin cewar FAREEDAH sannan cikin sanyin murya FAREEDAH ta cigaba da cewar"NABEEL ba zai yi kwana goma da tafiya ba zan bar gidandan nan, Abbacar Ina son miji na bazan iya kwatanta maka irin kishin mijina da nike ba,, cikin sauri ABBACAR ya bude baƙin sa tare da faɗin "Aunty FAREEDAH akwai wata shawara da nake so in baki , amma bansaniba ko zaki amince da ita,
Asma'u dai kawar ki ce kuma aminiyarkice, kuma likita ce , zan so ace tashigo cikin shawara nan da zan ba Yar, ..cikin sauri FAREEDAH ta furta"wata irin shawara ce? Tabbas nasan Asma'u zata iya biya min bukata ta ko wace iri ce "samu guri yayi ya zauna yana mai sauke ajiyar zuciya tare da furta barin in huta tukkun kafin in faɗa maki shawara da na yake" okay to barin in kawo maka ruwa da ɗan wani abun tabawa FAREEDAH ta ƙare maganar ta sannan cikin sauri ta faɗa kitchen

*GIDAN HAJIA NAFISAT*

Kwance AHMED suke saman Bed yayinda da Nabilah take kwance a gefensa sai famar sauke ajiyar zuciya take zuwa can kuma sai NABEELAH ta furta ban gaji ba tana mai hayewa saman AHMED cikin natsuwa NABEELAH Ta rankwafa a kansa ta sanya masa ... d'inta a bakinsa ya cafka da sauri tare da Kama dayar ....d'inta da Dayan hannunsa yana Jan kan.
sun jima kafin suka gajiyar da junarsu ta hanya gamsar da junna su ,daukarta yayi cak suka shiga cikin bathroom sukayi wanka tare sannan suka fito,suka shirya, bayan sun gama shirin "sannan FAREEDAH ta tuna da cewa dare yayi ,duban AHMAD NABEELAH tayi kafin cikin sanyin Murya NABEELAH ta furta "yanzu karfe sha biyu! "kallon agogon da yake manne ajikin bangon dakin AHMED yayi tare da faɗin"ai duk ke kikaja mana injin cewar AHMED sannan cikin faɗa Ahmad ya cigaba da cewar" sai danace maki ki tafi amma kika ki kika ce wai ke baki gaji ba "hmm uhmm injin cewar NABEELAH sannan ta cigaba da cewar"badam wani Abu ba da bacci na kawai zan yi anan cikin bed room dinka,dan so nike na kwana a cikin jikin ka yayinda nake shashakar daddadar kamshin turaranka jikinka ,sai dai ina gudun kar Mommy tashigo dakina bata ganni ba NABEELAH ta ƙarasa maganar ta cikin shagwaba haɗi da turo baki"cikin daure fuska AHMED ya buɗe baƙin sa yace" a gaskiya ni tsoro nake ji kinga irin abunda yaso ya faru kenan jiya,ɗauko littafin da yake ajiye asaman gado AHMED yayi yana mai mika ma NABEELAH kafin cikin natsuwa AHMED ya buɗe baƙin sa yace"ki tashi ki tafi kanki tsaye idan Mommy ta tareki kice wannan littafin kike son kiyi nazarinshi cikin dare kuma dakyar muka same shii "amsar littafi NABEELAH tayi haka zalika tana mai faɗin,"AHMED kenan sarkin tsoro da wayau ,haha haha ta fashe da dariya sannan cikin dariya tana mai cigaba da fadin" bara in je good night sugar baby ,kai tsaye ta nufi hanyar fita daga cikin dakin,sauke ajiyar zuciya AHMED yayi yana mai faɗin Allah ka rufa mana
asiri duniya da lahira

NABEELAH kuwa direct ta nufi hanya da zai Sada ta da part dinsu,ahankali ta murda handle din kofar parlour,tare da shiga cikin parlour ,tana gama k'arasa shigowa cikin parlourn, haka zalika yayi de-de da kai dubanta zuwa ga kan kujeran ,a daidai lokacin ne kuma narkakkun idanuwanta suka sauka a kan Mommy wacce take zaune a saman lumtsumemiyar kujeran parlour su,tayi facing d'in TV tana kallon film, ita kuwa Mommy tana ganin shigowa NABEELAH tayi saurin furta "NABEELAH me kike har yanzu baki je kin kwanta ba? Mommy ta k'arasa tambayarta idanunta akanta "duban Mommy NABEELAH tayi Kafin cikin sauri NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace"wallhy Allah Mommy mu tsaya duba wannan littafin ne saboda in son zan yi karatu anjima NABEELAH takarasa maganar ta haka zalika tana mai nuna ma Mommy littafin hannunta "sauke ajiyar zuciya Mommy tayi ta kafin cikin sanyin Murya Mommy ta buɗe baƙin ta tace"kingani nima nan wani film nake kallo na kasa tashi maza kije ki kwanta maza maza kije ki kwanta good night sleep well "alright to sweet night and lovely dreams
dear Mommy
*WASHE GARI*
Zaune AHMED yake acikin parlourn shi tare da NABEELAH daga ganin Alamun hiran soyayyar su suke cikin nishadi had'i da farinciki,
zuwa can kuma sai NABEELAH ta ji kamar zuciya ta yana tashi, tana jin kamar zatayi amai amai, kakarin Amai ta Fara yi,ai kuwa da gudu ta tashige cikin bathroom,tana ta kwara amai,tana aman tana nishi sama sama haƙa zalika tana mai faɗin"wayyo Allah na haka dai tayi ta kwara amai kamar zata amayo ƴaƴan hanjin cikinta,tana kammala amai, ta had'a ruwan dimi ya cika bath sannan ta cire kayan jikinta ,ta shiga cikin ruwan bath 🛀d'in, sosai gasa jikinta da ruwan dimin, Tana gama wankan ,ta fito daga bayin daure da towel d'inta, AHMED kuwa yana ganin fitowar ta daga bayi yayi saurin ƙaraso gun ta kallon ta yayi kafin cikin kulawa da tashin hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace"ko NABEELAH meye yake damu ki .kike amai haƙa? "sauke ajiyar zuciya NABEELAH tayi kafin cikin natsuwa NABEELAH ta buɗe baƙin ta ce" wallhy AHMED yau kusan wata na ɗaya da yan kwana ki banga al'adana ba,ta karashe Maganar ta idanunta akansa"
Cikin sauri Ahmed ya furta

"Ban fahince ki ba ??

Cikin sauri NABEELAH ta furta"AHMAD ina ganin kamar ciki ne dani

"Ciki! ciki!! Cikiiiiii AHMED ya furta cikin tarin mamaki haƙa zalika yana mai kallon ta from a to z sannan cikin mamaki AHMED ya cigaba
da cewar
"Keko a Ina kika samu ciki ??

"Kamarya inji cewar NABEELAH sannan cikin bacin rai NABEELAH ta cigaba da cewar" akwai wani da namiji da nake bine bayan Kai,girgiza kanta NABEELAH tayi sannan cikin zubar da hawaye NABEELAH ta cigaba da cewar" kaga ni koh dama ni irin abunda nake gudu kenan ta karashe maganar ta cikin dan daga murya.

"Cikin daka mata wata uwar tsawa AHMED yace "ke NABEELAH bari kiji abunda zai fito daga cikin bakina kame baki agareki ya zamo wajibi idan kuma ba Haƙa ba zakiyi rub'i da rubabb'iyar azara AHMED ya k'arasa maganar sa cikin tsananin zafin da bacin rai "ita ma NABEELAH cikin fusata da daka masa wata uwar tsawa NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "Kai AHMED ya kake Furta min wannan mugum kalman naka,me kak'e nufi da wanyan mugayen kalaman naka?? "cikin tsawa Ahmed yace "Ina nufin wannan cikin da yake jikin ki kije ki nemi meshi d.....cikin fusata NABEELAH ta katse shi ta hanyar faɗin"karya kake yi AHMED, wallhy shaye shaye da ake yiwa kanwah ba'a isa ayiwa barkonoshi ba """"""""""""""cikin mugun faɗa AHMED yace"me kike nufi da wannan kalmar taki ??inji cewar AHMED cikin sauri"""""""""""""cikin tsantsan ɓacin rai da masifa NABEELAH tace "Ina nufin abubuwa da maza suke yiwa mata wallhy ni sai dai mu kwashi kashin mu a hannu..

Cikin fusata AHMED ya buga mata wata uwar tsawa tare da faɗin "zako mu zuba mu gani za'a ga na Wanda zai ......*wash nagaji fan's mu haɗu a next page masu zazzafar Comment ina matuƙar godiya Allah ya saka da ALKHAIRI ALLAH ya ƙara mana lafiya Tare Da tsawon rai Mai albarka Allah ya gafarta mana kura kuran mu*

💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN &EDITED_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 21-22🌺*

*DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)

*ƘAWATA UMMU ADIYYAH*
*FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA*

*🌺 CHAPTER 21-22🌺*

_______Bayan sati ɗaya___________Bayan sati ɗaya,tsaye AHMED yaƙe agaban dressing mirror acikin bed room d'insa, fuskar nan tasa a haɗe babu digon ko alamun fara'a akan afuskar tasa sai faman jan dogon tsoki yaƙe shi kaɗai ko dashi da uban waye ne oho ni kaina bansani ba🤷🏻‍♀️ bayan bayan yagama shirinsa,tsadadden agogo,me matuƙar kyau da ɗaukan ido ya ɗauka yaƙe daurawa akan tsintsiyar hannunsa,
NABEELAH ce ta turo kofar dakin tare da shigowa cikin bed room d'insa,fad'ada fara'rta tayi. ganin masoyinta muradin zuciyarta haƙan yasa ta taji wani irin masifar daɗi da sanyi yana ratsa sassan jikinta ,ayan kwanakin nan da batasa shi a ido ba ita kaɗai tasan irin tashin hankali da tashiga ,cikin sauri ta ƙara so gunsa bata tsaya wata-wata ba ta faɗa jikinsa,faɗawa NABEELAH tayi akan karjin AHMED tare da rungumesa tayi sai wani kamkamesa take kamar zata shige cikin jikinsa cikin farin ciki NABEELAH ta buɗe baƙin ta take faɗin fadin
"morning sugar baby wallahi Allah nayi missing ɗin ka sosai "lumshe idanuwansa AHMED yayi, cikin ransa yaƙe faɗin to-to shikenan na kad'e ,bak'ar maiya ta shigo min ɗaki,nifa a yan kwanaki nan bana son ganin wannan shedaniyar yarinyar akusa dani, na tsani ganin ta a duk inda nike, haƙa zalika natsane ta,don ni haushinta ma naƙe ji bugu da kari kuma nayi masifar tsanar ta,Wai shin ita batasan cewa ayan kwanakin nan bana son takura da damuwa bane?, haƙan nefa yasa kullum nake guje ma wannan shedaniyar yarinyar shigiya bak'ar maiya kawai, Allah Sarki ita ko NABEELAH
Jin yayi mata shiru ne yasa NABEELAH ta dago kanta ta kalle sa sannan tayi smillig,saboda ta lura dashi tunda tafad'a masa cewa tana ɗauke da cikinsa yaƙe jin mugun haushin ta,,shiyasa yaƙe jin haushinta,kwata-kwata bayason yaga tazo kusa da shi! ko inda yaƙe!!,pink lips d'insa da yake matuƙar burgeta,ta yi kissing tare da lashe lallausar labbansa dan tayi missing d'insa da dan shafar wuyansa, izuwa gadon bayansa,bai hana taba kuma bai taya taba ita kai de take ta kidan ta haƙa zalika ita kaɗai kuma take rawan ta,ita kaɗai tayi abuntah ta gama sannan ta kama hannunsa tare da fadin "Mommah ce tace inzo inkira ka,kazo muje muyi breakfast ko kallonta baiyiba ɓalle tasa ran zai amsa mata, binta kawai yayi suka fice daga bed room d'insa, kai tsaye suka nufi hanya da zai sada su da babban parlour gidan wato part ɗin Hajiya Nafisat.

HAJIYA NAFISAT ce Zaune a kan kujeran dinning table, a dining area tare da AZMERH ,su NABEELAH ne suka shigo cikin parlourn,suna gama k'arasa shigowa cikin tsakiyar parlourn ,direct dining table d'in suka nufa
Kujerar gefen Mommah, AHMED yaja ya zauna a kusa da Mommy kallonta yayi kafin cikin kulawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "morning Mommah hope kin tashi lafiya?"Kallon AHMED Mommy tayi fuskarta ɗauke da fara'a tace "morning too my son ,, alhamdu'lillahy sannu da fitowa autah nah "yawwa dia Mommah inji cewar AHMED"kallon AZMERH Mommy tayi kafin cikin kulawa Mommy ta furta" doterh Azmerh serve us please!,cikin nutsuwa AZMERH ta shiga serving d'in su sannan ta koma ta koma ta zauna, kaɗan yaci kayan breakfast d'in sai dan Tea da yasha mik'ewa yayi alamun ya kammala , kallon sa Mommah tayi Kafin cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace " autah nah bade ka tashiba kenan .me kaci anan shayi fa kawai kasha,wai kai meyake damunka ne AHMED? ,dan naga a yan kwanakin nan kwata-kwata ka chanza
Kullum baka da aiki sai yawo kwata-kwata ka daina zaman gida Mommy ta karasa tambayarsa idon ta akansa?"ya mutsa fuskarsa AHMED yayi kamar anmasa dole sanan ya buɗe baƙin sa yace "am okay Mommah,kawai dai na koshi ne ,sannan kuma ni babu inda nake zuwa face nan gidan su abokin na Abdul ya faɗa kasa kasa bejira yaji me zatace ba.ya nufi hanyar barin parlourn,, tare da ficewarsa abunsa, domin kuwa, shi a halin yanzu haushin kowa yake ji ,bugu da kari kuma bayason takura, da damuwa kana kuma da yan tambaye-tambaye banza,ko me yasa ma yabiyewa son zuciya har ya bari shedan ya rinjaye shi har yaje ya dirkawa diyar mutane ciki oho 🤷🏻‍♀️ko da yaƙe duk laifin wancan shedaniyar yarinyarn ne ,,,,,,, Allah Sarki NABEELAH ce ta bishi da kallo yanda yake tafiya cikin takunsa na cikakkun maza, hakan bakaramin kara burgeta yakeba ,cikin ranta tace komai nasa me kyau ne da burgewa , AHMED Ina masifar missg naka! AHMED a kullum burina shine na rika jika a jikina saboda da tunani ka nake kwana dashi nake tashi ,I miss ur ....,kai kawai nake bukata ahalin yanzu,inna matukar kewar dimin jikinka da daddad'dan kamshi turaren jikinka """"""kallon NABEELAH Mommy tayi sannan cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace "ke kuma fa, NABEELAH Wai shin meyaƙe damu ku ne da ke da AHMED ,gani nayi yanzu kwata-kwata ba kwason cin abincin kirki ,gashi kema tuntuni kika rike ruwan Lipton kin ƙasa sha ,maiyake faruwa ne meyaƙe damun kune??"babu komai Mommy inji cewar NABEELAH sannan cikin kulawa ta cigaba da faɗin" kawai dai bana jin cin wani Abu mai nauyine NABEELAH ta karasa maganar ta idon ta akan Mommy "to Allah ya kyauta maku "Amin inji cewar NABEELAH sannan tare da mikewa tsaye gamin da juyawa ta nufi dakinta kai tsaye
ta shige dakin ta

Da misalin ƙarfe goma sha ɗaya da rabi na dare (11:30pm) Kwance NABEELAH take a saman gado acikin ɗakin ta
sai juyi take kwata-kwata ta ƙasa barci,, don NABEELAH jitayi tana masifar bukatar AHMED domikuwa a halin yanzu ta saka jurewa rashinsa a kusa da ita dan ji take kamar tayi hauka , saboda masifar sha'awar sa da take cinta, mik'ewa tayi Ahankali ta nufi wajan dressing mirror ta fefesa turare tare da goga lipstick, bakinta ,fitowa tayi daga cikin bed room d'inta, Ahankali take tafiya,sam bata damu da duhun da ya mamaye parlourn ba Haƙa ta fito daga cikin falon Kai tsaye ta nufi kofar da zata sadata da part d'insa, tana isa dai-dai part d'insa ta daura hannunta akan handle d'in kofar parlour tayi tare da tura kofar ciki Ahankali ta shiga cikin parlournsa,,direct bedroom d'insa ta nufa Ahankali NABEELAH ta k'arasa de-de bakin kofar bed room d'insa ,tura kofar tayi ta shiga tare da mayarwa ta Rufe harda murda key, a zaune ta tadda AHMED sai famar aikin tunani yaƙe, tana ganinsa azaune yayi shiru shima daga ganin alamun shima tunani yaƙe yi, dan damar tasan yanda ta kasa bacci shima haƙa take a wurin shi, Ahankali NABEELAH ta fara cire rigar jikinta, dagawa yayi a hankali a de-de lokacin da ta fara ɓalle botir d'in rigarta ya kura mata sexy eyes d'insa yayi ko kiftawa babu,hankalinsa ya fara tashi zuciyarsa na gudu da sauri da sauri ,"Allah Allah'yake ta k'araso gare shi ya jita cikin jikinsa ko yaji sanyi acikin zuciyarsa ,a gaf da kusa dashi ta k'araso tare da girziza masa jikinta d'inta, cikin sauri yace"wayyo ni kayan daɗina madara sugar kayan daɗi na, a bani in ..., da sauri ya k'arasa kusa da ita tare da daukanta cak sai kan bed d'insa ,a kan makeken gadon sa ya daura ta jikinsa na rawa ya fara tube kayan bacci dake jikinsa sai da yayi tsirar kamarya yanda take sannan ya sake hawa samanta bai yi wata wata ba ,ya hade bakinsu tanajin yadda zuciyarsa ke bugawa sannan kuma ga hajiyar sa ta Mike sambal Sai halbawa take yi, yayinda shi Kuma Ahankali ya koma lallausar harshenta yana tsotsa hannunsa yana yawo a sassan jikinta sai kara shigewa cikin jikinsa take yayinda take saubke ajiyar zuciya saboda agaskiya tayi masifar missing d'insa sosai,kama lips d'insa tayi tana tsotsa sosai. babban fagene hakan yasa suka Kara gyara kwanciya ,yayinda shi Kuma ya shiga kokarin cilla jikinsa a cikin Nata jikin, wani ihu suka saki a tare, sannan suka kankame juna, sun jima suna Abu daya ........kafin suka gajiyar da junarsu, Sai da ya ga sun gamsar da juna su, ,sannan suka zube suna mayarda numfashi, daukarta yayi cak suka shiga cikin bathroom sukayi wanka a tare sannan suka fito ,kayanta AHMED ya ɗauka ya wurga mata shi sannan Ahmed ya furta "Maza-maza ki kwashe wayannan tsumokarar naki kisa kifice min daga ɗaki inji cewar AHMED cikin daure fuska, sannan cikin daka mata wata uwar tsawa AHMED ya cigaba da cewar "nace ki ɗauki kayanki ki shirya ki fice min daga ɗaki ko!
don bana son damuwa zan kwanta saboda sleep yazo ,cikin tsananin ɓacin rai daya rufesa AHMED ya ɗora da faɗin" nace ki fitar min daga ɗaki ko!zaki fita ne ko sai na karkaryaki shegiya ballagazar yarin ya kawai wacce bata da kamun kai ƙara sa maganar sa cikin huci da tsananin ɓacin rai,,,,,Ko kulasa NABEELAH bata yi ba ta haye kan gadon sa tayi kwanciyar ta hankalin kwance,"Nace zaki fice min daga ɗaki ko sai naci kan ubanki!inji
cewar AHMED
cikin fushi da faÉ—a
Zuwan can Shima AHMED ya hau Saman gadon, saboda wata arniyar barci yaƙe ji, Allah Sarki saboda tsabar ji haushinta ma da tsananin ɓacin rai ko kayan barci AHMED bai saka ba yabi lafiyar gado
,ai tana ganin ya hau saman gadon haƙan,yasa tayi sauri ta,mirgino ta shige cikin jikinsa ta rungumoshi sosai.Sai kace wata tace zata kwance mata shi, ai kuwa kafin kasani
bacci ya dauke su

*BAYAN SATI BIYU*
tsaye Hajiya Nafisat taƙe a cikin tsakiyar compound d'in gidanta tare da AHMED yayinda AHMED yake jingine ajikin motarsa daga ganin alamun anguwar zashi "kallon AHMED Mommy ta yi kafin cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace "AHMED banason fita ,kuma ina da aike dayawa da nake son ka je kayimin su wallahi, Ina zaka ne wai ?? kallon Mommy AHMED yayi kafin cikin kulawa da ƙasa ƙasa da murya AHMED ya buɗe baƙin sa yace"Zanje in duba jikin aunty FAREEDAH dan batajin daɗi jikinta, jiya ance tana ta amai, Sai Kuma na ji kamar kuna waya da yaya NABEEL Jiya ?"eh hakane inji cewar Mommy sannan Mommy ta cigaba da cewar"Wai ita har yanzu tana nan a asibity ne ? ko da yake wannan ita tashafa , karka dade kayi maza ka dawo "alright to angama Mommah inji cewar AHMED "Sai ka dawo, inji cewar Mommy "marfin motar AHMED ya bude ya shiga cikin motarsa tare da ya Rufe marfin, motar sannan ya tada motar ,gate man ne ya wangale masa kofar gate d'in Gidan sannam
ya fice daga
cikin compound
din Gidan,,,,,,,
*After one hours*

*GIDAN YAYA NABEEL*
Zaune FAREEDAH take acikin parlournta tare da Asma'u kawarta daga ganin Alamun hira suke cikin nishadi
hadi da farinciki,
Suna cikin haƙa sai ga
AHMED ya
shigo cikin falon
AHMED ne ya
shigo cikin falon
tare da furta"

ASSALAMU ALAIKUM!

"AMIN WLKSLM FAREEDAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wanda ya shigo falon ta idanuwanta ne suka sauka akan AHMED washe baki tayi tare da furta oyoyo mai gidana

Kai tsaye cikin sauri AHMED ya ƙaraso inda su FAREEDAH suke zaune,Cikin fara'a FAREEDAH ta cigaba da cewar "AHMED Manya "kallon AHMED Asma'u tayi Kafin cikin kulawa ita ma Asma'u ɗin ta buɗe baƙin ta tace "umm-ummm AHMED kenan daga Ina?? ,,,,Cikin nutsuwa shima AHMED ɗin ya buɗe baƙin sa yace"daga asibity nake akace min kun dawo gida,doctor ne ma yake fad'a min abunda yake faruwa a Gaskiya aunty FAREEDAH Ina matuƙar tayaki murna samun wannan karuwan da kikayi Allah ya raba lafiya
AHMED ya karasa maganar sa idonsa akan su, cikin farin ciki FAREEDAH ta buɗe baƙin ta tace "
"Amin Amin ya rabbil izzati thanks mai gidana"kar ki damu matan yaya NABEEL inji cewar AHMED, sannan cikin smiling AHMED ya cigaba da cewar "wai cikin yanzu a tunanin ku tsakanin yaya NABEEL da Hajiya Mommah wa zai fi farinciki da jin wannan Albishir, "wa kafara shedawa inji cewar Asma'u "Cikin fara'a AHMED ya furta "well shi dai yaya NABEEL nakira shi wayarshi akashe,ita kuma Hajiya Mommah Na fison in gaya mata .
gani gata,saboda inga irin Kalan murnar da za tayi,amma ansanar da su malam kuwa karasa maganar sa idonsa akan su ??"aiko Ina ganin ABBACAR ya gaya masu inji cewar FAREEDAH sannan cikin kulawa ta cigaba da cewar",domin mu yi magana da shi ta waya, "Cikin murna da farin ciki AHMED ya ce"hmmm well ya kamata inyi.inkoma gida "alright to ka gaishe min da hajiya Mommy inji cewar FAREEDAH "to zata ji AHMED ya amsa da faɗin haƙa "Allah ya kiyaye hanya ka gaida su Mommy inji cewar Asma'u ,"alright to insha Allah inji cewar AHMED sannan cikin nutsuwa ya juya ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da fice daga gidan gaba ɗaya ''yana fita FAREEDAH tana ganin fitarsa ta rike baki Tare Da faɗin "ikon Allah da magana ah uhmm ah hmmm, ni FAREEDAH Allah ka rufa mana asiri duniya da lahira"ke dai bari kawai bestie inji cewar Asma'u sannan cikin kulawa Asma'u ta cigaba da cewar"kinga zama began mu ba
kinga sai ki tashi ki haura sama kije ki huta ,,, insha Allahu anjima zan gaya miki duk abubuwa daya kamata ayi, kisan sha'anin mutane yanzu akace mutum ake kiwo ba dabba ba, Asma'u ta karasa maganar ta cikin sauri da tsoro "haha haha haha haha FAREEDAH ta fashe da dariya tare da "kawata ba SAUKI " ke bari kawai inji cewar Asma'u" to Bari in haura sama inji cewar FAREEDAH,,, "Asma'u tace "yawwa, ,,,,,," FAREEDAH tace"in kin gama kallo TV kin same ni a cikin bed room d'ina "badamuwa,kedai je ki ki kwantah banason ki wahalal da kanki inji cewar Asma'u "shikenan cewar FAREEDAH tare da mikewa tsaye kai tsaye ta nufi hanyar upstairs tare da haura
saman upstairs

GIDAN HAJIYA NAFISAT
misalin karfe huÉ—u na yamma,tsaye NABEELAH take a tsakiyar parlourn su daga ganin alamunta waya take yi, wayace a kare a kunnenta,cikin nutsuwa NABEELAH
take magana, "
"to shikenan Sai kin zo
AHMED ne yashigo ciki parlour kai tsaye gun kujera ya karaso ya samu waje ya zauna a saman two-seater, sannan cikin nutsuwa ya ɗauki remote din TV da niyar zai kunna TV kenan sai kawai yaga mutum tsaye akansa ko agabansa zance, NABEELAH ko tana ganin haƙa cikin sauri ta karaso gunsa tare da tsaya mai agaba, NABEELAH ce cikin sauri ta karaso gunsa tare da tsayawa agabansa tana mai girgiza masa kirjinta tare da furta muje dakina kabani hakina harara ta gallamai sannan cikin bada umarni NABEELAH ta cigaba da cewar "muje cikin dakina ka bani hakina ,Aikin banza kawai ana so ana kaiwa kasuwa mutum sai shegen tsoron tsiya """Kallon NABEELAH AHMED yayi tukkun kafin cikin daure fuska AHMED ya buɗe baƙin sa yace"
Ke wai wace irin dabba ce mara tunani da zaki zo ki tsaya min akaina saboda rashin tarbiyya da ba'a koyo miki ba ,wai shin baki ga kallo zan yi ba ne??, share shi da cigaba da girgiza masa jikinta tayi tare da jan dogon tsoki,,,,,,,mik'ewa tsaye AHMED yayi cikin sauri kafin cikin daka mata wata uwar tsawa, AHMED ya cigaba da cewar "nace maki baki ga kallo zanyi bane ?? "mtsww NABEELAH taja tsaki sannan NABEELAH cikin ɓacin rai NABEELAH tace"yaro kana da wani kallon da wuce mu je dakina kaba ni hakina mutum sai shegen tsoron tsiya raggon namiji , namijin hotiho kawai"Cikin fusata AHMED ya katseta ta hanyar faɗin"anki baki hakin naki sai kiyi duk abunda kika dama, shegiya ballagaza jarababbiyar yarinya kawai wace batasan komai ba sai sex ya karasa maganar sa cikin huci da ɓacin rai"harara ta gallamai shima haƙa ya gallamata harara cikin jin haushin juna suka tsaya suna hararan junarsu "Mommy ce ta fito daga cikin kitchen d'inta cikin sauri ta k'araso gunsu a inda suke tsaye kallon su tayi Kafin cikin daga murya
Mammy tace "me ye Haƙa? Lafiya kuke hararan juna.kamar wasu abokan gaba
"Murmushin dole AHMED yayi kafin cikin kulawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "yawwa Mommah dama wani albishir nake so in miki ,sai nazo na tadda kina barci "Baku amsa min tambaya naba Ina tambayanku ku gaya min tukun na inji cewar Mommy cikin faɗa "hmm inji cewar AHMED sannan cikin kulawa da murmushin dole AHMED ya cigaba da cewar"dama kan magana albishir d'in ne shine ta matsa wai sai na gaya mata saboda ta raina ni shine harda hararata ,,,,sauke nannauyar ajiyar zuciya Mommy tayi tare da faɗin"Ina jin ka,faɗa min,gani na tashi daga baccin "idan na faɗa miki maye tukuycin da zaki bani inji cewar AHMED?"tunda ka gan'ni da waya da Hajiya safiya ta kawo min shine idonka yake.kan waya Kakeson ka gaya min albishir.saboda.in samu in baka wayanan,
To bari ingaya maka idan ka gaya min wannan albishir idan bai ci wannan wayanba na fasa zan karbi kayana Mommy ta karasa maganar ta idanunta akansa"hmmm inji cewar AHMED sannan cikin kulawa AHMED ya cigaba da cewar" hawayen dakika dade kina zubarwa insha Allahu zasu koma inda suka fito "cikin faduwar gaba Mommah tajuyo ta kalli NABEELAH ""cikin nutsuwa AHMED ya ɗora da cewar"zaki samu jika domin asibity sun tabbatar mana da cewa aunty FAREEDAH tana da ciki ,wata ɗaya da kwanaki "Alhamdu'lillahy inji cewar Mommy sannan cikin murna da farin ciki Mommy ta cigaba da cewar"dama ni abunda nake so kenan kaga bari inshiga cikin in yi wanka in shirya, sannan kuma in fito driver yazo yakai ni, a Ina take??"tana gidan yaya NABEEL inji cewar AHMED "haha haha haha ta fashe da dariya farin ciki tare da faɗin" wayyo dad'in zan samu jika aaaaaaa kai maddallah, kai Masha Allah burina zai cika, cikin sauri ta nufi hanyar upstairs tare da haurawa saman upstairs"NABEELAH ko tana gani haurawar Mommah saman upstairs, tayi sauri ta rungume AHMED ta re da furta "sugar baby muje mana, please I need you,kodan baby ka da yaƙe cikin jikina muje ka bani hakina, "sake baki Ahmed yayi yana kallonta cikin ransa yace wai wannan wanne irin jarababbiyar yarinyace wacce kwata-kwata bata da zuciya,
🌹🌺🌹🌹🌺🌺🌺🌹🌹🌹🌹

*~_THANKS FAN'S FOR UZURIN KU AGARE NI ALLAH YA BAR ZUMUCHI INA MATUKAR GODIYA SOSAI INA MAKU FATAN ALKHAIRI ALLAH YASA MUGAMA DA DUNIYA LAFIYA_~*

*ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI*

*#COMMENT'S PLEASE !*
*#SHARE FISABILLAH!!*
*#THANKS FAN'S !!!*

: 💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN &EDITED_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 23-24🌺*

*DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)

*ƘAWATA UMMU ADIYYAH*
*FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA*

*WANNAN PAGE D'IN NA SADAUKAR DASHI GARE KA SAPWAN AHMED,,THANKS FOR KULAWAR KA AGARE NI ALLAH YA BAR ZUMUCHIN MU FATAN ALKHAIRI A GAREKA ,ALLAH YA KARA MAKA BUDI DA DAUKA KA*

*MASU COMMENTS DA SHARING INA MATUKAR GODIYA DA JINGINA A GARE KU KUNA MATUKAR BIRGENI SOSAI FATAN ALKHAIRI A GAREKU*

*🌺 CHAPTER 23-24🌺*

............sake bakinsa AHMED yayi ya na kallon NABEELAH cikin ransa yace Wai shin wannan wacce i'rin jarababbiyar yarinya ce haƙa,Anya kanta ɗaya kuwa?dan shi fa ya lura da ita,ita fa kwata-kwata bata damu da tashin hankali da suke ciki ba ,ita kawai abin da tasani sex,,,, NABEELAH kuwa kama kugunsa tayi ta zagayo har gabansa,zare hanuwanta tayi daga kugunsa ta rike fuskarsa sannan ta haɗe bakinsu guri guda tana tsotsa lallausar harshensa a hankali kuma ta fara zagaye lallausar harshenta saman pink lips d'insa, lumshe idanuwansa yayi sosai,,,kara shigewa jikinsa tayi ,Ahankali kuma ta fara kok'arin balle maballin rigarsa, rike hannunta yayi gam yana mai girgiza mata kai ,kwantar da kanta tayi a faffadar kirjinsa,shi kuwa ajiyar zuciya ya sauke , ganin jikinta ya mutu yasa shi cewa "NABEELAH kar fa ki manta acikin parlournku muke ,shiru tayi masa domin kuwa ƙasa ce masa komai tayi,sai famar sauke nannauyar ajiyar zuciya taƙe, shi kuwa AHMED cikin smiling ya cigaba da cewar "hey jarababbiyata karuwata kiss ɗin bai ishe ki bane, ƙara sa tambayar ta idanunsa akan ta ?? "narkakkun idanuwanta ta zuba masa tana sake kare masa kallo,zuwa can kuma ta turo bakinta gaba cikin shagwaba NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "humm Sugar Baby ai kai ma san abunda nake bukata,,,
Ɗaukan ta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'inta da ita,akan gadon ta ya direta sannan yayi mata runfa da faffad'ar kirjinsa,had'e bakinsu yayi ya fara kissing ɗin ta, yana zame doguwar rigar jikinta kakkamesa tayi gam tana manmatse kafafunta,wani i'rin mugum feeling d'insa take ji ,da sauri ta fara aika masa da salon romancing me rikitar wa, zame jikinsa ya fara yi, ita kuwa ta rike shi gam dan mud'din bata ji dick d'insa a cikin jikinta ba za'a samu matsala, a hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace "please ki Bari mana, zuwa anjima idan Mommah ta fita,sai nayi maki duk abunda kike so ya kashe maganar sa yana mai duban ta "idanuwanta dake lumshe ta bude ahankali ta kalle sa sannan tace "AHMED ba zan iya zama har izuwa anjima ba marata kullewa zata yi please ko kaɗan ne najika a cikin jikina, kaga zuwa anjimar sai mu daura daga inda muka tsaya ,Please i need you"sake bakinsa AHMED yayi ya na kallon NABEELAH,don shi fa ahalin yanzu jarabarta ta fara isanshi, shin ko dai ita harija ce bai sani ba? ,,,zuwa can, ya ja tsaki tare da mik'ewa tsaye yana kok'arin barin gurin da sauri ta zame rigar jikinta damar babu bra and pant a jikinta, cikin takun Jan hankali ta k'araso garesa ta fara balle maballin rigarsa ...
Shafa kirjinsa ta fara yi Ahankali, sannan ta sabule masa wandon jikinsa, kamar wani gunki haƙa ya zama so yake ya hanata yin abinda take son aikatawa amma yakasa tunaninsa cak ya ɗauke lokacin da ta zura harshenta a Saman jikinsa lana lasa, cikin sauri AHMED ya furta "washiiiii ashhhh NABEELAH please ki Bari mana ,,,,ko kulashi batayi ta cigaba da lasan .... d'insa, suna cikin haka ne AHMED yaji an fara nocking din kofar dakin din NABEELAH ,,,a firgice AHMED yace "NABEELAH ! NABEELAH!! Ina tayi nisa sai ma kara had'e bakinsu da tayi Tana sucking "NABEELAH ni na wuce gidan yata FAREEDAH NABEEL Sai na dawo! dan ALLAH ki kula mana da gida sannan kuma ki kiyi kokari kishiga kicin ki dafamana abin ci kafin in dawo,,,,a hankali NABEELAH ta zagaye hannunta kan mararsa sannan ta rungumesa ta zare bakinta a cikin nasa, cikin smiling da kasa kasa da murya NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "alright to angama Mommah sai kin dawo adawo lafiya ,ni barci nake ji "ok to dotah daga haƙa Mommy ta wuce, "AHMED yana jin wucewar Mommy ya Kara makallemata matseta yayi gam yana mayar da ajiyar zuciya sannan yayi magana cikin sanyin murya da tsoron da faduwar gaba tashin hankali AHMED yace "NABEELAH yanzu damar kina jin ta ,?ke naga kwata-kwata ma baki damu da tashin hankali da muke ciki ba ko! ke kawai bukatar ki ajiyar dake daɗi"Sugar Baby please ka cigaba mana namatsu najika a cikin jikina,Ina bukatar Ka a ciki jikina,i need you,sake hade bakinsu tayi tana sucking sosai ,yayinda shi kuma Ahankali ya kama lallausar harshenta yayi ya na tsotsa,
*GIDAN YAYA NABEEL*
Zaune NABEEL yaƙe acikin parlournsu tare da FAREEDAH da abokinsa SadeeQ daga ganin alamun hira suke cikin nishadi haɗi da farinciki,Kallon su SadeeQ yayi kafin cikin kulawa, SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "NABEEL nace wai yau zaka je office ɗin nan kuwa ?"haha haha haha NABEEL ya fashe da dariya yana mai kallon Abokinsa sannan cikin dariyar farin ciki NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "ni na manta ma da wani Abu office banda ka kira sa ba inji cewar NABEEL yana mai kallon su sannan cikin murmushi NABEEL ya cigaba da cewar"samu cikin nan na FAREEDAH gaskiya duk yasa na manta da komai ,zan iya barin couse ɗin nan ma,,,,,cikin SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "to in ko haƙa ne yanzu dame za'a kira ka kasan fa tafiyar nan taka tana da mahinmacii ko "cikin sauri FAREEDAH ta furta "haba SadeeQ kana nufi shi samu cikin baida mahinmaci kenan?? FAREEDAH ta karasa tambayarsa idon ta akansa

Cikin fara'a SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "yi hakuri matanmu nifa ban kai ga Haƙa ba afuwa amarya kana kuma uwar gidan mu duk suka fashe da dariya hahaha 🤣 hahaha 🤣
Suna cikin haƙa suka ji sallamar Asma'u Asma'u ce ta shiga falon

Asma'u ce ta
shigo cikin falon
tare da furta"

ASSALAMU ALAIKUM!

"AMIN WLKSLM FAREEDAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wacce ta a shigo falon su idanuwanta ne suka sauka akan Asma'u washe baki tayi tare da furta oyoyo bestie🥰

Kai tsaye cikin sauri Asma'u ta ƙaraso inda su FAREEDAH suke zaune, idanunta ne suka sauka akan SadeeQ Cikin fara'a Asma'u ta buɗe baƙin ta tace "aaaa SadeeQ!"Na'am kawarmu SadeeQ ya amsa da faɗin haƙa idonsa akan ta "sannu! sannu ku!!inji cewar Asma'u idon ta akansu "yawwa sannu ki da zuwa suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa,,NABEEL yace "ranki ya dade! "tare da naka ba mijin na inji cewar Asma'u sannan cikin kulawa da farin ciki da fara'a Asma'u ta cigaba da cewar "to ya fama da kawartawa ??? "Alhamdu'lillahy inji cewar AHMED"smillig FAREEDAH tayi kawai batare da tace komai ba , cikin sauri NABEEL yace "yawwa kawarmu shikenan tunda kinzo yanzu sai mu fita muje dan dama Ina son zan fara saye-sayen kayan jarirai,,,,,,,,,cikin sauri Asma'u ta furta" Kai NABEEL tun yanzu. haba. yaushe ma aka daura balantana asauke ya tafasa Asma'u ta ƙara sa maganar ta idon ta akansa "kisan kuwa ance mai kurme ido mai kanana ido shike kuka da sauri ko inji cewar NABEEL cikin washe baki,,,,,Kallon su FAREEDAH tayi sannan cikin smiling FAREEDAH tace "Bari in gyara maka ba Haƙa ake faɗa ba,cewa ake da wuri yake fara kuka "haha haha haha duk suka fashe da dariya NABEEL yace "to Allah yadai yasa ni idanuwana awaje suke ba'a ciki ba,kowa da ya gani yasan banda kurme ido"wayar ce tayi ringing, cikin sauri yayi picking d'in call d'in kana ya kai wayar kunne tare da a mannawa akunnesa sannan cikin kulawa NABEEL ya furta "Assalamu alaikum!
Na'am Mommah to to shikenan mun gode Allah ya saka da Alkhairi Allah ya ƙara girma ,sai yazo yana gama waya ya kalli FAREEDAH tare da faɗin "to ke kinji FAREEDAH Hajiya Mommah zata bada farfesun kifi akawo miki "haha haha haha 😂 hahaha 🤣 hahaha Asma'u ta fashe da dariya tare da faɗin" kace Kawa tana shan dad'in ta "eh mana, inji cewar NABEEL cikin washe baƙi,, mikewa tsaye NABEEL da SadeeQ suka yi tare da faɗin" bari muje mu dawo "alright to adawo lafiya Allah ya tsare inji cewar su FAREEDAH da Asma'u"Amin ya rabbil izzati suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa haƙa zalika kai tsaye suka nufin hanyar fita
daga cikin falon,.

*BAYAN KWANA BIYU*
Tsaye FAREEDAH take a cikin parloursu rike da akwatin tafiya tare da NABEEL daga ganin alamun tafiyar NABEEL ɗi ne ya tashi , yayinda da ita kuwa FAREEDAH sai famar rusan kuka take sai kace wacce aka aikowa da sakon mutuwa, rungume FAREEDAH NABEEL yayi kafin cikin tsigar lallaashi da kwantar mata da hankali gami da tsantsan kulawa NABEEL ya buɗe baƙin sa yace
"haba FAREEDAH dan ALLAH kukan me kike yi?banason in rinka ganin ki cikin damuwa,damuwarki zatasa indamu ,kuma ni ya kamata infi kowa damuwa tunda ni ne zan tafi da kewar Abu guda biyu ga rashinki ga rashin baby da ke cikin jikin ki , dan ALLAH ki daina kuka Addu'a zaki min " sake kamkamesa tayi cikin sheshekar kuka FAREEDAH ta buɗe baƙin ta tace "NABEEL ba kasan yadda zuciyarta take zafi ba bane,zan rabu da kai, wani sabon kuka ne ya'sake subce mata ," na sani karki damu duk da cewa
dai kinsan wannan abu aiki ne zai kai ni,ke kanki kisan haƙa ,amma abunda nakeso da ke ya zama ko da yaushe akwai waya akunnuwarmu karasa maganar sa cikin kwantar mata da hankali
Tare da zare ta daga cikin jikinsa yana mai share mata hawaye

"Assalamu alaikum!
AHMED ne ya shigo falon tare da furta sallama kai tsaye gurin su ya karaso a inda suke
tsaye ya karaso

"Amin Wlkslm NABEEL ya amsa da faɗin haƙa idonsa akan sa sannan cikin kulawa NABEEL ya cigaba da cewar "AHMED yaya?"Ahmed ne ya dan dukar da kai sannan cikin girmamawa AHMED
yace "yaya kai nake jira,kuma Ina ga fa kamar zaka yi missing jirgi "to muje,ga jakar,wai zamu yi sallama ne,NABEEL ya karasa maganar sa tare da mika masa jakar cikin girmamawa AHMED ya amsa kana kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falon,,,,,,NABEEL ko ya ganin fitar AHMED daga cikin falon yayi saurin haÉ—e bakin sa dana FAREEDAH

Da misalin karfe biyar na yamma, zaune Mommy take acikin parlourn ta,tare da doctor Adams, kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa da girmamawa doctor Adams yace"Hajiya ina
wuni ina gajiya ?

"Lafiyalau cewar Mommy

"Fatan mun same
ku lafiya Hajiya?...

"Lafiya lau.inji Mommy

"Cikin girmamawa
Doctor yace"ya gida?

Cikin fara'a da kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace " alhamdu'lillahy doctor Adams ya kd? kai amma DOCTOR tafiya nan taka tayi tsawo kuma gashi kabar mu. da zurga-zurga asibity doctor, Mommy ta karashe maganar ta idon ta akansa,,,,, cikin kulawa doctor Adams yace "wallah nikai na ban yi zaton zan dad'e haƙa ba Hajiya "Gaskiya ne Haƙa ne hakane, inji cewar Mommy sannan cikin kulawa da farin ciki Mommy ta cigaba da cewar"ka dawo lafiya dai? "Alhamdulillah
Hajiya Nafisa,..

Murmushin Mommy tayi tare da faÉ—in "gashi Kuma ka dawo yau kuma NABEEL ya tafi course d'insa akasan waje.
Cikin fara'a doctor Adams yace "Allah sarki eh mu yi waya dashi da shi dazun yake fad'a min Hajiya Nafisat,ya kowa dai lafiya ko ??cikin sauri Mommy ta furta"Ina fa lafiya ga NABEELAH can kwance cikin bed room d'inta ba lafiya"NABEELAH Kuma?"eh inji
cewar Mommy

AHMED ne ya shigo falon tare da furta "
Assalamu alaikum!

"AMIN WLKSLM Mommy ce ta daga kai takalle sa tare da amsa masa da faÉ—in haka ,shi kuwa AHMED cikin sauri ya karaso gurin su Mommy a inda Mommy
suke zauna
"aaaa oyoyo doctor Adam's sannu da zuwa AHMED yayi maganar idanunsa akan
doctor Adams

"AHMED inji cewar doctor Adams "na'am doctor ina wuni? "Ina gajiya inji cewar doctor? "Alhamdu'lillahy bro
,,,,,,,,Cikin fara'a doctor Adams yace"ya k'aratu kadawo lafiya? "Alhamdulillah "komai de-de,ka kammala karatu lafiya ko? "Alhamdulillah. Thanks 🙏"kallon AHMED Mommy ta yi Kafin cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace "AHMED je ka taho da NABEELAH, "alright to inji cewar AHMED direct dakin NABEELAH yanufa
Kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor
yace " Hajiya wacece NABEELAH bakuwace?
"Oh na manta bakasan ta ba ko ?ai yar kannuwa tace daga kd take tare da ni
anan "Allah
Sarki inji cewar doctor

Bangaren AHMED kuwa yashiga cikin bed room d'in NABEELAH ya same ta akwance a samar bed d'inta , NABEELAH ko tana gani shigowar AHMED ta mike da sauri ta rungumesa sa kafin cikin farin ciki NABEELAH tace"AHMED kamar kasan tunanin ka nake ,,,,,cikin daure fuskarsa AHMED ya daga mata wata uwar tsawa kafin cikin ɓacin rai AHMED yace"NABEELAH lafiyar ki kuwa?...wannan wani..irin..iskan..cine haƙa!,wai meyasa kwata-kwata baki da hankali ne shashakawai ...wacce batason komai ba sai sex,...wallahy Allah ...duk randa kika kuskura kika sake zuwa kusa da ni ,ko kika rungume ni,sai naci kan uwarki, shegiya yar iska kawai,,,kuma idan kinga dama ki' fito falo, Mommah Tana kiran kii ?"kukane ya subce mata bata ma san lokacin da ta ta fashe masa da kuka "cikin mugum faɗa AHMED ya cigaba da cewar "kuma sai ki san abunda zaki fad'a masu,da ita da doctor Adam's d'in suna can parlour suna jiranki shashakawai."cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace " daga baya kenan ,hmm yanzu ne Kake nema siri,ban Ci Ka Gama zagina yanzu yanzu nan, shine zaka ce in rufa maka asiri wallahi Sai na tona mana asiri , batare da ya ce da ita komai ba ya kama hannun ta suka nufi hanyar fita daga
cikin dakin
suna fitowa haka zalika yayi de-de da kai dubanta zuwa ga kan kujeran ,a daidai lokacin ne kuma narkakkun idanuwanta suka sauka a kan doctor Adams wanda yaƙe zaune a saman lumtsumemiyar kujeran parlour su, cikin daga murya NABEELAH ta buɗe baƙin ta ta furta "Adams! Cikin sauri doctor Adams ya dago Kai Haƙa zalika yayi de-de da kai dubansa ga NABEELAH wacce ta fito daga cikin ɗakin ta
*Division tuni ya shiga TUNA BAYA*
Doctor Adam's ne, tsaye yake a bakin gate d'in Gidan su NABEELAH ,yayinda ya jingina a jikin motarsa
NABEEELAH ce ta fito fuskanta a ɗaure kai tsaye ta karaso gunsa a inda yaƙe tsaye cikin daure NABEELAH ta furta gani,, kallon NABEELAH doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor Adams yace "haba NABEEELAH sai da nayi aike sau biyu,na uku ne fa kika fito sabo da Allah karasa maganar sa idonsa akan ta , cikin ɓacin rai da masifa da bala'i NABEELAH ta buɗe baƙinta tace "yanzu ma ba fitowa kabace in ba dun mahaifiyata tasa baki ba wallahi da bazaka ganni ba, "amma NABEELAH ya kama ta ace ni dake ayanzu mu kai matsayin da ya Kama ace mu fahimci juna ,karki manta fa da izzini Daddy kifa na zo nemar aureki ,,, cikin daka masa Wata uwar tsawa NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "Adam's ya kamata ka daina batawa kanka lokcin,yakamata ka fahinci inda alkiblah ta ,ta dosa, Adams nace bana son ka! bana kaunarka!bugu da
kari kuma natsaneka!!!.
Cikin zubar da hawaye doctor Adams yace" kiyi hakuri ki fahince ni wallah na dade da rike ki a cikin zuciyarta,domin a yanzu babu wata yarinya dana sa a gaba wace nake tunani zan iya auren ta in ba ke ba ,,,,cikin fusata NABEELAH ta furta"Adam's ko a mafarki karka kuskura ƙasa azaka aure ni,tana gama magana ta ja masa dogon tsokii sannan ta juya tayi
shigowar ta cikin gida
*Back to story*
Doctor Adams yace"me yake damu ki doctor Adams ya karasa tambayarta idanunsa akan ta??" a razane AHMED ya dago kai
ya kalli NABEELAH

Cikin faduwar gaba tashin hankali NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace"ciwon ...ciwon Kai ne amma naji ya sauka ma,na samu sauki"
Sauke ajiyar zuciya AHMED yayi cikin ransa yace Alhamdu'lillah Allah ka rufa mana asiri duniya da lahira , Kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor yace "Hajiya Nafisat!
"Na'am! Mommy ta amsa da faɗin haƙa" Doctor yace"ni zan koma inji cewar doctor Adams "to shikenan inji cewar Mommy ,,,,,cikin kulawa doctor yace "Ina ganin in Allah ya yarda zuwa anjima in zan dawo daga office nazo zan riko mata magani "babu komai doctor thank you inji cewar Mommy "cikin nutsuwa doctor Adams yace "in kuma wani dalili bai sa nadawo ba zan Kira shi AHMED a waya sai yazo ya kawo mata "OK to 🙏🙏 thanks again May Allah bless you and your family Allah ya saka da Alkhairi "Allah ya sauwake inji cewar doctor Adams "Amin inji cewar Mommy """"""""""""""mik'ewa tsaye doctor Adams yayi tsaye yana kallon NABEELAH 💖Idanunta NABEELAH ta lumshe tana mai jin yanda gaban ta ke faduwar cikin nutsuwa doctor Adams yace "Allah ya kara maki lafiya"sauke nannauyar ajiyar zuciya NABEELAH ta yi tare da faɗin Amin ya rabbil A'alamin thanks 🙏

: 💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN &EDITED_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 23-24🌺*

*DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)

*ƘAWATA UMMU ADIYYAH*
*FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA*

*WANNAN PAGE D'IN NA SADAUKAR DASHI GARE KA SAPWAN AHMED,,THANKS FOR KULAWAR KA AGARE NI ALLAH YA BAR ZUMUCHIN MU FATAN ALKHAIRI A GAREKA ,ALLAH YA KARA MAKA BUDI DA DAUKA KA*

*MASU COMMENTS DA SHARING INA MATUKAR GODIYA DA JINGINA A GARE KU KUNA MATUKAR BIRGENI SOSAI FATAN ALKHAIRI A GAREKU*

*🌺 CHAPTER 23-24🌺*

............sake bakinsa AHMED yayi ya na kallon NABEELAH cikin ransa yace Wai shin wannan wacce i'rin jarababbiyar yarinya ce haƙa,Anya kanta ɗaya kuwa?dan shi fa ya lura da ita,ita fa kwata-kwata bata damu da tashin hankali da suke ciki ba ,ita kawai abin da tasani sex,,,, NABEELAH kuwa kama kugunsa tayi ta zagayo har gabansa,zare hanuwanta tayi daga kugunsa ta rike fuskarsa sannan ta haɗe bakinsu guri guda tana tsotsa lallausar harshensa a hankali kuma ta fara zagaye lallausar harshenta saman pink lips d'insa, lumshe idanuwansa yayi sosai,,,kara shigewa jikinsa tayi ,Ahankali kuma ta fara kok'arin balle maballin rigarsa, rike hannunta yayi gam yana mai girgiza mata kai ,kwantar da kanta tayi a faffadar kirjinsa,shi kuwa ajiyar zuciya ya sauke , ganin jikinta ya mutu yasa shi cewa "NABEELAH kar fa ki manta acikin parlournku muke ,shiru tayi masa domin kuwa ƙasa ce masa komai tayi,sai famar sauke nannauyar ajiyar zuciya taƙe, shi kuwa AHMED cikin smiling ya cigaba da cewar "hey jarababbiyata karuwata kiss ɗin bai ishe ki bane, ƙara sa tambayar ta idanunsa akan ta ?? "narkakkun idanuwanta ta zuba masa tana sake kare masa kallo,zuwa can kuma ta turo bakinta gaba cikin shagwaba NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "humm Sugar Baby ai kai ma san abunda nake bukata,,,
Ɗaukan ta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'inta da ita,akan gadon ta ya direta sannan yayi mata runfa da faffad'ar kirjinsa,had'e bakinsu yayi ya fara kissing ɗin ta, yana zame doguwar rigar jikinta kakkamesa tayi gam tana manmatse kafafunta,wani i'rin mugum feeling d'insa take ji ,da sauri ta fara aika masa da salon romancing me rikitar wa, zame jikinsa ya fara yi, ita kuwa ta rike shi gam dan mud'din bata ji ... a cikin jikinta ba za'a samu matsala, a hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace "please ki Bari mana, zuwa anjima idan Mommah ta fita,sai nayi maki duk abunda kike so ya kashe maganar sa yana mai duban ta "idanuwanta dake lumshe ta bude ahankali ta kalle sa sannan tace "AHMED ba zan iya zama har izuwa anjima ba marata kullewa zata yi please ko kaɗan ne najika a cikin jikina, kaga zuwa anjimar sai mu daura daga inda muka tsaya ,Please i need you"sake bakinsa AHMED yayi ya na kallon NABEELAH,don shi fa ahalin yanzu jarabarta ta fara isanshi, shin ko dai ita harija ce bai sani ba? ,,,zuwa can, ya ja tsaki tare da mik'ewa tsaye yana kok'arin barin gurin da sauri ta zame rigar jikinta damar babu bra and pant a jikinta, cikin takun Jan hankali ta k'araso garesa ta fara balle maballin rigarsa ...
Shafa kirjinsa ta fara yi Ahankali, sannan ta sabule masa wandon jikinsa, kamar wani gunki haƙa ya zama so yake ya hanata yin abinda take son aikatawa amma yakasa tunaninsa cak ya ɗauke lokacin da ta zura harshenta a Saman suna haka ne AHMED yaji an fara nocking din kofar dakin din NABEELAH ,,,a firgice AHMED yace "NABEELAH ! NABEELAH!! Ina tayi nisa sai ma kara had'e bakinsu da tayi Tana sucking "NABEELAH ni na wuce gidan yata FAREEDAH NABEEL Sai na dawo! dan ALLAH ki kula mana da gida sannan kuma ki kiyi kokari kishiga kicin ki dafamana abin ci kafin in dawo,,,,a hankali NABEELAH ta zagaye hannunta kan mararsa sannan ta rungumesa ta zare bakinta a cikin nasa, cikin smiling da kasa kasa da murya NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "alright to angama Mommah sai kin dawo adawo lafiya ,ni barci nake ji "ok to dotah daga haƙa Mommy ta wuce, "AHMED yana jin wucewar Mommy ya Kara makallemata matseta yayi gam yana mayar da ajiyar zuciya sannan yayi magana cikin sanyin murya da tsoron da faduwar gaba tashin hankali AHMED yace "NABEELAH yanzu damar kina jin ta ,?ke naga kwata-kwata ma baki damu da tashin hankali da muke ciki ba ko! ke kawai bukatar ki ajiyar dake daɗi"Sugar Baby please ka cigaba mana namatsu najika a cikin jikina,Ina bukatar Ka a ciki jikina,i need you,sake hade bakinsu tayi tana sucking sosai ,yayinda shi kuma Ahankali ya kama lallausar harshenta yayi ya na tsotsa,sosai,

*GIDAN YAYA NABEEL*
Zaune NABEEL yaƙe acikin parlournsu tare da FAREEDAH da abokinsa SadeeQ daga ganin alamun hira suke cikin nishadi haɗi da farinciki,Kallon su SadeeQ yayi kafin cikin kulawa, SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "NABEEL nace wai yau zaka je office ɗin nan kuwa ?"haha haha haha NABEEL ya fashe da dariya yana mai kallon Abokinsa sannan cikin dariyar farin ciki NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "ni na manta ma da wani Abu office banda ka kira sa ba inji cewar NABEEL yana mai kallon su sannan cikin murmushi NABEEL ya cigaba da cewar"samu cikin nan na FAREEDAH gaskiya duk yasa na manta da komai ,zan iya barin couse ɗin nan ma,,,,,cikin SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "to in ko haƙa ne yanzu dame za'a kira ka kasan fa tafiyar nan taka tana da mahinmacii ko "cikin sauri FAREEDAH ta furta "haba SadeeQ kana nufi shi samu cikin baida mahinmaci kenan?? FAREEDAH ta karasa tambayarsa idon ta akansa

Cikin fara'a SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "yi hakuri matanmu nifa ban kai ga Haƙa ba afuwa amarya kana kuma uwar gidan mu duk suka fashe da dariya hahaha 🤣 hahaha 🤣
Suna cikin haƙa suka ji sallamar Asma'u Asma'u ce ta shiga falon

Asma'u ce ta
shigo cikin falon
tare da furta"

ASSALAMU ALAIKUM!

"AMIN WLKSLM FAREEDAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wacce ta a shigo falon su idanuwanta ne suka sauka akan Asma'u washe baki tayi tare da furta oyoyo bestie🥰

Kai tsaye cikin sauri Asma'u ta ƙaraso inda su FAREEDAH suke zaune, idanunta ne suka sauka akan SadeeQ Cikin fara'a Asma'u ta buɗe baƙin ta tace "aaaa SadeeQ!"Na'am kawarmu SadeeQ ya amsa da faɗin haƙa idonsa akan ta "sannu! sannu ku!!inji cewar Asma'u idon ta akansu "yawwa sannu ki da zuwa suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa,,NABEEL yace "ranki ya dade! "tare da naka ba mijin na inji cewar Asma'u sannan cikin kulawa da farin ciki da fara'a Asma'u ta cigaba da cewar "to ya fama da kawartawa ??? "Alhamdu'lillahy inji cewar AHMED"smillig FAREEDAH tayi kawai batare da tace komai ba , cikin sauri NABEEL yace "yawwa kawarmu shikenan tunda kinzo yanzu sai mu fita muje dan dama Ina son zan fara saye-sayen kayan jarirai,,,,,,,,,cikin sauri Asma'u ta furta" Kai NABEEL tun yanzu. haba. yaushe ma aka daura balantana asauke ya tafasa Asma'u ta ƙara sa maganar ta idon ta akansa "kisan kuwa ance mai kurme ido mai kanana ido shike kuka da sauri ko inji cewar NABEEL cikin washe baki,,,,,Kallon su FAREEDAH tayi sannan cikin smiling FAREEDAH tace "Bari in gyara maka ba Haƙa ake faɗa ba,cewa ake da wuri yake fara kuka "haha haha haha duk suka fashe da dariya NABEEL yace "to Allah yadai yasa ni idanuwana awaje suke ba'a ciki ba,kowa da ya gani yasan banda kurme ido"wayar ce tayi ringing, cikin sauri yayi picking d'in call d'in kana ya kai wayar kunne tare da a mannawa akunnesa sannan cikin kulawa NABEEL ya furta "Assalamu alaikum!
Na'am Mommah to to shikenan mun gode Allah ya saka da Alkhairi Allah ya ƙara girma ,sai yazo yana gama waya ya kalli FAREEDAH tare da faɗin "to ke kinji FAREEDAH Hajiya Mommah zata bada farfesun kifi akawo miki "haha haha haha 😂 hahaha 🤣 hahaha Asma'u ta fashe da dariya tare da faɗin" kace Kawa tana shan dad'in ta "eh mana, inji cewar NABEEL cikin washe baƙi,, mikewa tsaye NABEEL da SadeeQ suka yi tare da faɗin" bari muje mu dawo "alright to adawo lafiya Allah ya tsare inji cewar su FAREEDAH da Asma'u"Amin ya rabbil izzati suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa haƙa zalika kai tsaye suka nufin hanyar fita
daga cikin falon,.

*BAYAN KWANA BIYU*
Tsaye FAREEDAH take a cikin parloursu rike da akwatin tafiya tare da NABEEL daga ganin alamun tafiyar NABEEL ɗi ne ya tashi , yayinda da ita kuwa FAREEDAH sai famar rusan kuka take sai kace wacce aka aikowa da sakon mutuwa, rungume FAREEDAH NABEEL yayi kafin cikin tsigar lallaashi da kwantar mata da hankali gami da tsantsan kulawa NABEEL ya buɗe baƙin sa yace
"haba FAREEDAH dan ALLAH kukan me kike yi?banason in rinka ganin ki cikin damuwa,damuwarki zatasa indamu ,kuma ni ya kamata infi kowa damuwa tunda ni ne zan tafi da kewar Abu guda biyu ga rashinki ga rashin baby da ke cikin jikin ki , dan ALLAH ki daina kuka Addu'a zaki min " sake kamkamesa tayi cikin sheshekar kuka FAREEDAH ta buɗe baƙin ta tace "NABEEL ba kasan yadda zuciyarta take zafi ba bane,zan rabu da kai, wani sabon kuka ne ya'sake subce mata ," na sani karki damu duk da cewa
dai kinsan wannan abu aiki ne zai kai ni,ke kanki kisan haƙa ,amma abunda nakeso da ke ya zama ko da yaushe akwai waya akunnuwarmu karasa maganar sa cikin kwantar mata da hankali
Tare da zare ta daga cikin jikinsa yana mai share mata hawaye

"Assalamu alaikum!
AHMED ne ya shigo falon tare da furta sallama kai tsaye gurin su ya karaso a inda suke
tsaye ya karaso

"Amin Wlkslm NABEEL ya amsa da faɗin haƙa idonsa akan sa sannan cikin kulawa NABEEL ya cigaba da cewar "AHMED yaya?"Ahmed ne ya dan dukar da kai sannan cikin girmamawa AHMED
yace "yaya kai nake jira,kuma Ina ga fa kamar zaka yi missing jirgi "to muje,ga jakar,wai zamu yi sallama ne,NABEEL ya karasa maganar sa tare da mika masa jakar cikin girmamawa AHMED ya amsa kana kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falon,,,,,,NABEEL ko ya ganin fitar AHMED daga cikin falon yayi saurin haÉ—e bakin sa dana FAREEDAH

Da misalin karfe biyar na yamma, zaune Mommy take acikin parlourn ta,tare da doctor Adams, kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa da girmamawa doctor Adams yace"Hajiya ina
wuni ina gajiya ?

"Lafiyalau cewar Mommy

"Fatan mun same
ku lafiya Hajiya?...

"Lafiya lau.inji Mommy

"Cikin girmamawa
Doctor yace"ya gida?

Cikin fara'a da kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace " alhamdu'lillahy doctor Adams ya kd? kai amma DOCTOR tafiya nan taka tayi tsawo kuma gashi kabar mu. da zurga-zurga asibity doctor, Mommy ta karashe maganar ta idon ta akansa,,,,, cikin kulawa doctor Adams yace "wallah nikai na ban yi zaton zan dad'e haƙa ba Hajiya "Gaskiya ne Haƙa ne hakane, inji cewar Mommy sannan cikin kulawa da farin ciki Mommy ta cigaba da cewar"ka dawo lafiya dai? "Alhamdulillah
Hajiya Nafisa,..

Murmushin Mommy tayi tare da faÉ—in "gashi Kuma ka dawo yau kuma NABEEL ya tafi course d'insa akasan waje.
Cikin fara'a doctor Adams yace "Allah sarki eh mu yi waya dashi da shi dazun yake fad'a min Hajiya Nafisat,ya kowa dai lafiya ko ??cikin sauri Mommy ta furta"Ina fa lafiya ga NABEELAH can kwance cikin bed room d'inta ba lafiya"NABEELAH Kuma?"eh inji
cewar Mommy

AHMED ne ya shigo falon tare da furta "
Assalamu alaikum!

"AMIN WLKSLM Mommy ce ta daga kai takalle sa tare da amsa masa da faÉ—in haka ,shi kuwa AHMED cikin sauri ya karaso gurin su Mommy a inda Mommy
suke zauna
"aaaa oyoyo doctor Adam's sannu da zuwa AHMED yayi maganar idanunsa akan
doctor Adams

"AHMED inji cewar doctor Adams "na'am doctor ina wuni? "Ina gajiya inji cewar doctor? "Alhamdu'lillahy bro
,,,,,,,,Cikin fara'a doctor Adams yace"ya k'aratu kadawo lafiya? "Alhamdulillah "komai de-de,ka kammala karatu lafiya ko? "Alhamdulillah. Thanks 🙏"kallon AHMED Mommy ta yi Kafin cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace "AHMED je ka taho da NABEELAH, "alright to inji cewar AHMED direct dakin NABEELAH yanufa
Kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor
yace " Hajiya wacece NABEELAH bakuwace?
"Oh na manta bakasan ta ba ko ?ai yar kannuwa tace daga kd take tare da ni
anan "Allah
Sarki inji cewar doctor

Bangaren AHMED kuwa yashiga cikin bed room d'in NABEELAH ya same ta akwance a samar bed d'inta , NABEELAH ko tana gani shigowar AHMED ta mike da sauri ta rungumesa sa kafin cikin farin ciki NABEELAH tace"AHMED kamar kasan tunanin ka nake ,,,,,cikin daure fuskarsa AHMED ya daga mata wata uwar tsawa kafin cikin ɓacin rai AHMED yace"NABEELAH lafiyar ki kuwa?...wannan wani..irin..iskan..cine haƙa!,wai meyasa kwata-kwata baki da hankali ne shashakawai ...wacce batason komai ba sai sex,...wallahy Allah ...duk randa kika kuskura kika sake zuwa kusa da ni ,ko kika rungume ni,sai naci kan uwarki, shegiya yar iska kawai,,,kuma idan kinga dama ki' fito falo, Mommah Tana kiran kii ?"kukane ya subce mata bata ma san lokacin da ta ta fashe masa da kuka "cikin mugum faɗa AHMED ya cigaba da cewar "kuma sai ki san abunda zaki fad'a masu,da ita da doctor Adam's d'in suna can parlour suna jiranki shashakawai."cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace " daga baya kenan ,hmm yanzu ne Kake nema siri,ban Ci Ka Gama zagina yanzu yanzu nan, shine zaka ce in rufa maka asiri wallahi Sai na tona mana asiri , batare da ya ce da ita komai ba ya kama hannun ta suka nufi hanyar fita daga
cikin dakin
suna fitowa haka zalika yayi de-de da kai dubanta zuwa ga kan kujeran ,a daidai lokacin ne kuma narkakkun idanuwanta suka sauka a kan doctor Adams wanda yaƙe zaune a saman lumtsumemiyar kujeran parlour su, cikin daga murya NABEELAH ta buɗe baƙin ta ta furta "Adams! Cikin sauri doctor Adams ya dago Kai Haƙa zalika yayi de-de da kai dubansa ga NABEELAH wacce ta fito daga cikin ɗakin ta
*Division tuni ya shiga TUNA BAYA*
Doctor Adam's ne, tsaye yake a bakin gate d'in Gidan su NABEELAH ,yayinda ya jingina a jikin motarsa
NABEEELAH ce ta fito fuskanta a ɗaure kai tsaye ta karaso gunsa a inda yaƙe tsaye cikin daure NABEELAH ta furta gani,, kallon NABEELAH doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor Adams yace "haba NABEEELAH sai da nayi aike sau biyu,na uku ne fa kika fito sabo da Allah karasa maganar sa idonsa akan ta , cikin ɓacin rai da masifa da bala'i NABEELAH ta buɗe baƙinta tace "yanzu ma ba fitowa kabace in ba dun mahaifiyata tasa baki ba wallahi da bazaka ganni ba, "amma NABEELAH ya kama ta ace ni dake ayanzu mu kai matsayin da ya Kama ace mu fahimci juna ,karki manta fa da izzini Daddy kifa na zo nemar aureki ,,, cikin daka masa Wata uwar tsawa NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "Adam's ya kamata ka daina batawa kanka lokcin,yakamata ka fahinci inda alkiblah ta ,ta dosa, Adams nace bana son ka! bana kaunarka!bugu da
kari kuma natsaneka!!!.
Cikin zubar da hawaye doctor Adams yace" kiyi hakuri ki fahince ni wallah na dade da rike ki a cikin zuciyarta,domin a yanzu babu wata yarinya dana sa a gaba wace nake tunani zan iya auren ta in ba ke ba ,,,,cikin fusata NABEELAH ta furta"Adam's ko a mafarki karka kuskura ƙasa azaka aure ni,tana gama magana ta ja masa dogon tsokii sannan ta juya tayi
shigowar ta cikin gida
*Back to story*
Doctor Adams yace"me yake damu ki doctor Adams ya karasa tambayarta idanunsa akan ta??" a razane AHMED ya dago kai
ya kalli NABEELAH

Cikin faduwar gaba tashin hankali NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace"ciwon ...ciwon Kai ne amma naji ya sauka ma,na samu sauki"
Sauke ajiyar zuciya AHMED yayi cikin ransa yace Alhamdu'lillah Allah ka rufa mana asiri duniya da lahira , Kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor yace "Hajiya Nafisat!
"Na'am! Mommy ta amsa da faɗin haƙa" Doctor yace"ni zan koma inji cewar doctor Adams "to shikenan inji cewar Mommy ,,,,,cikin kulawa doctor yace "Ina ganin in Allah ya yarda zuwa anjima in zan dawo daga office nazo zan riko mata magani "babu komai doctor thank you inji cewar Mommy "cikin nutsuwa doctor Adams yace "in kuma wani dalili bai sa nadawo ba zan Kira shi AHMED a waya sai yazo ya kawo mata "OK to 🙏🙏 thanks again May Allah bless you and your family Allah ya saka da Alkhairi "Allah ya sauwake inji cewar doctor Adams "Amin inji cewar Mommy """"""""""""""mik'ewa tsaye doctor Adams yayi tsaye yana kallon NABEELAH 💖Idanunta NABEELAH ta lumshe tana mai jin yanda gaban ta ke faduwar cikin nutsuwa doctor Adams yace "Allah ya kara maki lafiya"sauke nannauyar ajiyar zuciya NABEELAH ta yi tare da faɗin Amin ya rabbil A'alamin thanks 🙏

💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 25-26🌺*

*DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)

*ƘAWATA UMMU ADIYYAH*
*FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA*

*🌺 CHAPTER 25-26🌺*

Da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na dare
Zaune AHMED yaƙe a saman kujera a cikin parlour sa yayi tagumi da ka ganshi kasan yana cikin tsananin tashin hankali da damuwa yayin da ya nutsu cikin
duniyar tunani can sai ga
NABEELAH ta shigo cikin falon AHMED ,,NABEELAH ce tashigo cikin falon AHMED tare da furta sallama.....
NABEELAH ce ta shigo cikin falon AHMED
tare da furta
"ASSALAMU ALAIKUM!!
Kai tsaye cikin sauri ta ƙaraso inda AHMED yaƙe zaune,AHMED kuwa yana ganin shigowarta, yayi sauri ya miƙe tsaye sai da ya ɗaure fuskarsa tukkun
kafin cikin daka mata wata uwar tsawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "ke dan ubanki meye kawo ki part d'in nerh? maza-maza ki fita ki bar min parlour na fool bak'ar karya,inji cewar AHMED idonsa akan ta sannan cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya ɗora da faɗin"zaki fita ne ko sai naci kan ubanki?bana san iskancin nan baki ya ishe Ni haƙa yakara maganar sa cikin tsananin ɓacin rai har wani huci yaƙe
"kuka NABEELAH ta fashe da Shi cikin sheshskar kuka NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "amma kuwa AHMED bekama ace Wanda yaƙe zaune ya ji tsoron fad'iwa ba Ashe dama salihanci kauna da kake nuna min yaudarane?, Ashe dama akwai ranan dazaka kalli jikina kayi Allah wadai dashi inji cewar NABEELAH idon ta akansa sannan cikin muryar kuka ta ɗora da faɗin" harka 'kyamace ni
Jikin AHMED yayi sanyi cikin sanyi murya AHMED yace " NABEELAH ki daina faɗin Haƙa ni ban tsaneki ba, amma ina tabbatar maki tunyanzu ina nadamar bisa abunda yafaru ,ni kaina yazama dole in tausayawa kaina saboda banso haƙan takasance ga abunda nake da wani buri akansa ba Allah sarki AHMED ya karashe maganar sa cikin zubar da hawaye da danasani
Tabe baƙi NABEELAH ta yi Tare Da faɗin "AHMED daga baya kenan baikamata kayi nadama idan har ka tuno da lokacin dakake bani gudumuwa amatsayin ka na malamin gidan mu ba AHMED lokacin tsayawa muyi wannan magana ta wuce yanzu Meye mafita,?,,,,,cikin sauri AHMED ya furta"zan kai ki asibity acire cikin, kuma ko nawane zan biya, Sai dai ina me tabbatar maki cewa sai kinyi takatsamtsam ƙada ki yarda MOMMAH ta San halin da muke ciki "insha Allah ba zama ta taba sani halin da muke ciki ba insha Allah zan kula,,,, inji cewar NABEELAH cikin sanyi murya sannan NABEELAH ta cigaba da cewar"""'yaya AHMED ka kwantar da hankalinka ka daina saka damuwa acikin ranka ni takace komai nawa na baka❤️,Bana regrets I love you mothern my on life, tafada tana fitar da wasu irin hawaye masu
zafin gaske,
AHMED ko Saurin tara harshenshi yayi tare da fara lashe hawayen in romantic way yana magana a hankali cikin sigar raÉ—a yace "this is precious don't west them for me keep them hide them I don't want to see your tear's ,
Gangarowa yayi de-de lip's d'inta sannan ya ɗora da faɗin"kin iya sa duk abunda ze daga min hankali ko? NABEELAH I love this yafada yana lasar lip's d'inta dasu kayi masa wani i'rin kyau,, shiru tayi masa, zuwa can Kuma ta rungumesa sa sosai, "daukar ta Ahmed yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,gadonsa hau tare da ita gamin da cire rigar jikinta harda breziya ɗin ta shigewa tayi cikin jikinsa tana ya mutsa masa tunani kama baƙin sa tayi ta tura masa harshenta tana tsotsan lallausar harshensa da lips d'insa tare da shafa 'kansa,Ahankali ya Fara sauke ajiyar zuciya,
WASHE GARI
misalin karfe goma sha daya na safe, Zaune AHMED yaƙe a cikin office din doctor jamilu tare da NABEELAH da doctor jamil ,,kallon doctor jamil AHMED yayi kafin cikin damuwa da tashin hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace "Yanzu doctor babu wani abunda za'a iya yi ??? ,,,, Cikin sauri doctor jamil ya furta"ai duk wani kok'ari da zan muku na Riga nayi, saboda har in na matsa acikin wannan Abu tana da matsala a mahaifan ta.in dai nayi yin'kurin zubar da wannan cikin zata iya rasa ranta yakarasa maganar sa idonsa akan su,"gaban Nabeelah ne yanke ya...fadi...... a matuƙar razane ta dago Kai ta kalli doctor jamilu cikin sauri ta furta" 'mutuwa fa kace"yes off course ita nike nufi inji cewar doctor,kuka NABEELAH ta rushe dashi cikin ranta tace nashiga uku mudin asirina ya tonu ,to kashi na yabushe.,don shakka Babu kashe ni MOMMAH zata yi ,wayyo Allah na tuba ka yafe ni nashiga uku ni NABEELAH shikenan tawa ta ƙare anzo waje 🙆🏻‍♀️
Cikin kulawa doctor ya cigaba da cewar "me zai hana inba ku shawara, ku yi hakuri kubar wannan cikin mana "cikin fushi da masifa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "Ka ga doctor kai dai iya abunda zaka mana kayi, bama bukatar wata shawararka , cikin ɓacin rai AHMED ya kalli FAREEDAH tare da faɗin" ke tashi muje tashi suka kayi suka fice daga cikin office din doctor suna fitowa compound d'in hospital, direct wajen da suka parking motarsu suka nufa ,suna k'arasawa wajen motarsu a sanyaye suka shiga cikin motarsa , AHMED ya tada motarsu gate man ya wangle masu kofar gate d'in hospital, sannan suka fice daga cikin compound d'in
Tunda suka É—auki hanya babu Wanda yace da É—an uwansa uffan
yayinda ita Kuma NABEELAH ta nutsu cikin duniya tunanintah, AHMED kuwa hankalin sa da yaƙe kan tukinsa ahankali ya juyo ya kalleta cikin tausayin ta da tausayin halin da suke ciki AHMED yace "kawai Ina tunanin muje wani hospital ko baby AHMED , wani asibity zan kai ki insha Allah idan muje asibity zamu samu dace a can ya karasa maganar sa cikin kulawa da ƙasa ƙasa da murya ,sake Jan zuciya tayi tare da lumshe i'don ta ba tare da ta tanka masa ba,cikin tausayin ta Ahmed ya daura hannunsa daya akan cinyar ta yace "ki kwantar da hankalin insha Allah everything will be alright insha Allah ,sai yanzu ta furta"Allah yasa "Amin ya rabbil A'alamin "
( *After one hour*)
Bayan awa É—aya
Zaune AHMED da NABEELAH suke a cikin office din doctor Aminu
Yayinda NABEELAH da AHMED kuwa kallo É—aya zaka yi masu ka gane suna cikin matsananciyar tashin hankali banda gumi babu abinda suke haÉ—awa.
Kallon su Doctor Aminu yayi kafin Doctor yace "a Gaskiya wannan aiki yafi karfina, ba zan iya cire wannan cikin ba,domin kuwa tana da matsala acikin mahaifanta idan nayi yinkurin zubar da wannan cikin nata zata iya rasa ran ... AHMED be Bari doctor yakarasa ba AHMED ya katsesa ta hanyar faÉ—in "ke tashi mu je "mik'ewa suka yi tsaye sannan suka nufi hanyar fita daga cikin office É—in doctor nan fa su kabar likita da sakin baki yana kallon ikon Allah zuwa can kuma ya girgiza
kai tare da
faÉ—in "Allah ya kyauta.
Da misalin ƙarfe biyar na yamma Zaune su AHMED suke acikin office ɗin doctor Salihu yinda da NABEELAH da AHMED kuwa kallo ɗaya zaka yi masu ka gane basu hayyacinsu ,gaba ɗaya gumi yajiƙa masu fuska,
Kamar yadda sauran likitocin suka faɗa masu haka shima doctor Salihu ya sake maimaita masu cikin kulawa doctor Salihu kalle su tare da faɗin "agaskiya wannan aikin yafi karfi na domin kuwa wannan aikin yana da matuƙar hasari ,bazan iya cire wannan c......
cikin sheshekar kuka NABEELAH ta katse doctor salis ta hanyar faÉ—in "AHMED yanzu ya zamu yi kenan,
likitochi huɗu fa kenan muna zuwa ,ka duba Wanda mukaje darana ma still abunda ya fad'a kenan , inji cewar NABEELAH idonta akan🙆🏻‍♀️ AHMED sannan cikin ihu da muryar kuka NABEELAH ta cigaba da cewar "wayyo Allah nashiga uku ni NABEELAH yanzu ya zanyi da wannan cikin da yake jikina,,wani sabon kuka ta sake fashewa dashi, kuka take sosai kamar ranta zai fita
Allah sarki Cikin zubar da hawaye Ahmed ya rungume Nabeelah kafin cikin sigar lallashi AHMED ya buɗe baƙin sa yace "ba don gudun tona asiriba,danaje na samu doctor Adam's na sanar daShi halinda muke ciki ,dan nasan Kila bazai rasa abun yiba , cikin sauri NABEELAH ta furta"AHMED wai ya kuke da doctor Adam's ??"sauke ajiyar zuciya yayi sannan yace "doctor Adam's ya zama kamar ɗan uwa ,dan tun Ina karami shi ne likitan gidanmu duk wata lalura idan taso shi ake kira yayi mana maganin
Shi kuwa doctor salis

Da misalin karfe goma dare,
Zaune AHMED yaƙe a Saman lumtsumemiyar 3-seaterh a cikin parlour sa ,tare da abokinsa Abdul , kallon AHMED Abdul yayi kafin cikin sanyin murya Abdul ya buɗe baƙin sa yace "a Gaskiya ka tabka babban kuskure AHMED,yanzu ina anfanin irin wannan mumunar aiki akan kanwarka kuma gida daya,,sauke nannauyar ajiyar zuciya AHMED yayi sannan cikin na dama da danasani da yake ako dayause AHMED ya buɗe baƙin sa yace "farkon gani na da NABEELAH zuciyata ta kulle idanuwana arufe, Sannan kayan da NABEELAH take sawa ya taimaka wurin matso kwad'ayina da NABEELAH.Wanda har sai da kwad'ayin ya fito Ahmed ya karasa maganar sa idonsa akan sa "dukan abunda yaƙe mekyau bawa yasani Marakyau Shi'ma yasani ,Ina anfanin abunda zakayi,daga baya yadamu zuciyar ka Abdul yayi maganar idanunsa akan AHMED "Gaskiya ne inji cewar AHMED sannan cikin nutsuwa ya AHMED ya cigaba da cewar" kuskure dai anriga anyishi .gashi lalle na kamu da son NABEELAH.sai dai wani Abu damuwa shine.Ina ganin ya zama wajibi mu zubarda cikin ,,,,,,,,cikin sauri Abdul yace "ko kaɗan be zama wajibi ba Ka cireshi ba ,domin Shi ma d'a ne kamar kowa, Sai dai bambamci Ɗan kaɗan atsakani,,,,, "ai nima shine abunda nake gudu, Sai dai kawai zan D'anganta shi dasherin shedan inji cewar AHMED ,,,,Cikin sauri Abdul ya furta"kada ka kasance cikin mutane da shedan ke magana akan su ranan lahira, cewa Kara ku zargeni ku zarge kawunarku ,
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 25-26🌺*

*DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)

*ƘAWATA UMMU ADIYYAH*
*FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA*

*🌺 CHAPTER 25-26🌺*

Da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na dare
Zaune AHMED yaƙe a saman kujera a cikin parlour sa yayi tagumi da ka ganshi kasan yana cikin tsananin tashin hankali da damuwa yayin da ya nutsu cikin
duniyar tunani can sai ga
NABEELAH ta shigo cikin falon AHMED ,,NABEELAH ce tashigo cikin falon AHMED tare da furta sallama.....
NABEELAH ce ta shigo cikin falon AHMED
tare da furta
"ASSALAMU ALAIKUM!!
Kai tsaye cikin sauri ta ƙaraso inda AHMED yaƙe zaune,AHMED kuwa yana ganin shigowarta, yayi sauri ya miƙe tsaye sai da ya ɗaure fuskarsa tukkun
kafin cikin daka mata wata uwar tsawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "ke dan ubanki meye kawo ki part d'in nerh? maza-maza ki fita ki bar min parlour na fool bak'ar karya,inji cewar AHMED idonsa akan ta sannan cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya ɗora da faɗin"zaki fita ne ko sai naci kan ubanki?bana san iskancin nan baki ya ishe Ni haƙa yakara maganar sa cikin tsananin ɓacin rai har wani huci yaƙe
"kuka NABEELAH ta fashe da Shi cikin sheshskar kuka NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "amma kuwa AHMED bekama ace Wanda yaƙe zaune ya ji tsoron fad'iwa ba Ashe dama salihanci kauna da kake nuna min yaudarane?, Ashe dama akwai ranan dazaka kalli jikina kayi Allah wadai dashi inji cewar NABEELAH idon ta akansa sannan cikin muryar kuka ta ɗora da faɗin" harka 'kyamace ni
Jikin AHMED yayi sanyi cikin sanyi murya AHMED yace " NABEELAH ki daina faɗin Haƙa ni ban tsaneki ba, amma ina tabbatar maki tunyanzu ina nadamar bisa abunda yafaru ,ni kaina yazama dole in tausayawa kaina saboda banso haƙan takasance ga abunda nake da wani buri akansa ba Allah sarki AHMED ya karashe maganar sa cikin zubar da hawaye da danasani
Tabe baƙi NABEELAH ta yi Tare Da faɗin "AHMED daga baya kenan baikamata kayi nadama idan har ka tuno da lokacin dakake bani gudumuwa amatsayin ka na malamin gidan mu ba AHMED lokacin tsayawa muyi wannan magana ta wuce yanzu Meye mafita,?,,,,,cikin sauri AHMED ya furta"zan kai ki asibity acire cikin, kuma ko nawane zan biya, Sai dai ina me tabbatar maki cewa sai kinyi takatsamtsam ƙada ki yarda MOMMAH ta San halin da muke ciki "insha Allah ba zama ta taba sani halin da muke ciki ba insha Allah zan kula,,,, inji cewar NABEELAH cikin sanyi murya sannan NABEELAH ta cigaba da cewar"""'yaya AHMED ka kwantar da hankalinka ka daina saka damuwa acikin ranka ni takace komai nawa na baka❤️,Bana regrets I love you mothern my on life, tafada tana fitar da wasu irin hawaye masu
zafin gaske,
AHMED ko Saurin tara harshenshi yayi tare da fara lashe hawayen in romantic way yana magana a hankali cikin sigar raÉ—a yace "this is precious don't west them for me keep them hide them I don't want to see your tear's ,
Gangarowa yayi de-de lip's d'inta sannan ya ɗora da faɗin"kin iya sa duk abunda ze daga min hankali ko? NABEELAH I love this yafada yana lasar lip's d'inta dasu kayi masa wani i'rin kyau,, shiru tayi masa, zuwa can Kuma ta rungumesa sa sosai, "daukar ta Ahmed yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,gadonsa hau tare da ita gamin da cire rigar jikinta harda breziya ɗin ta shigewa tayi cikin jikinsa tana ya mutsa masa tunani kama baƙin sa tayi ta tura masa harshenta tana tsotsan lallausar harshensa da lips d'insa tare da shafa 'kansa,Ahankali ya Fara sauke ajiyar zuciya,

Washe gari
misalin karfe goma sha daya na safe, Zaune AHMED yaƙe a cikin office din doctor jamilu tare da NABEELAH da doctor jamil ,,kallon doctor jamil AHMED yayi kafin cikin damuwa da tashin hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace "Yanzu doctor babu wani abunda za'a iya yi ??? ,,,, Cikin sauri doctor jamil ya furta"ai duk wani kok'ari da zan muku na Riga nayi, saboda har in na matsa acikin wannan Abu tana da matsala a mahaifan ta.in dai nayi yin'kurin zubar da wannan cikin zata iya rasa ranta yakarasa maganar sa idonsa akan su,"gaban Nabeelah ne yanke ya...fadi...... a matuƙar razane ta dago Kai ta kalli doctor jamilu cikin sauri ta furta" 'mutuwa fa kace"yes off course ita nike nufi inji cewar doctor,kuka NABEELAH ta rushe dashi cikin ranta tace nashiga uku mudin asirina ya tonu ,to kashi na yabushe.,don shakka Babu kashe ni MOMMAH zata yi ,wayyo Allah na tuba ka yafe ni nashiga uku ni NABEELAH shikenan tawa ta ƙare anzo waje 🙆🏻‍♀️
Cikin kulawa doctor ya cigaba da cewar "me zai hana inba ku shawara, ku yi hakuri kubar wannan cikin mana "cikin fushi da masifa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "Ka ga doctor kai dai iya abunda zaka mana kayi, bama bukatar wata shawararka , cikin ɓacin rai AHMED ya kalli FAREEDAH tare da faɗin" ke tashi muje tashi suka kayi suka fice daga cikin office din doctor suna fitowa compound d'in hospital, direct wajen da suka parking motarsu suka nufa ,suna k'arasawa wajen motarsu a sanyaye suka shiga cikin motarsa , AHMED ya tada motarsu gate man ya wangle masu kofar gate d'in hospital, sannan suka fice daga cikin compound d'in
Tunda suka É—auki hanya babu Wanda yace da É—an uwansa uffan
yayinda ita Kuma NABEELAH ta nutsu cikin duniya tunanintah, AHMED kuwa hankalin sa da yaƙe kan tukinsa ahankali ya juyo ya kalleta cikin tausayin ta da tausayin halin da suke ciki AHMED yace "kawai Ina tunanin muje wani hospital ko baby AHMED , wani asibity zan kai ki insha Allah idan muje asibity zamu samu dace a can ya karasa maganar sa cikin kulawa da ƙasa ƙasa da murya ,sake Jan zuciya tayi tare da lumshe i'don ta ba tare da ta tanka masa ba,cikin tausayin ta Ahmed ya daura hannunsa daya akan cinyar ta yace "ki kwantar da hankalin insha Allah everything will be alright insha Allah ,sai yanzu ta furta"Allah yasa "Amin ya rabbil A'alamin "
( *After one hour*)
Bayan awa É—aya
Zaune AHMED da NABEELAH suke a cikin office din doctor Aminu
Yayinda NABEELAH da AHMED kuwa kallo É—aya zaka yi masu ka gane suna cikin matsananciyar tashin hankali banda gumi babu abinda suke haÉ—awa.
Kallon su Doctor Aminu yayi kafin Doctor yace "a Gaskiya wannan aiki yafi karfina, ba zan iya cire wannan cikin ba,domin kuwa tana da matsala acikin mahaifanta idan nayi yinkurin zubar da wannan cikin nata zata iya rasa ran ... AHMED be Bari doctor yakarasa ba AHMED ya katsesa ta hanyar faÉ—in "ke tashi mu je "mik'ewa suka yi tsaye sannan suka nufi hanyar fita daga cikin office É—in doctor nan fa su kabar likita da sakin baki yana kallon ikon Allah zuwa can kuma ya girgiza
kai tare da
faÉ—in "Allah ya kyauta.
Da misalin ƙarfe biyar na yamma Zaune su AHMED suke acikin office ɗin doctor Salihu yinda da NABEELAH da AHMED kuwa kallo ɗaya zaka yi masu ka gane basu hayyacinsu ,gaba ɗaya gumi yajiƙa masu fuska,
Kamar yadda sauran likitocin suka faɗa masu haka shima doctor Salihu ya sake maimaita masu cikin kulawa doctor Salihu kalle su tare da faɗin "agaskiya wannan aikin yafi karfi na domin kuwa wannan aikin yana da matuƙar hasari ,bazan iya cire wannan c......
cikin sheshekar kuka NABEELAH ta katse doctor salis ta hanyar faÉ—in "AHMED yanzu ya zamu yi kenan,
likitochi huɗu fa kenan muna zuwa ,ka duba Wanda mukaje darana ma still abunda ya fad'a kenan , inji cewar NABEELAH idonta akan🙆🏻‍♀️ AHMED sannan cikin ihu da muryar kuka NABEELAH ta cigaba da cewar "wayyo Allah nashiga uku ni NABEELAH yanzu ya zanyi da wannan cikin da yake jikina,,wani sabon kuka ta sake fashewa dashi, kuka take sosai kamar ranta zai fita
Allah sarki Cikin zubar da hawaye Ahmed ya rungume Nabeelah kafin cikin sigar lallashi AHMED ya buɗe baƙin sa yace "ba don gudun tona asiriba,danaje na samu doctor Adam's na sanar daShi halinda muke ciki ,dan nasan Kila bazai rasa abun yiba , cikin sauri NABEELAH ta furta"AHMED wai ya kuke da doctor Adam's ??"sauke ajiyar zuciya yayi sannan yace "doctor Adam's ya zama kamar ɗan uwa ,dan tun Ina karami shi ne likitan gidanmu duk wata lalura idan taso shi ake kira yayi mana maganin
Shi kuwa doctor salis

Da misalin karfe goma dare,
Zaune AHMED yaƙe a Saman lumtsumemiyar 3-seaterh a cikin parlour sa ,tare da abokinsa Abdul , kallon AHMED Abdul yayi kafin cikin sanyin murya Abdul ya buɗe baƙin sa yace "a Gaskiya ka tabka babban kuskure AHMED,yanzu ina anfanin irin wannan mumunar aiki akan kanwarka kuma gida daya,,sauke nannauyar ajiyar zuciya AHMED yayi sannan cikin na dama da danasani da yake ako dayause AHMED ya buɗe baƙin sa yace "farkon gani na da NABEELAH zuciyata ta kulle idanuwana arufe, Sannan kayan da NABEELAH take sawa ya taimaka wurin matso kwad'ayina da NABEELAH.Wanda har sai da kwad'ayin ya fito Ahmed ya karasa maganar sa idonsa akan sa "dukan abunda yaƙe mekyau bawa yasani Marakyau Shi'ma yasani ,Ina anfanin abunda zakayi,daga baya yadamu zuciyar ka Abdul yayi maganar idanunsa akan AHMED "Gaskiya ne inji cewar AHMED sannan cikin nutsuwa ya AHMED ya cigaba da cewar" kuskure dai anriga anyishi .gashi lalle na kamu da son NABEELAH.sai dai wani Abu damuwa shine.Ina ganin ya zama wajibi mu zubarda cikin ,,,,,,,,cikin sauri Abdul yace "ko kaɗan be zama wajibi ba Ka cireshi ba ,domin Shi ma d'a ne kamar kowa, Sai dai bambamci Ɗan kaɗan atsakani,,,,, "ai nima shine abunda nake gudu, Sai dai kawai zan D'anganta shi dasherin shedan inji cewar AHMED ,,,,Cikin sauri Abdul ya furta"kada ka kasance cikin mutane da shedan ke magana akan su ranan lahira, cewa Kara ku zargeni ku zarge kawunarku ,

💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 27-28🌺*

*DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)

MY DEAR DADDY
MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE
DAD ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA

NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️

*🌺 CHAPTER 27-28🌺*

*Agurguje*
*bayan wata uku*
AHMED ne na hango yana Zaune a Saman lumtsumemiyar two-seater d'insa a cikin parlour sa ,tare da Abdul, "kallon sa Abdul yayi kafin cikin kulawa Abdul yace " AHMED wannan matsala bafa karama bace ,babba'ce,
Mudin idan aka sake nan da wasu yan kwanaki dolene MOMMAH ta gane, kasan halinsu na mata . Abdul ya karasa maganar sa idonsa akan sa ,Dan runtse idanunshi AHMED yayi cikeda ciwo zuciyanshi namai zafi yanamai radadi sanan gently ya buÉ—e idanunshi ya daura su akan Abdul kafin cikin tsantsan damuwa AHMED yace"Abdullah nikai na abun nan yana damuna, wallahy ALLAH Jiya ban iya bacci ba,duk da dai da na yanke shawaran cewa zan bar garin nan. Inya so idan na tafi idan abun yafaso zan dawo daga baya, amma tasirin da NABEELAH take dashi agare ni acikin zuciyarta ya sa bazan iya ketarewa ba ko nan da can , cikin sauri Abdul ya furta
"AHMED Ina da wata shawara mezai sa bazakaje wajen likitan gidanku ba.. doctor Adam's,ka fad'a masa komai kada ka boye masa, lokacin da kake gabansa kazama tamkar maraya,,,cikin tsantsan damuwa AHMED yace"wannan ba shawara bane ,dan idan nayi haƙa kamar naɗauki asiri nane nayi tallah ,,,,girgiza kansa Abdul ya yi kafin cikin bashi shawara da kwarin gwiwa Abdul ya ce"amma halin maza dana mata ya babbanta,insha Allahu doctor Adam's zaisamar mana mafita ,idan bazaka damuba muna iya zuwa gurinsa yanzu nan,ba sai gobe ba Please ka tashi muje mu sameshi da batun wata kila asamu mafita agunsa tashi sukayi kai tsaye suka nufin hanyar fita daga falon tare da ficewa daga
gidan gaba É—aya

*BAYAN MINTI TALATIN*
*GIDAN DOCTOR ADAMS*
Zaune DR ADAM yaƙe acikin parlournsa tare da AHMED da abokin AHMED wato Abdul kallon AHMED doctor Adams yayi tare da"AHMED yayadai ,meke tafe daku ,ko wanine ba lafiya,? Doctor ya tambaye AHMED cike da kulawa ,dago kansa yayi tare da sauke idanuwansa akan doctor Adams ƙafin
cikin faÉ—uwar gaba
da girmamawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "eh doctor nine banda lafiya Kuma ina sa rai Insha ALLAHU indai muzo wajenka zan samu magani cutar dake damu na "to amma kuma Ikon ALLAH, haƙa ba wanda zai ganka yace kanada wani lalura ,koda yaƙe wani cutar zaka ga ba ganin ta ake ba, meke damuka?? Doctor ya jefo masa tambaya kai
tsaye idonsa akan su
Gyara zamansa Abdul yayi haɗe da cewa " doctor babu abunda zamu boye maka.mu tasone.tun daga gida.da niyar farke maka sirin da ke tare da mu, dan girman ALLAH ,muna nemar mafita Abu biyu. Abu na farko karike mana sirin mu, nabiyu muna nemar mafita a gareka Abdul yaƙare maganar yana mai
kallon doctor Adams,
cikin kulawa doctor Adams yace"wannan bazai zamana da damuwaba INSHA ALLAHU.zanyi iya kok'arina inga na taimaka maku, in har taimakon baifi karfi naba, kuma INSHA ALLAHU zaku sameni mutum mai siri.Wanda ta gefena sirinku bazai fitaba insha Allah doctor Adams yaƙare
maganar sa
idonsa akan su
,Cikin zubar da hawaye Abdul yace"doctor kuruciya .dason zuciya ita tahaifar dawata ƙaddara,akwai wata yarinya nasan zaka santa, kanwace gunsu AHMED,NABEELAH yanzu haƙa maganarda mukeyi dakai tana ɗauke da cikinsa,wato cikin AHMED, sannan kuma,
Duk likitan da akaje wajensa domin fitarda cikin kafin zuwa wannan Lokacing sai ace da akwai matsala atare da mahaifanta, mudin akace za'a cire cikin zata iya rasa ranta Abdul ya ƙare maganar yana mai dukar da kai ƙasa shima AHMED ɗin dukai da kansa yayi yana mai zubar da hawayen danasani da nadamar abun da yakaitawa kanwansa "kai kai kai haba doctor Adams yafaɗi maganar ataƙaice, sannan cikin ɓacin rai doctor Adams ya cigaba da cewar "AHMED kayi kuskure ,kayi kuskure, kayi kuskure babba , AHMED banji daɗin jin wannan labari ba,kayi kuskure, toyanzu menene mafita, mekake son ayi, ?? doctor Adams ya tambaye AHMED
idonsa akan AHMED
Cikin zubar da hawayen danasani AHMED ya d'ago 'kansa haɗe da cewa "duk wani taimakon da ya dace ayi mana, shi nake roko ayi mana doctor. dan. Banason MOMMAH tasan halinda ake.ciki AHMED yaƙare maganar sa yana mai zubar da hawaye tsoro damuwa da tashin hankali
da yaƙe ciki ,
Cikin tsantsan bacin rai doctor Adams yace"yanzu ita NABEELAH tafara yin laulayine?"
,,,,,,Cikin sauri AHMED ya furta"Eh, takan dan kwanciya amma nakan matsa mata ta tashi,,
, Doctor Adams yace "
to yanzu abunda nakeso dakai idan ka koma gida, kajeka same ita NABEELAH kace mata takwanta sai ta gayawa MOMMAH bata da lafiya, nasan ni ace inzo in dubata, to in nazo nasan dame zan ɗaura ,koya ? "hakane suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa,,,, doctor Adams yace "ku kwantar da hankalin ku ,zan taimakeku in ALLAH ya yarda, "Allah yasa Inji cewar Abdul "AMIN inji cewar doctor Adams sannan ya cigaba da cewar "to gashi kunzo gidan goro dasai ahaɗa maku abun breakfast ko ba zaku sha ba ??"aa munagodiya Allah ya saka da Alkhairi ba matsala "haha haha haha doctor Adams ya kwashe da dariya tare da faɗin"to Allah yasa mu dace "Amin ya rabbil izzati suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa zalika suna mai mik'ewa
tsaye atare
,Kallon su doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor Adams yace"zaku tafi ne? "eh suka furta
"to shikenan
Thank you. so much, Inji cewar doctor"cikin sauri suka haɗa baƙin gurin faɗin"doctor Adams muke da godiya Allah ya ƙara girma "amin doctor Adams ya furta,kana sukuma suka nufin hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan gabaki ɗaya

*GIDAN GIDAN HAJIYA NAFISAT*
Da misalin ƙarfe biyar
Zaune HAJIYA NAFISAT taƙe acikin parlournta tare da AHMED da NABEELAH da doctor Adams
Gyaran zamansa doctor Adams yayi kafin cikin nutsuwa haɗi fara mata bayanin rashin lafiyar yaƙe damu NABEELAH doctor Adams ya buɗe baƙin sa yace "wato Hajiya ciwon da yaƙe tare da NABEELAH, girgiza kansa yayi tare da cigaba da cewar" Kai Allah dai ya kyauta , Cikin faɗuwar gaba Mommy ta furta"Amin ya Rabbi izzati idonta akan doctor Adams,,cikin nutsuwa doctor Adams ya kalli Mommah kafin cikin kulawa doctor Adams ya buɗe baƙin sa yace"wato da NABEELAH ta sanar daku dawuri ,
ciwon da yaƙe tare
da NABEELAH
,Wato ciwon yana shiga ne lokaci guda ,sannan shi ciwon baya nunawa. kuma yana haifar da abubuwa biyu zuwa uku. na farko yana haifarda ƙasala, kuma zakiga 'kafafun mutum sun kumbura, kai in ciwo yayi karfi ma yakan sa ,kiga har cikin mutum ma yana kumbura, cikin sauri Mommy ta furta"doctor to yanzu meye mafita, cikin wannar Al'amarin,??
,,,,cikin nutsuwa doctor Adams yace"to Hajiya a nan dai bamu da asibity, da yaƙe kula da irin wannan lalurar. sai a American,amma akwai
wani asibity a Abuja Wanda abokina ma yaƙe kulada asibity ,su suke kula da irin masu wannan laluran kuma suke ɗaukarsu zuwa
American d'in,to Ina ganin zaiyi kyau idan mukayi gaggawar yi mata biza sai mu ɗauke ta ni da AHMED mukai ta Can Abuja sai su. wuce ƙasan wajen
"kuka ne ya subcewa MOMMAH cikin shesheskar kuka Mommy tace "doctor ba damuwa nagode Allah yasaka da Alkhairi, anjima zan turo maka AHMED sai yazo duk wani abunda ya dace da za'ayi cikin gaggawa sai ayi "cikin smiling doctor yace "ok to Allah ya kaimu,maida kallon yayi inda AHMED yaƙe zaune Tare Da cigaba da cewar"AHMED muje waje akwai karin bayani da zan maka Allah ya sauwake,"Amin ya rabbil izzati Inji cewar Mommy,mik'ewa suka yi tsaye sannan suka nufin hanyar fita daga cikin falon duban NABEELAH Mommy ta yi tare da faɗin"Sannu ko ƴata ALLAH ya baki lafiya inji cewar Mommy
Batare da NABEELAH ta tanka ba ta lumshe ido tana jin yanda gaban ta ke fad'uwa, ALLAH ka rufa mana asiri duniya da lahira NABEELAH ta faɗa acikin zuciyarta,wai meyasa NABEELAH kika biyewa son zuciya har ta kai ki ga aikata zina NABEELAH ta tambaye kanta bayan kuma tasan bata da amsa ALLAH ka gafarta min zunubai na Wanda nasani da wanda ban sani ba Insha ALLAHU daga yau na tuba. *Alhamdu'lillahy Allah Nagode maka da kaba mahaifiya ta lafiya Allah ka ƙara mana lafiya Tare Da tsawon rai mai albarka fans*
*Thanks for uzurin ku agare Ni Dan Allah kucigaba da min uzuri watatan sai labari wayan da suke kirana da masu turo min sako Alhamdu'lillah jikin mama da sauki ina matuƙar godiya Allah ya saka da aljanna*💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 29-30🌺*

MY DEAR DADDY
MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE
DAD ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA

DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA)

*WANNAN PAGE ÆŠIN NA SADAUKAR DASHI GARE KU* Kawata Ummu addiyah ,Dr adamarhh,,Matan rabiu
Queen beauty,,Nice girl
Me suna da Arabic
Maman zee,, Tah Annabi
Mar'atussaliha ,Sahiba
*Ina matuƙar jin daɗin ZAZZAFAR COMMENTS NAKU ALLAH YA SAKA DA ALJANNA*

*SAKON GAISUWA GA MY BRODA SAPWAN DA ƘAWATA UMMU ADIYYAH*
*FATAN ALKHAIRI NAKE MAKU A DUKKAN RAYUWAR KU,UBANGIJI YA ƘARE KU DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKU HASSADA*

*🌺 CHAPTER 29-30🌺*

*YAU Ma NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️*
*_BALOKACI EDITING_*

Da misalin ƙarfe goma na dare, zaune AHMED yaƙe a Saman lumtsumemiyar kujeran acikin parlournsa yayi facing d'in T,V yana kallon film cikin kwanciyar hankali don ko ba komai hankalin sa ya kwanta yanzu"ALLAH na gode maka daka rufa mana asiri YA UBANGIJI ka ƙara rufamana asiri duniya da lahira AHMED yafaɗa a cikin zuciyarsa,
Yana cikin zancen zuci sai ga NABEELAH ta shigo falon,
NABEELAH ce tashigo cikin falon AHMED fuskarta a ɗaure direct wajen AHMED tanufa tana ƙarasawa inda yaƙe zaune cikin tsananin ɓacin rai NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "AHMED nifa Bangane mekuke nufiba? kana nufin nice zanyi tafiya da wannan ɗan iskan doctor?wanda duk duniya babu wanda na tsana samadashi,inji cewar NABEELAH, sannan cikin masifa da bala'i NABEELAH ta cigaba da cewar "ai kai ya kamata ace ka bishi kasamo mana magani zubar da cikin baniba , nifa babu inda zani kuma babu inda zan bisa, gara ma tun wuri kakira sa kagaya masa nace ni NABEELAH babu inda zanbisa ehem nafaɗa nasake faɗa babu inda zani, NABEELAH ta ƙare maganar ta idanunta akan sa mikewa tsaye AHMED yayi tare da sauke idanuwansa akan NABEELAH kafin cikin sanyin sa da ƙasa ƙasa da murya
AHMED ya buɗe baƙin sa yace "NABEELAH kina da hankali kuwa?kinsan abunda kike fad'a kuwa,taya Allah ya rufa mana asiri musamu mafita amma kike ƙoƙarin kiga kin tona mana asiri ,dan ALLAH idan baso kike asirin mu yatonu ba dan Allah kiyi ha'kuri ki amince ki yarda ki bisa,ku tafi tare Abuja tare dashi ,kinga wannan tafiyar taku ita kaɗai ce mafita agare mu please baby love AHMED ya ƙare maganar sa yana mai roƙon ta, NABEELAH tace "nifa nagaya maka wallahy ALLAH babu inda zani,NABEELAH ta ƙarasa maganarta cikin zubar da hawaye,,cikin fusata da buga mata wata uwar tsawa AHMED ya buɗe baƙin sa
yace "bariki kiji ingaya miki ni nagaji da wannan hau'kar taƙi saboda nalura daƙe ƙe kwata-kwata ma baki damu da tashin hankali da muƙe ciki ba,Sbd haƙa, ko kinaso ko bakya so dolenki sai kinje Abujanan, shashaskawai wace ...batasan ...ciwon kanta ba ...maza kifitar min acikin falon kije kifara shirin tafiya gobe AHMED yaƙara sa maganar sa cikin tsananin ɓacin rai , cikin ihu NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "nikuma NABEELAH nace babu inda zani dan babu wani dan iskan daya isa yasa ni nayi tafiya dole ,haba dole ne nace dole ne, ko ana tafiya dole ne? haba,AHMED kuwa cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya daga hannunsa ba bai tsaya wata-wata ba ya sauƙe ma NABEELAH Mari jikake tasssssss amatukar firgice NABEELAH ta dafe gefen fuskarta inda taji saukar mari sannan cikin zubar da hawayen NABEELAH tace"Yaya AHMED ni ka mara,? kai kai kai kam babban bala'i yaya AHMED.yau ni NABEELAH ka daga hannun ka mara?ai kuwa batason lokacin da kuka ya subce mata ba, cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙi kenan zata cigaba da magana tun bata soma ba,AHMED yayi saurin haɗe baƙin su guri ɗaya.....dan yasan kalmar zagice zata biyo baya, shi kuma kalmar daya tsana kenan ,AHMED bai bari ta k'arasa fad'in abun da take son fada ba tunni ya had'e bakinsu guri guda, saboda kunnuwansa ,baza su iya ɗaukan zaginsa ko bak'ar maganar da zasu fito daga bakinta ba, a hankalin ya ɗaura bakinsa a Saman Nata, cikin wani irin yanayi mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta yafara kissing d'inta, da salonsa me rikitar da lafiyayyiyar mace, ai kuwa tunni ta
ta nemi kukanta da ɓacin ran tarasu, saboda an shiga duniyar masoya duniyar daɗi malam Ƙafin kasani tuni itama NABEELAH ta shiga mayar masa da martani, ɗaukar ta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,da ita,sai saman makeken gadon sa ya kwantar da ita, cikin sauri NABEELAH ta cire rigar jikinta harda breziya shigewa tayi cikin jikinsa, tana ya mutsa masa tunani,sake kama bakinsa tayi ta tura masa harshenta tana sucking haɗiye yawonsa, sosai suke tsotsa lallausar harshen junarsu ita ko tana shafa masa kan'sa,Ahankali tafara ɓalle masa maballin rigarsa harda zare ko cire masa rigar jikinsa tayi , baƙin tasauke akan nipple dinsa Ahankali takama kan nipple d'insa ta tana tsotsa,zuwa can kuma Ahankali tafara shafa kwaantaccen sumar daya yaƙe kwance akirjinsa lumshe i'don sa yayi sosai hankali yafara ficewa daga hayyacinsa boob's d'inta ya kama cikin zafizafi yakai bakinsa yana tsotsa da sauri da sauri nan, jikinsa ya fara rawa tsabar jaraba dake cinsu, zazzafar romancing suke aikawa da junarsu, hmmmm Allah ya gafarta mana
kura kuran mu

*BAYAN SATI ÆŠAYA*
*GIDAN DOCTOR ADAMS*
Zaune DR ADAM yaƙe acikin parlournsa tare da AHMED kallon AHMED doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan farin ciki doctor.Adams yace "AHMED INSHA ALLAHU bazamu taɓa samu matsalaba gameda ciki da NABEELAH take ɗauke dashi, domin naje na ajiye ta acan *Abuja* gurin kakata, kuma acan zata zauna in ALLAH yayarda har lokacin haifuwar ta yayi harta haifu, kuma idan tahaifu in Allah yayarda,akwai wasu maguguna da zan bata Wanda zasusa jikinta yayi kyau Wanda jikin ba zai-taba nuna alamarta ma taba haifuwa baya doctor Adams ya ƙare maganar sa cikin washe baki ,,,dago kansa AHMED yayi yakalli doctor Adams tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya AHMED yayi kafin cikin nutsuwa da sanyin murya AHMED yace "nagode sosai doctor da rufa min asirin da kayi Allah ya saka da aljanna ,murmushi doctor Adams yayi kafin cikin smiling doctor yace "AHMED kenan, AHMED sai dai akwai wata magana mai
mahimmanci Wanda nasan bakasantaba kuma zanso ingaya maka ita don kasani sai dai bansani ba ko zaka amince da uzuri na, ??" gaban AHMED ya tsitsinke yafadi ƙasa ya ragargaje Cikin faɗuwar gaba AHMED ya buɗe baƙin sa yace"zanso sanin sirin.koma menene daga bakinka ??? AHMED yaje fo masa tambayar,gyara zama doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan damuwa doctor Adams yace"AHMED wato a dalilin NABEELAH na shafe shekara da shekaru banyi aureba,wato muyi soyayya,ko kuma ince na so NABEELAH son da bantaba son wata ƴa mace irin wannan son da na nunawa NABEELAH ba,kuma har yanzu da naƙe gaya maka wannan magana ,doctor Adams ya karasa maganar sa cikin zubar da hawaye ,cikin sauri AHMED ya furta
"har yanzu ban fahince inda magana ka tadosa ba ,ban fahince ka ba ??? cikin zubar da haway doctor Adams yace" muyi soyayya mai'karfi da NABEELAH lokacin tana kaduna,sai dai kash bantaɓa samu nasaran *so* da *kauna* daga cikin zuciyarta ba,dogon numfashi yaja sannanya sauke ajiyar zuciya tare da cigaba da cewar. "ko gidan su naje gurin ta zance bata taɓa ma fitowa belle ta samu lokacin tsayawa dani ba" har yanzu kana sonta acikin zuciyarka ,kana son NABEELAH??? AHMED ya jeho ma doctor Adams tambaya tare da kafeshi da idanuwa haƙa zalika yana jin yanda gaban sa ke fad'uwa,cikin sanyin murya doctor Adams yace" AHMED lokacin da naje duba jikin NABEELAH da bata da lafiya dana kalleta sai soyayyarta da kaunarta da sha'awar ta ya dawo cikin zuciya ta ,Wanda har yanzu da nake gaya maka doctor ya ƙare maganar sa cikin rauni da raɗaɗi "to mekake bukata agareni na maganar shawara?? AHMED sake jeho masa tambaya cikin zafi da ɓacin rai,,,,, cikin wani yanayi doctor Adams yace"AHMED NABEELAH tana ɗauke da ciki Wanda ko yau aka ce ta haifu ,zan so Haƙan,misali ace tahaifu ashirye nake da inkoma nemar so da kauna daga cikin zuciyarta,sai dai bansan yakai da ita ya zaku ɗauki abun sai dai bansani ko zaka amince ,?? Cikin fushi da ɓacin rai AHMED yace"in dai daga gareni baka da wata matsala.sannan kuma nasan INSHA ALLAHU bazaka ƙara samun ta da butulcin da tai maka abaya ba ,cikin washe baƙi doctor Adams yace "i am so much happy AHMED indan kayi min Haƙa zanji daɗi kuma zanyi Alfahari dakai amatsayin ka na kanina thank you so much May Allah bless you and your family"mik'ewa tsaye AHMED yayi cikin ɓacin rai ya furta "ni zan tafi, cikin sauri doctor yace "har zaka wuce?? cikin takaici da tsananin ɓacin rai ya ce"eh "OK to thanks my dia brother AHMED baice da'ishi ƙalaba yafice da ga cikin gidan gaba ɗaya
*Bayan hour É—aya*
Zaune AHMED yaƙe asaman two-seater a cikin parlour Hajiya Nafisat yayi tagumi daka ganshi kasan yana cikin tsananin tashin hankali yayin da ya nutsu cikin duniyar tunani cikin ransa yace "amma kuwa wannan maganan
ta doctor Adam's kuwa Akwai ban mamaki,to an faɗa masa ni banason NABEELAH ne? idan har banason NABEELAH mai-zai janyo wata alaka tashiga tsakanin mu, to wai ma meyasa NABEELAH har ta bashi kofa ayanzu, to meyasa ni ma na amince da bukatar sa,kai AHMED ƙaɗa fa ƙama wanda yayi maka ALKHAIRI da mumunah, AHMED yakamata kasan cewa doctor yayi maka duk kan wani Abuda kake bukata ,,,Mommah ce ta fito daga cikin kitchen kai tsaye cikin sauri ta karasa inda AHMED yaƙe zaune ya zabga wata uwar tagumi ,cikin tashin hankali Mommy ya kalli ɗanta kafin cikin daga murya Mommy ta buɗe baƙin ta tace
"AHMED! AHMED tunanin mekake yi haƙa? ?
firgigit AHMED yayi ya dawo cikin hayyacinsa yasaki wata nannauyar ajiyar zuciya, kafin cikin sanyin murya AHMED yace "wallahy Mommah tunanin NABEELAH naƙe yi" murmushi Mommy ta yi kafin cikin fara'a Mommy ta buɗe baƙin ta tace" *ALLAH SARKI* ai ko d'azun muyi waya da ita da doctor Adam's, amma insha Allahu da alamun samun sauki,domin doctor Adam's yagaya min cewa akwai alamun samun sauki,so ka kwantar da hankalinka ka daina saka damuwa acikin ranka kaji ko"smillig AHMED yayi Kafin cikin smiling yace " daman muyi waya da yaya NABEEL yacemin yana shirye shiryen dawowa sai wasu manya mutane suka tsayar dashi wai sunaso yayi aiki acan amma shi yace ya fison ya dawo nan karkashin company daddy mu insha ALLAH next week yace zai dawo" ai kasan NABEEL da tuntuni ma yabar ƙasan dalili kawai dan baitafi da matarsa bane kuma kai ma kasan dalilin rashin zuwansa da matarsa saboda cikin nan ne da take tare da, ina nufin cikin da FAREEDAH take ɗauke dashi, shiyasa da tunni ya bar kasan kwata kwata,ko shakka babu saboda ita zai dawo"haƙane Mommah Inji cewar AHMED sannan ya cigaba da cewar"Mommah inje inyi sallah karfe biyu! "cikin daka masa tsawa Mommy tace "yanzu kai damar tunda zun kana zaune bakayi sallah ba.meyehaka dan Allah kaje kayi sallah "mik'ewa tsaye AHMED yayi sannan ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan yanufi masallaci,
"shashakwai.haba kazo kazauna ba tare da tayi ibada ba,kai ALLAH ya wadar naka ya lalace
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 31-35🌺*

MY DEAR DADDY
MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE ,
UBANGIJI ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA

DEDICATED TO :- XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA

*🌺 CHAPTER 31-35🌺*

NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️
BALOKACI EDITING

misalin ƙarfe biyar na yamma, tsaye FAREEDAH take a tsakiyar parlourn su daga ganin alamunta waya take yi, wayace a kare akunnenta,cikin nutsuwa FAREEDAH
take magana,
"Dani da babynka muyi rashin ganin ka muna kewar Ka sosai tana magana tana shafa cikin da ke jikinta
wanda cikin jikin FAREEDAH ya É—an fara tasawa kad'an,
Cikin fara'a FAREEDAH ta cigaba da cewar
"a muna lafiya, baby ka ma shima yana missing d'in daddysa ,haha haha Allah ko to Ubangiji Allah ya dawo mana dakai Cikin koshin lafiya
"Assalamu alaikum! Mommah ce tashigo falon tare da furta sallama kai tsaye gurin FAREEDAH ta ƙaraso a inda take
tsaye ta karaso
"Amin Wlkslm FAREEDAH ta amsa da faɗin haƙa idonta akan Mommy sannan cikin kulawa FAREEDAH ya cigaba da cewar
"to ga Hajiya MOMMAH ma tashigo bari in bata ,,,"A,bangaren NABEEL kuwa yace"ok to bata wayan mugaisa da ita cikin sauri FAREEDAH ta mik'awa Mommah wayar tayi,tare da faɗin "NABEEL ne "ai kuwa da sauri Mommah ta amsa wayar ta kai kunneta tare da mannawa kafin cikin tsantsan farin ciki da washe baƙi Mommy tace "assalamu alaikum! "Yawwa Ina gajiya ?ya kuke acan ??to Masha Allah lafiya lau? kowa lafiya kowa lafiya? Au to Allah ya tabbatar mana da alkairi ALLAH ya dawo dakai cikin koshin lafiya"Amin AMIN Ya rabbil A'alamin" Haha haha ba damuwa? Allah ya tsare hanya"yawwa ga ta, to to gata, mik'awa FAREEDAH wayar tayi ,amsa wayar FAREEDAH ta yi ahannun Mommy kafin cikin murmushin FAREEDAH ta kai wayarn kunneta tare da furta "to shikenan sai anjimar missing you more, take care of your safe Okay bye bie, alright ok sai muyi magana, sannan ta katse wayan durkusa. har kasa FAREEDAH tare da faɗin"Mommah sannu dazuwa. Hajiya Mommah,cikin sauri mommah tace "tashi tashi ki zauna.zauna, mik'ewa FAREEDAH tayi sannan ta samu guri ta zauna asaman kujera 3-seater" Ahankali Ahankali Inji cewar Mommy cikin kulawa tana mai samun gurin ta zauna asaman kujera two-seater, kallon FAREEDAH Mommah tayi sannan cikin kulawa Mommy ta cigaba da cewar "yawwa ɗiyata ya kike! "Alhamdu'lillahy Mommah FAREEDAH ta amsa ,cikin fara'a Mommy tace"kuna nan lafiya dai ko ??"lafiya lau ,'';Mommah tace" FAREEDAH Ina fatan asibity nan ana dai bashi kulawa ko?? "cikin smiling FAREEDAH tace "Mommah Ina kulawa kuma dun magani da yakamata inyi anfani dashi Ina anfani dashi, sake tambayar ta Mommah tayi ta hanyar faɗin"dan Allah kina dai ba jikana kulawa dai ko kina dai bashi kulawa ko??,gyara zama FAREEDAH ta yi sannan tace" "hmmm Mommah Ina kulawa dashi, yadda ya kamata, cikin sauri Mommah furta "to ko za'a kira doctor Adam's,ko zakije. gurin.doctor Adam's ne ,saboda naga doctormu ne na gida zaifi bada kulawa sosai nake gani "cikin mamakin FAREEDAH ta ce"Mommah babu wani matsala kuma.kinga.Asma'u kawata ce tana bani kulawa yadda daidai gwargwado, "Haƙan dai yayi ko?? Mommah ta jeho mata tambaya',,FAREEDAH tace"ai kafin NABEEL yatafi mu gama magana da shi cewa Asma'u zatazo ta dinga kula damu inji cewar FAREEDAH" To ba komai tunda kince haƙa,mu dai fatan mu sai dai muyi addu'a Allah ya sauke ki lafiya ,amma yanzu bakya jin dai komi ko??? "aa Alhamdulillah "sannu Allah yabaki lafiya,ki zauna da kyau,dan sauke kafanki da kyau soboda kar ki ta kurawa baby ,,Mike kafafunta FAREEDAH tayi tare da gyara zama dakyau"ki gyara ki Mike yawwa ɗan kwanta to Inji cewar Mommy cikin tsantsan kulawa "kwantawa FAREEDAH tayi asaman 3seater "ko kefa ya kika ji Inji cewar Mommy "murmushin kurum FAREEDAH tayi batare da tace da ita komai ba "Mommah ta cigaba da cewar "amma dazun ki takura wa jikana ,,ai sai ki danne mai hanci ,mik'ewa tsaye Mommy tayi ta ɗora da faɗin "to Bari in tafi "mik'ewa tsaye FAREEDAH tayi tare da faɗin barin in taka maki "cikin sauri Mommah tace "no no ki zauna yi zaman ki yi zaman ki yi kwanciyar ki karki tashi, zauna kawai zan turo idi driver yanzu yataho yakawo miki da ferfesun kisha fa banason kina zama da yinwa
Cikin nutsuwa Mommy ta bude zip d'in wata y'ar ƙaramar purse d'inta,kuɗi ta ciro acikin jakar ta bandir ɗin ƴan dubu dubu ɗauri ɗaya tare da mika mata ,cikin girmamawa FAREEDAH ta amsa Tare Da faɗin "Nagode Hajiya Allah ya saka da aljanna Allah ya kara arziki da lafiya da tsawon rai mai albarka"amin cewa Mommah sannan ta cigaba da cewar
Sai nakira ki a waya Tana Gama Karasa maganar ta fice daga gidan gabaki É—aya

Washe gari
Zaune FAREEDAH take asaman 2-seater a cikin Parlourn ta ,da ita da Asma'u yayin da Asma'u take a agefen FAREEDAH,Dariya suke alamar suna cikin tsantsar farin ciki da annashuwa,
"Assalamu alaikum SadeeQ ne ya shigo falon Tare Da furta sallama
"AMIN WLKSLM FAREEDAH ta amsa da faɗin haka yayin da shi kuwa janye SadeeQ yaƙe da trolley, kai tsaye gurin su FAREEDAH ya ƙaraso a inda suke zaune, cikin nutsuwa ya d'aura akwatin a Saman center table, samu waje SadeeQ yayi ya zauna a saman lumsheshiyar two-seater ,tare da sauke idanuwansa akan su sannan yace "Masha Allah. sai surutuku nake taji na dauka haifuwar ce ta ISO ai.? SadeeQ yayi magana idanuwansa akan su"haha haha haha haha haha su FAREEDAH suka fashe da dariya cikin dariya Asma'u tace"kai kai Kai,in Banda abun ka SadeeQ a Ina kataba ganin an haifi ciki wata huɗu !, Asma'u ta tayi magana idonta akan sa, cikin sauri SadeeQ ya furta"saunawa kuwa nagani bari kiji,ai ni nan da kika ganin na kosa d'an nan yayi ya fito saboda na samu aboki,,Asma'u ta ce"haba SadeeQ ai wannan cikin na FAREEDAH da saura, kwalelen ka yaro🤣🤪,"kallon shi FAREEDAH tayi kafin cikin kulawa FAREEDAH tace "kun yi yawa da abokin ka? "aa FAREEDAH miji nan naki babu Wanda yakewa waya sai ke, Dan ni har na Fara gajiya da kiran shi Gaskiya, SadeeQ ya ƙare maganar sa cikin ɓacin rai"smillig FAREEDAH tayi Cikin smiling FAREEDAH tace "to laifi ne?? "aa baza'aji daga. gareni ba Inji cewar SadeeQ"Asma'u tace "Au SadeeQ ni kam mai make cikin wannan akwatin ne ??"SadeeQ yace "wannan akwatin ne nakawo ma ku. na kayan babyns "kayan baby, su FAREEDAH suka had'a bakin gurin cewa "kayan baby ?"aaaaa Masha Allah inji cewar FAREEDAH,"asmace ta Mike tsaye tace "Aaaah bari in duba, buɗe.zip d'in akwatin tayi tare da cigaba da cewar "
Ƙawata bara mu. duba, "ita ko FAREEDAH sai famar washe baƙi take cikin smillig FAREEDAH tace " Iko Allah, wannan da d'aukan. zumudi.kake
"Asma'u tace "wannan ai kafi uban nasa zumudi,
"Haha haha haha duk suka fashe da dariya "asmace. ta fara fifito da kayan daga cikin akwati tana mai faɗin "wai Wai Wai Masha Allah nice one's Allah yasa albarka .baban baby Kai Kai Kai. Masha. Allah *MUNA GODIYA* SOSAI,"muna matuƙar godiya Allah ya kara arziki Inji cewar FAREEDAH

*BAYAN WATA BIYAR DA YAN KWANAKI*
*Bayan wata biyar da yan kwanaki*
GIDAN HAJIA. NAFISAT ,
da misalin karfe goma sha daya na safe akwance AHMED yake. asaman makeken gadon sa acikin bed room ɗin sa,sai fama juyi AHMED yaƙe domin ya mugun tabawa kansa damuwa da kewar NABEELAH sosai,so yaƙe kawai ya ji'shi acikin jikinta Sai dai Ina tayi masa Nisa yana tuna kirar kirjinta, haha haha haha 🤣wani irin tashi da harbawa yaji sandar girmashi nayi ne yasashi yayi wani i'rin nishi tare da dafe sandar girmashi gam cikin ransa yace "wayyo marana,runtse ido yayi tare da danna kanshi apillow, cikin sauri ya soma kwance belt d'in gajeren wandon jikinsa da bai cire ba yayi freeing din jikinshi domin kuwa duk da sanyi AC daƙe cikin bed room d'insa shi fa Allah ya gani wani zafi yake ji,Allah sarki,iyayen jaraba
Yana cikin haƙa ne, ya ji karar wayarsa yasa cikin sauri ya lulubi wayarsa yayi tare da picking,tare da mannawa akunnesa domin zuciya sa na tabbatar masa da ita ce ta kira,
"jin murya doctor ne yasa AHMED yaja wani dogon mtsww, tsaki sanan cikin faÉ—a AHMED yace "hello doctor Adam's Ina jinka say what you want to say am listing to you?? "yafad'a cikin jin haushisa
Ata dayar ɓangaren doctor Adam's yace "AHMED duk wata nasara da nake kok'arin nema musamu,yanzu Haƙa na dawo da NABEELAH asibity na.dan har ta haifu.kuma lafiya kalau "Muguwar ajiyar zuciya AHMED ya sauke cikin smiling yace "Alhamdulillah, to, doctor yanzu Meye abunyi ?"yawwa zan sannar da Hajiya Nafisat dawowarsu,amma zanso ace kai. kadai kazo ɗaukar NABEELAH duk wasu maguguna. daya canchi in bata. nabata ko, Dan har ta Fara sha "To shikenan doctor Sai Na zo, amma Meye number dakin?? Inji cewar AHMED "aa da kazo nan wajen haifuwa "to shikenan thank you so much doctor Adam's, cikin sauri AHMED Mike tsaye tare da k'arasowa izuwa gaban dressing mirror d'insa, dayar wayarsa da key ɗin motarsa ya d'auka ya nufi hanyar fita daga bed room d'insa

GENERAL HOSPITAL
A kwance NABEELAH take a Samar wata yar karamin gado , acikin dakin majinyata da aka kwantar da ita.ciki ,tare da baby d'inta, kyakkyawar jaririyar ta mai kama da ita
"Assalamu alaikum doctor Adams ne ya shigo ɗakin tare da furta sallama Tun kafin Doctor yagama ƙara sa shigowa cikin ɗakin sai ga AHMED shima ɗin ya shigo ɗakin,
da gudu AHMED ya shigo ɗakin da NABEELAH taƙe kwance
Doctor Adams da NABEELAH kuwa gida sai ganin AHMED sukayi ya faɗo musu yana washe baƙi,, cike da mamakin ganinsa suka zuba masa idanunsu kallon sa dan ganinsa sukayi kamar wanda anjeho sa daga sama,direct wajen NABEELAH ya nufa yana k'arasowa inda take kwance cikin sauri AHMED ya kai hannunsa yasa ya ɗauki jaririyar da take kwance agefen NABEELAH tare da rungumeta
"kai kai kai AHMED wannan wane irin sauri ne Haka,sai kace jirgi Ka hau "cikin smiling AHMED yakalli doctor Adams ƙafin cikin farin cikin AHMED yace " dama.tuni zuciya ta,tana nan dan in ga halin lafiyar da NABEELAH take ciki ,"haƙane inji cewar doctor Adams kallon kyakkyawar FUSKA NABEELAH doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan farin ciki doctor Adams ya cigaba da cewar "to ya kaga jikin nata? Cikin sauri AHMED yace "well Alhamdu'lillah jikinta yayi garau kamar ba mai haifuwaba ,na yarda da aikin mai aikinsa akan aiki shi , kallon kyakkyawar fuska jaririyar AHMED ya yi don yarinya tana matuƙar kama da NABEELAH kafin cikin tsantsan farin ciki AHMED yace "doctor na samu yarinya kyakkyawar da'ita Sai dai tunani na yadda rayuwar ta zata in ganta
Ya kare Maganar sa cikin rauni,'cikin fara'a doctor Adams yace "AHMED kenan wannan ai ba wani abun damuwa bane zanso ace wannan yarin ya tayi rayuwa akarkashin na, sannan kuma,. amatsayin uwanta"gaban AHMED yane yanke ya fad'i a matuk'ar razane AHMED ya dago Kai ya Kalli doctor sannan AHMED yace "ban fahince inda ka dosaba ya za'ayi ka iya riketa bayan nasan kana zaune kai kadai , bakada mata??? "AHMED kenan ai Ina ganin duk wani abun taimako da NABEELAH yakamata ta samu daga gareni ta riga ta sameshi sameshi ,maida kallon gun NABEELAH yayi tare da cigaba da cewar"NABEELAH ko kin manta da alƙawarin da kika min,na'cewa zan samu abunda naƙeso kuma zan samu duk abunda na dade Ina farautarsa bankama ba ??"cikin sanyin murya NABEELAH tace "ni..ni. Bana sonka,bana kaunar Ka, AHMED DAN ALLAH KaKai ni gidan gurin Hajiya Nafisat ta tabbatar da nadawo ,cikin sanyin murya doctor yace "AHMED ni sai Ina ganin tunda ga alkali kuma ga lauya ga Kuma mai Kara , yakamata ace an yanke hukuncin ai ??"cikin wanin yanayin AHMED yace "doctor lokacin ɗaya Allah ya sanyamin son NABEELAH da yarinyar nan acikin zuciyarta akwai matsala idan nace zan janye kudurina daga kan mahaifiyarta NABEELAH "shikenan ,as you said,miko min ƴata nan koba komai zan rika tunawa da Uwar ta
AHMED ko ba Tare Da yace komai ba ya mikawa doctor Adams yarinya,
Amsa yarinya a hannun AHMED doctor Adam's yayi, cikin smiling doctor ya nufi hanyar fita daga cikin dakin, rungume da yarinyar a kirjinsa,cikin sauri AHMED ya rungume NABEELAH yayi tare da faɗin dan Allah kice masa ya dawo min da ɗiyata wallah Allah ina matuƙar sonta,cikin kuka NABEELAH tace dan Allah AHMED kakai Ni gida gurin Mommah ta tabbatar da nadawo , cikin zafi AHMED ya ce''In badan ina gudun kada ashirin mu ya tonu ba wallah Allah da sai na kwace ƴata in yaso duk abun da ya tafasa ya dade bai koneba, haba taya zai tafin min da jaririya ko angaya masa bana son y'atace AHMED ya fada cikin fushi
da ɓacin rai

*Ɓangaren* FAREEDAH da NABEEL kuwa cikin ikon Allah ko cikin FAREEDAH yana Wata tara FAREEDAH ta santalo ƴaƴan ta biyu mace da namiji ,namijin yana masifar kama da ubansa macen kuma tana matuƙar Kama da Mamanta FAREEDAH ,zo ku ga Murna wurin NABEEL ba'a magana har da had'a yan tsalenshi da ihu da bige-bigen waya yana fad'a ma Jama'a kai Ranar Ansha murna da kyaututuka
bayan sati ÆŠaya da haihuwa aka yi suna ,shagalin da akayi ranar bazai iya fad'uwa ba inda y'ay'a suka ci suna iyayesu,wato dayan namiji yaci sunan baban NABEEL wato maraganyi, ita kuma yarinyar taci suna Mommah suna kiran su da Asra da Azraq..
Haka Mom ta maido FAREEDAH GIDANta tana mata gyara
ciki da waje,
Haka aka cigaba da kula da FAREEDAH har tayi Arba'in, Mommy ko ganin rawar kan d'an ta NABEEL ne yasa ta basa matar sa,aiko a dare Ranar nayi FAREEDAH H ta cancara Ado cikin farar rigar ta yar England Wanda It'a babu duk daya, sai gilmawa takeyi agaban NABEEL shi ko NABEEL sai binta yake da ido kamar maye ,nan ta tofama yaran su addu'a ta shafa musu, jawo ta NABEEL yayi Ta fado jikin sa kamshin turaren humurar ta ya kara ruda sa, nan fa ya cire mata riga ya fara tsotsar boob's d'inta da ruwa saida ya tsotse sanan yakai bakishi ...ya fara tsotsa ruwan da yaga sun bulubulo ne ya kara rikitar dashi nan ya shige ta kusan shidewa ya kusan yi domin yanda yaji matar tasa ta kara dad'i da d'and'ano, haka yaketa yi yana kara jin son matar sa sai da yayi sau uku sannan sukayi wanka suka kwanta, NABEEL ya jawota jikin sa yace "my happiness Wai meye sirin kinji kuwa yanda kika kara min dad'i ya kashe mata ido daya, ita kuma ta rufe fuska Alamun kunya, batare da yace mata komaiba yasake rungumo ta kamar wani yace zai kwace masa It'a..

A ɓangaren NABEELAH da AHMED kuwa
bayan wata biyu da haifuwar FAREEDAH, AHMED da NABEELAH sukayi auren su cikin aminci, da mutunta juna suke zaune babu wanda baiyi farin ciki ba da wanan had'in auren ba, ba kamar Mommah da
tafi kowa jin dad'in hakan...

Alhamdu'lillahy Alhamdu'lillahy Alhamdu'lillahy nan muka ka wo
ƙarshen labarin Fareedah Nabeel abinda nayi daidai Allah ya
bani lada, kuskuren daƙe ciki kuma Allah ya fe min
Subahanaka allahumma ashadu allaila a illahah
astagfiruka wa'atubu ilaik💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 29-30🌺*

*DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)

MY DEAR DADDY
MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE
DAD ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA

*🌺 CHAPTER 29-30🌺*

NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️
BALOKACI EDITING

Da misalin ƙarfe goma na dare,

Zaune AHMED yaƙe a Saman lumtsumemiyar kujeran acikin parlournsa yayi facing d'in T,V yana kallon film Cikin kwanciyar hankali ko ba komai hankalin sa yakwanta yanzu " ALLAH na gode maka daka rufa mana asiri ALLAH ka ƙara rufamana asiri duniya da lahira AHMED yafaɗa a cikin zuciyarsa,
Yana cikin zancen zuci sai ga NABEELAH ta shigo falon,
NABEELAH ce tashigo cikin falon AHMED fuskarta a ɗaure direct wajen AHMED tanufa tana ƙarasawa inda yaƙe zaune cikin tsananin ɓacin rai "AHMED nifa Bangane mekuke nufiba, kana nufin nice zanyi tafiya da wannan ɗan iskan doctor?wanda duk duniya babu wanda na tsana samadashi,inji cewar NABEELAH, sannan cikin masifa da bala'i NABEELAH ta cigaba da cewar "ai kai ya kamata ace kabishi kasamo mana magani zubar da cikin baniba , nifa babu inda zani kuma babu inda zan bisa, gara ma tun wuri kakira sa kagaya masa nace ni NABEELAH babu inda zanbisa ehem nafaɗa nasake faɗa babu inda zani, NABEELAH ta ƙare maganar ta idanunta akan sa
,Mikewa tsaye AHMED yayi tare da kallon NABEELAH kafin cikin sanyin sa da ƙasa ƙasa da murya
AHMED ya buɗe baƙin sa yace "NABEELAH kina da hankali kuwa?kinsan abunda kike fad'a kuwa,taya Allah ya rufa mana asiri musamu mafita amma kike ƙoƙarin kiga kin tona mana asiri ,dan ALLAH idan baso kike asirin mu yatonu ba dan Allah kiyi ha'kuri ki amince ki yarda ki bisa,ku tafi tare Abuja tare dashi kinga wannan tafiyar taku ita kaɗai ce mafita agare mu please baby love AHMED ya ƙare maganar sa yana mai rokon ta 👏 "cikin buga masa wata uwar tsawa NABEELAH tace "ni fa nagaya maka wallahy ALLAH babu inda zani, saboda bana son nayi nisa dakai, musamman ma
ɗimin jikinka dan kaima kasan banason wani abunda zaisa nayi nisa da kai, NABEELAH ta karasa maganarta cikin zubar da hawaye,,cikin fusata da buga mata wata uwar tsawa AHMED ya buɗe baƙin sa
yace "bariki kiji in gaya miki ni nagaji da wannan haukar taki saboda naLura dake ke kwata-kwata ma baki damu da tashin hankali da muke ciki ba,ko kinaso kobakya so doleki sai kinje Abujanan ... shashaskawai wace ...batasan ...ciwon kanta ba ...maza kifitar min acikin falon kije kiFara shirin tafiya tomorrow AHMED ya ƙara sa maganar sa cikin tsananin ɓacin rai , cikin ihu NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "niKuma NABEELAH nace babu inda zani Dan babu wani Dan iskan... daya...isa yasa ni nayi tafiya dole ..haba dole ne nace dole ne, ko ana tafiya dole ne?? "Haba AHMED kuwa cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya daga hannunsa ba bai tsaya wata-wata ba ya sauke ma NABEELAH Mari jikake tasssssss amatukar firgice NABEELAH ta dafe gefen fuskarta inda taji saukar mari Sannan cikin zubar da hawayen NABEELAH tace"...
Yaya AHMED ni ka mara,? kai kai kai kam babban bala'i. AHMED.yau ni NABEELAH ka mara?ai kuwa batason lokacin da kuka ya subce mata ba, cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙi ta ɗora da cewar "AHM.......ina AHMED bai bari ta k'arasa fad'in abun da take son fad'a ba tunni ya had'e bakinsu guri guda, saboda kunnuwansa ,baza su iya daukan zaginsa ko bak'ar maganar da zasu fito daga bakinta ba, a hankalin ya ɗaura bakinsa a Saman Nata, cikin wani irin yanayi mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta yafara kissing d'inta, da salonsa me rikitar da lafiyayyiyar mace, hahaha ai kuwa auntynerh tunni ta
ta nemi kukanta tarasu, saboda an shiga duniyar masoya duniyar daɗi Malam kafin kasani Tuni itama NABEELAH ta shiga mayar masa da martani, ,daukarta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,da ita, Sai saman makeken gadon sa ya kwantar da ita, cikin sauri NABEELAH ta cire rigar jikinta harda breziya shigewa tayi cikin jikinsa, tana ya mutsa masa tunani,sake kama bakinsa tayi ta tura masa harshenta tana sucking haɗiye yawonsa, sosai suke tsotsa lallausar harshen junarsu ita ko tana shafa masa kan'sa,Ahankali ta Fara ɓalle masa maballin rigarsa harda zare ko cire masa rigar jikinsa tayi ,takama kan nipple d'insa ta tana tsotsa,zuwa can kuma Ahankali tafara shafa kwaantaccen sumar daya yaƙe kwance akirjinsa lumshe i'don sa yayi sosai hankali yafara ficewa daga hayyacinsa boob's d'inta ya kama cikin zafizafi yakai bakinsa yana tsotsa da sauri da sauri nan, jikinsa ya Fara rawa tsabar jaraba dake cinsu, zazzafar romancing suke aikawa da junarsu,

*BAYAN SATI ÆŠAYA*
*GIDAN DOCTOR ADAMS*
Zaune DR ADAM yaƙe acikin parlournsa tare da AHMED kallon AHMED doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan farin ciki doctor.Adams yace "AHMED INSHA ALLAHU. bazamu taba samu matsalaba gameda ciki da NABEELAH take ɗauke dashi domin naje na ajiye ta acan *Abuja* gurin kakata, kuma acan zata zauna in ALLAH yayarda har lokacin haifuwar ta yayi harta haifu, kuma idan tahaifu in Allah yayarda,akwai wasu maguguna da zan bata Wanda zasusa jikinta yayi kyau Wanda jikin ba zai-taba nuna alamarta ma taba haifuwa baya doctor Adams ya ƙare maganar sa cikin washe baki ,,,dago kansa AHMED yayi yakalli doctor Adams tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya AHMED yayi kafin cikin nutsuwa da sanyin murya
AHMED yace "nagode sosai doctor da rufa min asirin da kayi Allah ya saka da aljanna ,murmushi doctor Adams yayi kafin cikin smiling doctor yace "AHMED kenan, AHMED sai dai akwai wata magana mai mahimmanci. Wanda nasan bakasan taba , kuma zanso in. gaya maka ita, don kasani ,saidai bansani ba ko zaka amince da uzuri na, ??" Gaban AHMED ya tsitsinke yafadi ƙasa ya ragargaje Cikin faɗuwar gaba AHMED ya buɗe baƙin sa yace"zanso sanin sirin.koma menene daga bakinka ??? AHMED yaje fo masa tambayar
Gyara zama to yayi kafin cikin tsantsan damuwa doctor Adams yace"AHMED wato a dalilin NABEELAH na shafe shekara da shekaru banyi aureba,wato muyi soyayya,kokuma in ce naso NABEELAH son da bantaba son wata ƴa mace irin wannan son da nunawa mata ba, kuma har yanzu da naƙe gayamaka wannan magana doctor Adams ya karasa maganar sa cikin zubar da hawaye ,Cikin sauri AHMED ya furta
"har yanzu ban fahince inda magana ka ta dosa ba ,ban fahince ka ba ??? cikin zubar da haway doctor Adams yace" muyi soyayya mai'karfi da NABEELAH lokacin tana kaduba,sai dai kash bantaɓa samu nasaran *so* da *kauna* daga cikin zuciyarta ba, dogon numfashi yaja sannanya sauke ajiyar zuciya. Tare da cigaba da cewar. "ko gidan su naje gurin ta zance bata taɓa ma fitowa belle ta samu lokacin tsayawa dani ba" har yanzu kana sonta acikin zuciyarka ,kana son NABEELAH??? AHMED ya aje fo ma doctor Adams tambaya tare da kafeshi da idanuwa haƙa zalika yana jin yanda gaban sa ke fad'uwa, Cikin sanyin murya doctor Adams yace" AHMED lokacin da naje duba jikin NABEELAH da bata da lafiya dana kalleta sai soyayyarta da kaunarta da sha'awar ta ya dawo cikin zuciya ta ,Wanda har yanzu da nake gaya maka doctor ya ƙare maganar sa cikin rauni da raɗaɗi "to mekake bukata agareni na maganar shawara?? AHMED sake jeho masa tambaya cikin zafi da ɓacin rai "AHMED NABEELAH tana ɗauke da ciki Wanda ko yau aka ce ta haifu ,zan so Haƙan,misali ace tahaifu ashirye nake da in koma nemar so da kauna daga cikin zuciyarta,sai dai bansan ya kai da ita ya zaku ɗauki abun ,sai dai , bansani ko zaka amince ,?? Cikin fushi da ɓacin rai AHMED yace"in dai daga gareni baka da wata matsala, sannan kuma nasan INSHA ALLAHU NABEELAH bazaka ƙara samun ta da butulcin da tai maka abaya ba "I am so much happy AHMED indan kayi min Haƙa zanji daɗi Kuma zan yi Alfahari dakai amatsayin ka na kanina thank you so much "mik'ewa tsaye AHMED yayi cikin ɓacin rai ya furta Ni zan tafi, cikin sauri doctor yace "har zaka wuce?? "eh "OK to thanks
my dia brother AHMED baice da'ishi ƙalaba yafice da ga cikin gidan gaba ɗaya
Bayan hour É—aya
Zaune AHMED yaƙe asaman kujera a cikin parlour Hajiya Nafisat yayi tagumi da ka ganshi kasan yana cikin tsananin tashin hankali yayin da ya nutsu cikin duniyar tunani cikin ransa yace "amma kuwa wannan maganan
ta doctor Adam's kuwa Akwai ban mamaki,to an fada masa ni banason NABEELAH ne? idan har banason NABEELAH maizai janyo wata alaka tashiga tsakanin mu, to wai ma maiyasa NABEELAH har ta bashi kofa ayanzu to meyasa ni ma na amince da bukatar sa,Kai AHMED ƙaɗa fa ƙama wanda yayi maka ALKHAIRI da mumunah AHMED yakamata kasan cewa doctor yayi maka duk kan wani Abuda kake bukata ,,,Mommah ce ta fito daga cikin kitchen kai tsaye cikin sauri ta karasa inda AHMED yaƙe zaune ya zabga wata uwar tagumi ,cikin tashin hankali Mommy ya kalli ɗanta kafin cikin daga murya Mommy ta buɗe baƙin ta tace
"AHMED tunanin mekake yi haƙa? ?
Firgigit AHMED yayi ya dawo cikin hayyacinsa yasaki wata nannauyar ajiyar zuciya, kafin cikin sanyin murya AHMED yace
"wallahy mommah tunanin NABEELAH naƙe yi" murmushi Mommah ta yi kafin cikin fara'a Mommy ta buɗe baƙin ta tace" *ALLAH SARKI* ai ko d'azun muyi waya da ita da doctor Adam's, amma insha Allahu da alamun samun sauki,domin doctor Adam's yagaya min cewa akwai alamun samun sauki, so ka kwantar da hankalinka ka daina saka damuwa acikin ranka"smillig AHMED yayi Kafin cikin smiling yace " daman muyi waya da yaya NABEEL yacemin yana shirye shiryen dawowa sai wasu manya mutane suka tsayar dashi wai sunaso yayi aiki acan amma shi yace ya fison ya dawo nan karkashin company daddy mu insha ALLAH next week yace zai dawo" ai kasan NABEEL da tuntuni ma yabar ƙasan dalili kawai dan baitafi da matarsa bane kuma kai ma kasan dalilin rashin zuwansa da matarsa Saboda cikin nan ne da take tare da, ina nufin cikin da FAREEDAH take ɗauke dashi, shiyasa,da tunni ya bar kasan kwata kwata,ko shakka babu saboda ita zai dawo"haƙane Mommah Inji cewar AHMED sannan ya cigaba da cewar"Mommah inje inyi sallah karfe biyu! "cikin daka masa tsawa Mommy tace "yanzu kai damar tunda zun kana zaune bakayi sallah ba.meyehaka dan Allah kaje kayi sallah "mik'ewa tsaye AHMED yayi sannan ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan yanufi masallaci,
"shashakwai.haba kazo kazauna ba tare da tayi ibada ba,kai ALLAH ya wadar naka ya lalace
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

_STORY,WRITTEN_.

BY
*A'ISHA FULANI GAL*

*🌺 CHAPTER 31-35🌺*

*DEDICATED TO :- XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)

*🌺 CHAPTER 31-35🌺*

MY DEAR DADDY
MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE
DAD ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA

NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️
BALOKACI EDITING

misalin ƙarfe biyar na yamma, tsaye FAREEDAH take a tsakiyar parlourn su daga ganin alamunta waya take yi, wayace a kare akunnenta,cikin nutsuwa FAREEDAH
take magana,
"Dani da babynka muyi rashin ganin ka muna kewar Ka sosai tana magana tana shafa cikin da ke jikinta
wanda cikin jikin FAREEDAH ya É—an fara tasawa kad'an,
Cikin fara'a FAREEDAH ta cigaba da cewar
"a muna lafiya, baby ka ma shima yana missing d'in daddysa ,haha haha Allah ko to Ubangiji Allah ya dawo mana dakai Cikin koshin lafiya
"Assalamu alaikum! Mommah ce tashigo falon tare da furta sallama kai tsaye gurin FAREEDAH ta ƙaraso a inda take
tsaye ta karaso
"Amin Wlkslm FAREEDAH ta amsa da faɗin haƙa idonta akan Mommy sannan cikin kulawa FAREEDAH ya cigaba da cewar
"to ga Hajiya MOMMAH ma tashigo bari in bata ,,,"A,bangaren NABEEL kuwa yace"ok to bata wayan mugaisa da ita cikin sauri FAREEDAH ta mik'awa Mommah wayar tayi,tare da faɗin "NABEEL ne "ai kuwa da sauri Mommah ta amsa wayar ta kai kunneta tare da mannawa kafin cikin tsantsan farin ciki da washe baƙi Mommy tace "assalamu alaikum! "Yawwa Ina gajiya ?ya kuke acan ??to Masha Allah lafiya lau? kowa lafiya kowa lafiya? Au to Allah ya tabbatar mana da alkairi ALLAH ya dawo dakai cikin koshin lafiya"Amin AMIN Ya rabbil A'alamin" Haha haha ba damuwa? Allah ya tsare hanya"yawwa ga ta, to to gata, mik'awa FAREEDAH wayar tayi ,amsa wayar FAREEDAH ta yi ahannun Mommy kafin cikin murmushin FAREEDAH ta kai wayarn kunneta tare da furta "to shikenan sai anjimar missing you more, take care of your safe Okay bye bie, alright ok sai muyi magana, sannan ta katse wayan durkusa. har kasa FAREEDAH tare da faɗin"Mommah sannu dazuwa. Hajiya Mommah,cikin sauri mommah tace "tashi tashi ki zauna.zauna, mik'ewa FAREEDAH tayi sannan ta samu guri ta zauna asaman kujera 3-seater" Ahankali Ahankali Inji cewar Mommy cikin kulawa tana mai samun gurin ta zauna asaman kujera two-seater, kallon FAREEDAH Mommah tayi sannan cikin kulawa Mommy ta cigaba da cewar "yawwa ɗiyata ya kike! "Alhamdu'lillahy Mommah FAREEDAH ta amsa ,cikin fara'a Mommy tace"kuna nan lafiya dai ko ??"lafiya lau ,'';Mommah tace" FAREEDAH Ina fatan asibity nan ana dai bashi kulawa ko?? "cikin smiling FAREEDAH tace "Mommah Ina kulawa kuma dun magani da yakamata inyi anfani dashi Ina anfani dashi, sake tambayar ta Mommah tayi ta hanyar faɗin"dan Allah kina dai ba jikana kulawa dai ko kina dai bashi kulawa ko??,gyara zama FAREEDAH ta yi sannan tace" "hmmm Mommah Ina kulawa dashi, yadda ya kamata, cikin sauri Mommah furta "to ko za'a kira doctor Adam's,ko zakije. gurin.doctor Adam's ne ,saboda naga doctormu ne na gida zaifi bada kulawa sosai nake gani "cikin mamakin FAREEDAH ta ce"Mommah babu wani matsala kuma.kinga.Asma'u kawata ce tana bani kulawa yadda daidai gwargwado, "Haƙan dai yayi ko?? Mommah ta jeho mata tambaya',,FAREEDAH tace"ai kafin NABEEL yatafi mu gama magana da shi cewa Asma'u zatazo ta dinga kula damu inji cewar FAREEDAH" To ba komai tunda kince haƙa,mu dai fatan mu sai dai muyi addu'a Allah ya sauke ki lafiya ,amma yanzu bakya jin dai komi ko??? "aa Alhamdulillah "sannu Allah yabaki lafiya,ki zauna da kyau,dan sauke kafanki da kyau soboda kar ki ta kurawa baby ,,Mike kafafunta FAREEDAH tayi tare da gyara zama dakyau"ki gyara ki Mike yawwa ɗan kwanta to Inji cewar Mommy cikin tsantsan kulawa "kwantawa FAREEDAH tayi asaman 3seater "ko kefa ya kika ji Inji cewar Mommy "murmushin kurum FAREEDAH tayi batare da tace da ita komai ba "Mommah ta cigaba da cewar "amma dazun ki takura wa jikana ,,ai sai ki danne mai hanci ,mik'ewa tsaye Mommy tayi ta ɗora da faɗin "to Bari in tafi "mik'ewa tsaye FAREEDAH tayi tare da faɗin barin in taka maki "cikin sauri Mommah tace "no no ki zauna yi zaman ki yi zaman ki yi kwanciyar ki karki tashi, zauna kawai zan turo idi driver yanzu yataho yakawo miki da ferfesun kisha fa banason kina zama da yinwa
Cikin nutsuwa Mommy ta bude zip d'in wata y'ar ƙaramar purse d'inta,kuɗi ta ciro acikin jakar ta bandir ɗin ƴan dubu dubu ɗauri ɗaya tare da mika mata ,cikin girmamawa FAREEDAH ta amsa Tare Da faɗin "Nagode Hajiya Allah ya saka da aljanna Allah ya kara arziki da lafiya da tsawon rai mai albarka"amin cewa Mommah sannan ta cigaba da cewar
Sai nakira ki a waya Tana Gama Karasa maganar ta fice daga gidan gabaki É—aya

Washe gari
Zaune FAREEDAH take asaman 2-seater a cikin Parlourn ta ,da ita da Asma'u yayin da Asma'u take a agefen FAREEDAH,Dariya suke alamar suna cikin tsantsar farin ciki da annashuwa,
"Assalamu alaikum SadeeQ ne ya shigo falon Tare Da furta sallama
"AMIN WLKSLM FAREEDAH ta amsa da faɗin haka yayin da shi kuwa janye SadeeQ yaƙe da trolley, kai tsaye gurin su FAREEDAH ya ƙaraso a inda suke zaune, cikin nutsuwa ya d'aura akwatin a Saman center table, samu waje SadeeQ yayi ya zauna a saman lumsheshiyar two-seater ,tare da sauke idanuwansa akan su sannan yace "Masha Allah. sai surutuku nake taji na dauka haifuwar ce ta ISO ai.? SadeeQ yayi magana idanuwansa akan su"haha haha haha haha haha su FAREEDAH suka fashe da dariya cikin dariya Asma'u tace"kai kai Kai,in Banda abun ka SadeeQ a Ina kataba ganin an haifi ciki wata huɗu !, Asma'u ta tayi magana idonta akan sa, cikin sauri SadeeQ ya furta"saunawa kuwa nagani bari kiji,ai ni nan da kika ganin na kosa d'an nan yayi ya fito saboda na samu aboki,,Asma'u ta ce"haba SadeeQ ai wannan cikin na FAREEDAH da saura, kwalelen ka yaro🤣🤪,"kallon shi FAREEDAH tayi kafin cikin kulawa FAREEDAH tace "kun yi yawa da abokin ka? "aa FAREEDAH miji nan naki babu Wanda yakewa waya sai ke, Dan ni har na Fara gajiya da kiran shi Gaskiya, SadeeQ ya ƙare maganar sa cikin ɓacin rai"smillig FAREEDAH tayi Cikin smiling FAREEDAH tace "to laifi ne?? "aa baza'aji daga. gareni ba Inji cewar SadeeQ"Asma'u tace "Au SadeeQ ni kam mai make cikin wannan akwatin ne ??"SadeeQ yace "wannan akwatin ne nakawo ma ku. na kayan babyns "kayan baby, su FAREEDAH suka had'a bakin gurin cewa "kayan baby ?"aaaaa Masha Allah inji cewar FAREEDAH,"asmace ta Mike tsaye tace "Aaaah bari in duba, buɗe.zip d'in akwatin tayi tare da cigaba da cewar "
Ƙawata bara mu. duba, "ita ko FAREEDAH sai famar washe baƙi take cikin smillig FAREEDAH tace " Iko Allah, wannan da d'aukan. zumudi.kake
"Asma'u tace "wannan ai kafi uban nasa zumudi,
"Haha haha haha duk suka fashe da dariya "asmace. ta fara fifito da kayan daga cikin akwati tana mai faɗin "wai Wai Wai Masha Allah nice one's Allah yasa albarka .baban baby Kai Kai Kai. Masha. Allah *MUNA GODIYA* SOSAI,"muna matuƙar godiya Allah ya kara arziki Inji cewar FAREEDAH

*BAYAN WATA BIYAR DA YAN KWANAKI*
*Bayan wata biyar da yan kwanaki*
GIDAN HAJIA. NAFISAT ,
da misalin karfe goma sha daya na safe akwance AHMED yake. asaman makeken gadon sa acikin bed room ɗin sa,sai fama juyi AHMED yaƙe domin ya mugun tabawa kansa damuwa da kewar NABEELAH sosai,so yaƙe kawai ya ji'shi acikin jikinta Sai dai Ina tayi masa Nisa yana tuna kirar kirjinta, haha haha haha 🤣wani irin tashi da harbawa yaji sandar girmashi nayi ne yasashi yayi wani i'rin nishi tare da dafe sandar girmashi gam cikin ransa yace "wayyo marana,runtse ido yayi tare da danna kanshi apillow, cikin sauri ya soma kwance belt d'in gajeren wandon jikinsa da bai cire ba yayi freeing din jikinshi domin kuwa duk da sanyi AC daƙe cikin bed room d'insa shi fa Allah ya gani wani zafi yake ji,Allah sarki,iyayen jaraba
Yana cikin haƙa ne, ya ji karar wayarsa yasa cikin sauri ya lulubi wayarsa yayi tare da picking,tare da mannawa akunnesa domin zuciya sa na tabbatar masa da ita ce ta kira,
"jin murya doctor ne yasa AHMED yaja wani dogon mtsww, tsaki sanan cikin faÉ—a AHMED yace "hello doctor Adam's Ina jinka say what you want to say am listing to you?? "yafad'a cikin jin haushisa
Ata dayar ɓangaren doctor Adam's yace "AHMED duk wata nasara da nake kok'arin nema musamu,yanzu Haƙa na dawo da NABEELAH asibity na.dan har ta haifu.kuma lafiya kalau "Muguwar ajiyar zuciya AHMED ya sauke cikin smiling yace "Alhamdulillah, to, doctor yanzu Meye abunyi ?"yawwa zan sannar da Hajiya Nafisat dawowarsu,amma zanso ace kai. kadai kazo ɗaukar NABEELAH duk wasu maguguna. daya canchi in bata. nabata ko, Dan har ta Fara sha "To shikenan doctor Sai Na zo, amma Meye number dakin?? Inji cewar AHMED "aa da kazo nan wajen haifuwa "to shikenan thank you so much doctor Adam's, cikin sauri AHMED Mike tsaye tare da k'arasowa izuwa gaban dressing mirror d'insa, dayar wayarsa da key ɗin motarsa ya d'auka ya nufi hanyar fita daga bed room d'insa

GENERAL HOSPITAL
A kwance NABEELAH take a Samar wata yar karamin gado , acikin dakin majinyata da aka kwantar da ita.ciki ,tare da baby d'inta, kyakkyawar jaririyar ta mai kama da ita
"Assalamu alaikum doctor Adams ne ya shigo ɗakin tare da furta sallama Tun kafin Doctor yagama ƙara sa shigowa cikin ɗakin sai ga AHMED shima ɗin ya shigo ɗakin,
da gudu AHMED ya shigo ɗakin da NABEELAH taƙe kwance
Doctor Adams da NABEELAH kuwa gida sai ganin AHMED sukayi ya faɗo musu yana washe baƙi,, cike da mamakin ganinsa suka zuba masa idanunsu kallon sa dan ganinsa sukayi kamar wanda anjeho sa daga sama,direct wajen NABEELAH ya nufa yana k'arasowa inda take kwance cikin sauri AHMED ya kai hannunsa yasa ya ɗauki jaririyar da take kwance agefen NABEELAH tare da rungumeta
"kai kai kai AHMED wannan wane irin sauri ne Haka,sai kace jirgi Ka hau "cikin smiling AHMED yakalli doctor Adams ƙafin cikin farin cikin AHMED yace " dama.tuni zuciya ta,tana nan dan in ga halin lafiyar da NABEELAH take ciki ,"haƙane inji cewar doctor Adams kallon kyakkyawar FUSKA NABEELAH doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan farin ciki doctor Adams ya cigaba da cewar "to ya kaga jikin nata? Cikin sauri AHMED yace "well Alhamdu'lillah jikinta yayi garau kamar ba mai haifuwaba ,na yarda da aikin mai aikinsa akan aiki shi , kallon kyakkyawar fuska jaririyar AHMED ya yi don yarinya tana matuƙar kama da NABEELAH kafin cikin tsantsan farin ciki AHMED yace "doctor na samu yarinya kyakkyawar da'ita Sai dai tunani na yadda rayuwar ta zata in ganta
Ya kare Maganar sa cikin rauni,'cikin fara'a doctor Adams yace "AHMED kenan wannan ai ba wani abun damuwa bane zanso ace wannan yarin ya tayi rayuwa akarkashin na, sannan kuma,. amatsayin uwanta"gaban AHMED yane yanke ya fad'i a matuk'ar razane AHMED ya dago Kai ya Kalli doctor sannan AHMED yace "ban fahince inda ka dosaba ya za'ayi ka iya riketa bayan nasan kana zaune kai kadai , bakada mata??? "AHMED kenan ai Ina ganin duk wani abun taimako da NABEELAH yakamata ta samu daga gareni ta riga ta sameshi sameshi ,maida kallon gun NABEELAH yayi tare da cigaba da cewar"NABEELAH ko kin manta da alƙawarin da kika min,na'cewa zan samu abunda naƙeso kuma zan samu duk abunda na dade Ina farautarsa bankama ba ??"cikin sanyin murya NABEELAH tace "ni..ni. Bana sonka,bana kaunar Ka, AHMED DAN ALLAH KaKai ni gidan gurin Hajiya Nafisat ta tabbatar da nadawo ,cikin sanyin murya doctor yace "AHMED ni sai Ina ganin tunda ga alkali kuma ga lauya ga Kuma mai Kara , yakamata ace an yanke hukuncin ai ??"cikin wanin yanayin AHMED yace "doctor lokacin ɗaya Allah ya sanyamin son NABEELAH da yarinyar nan acikin zuciyarta akwai matsala idan nace zan janye kudurina daga kan mahaifiyarta NABEELAH "shikenan ,as you said,Miko min ƴata nan koba komai zan ɗinga tunawa da Uwar ta
,,,, AHMED ko ba Tare Da yace komai ba ya mikawa doctor Adams yarinya,
Amsa yarinya a hannun AHMED doctor Adam's yayi, cikin smiling doctor ya nufi hanyar fita daga cikin dakin, rungume da yarinyar a kirjinsa. "In badan ina gudun kada ashirin mu ya tonu ba wallah Allah dana kwace ƴata taya zai tafin min da jaririya ta ko angaya masa bana son y'atace AHMED ya fada cikin fushi da ɓacin rai

*Ɓangaren* su FAREEDAH da NABEEL kuwa cikin ikon Allah ko cikin FAREEDAH yana Wata tara FAREEDAH ta santalo ƴaƴan ta biyu mace da namiji ,namijin yana masifar kama da ubansa macen kuma tana matuƙar Kama da Mamanta FAREEDAH ,zo ku ga Murna wurin NABEEL ba'a magana har da had'a yan tsalenshi da ihu da bige-bigen waya yana fad'a ma Jama'a kai Ranar Ansha murna da kyaututuka
bayan sati ÆŠaya da haihuwa aka yi suna ,shagalin da akayi ranar bazai iya fad'uwa ba inda y'ay'a suka ci suna iyayesu,wato dayan namiji yaci sunan baban NABEEL wato maraganyi, ita kuma yarinyar taci suna Mommah suna kiran su da Asra da Azraq..
Haka Mom ta maido FAREEDAH GIDANta tana mata gyara
ciki da waje,
Haka aka cigaba da kula da FAREEDAH har tayi Arba'in, Mommy ko ganin rawar kan d'an ta NABEEL ne yasa ta basa matar sa,aiko a dare Ranar nayi FAREEDAH H ta cancara Ado cikin farar rigar ta yar England Wanda It'a babu duk daya, sai gilmawa takeyi agaban NABEEL shi ko NABEEL sai binta yake da ido kamar maye ,nan ta tofama yaran su addu'a ta shafa musu, jawo ta NABEEL yayi Ta fado jikin sa kamshin turaren humurar ta ya kara ruda sa, nan fa ya cire mata riga ya fara tsotsar boob's d'inta da ruwa saida ya tsotse sanan yakai bakishi ...ya fara tsotsa ruwan da yaga sun bulubulo ne ya kara rikitar dashi nan ya shige ta kusan shidewa ya kusan yi domin yanda yaji matar tasa ta kara dad'i da d'and'ano, haka yaketa yi yana kara jin son matar sa sai da yayi sau uku sannan sukayi wanka suka kwanta, NABEEL ya jawota jikin sa yace "my happiness Wai meye sirin kinji kuwa yanda kika kara min dad'i ya kashe mata ido daya, ita kuma ta rufe fuska Alamun kunya, batare da yace mata komaiba yasake rungumo ta kamar wani yace zai kwace masa It'a..

Su NABEELAH da AHMED kuwa
bayan wata biyu da haifuwar FAREEDAH, AHMED da NABEELAH sukayi auren su cikin aminci, da mutunta juna suke zaune babu wanda baiyi farin ciki ba da wanan had'in auren ba, ba kamar Mommah da
tafi kowa jin dad'in hakan...

Alhamdu'lillahy Alhamdu'lillahy Alhamdu'lillahy nan muka ka wo
ƙarshen labarin Fareedah Nabeel abinda nayi daidai Allah ya
bani lada, kuskuren daƙe ciki kuma Allah ya fe min
Subahanaka allahumma ashadu allaila a illahah
astagfiruka wa'atubu ilaik
‍♀️

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.